Showing 87001 words to 90000 words out of 129912 words

Chapter 30 - MATAR GWAMNA COMPLETE Document from Abdallah.txt

24 Nov 2024

5807

lumshe idanuna nayi na shige jikinsa ina sabke ajiyar zuciya inajin dadin zakin yawunsa da yake duramun ina hadiyewa anutse inajin Sam bazan iya rayuwa babu my Haidar ba hannuna na zura kirjinsa ina murza nipples dinsa bamu San anzo gidaba sai tsayuwar mota mukaji bakina na zare ina turo baki na janye jikina ya Kara rungumoni ya sai ajiyar


zuciya yake sabkewa" my yar babyna ina sonki wlh sonki kamar zai kasheni komai ya wuce karki Kara kokarin barina pls my duniyar dadina ya fada yana sakarmun wani munafikin kiss awuyana bansan lokacin da nace" My Chocolate zan zauce kabari mana wani yasake sakarmun jikinsa na shige ina sabke numfashi" babyna kinasona? kai na daga masa na kamo yatsarsa nasaka abakina ina tsotsa kamar nasamu sweet matseni yayi gam yana sabke ajiyar zuciya" my noor kina mantar dani sosai ya fada yana kamo yatsarta shima yana tsotsa yana shafa kanta. Karan bude motar da akayine yasa suka Saki junansu suna sakin numfashi da Sauri Sauri jikinsa ya janyota ya saka mata hijabinta ya kura mata idanu ya had'e face dinsu yana dan jujuya kawunansu ya fara waka"my teemah ina sonki kece tauraruwa zahara kyakywa kina da kyau na surah a cikin ruwa ni na tsinci Allura da zan kamarki da zani qara. fashe masa nayi da kuka na janye jikinsa. " oh Sorry my zahara bazan karo ba ko akwai banza na masa na fito daga motar ya biyo ta ya fito ya kama hannunta suka nufi part dinta suna zuwa daide inda ba kowa ya dauketa ya rungumeta lamo tayi akirjinshi ta lumshe idanunta har suka shiga ya haura sama da ita bata bude idanunta ba saida taji sun shiga bedroom ta bude idanunta ya ajiyeta ya cire Mata kayan jikinta ya dauketa ya shiga bathroom a tare sukayi wanka ya daukota suka fito ya shiryata cikin kayan bacci wata yar figigiyar Riga ta bacci batada maraba da tsirara shima yasa kayan bacci ya feshesu da turare sai turo baki take ya rungumeta yana juyi da ita tsakiyar parlo ashagwabe yace" my zahara yunwa nakeji kinji? hannunsa ta kama


suka fito cak ya dauketa ya goyata tana kyalkyata dariya kan dining ya nufa da ita ya sabkota. ita da kanta ta hadame abunci ta zauna saman cinyarsa tana bashi abaki har ya danci ta tsiyaya masa fruit ta bashi suka dawo parlo sun Jima sosai dan aiki yayi a laptop teemah tana kwance can gefe dan har yanzu fushi take saida ya gama abinda yake ya kashe laptop ya Mike ya dauki teemah da take kwasar bacci ya haura sama da ita dakin bacinsu ya kaita ya kwantar da ita ya shiga bathroom ya dauro alwalla ya fito ya saka jallabiya ya hau saman darduma ya tayar da sallah. yajima sosai kafin ya kammala bautar ubangijinsa ya Mike ya cire jallabiyar ya kashe wutar dakin ya hauro gadon ya rungumo teemah ya matseta kamar zai mayar da ita cikinsa ya fara murzata ahankali yana lumshe idanu "my yar baby zan sha sweet breast dinki ya fada yana janye rigar ya Dora bakinsa ya fara tsotsa anutse ya lomshe dayan ahannnsa yana mulmula nipple din yana tsotsar dayan har dan karan tsotsar akeji irin na yara cikin bacci takejin Ana shamata breast cikin wani irin salo Kara bankaro masa tayi tana nishi ashagwab'e tace" Jaririna ka cigaba da sha akwai dadi. Kara sautin tsotsar yayi yana murza dayan teemah dadi yasa ta fara dan kuka kuka tana mimmik'ewa tana shafa kansa har baccin ya sake dauketa Aliyu yana shan abunsa har bacci ya fara fusgarsa daket ya Saki ya rungumeta yana tofesu da Addu'a ya shigar da ita jikinsa sosai amma hannunsa saman breast dinta yana murza nipple dinta ya kame bakinta ya lalubo harshanta yana tsotsa har bacci ya daukesa Asubah ta gari. Bintu kuwa bayan Aliyu ya fita ta fito tana dariya tana cewa"masifafe haka kawai ka takura mana dan kaga muna sonka ai wlh zamu rama nida My zahara ai nasan ba raga maka zatayi ba tunda bakajin hakuri parlo ta fito wajan yaranta tana sha'aninta ko aka har lokacin bacci bayan yaranta sunyi bacci itama taje tayi kwanciyarta tana tuna ko wace irin diramar teemah sukayi da Haidar dinta da yaje biko dan taga yarinyar batada sauki idan an takalota ahaka itama baccin ya dauketa.


***
Washe gari tun asubah Aliyu ya samu kiran gagawa Abuja fadar shugaban k'asa amma bama lailai ya kwana ba anasa tunanin shiyasa teemah na bacci gudun kar tamasa koke koke yaki tashinta tunda tayi sallah karfe shida da rabi ya gama shirinsa kayan jikinsa kadai zaka kalla ya isa ya nuna maka shidin fah gwamnati ne sai wani fitinanan kamshi yake yayi mugun kyau fatarsa sai sheki take jajur murmushi dau kan kyakyawar fuskarsa ya kurawa, teemah idanu ya rankwafo ya tallabo kanta ya kama bakinta ya tsotsa ya janye rigarta ya shafi breast dinta ya kafa bakinsa ya tostsa kadan ya cire bakinsa ya zuba mata idanu" matata zanyi missing dinki pls idan kin farka banda rigima inasa ran dawowa yau duk da ni yau ba naki bane kiss din goshinta yayi ya runguma mata pillow ya lulubeta da blanket ya Mike ya kwashe wayoyinsa ya fice yana waiwayenta. yana fita part din Bintu ya shiga ba motsin kowa dan ko yara basu fito yin breakfast ba kafin su tafi school bedroom dinta ya shiga itama baccin take kwasa bakin gadon ya ISO ya zauna ya rankwafo ya rungumota yakai bakinsa kunneta"my bintuna good morning. murmushi yayi sanin nauyin baccinta kissing dinta yayi ya Mike ya dauki zahara ya mata kiss ya maidata ya kwantar ya fice bangaran yaransa, ya nufa Asma'u na shiryasu saida, ya, rungume ko wanne ya musu kiss ya fito ya fice dan karfe bakwai jirginsu zai tashi zuwa Abuja.


teemah sai karfe goma ta farka tayi wanka ta had'e cikin doguwar Riga ta atamfa tayi kyau tsaf abinta sai turo baki take Haidar ya sabko k'asa ya barta tana bacci bataci komai ba tana taka step tana Kiran "My Haidar ni yunwa nakeji my chocolate zo ka goyani ni nagaji kaji. wayarta ce tayi kara taga Anty bintu da sauri na daga na kara akunne" my Aunty good morning. daga can na tsinto muryar Bintu nacewa" dan Allah kibar miji kizo kiga ikon Allah ga morning har gida anzo mana da rainin hankali my zahara kiyi sauri ki ISO nasan zaki fini fawa yi gudu. " Aunty meye duk kin tsoratani. " kizo don Allah raina abace yake kizo dai pls kar my Man ya hanaki za'asha damu wlh budurwar mijinmu ce tazo neman yardamu wai shine yace tazo idan mun yarda zai aureta.ai bansa lokacin da na tsinke kiranba sam na manta babu ko dan kwali akaina bi biyu nake taka step na sabko dam nayi kar my haidar ya jini nasan yana kan dining na nufi kitchen wata shirgegiyar tabarya na dauka su Walida na kira ina banji bana gani na bude kofar na fice aguje idanu ko ganin kirki basayi na nufi part din Aunty Bintu.๐Ÿ˜‚hammm Masa'uda zakiyi bayani Al'qura'an๐Ÿ˜†............... โœ๐Ÿป






Rahma ummu Fareesa๐Ÿ˜˜




*๐Ÿ‘ฐ๐ŸปMATAR๐Ÿ‘ฐ๐Ÿป*
*๐Ÿ’–๐Ÿ’–GWAMNA๐Ÿ’–๐Ÿ’–*








*ุจุณู… ุงู„ู„ู‡ ุงู„ุฑุญู…ู† ุงู„ุฑุญูŠู…*
____________________________________




*๐ŸŒˆKAINUWA WRITERSโœ๐Ÿผ ASSOCIATION*๐Ÿค๐Ÿป
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
____________________________________






*Written By*
Rahma AbdulNasir
Yar mutan Niger๐Ÿค™๐Ÿป




*Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf๐Ÿ‘Œ๐Ÿป๐Ÿ˜˜*








*Bismillahir Rahamanir Raheem*




PageโœŒ๐Ÿป๐Ÿ‘‡๐Ÿป


*Page 3โƒฃ8โƒฃ*




....Teemah tunda ta fito bata tsaya ba gudu take saida tazo part d'in Bintu parlon ta nufi akofar parlon taga Bodyguard din Masa'uda har biyu atsaye kansu tayi da tabaryar ai ba shiri sukayi baya aguje. Teemah tace" wlh da kun tsaya na rotsa muku kai kartin banza nasan kune yan rakiya ta fada tana isa bakin kofar ta murda ta shigo kai tsaye ta danna can cikin parlon Bintu na tsaye wata kyakyawar matashi budurwa zata kai 25 year bakace kyakyawa bakin ta mai kyau tanada dogon hanci da manyan idanu duguwace mai fadin fuska tanada cikar kirji dan dam yake acike agaskiya tayi ako ina ta cika mace duk da bata da kiba amma kuma tafi teemah jiki saide teemah tafi ta qira Coca-Cola saide itama ba laifi kuma bazaka taba cewa takai 25 year ba saboda kallo daya zaka mata kasan boko ya zauna jikinta da jin dadi da nera sun zauna mata komai nata daide da ita ne Duke take gaban Bintu bintu na tsaye ta jiyo teemah na kwala mata kira. " Anty Teemah na tsinkayo matar tayi kanta da gudu"kece mai son My Haidar dan tsautsayi da karar kwana shine kikazo har gidan matansa na aure ta fada tana daga tabarya Bintu tayi kan teemah da sauri


ta rikota" sweetheart tsaya kiji abinda ya kawota mana kafin ki dauki mataki ai dama bazata fita hakaba sai ta amshi hukunci amma tabarya tayi tsauri bamusan inda rai yake ba. Bintu tama teemah wayo ta amshe tabarya ta rungumeta tana buga bayanta"Fatima kin fini kishi ki nutsu kiji abinda tazo dashi sai lokacin ne zaki gane ta raina mu. Cikin zakuwa nace" to Anty ki fadamun mana. "gaki ga ita hajiya masa'uda ga matar saurayinki ki mata bayani kamar yada kikamun. cike da jarumta da dakiya masa'uda ta Mike tsaye sai lokacin suka kare mata kallo hadaddan less din jikinta mai uban kudi kadai ya isa ka gane yarinyar ta fito gidan kudi wani takalmine mai uban tsini akafarta ta hadu ta ko ina duk bakace amma Allah ya mata kyau da surah mai kyau tace"Anty zahara kedin yar yarinyace. Ashe na girmeki gaki kyakyawa chocolat colour. niko baka Anty bintu fara tas masha Allah. idanu suka zuba mata cike da mamaki wai budurwa miji teemah cikin zafin zuciya ta nufota" ke dan ubanki wa zaki gwadawa iskanci da sangarta da shagwaba da boko da ilima da isakanci da dagawa.idan kudi kike takama Anty bintu daga cikinsu ta fito ni ba kowa bace amma ni nasan aharakar ilimi babu abinda zaki gwadamin na Addini da boko duk da kinyi jami'a bare kyau da surah jiki kinsan na shaki ta nan sai... da sauri Bintu ta rufema teemah baki ta rikota" haba kiyi hakuri kiji da abinda tazo."ok naji karamar tantiriya sai ki fadi me Aliyun yace ki fada mana "Anty dama My love ya.. ai bata idasaba teemah ta dauketa da gigitaccan mari har har biyu Bintu ta riketa" haba ki saurareta mana ki saurareta ai idan tanada laifi shi ma My man da laifinsa.Teemah


tace"OK my love dinki yace me? murmushi ta saki batare da ta nuna jin zafin marin ba tace" ni sunana masa'uda Ibrahim 'ya daya tilo ga Ibrahim mai dala Allah ya jarabeni da son Aliyu Muhammad Abdallah Damba tun ina secondary school har na gama na shiga university wlh saboda kaunarsa naki yarda, na tafi k'asar waje karatu duk da tarin dukiyar mahaifina ina dab da gamawa yaci zaben gwamna babu ta yada banyi ba yaki ya aminta dani bayan shekaru biyu da watanni bayan zabensa daga karshe naji yayi aure wlh satina guda a hospital bansan wa yake kaina ba ayanzu haka ciwon zuciya gareni daket yaje ya dubani wanda saida dady ya sha fama dashi daga karshe da na yawaita kiransa yace mun zaimun magana ta karshe shi wlh bashida niyar kara aure mata biyu yake so arayuwarsa Bintu da fatima. wlh saida nasake kwanciya, a hospital Dadyna yayi ta hadashi da Allah ya temaka ya aureni domin cironi daga hallaka kar yarasani shine akarshe yace nazo na nemi yardaku idan kun aminta zaiyi jahadi ya aureni amma ya fadamun gaskiya babu sona azuciyarsa


Amma idan kun amince yace zai aureni domin Allah. gaban bintu ta sunkaya ta rike kafarta ta fashe da kuka tace" don Allah ku taimakeni yada Allah ya temake ku ku yarda Aliyu ya aureni wlh ina sonsa domin sonku da manzo ku amincemun wlh ciwon zuciya nakeyi wallahi komai kukeso zan mallaka muku tun daga million daya har dari wlh zan baku Allah shi kadai yasan dalilinsa na jarabtata da yayi Akan son mijinku amma shi baya sona. dabbas teemah ta zauna k'asa jikinta na rawa tayi tagumi ta kurawa Bintu da masa'uda idanu hawaye ya wanke mata fuska. Bintu ta goce ta matsa gefe tana bin masa'uda da mugun kallo "ai da farko ba haka kika cemun ba kince ke budurwasa ce kuna soyayya yace ba zai aure ki ba sai mun yarda. to wlh bazamu yada ba temako daya zan miki yanzu darajar ciwon zuciya da kikeyi bazan tabaki ba ki tashi kije wlh kinci darajar masu daraja amma kiba zuciyarki hakuri Aliyu bazaki samu ba yafi kar finki. " karkice haka Anty Allah kadai yasan abunda zai faru gobe. " abinda zai faru shine Aliyu baya sonki bazai aureki ba ki hakura mun gode da son da kika nuna ma mijinmu. Sweetheart bakice komaiba ta kalli teemah. da idanu ta kuresu ta Mike tsaye ta nufi hanyar kitchen Bintu tace "kinsan me nakeso dake tashi ki tafi wlh abun duka zata dauko masa'uda ta Mike hawaye ya wanke mata fuska tace "wlh ina sonsa


ku taimaka min kar ciwon zuciya ya kasheni. Bintu ta kamata tana turata har kofar parlon ta bude ta hankada ta sai ga teemah ta iso Bintu ta riketa ta amshe wukar" ai kibarta da ciwon zuciyarta ma ya isheta. " Allah Anty tsagen bare bari naso na mata ai duk bara zanace ba zanyi kisa ba tabarya ma da kadan zan buga mata. dariya Bintu tayi ta kamo hannu teemah suka fito babu ko wulgin masa'uda ta fece ciki suka dawo. teemah tace" ikon Allah sai mu yarda kuma shifa idan mu yarda Anty auranta zaiyi ya bata kulawa irin tamu ko? " sosaima ai wlh kiraba kanki da, namiji yana cewa baya sonta yana samun auranta tsaf zai hayeta ba kunya yako nuna mata so. shegiya saide zuciyar ta buga bazata samu My Man ba ciwon zuciyarta ya kwaceta wlh da sai mun gurjeta tas.dariya teemah tayi "wlh Anty yanzu haka karya takeyi ba wani ciwon zuciya. ta nufi kan dining "Anty yunwa nakeji ta fada tana tafiya.Wayar Bintu ta dauki ringing, ganin my man yasa ta daga ta Kara akunnanta. " my man munga budurwarka tazo neman auranka. Wlh da na barta da sweetheart da ta dagargazata. Murmushi ya Saki daga can yace" au tazo to ku amince mana muyi jahadi. ni dai ba wannan ba kuna kwasar bacci nayi tafiya gani ah Abuja wlh bazan sami dawowaba sai nan da kwana hudu masu zuwa kinji my bintuna. " my man shine kaki tashina? " ai zahara ma bata saniba


tana bacci kumun Addu'a kawai. " Tom Allah ya taimaka ya mai doka lfy. " nagode my bintu zan kiraki anjima bye. ya tsinke kiran. zama tayi tana matsar kwalla zahara ta fara dan kuka. Bintu ta dauketa tana shayar da ita teemah saida ta cika cikinta ta dawo parlo tana zama Aliyu ya kirata ta daga."my haidar shine ka turo mana budurwarka wlh ko zata mutu bazamu amince ba kenan sonta kake ko. ta karasa maganar tana fashe masa da kuka. " Ya Salam haka kawai anzo an tasama yar babyna hankali wlh bana Sonta yanzu kiyi hakuri idan nadawa zan lallashi my noor Dina yanzu dai kiyi hakuri nasamu kiran gagawa na taho Abuja sai nan da kwana hudu zan dawo pls kar kiyi mun kuka babyna ki ajiye hankalinki mijinki zai dawo gareku. Oya bani kiss. kallon Bintu nayi kunya ta rufeni cikin sanyi murya nace"mijin Auntyna ni bazan baka


ba yanzu ga anty akusa kabari sai mun kebe. dariya yayi. "OK babyna zan kira ni bari na baki. wani sansanyan kiss ya bani hadi da cewa"I love u bye my duniya dadina. Kitt ya tsinke kiran. idanuna na lumshe na bude na turo baki"anty kinga my Man dinki ko? "oh to me yayi? "wai mu yarda ya auri matar niko nace sai mun kebe zan fada masa. dariya Bintu tayi dan tasan karya takeyi ba haka bane. "aikuwa bazamu yarda ba zahara kibarsu. dariya teemah tayi"anty wlh naso mu na kasata. "No gwara da muka barta ciwon zuciya fah gareta muje mu tabata kadan ta karasa mu shiga ina da hakkin rai ai babban kashin da muka bata shine kin yarda da mukayi mujimu ya aureta. dariya sukayi suka tafa hannu. Bintu tace"kinsan idan my man yadawo sai kunyi rigima kin manta ko dankwali babu kika fito. idanu teemah ta zaro"wayyo antyna wlh kishi ya rufemun idanu dan Allah kibani hijabi nasaka ni bazan iya da my haidar ba wlh. dariya Bintu tayi"tashi kije ki dauko cinki bedroom idan kin tashi komawa part dinki sai kisaka. "anty ni bazan komaba wlh har bacci yau Ana zanyi nida yarana Muneerat da Rauda nasasu tsakiya. dariya Bintu tayi dan tasan zahara zata aikita hakan.


๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ๐ŸŒŸ


da misalin karfe takwas na dare Safina ce zaune a parlo Nuradeeen ya fito cikin shiri zashi gidansu Maheeda aikuwa ta shaki kwalarsa. "Wlh idan ka fita daga gidanan yar zina nake dan iska maci Amana babu yar buro ubara da ta isa na hada miji da ita wlh. yaran ya kalla sun zuba musu idanu murmushi ya Saki"ok naji na fasa zo kiji yajata daki suna shiga ransa amugun ya wanka mata Mari ya hankadata ta fadi. "Jakar mata kawai mai bata tarbiyar yaranta wlh sai nayi auran idan bakiyi wasaba akan maheedata zan sakeki wlh tallahi jarababbiyar mace kawai ya fice daga dakin ransa abace. hannu ta Dora akai ta rangwaza ihu"wlh bazaka aureta ba sai na hanaku jin dadin duniya. haka tayi ta haukanta Nuradeen dai ya tafiyarsa gun budurwasa maheeda yako samu tarba mai kyau sonsha hirasu ta soyayya kamar ba gobe yaji babu abinda zai hanshi auranta maheeda kanta taji son Nura fiye da komai tayi niyar auransa da zuciya daya. tsoron Safina ya kau azuciyarta taji zata iya fito na fito da ita dan yau sunyi magana da mahaifin maheeda jibi iyayansa na tafe. bangaran teemah da bintu haka suka wuni suna hirasu ta duniya teemah

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login