Showing 72001 words to 75000 words out of 129912 words
Chapter 25 - MATAR GWAMNA COMPLETE Document from Abdallah.txt
turare ya hau kan darduma ya tayar da sallahr nafila. akallah yakai kusan awa uku cif yana butar ubangijinsa yayi Addu'o'i da dama kafin ya mike ya
cire jallabiyar ya hauro saman bed din agogo ya kalla karfe daya da mintina yau yayi mamaki yayi sallah da wuri Ashe duk rigimar da teemah take dare baiba dan watarana sai wannan lokacin yake fara sallah. wutar ya kashe ya shige cikin blanket din ya shigar da teemah jikinsa sosai ya tofeta da Addu'a shima yayi ya lalubi bakinta ya ciro tufar da bata cinyeba tayi bacci ya hadiye ya dan tsotsi bakinta ya Saki ya manneta sosai ya Dora hannunsa saman breast dinta yana murza nipple dinta ahankali tsikar jikinsa natashi yada yakeda tsini sosai ya Kara tsini da girma sai nishi yake itaka kanta mika ta fara tana kamkame Aliyu ganin zai sakata wani hali ya hakura ya cire hannunsa ya matseta gam har bacci ya daukeshi cikin wani irin yanayi da farin ciki Mara musaltuwa Asuba ta gari...............โ๐ป๐คฆ๐ปโโNagaji typing wuya๐ญ๐คง. Real Lagingo yar Janafty๐
Rahma Ummu Fareesa. โ๐ป
*๐ฐ๐ปMATAR๐ฐ๐ป*
*๐๐GWAMNA๐๐*
*ุจุณู
ุงููู ุงูุฑุญู
ู ุงูุฑุญูู
*
____________________________________
*๐KAINUWA WRITERSโ๐ผ ASSOCIATION*๐ค๐ป
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
____________________________________
*Written By*
Rahma AbdulNasir
Yar mutan Niger๐ค๐ป
*Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf๐๐ป๐*
๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ปAgaskiya masoyi yana da dadi wallahi Wanda bayada masoyi yayi kuka๐คฃ๐คฃ๐คฃyo irin wannan kauna da akema matar gwamna da ni akeyiwa๐Kut Aradun Allah Da... Uhummm bari nayi shiru kawai Abuna๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ๐คธ๐ปโโ masoyan Matar Gwamna ina yinku irin over Dinan fah Wlh ina sonka ina kaunarku ilove you irin Tafka Tafka Dinan๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐๐
*๐yau na dan yi tonon silili๐*๐คฃ๐คฃ๐คฃ
*Bismillahir Rahamanir Raheem*
*Page 3โฃ2โฃ*
*......bayan kwana goma sha daya cuf*
Yau takama teemah take fita girki suncinye lokacin su da bintu ta basu teemah da Aliyu Rayuwarsu suke abun gwanin burgewa wani irin mugu mugun so da kauna suke nunawa juna sunyi mugun shakuwa da juna teemah ta zauta Aliyu da salon darasin da mansurah ta koya mata duk kwanakinan so hudu Aliyu ya sake kusantar teemah dan baya takurata duba da yada takeshan wuya amma har yanzu ta kasa sabawa sai kukan zafi gashi idan zai shigeta sai ya danna da dan karfi take shiga teemah ta susuta Gwamna da salon soyayarta da shagwabarta da mugun dadinta da ni'imar da Allah yamata saide fitinarta da saukin fushinta abun sai karuwa yakeyi dan ko bintu bata bariba Abu kadan zatayi fushi Dole Aliyu yake lallaba abunsa abinci ko bata huce kankana gwaiba tufa ko wainar fulawa ko danwake sai fresh milk ta sake murmurewa ta kara cikowa kirjinta ya kara cika atsaye kyam tamkar gwamna baya matsasu da shansu abinda yake kara dimautashi Kenan albarkatun kirjinta tsayayyu da ni'imarta gawani mugun dadi da ta kara akan nata ihunsa har yafi na farko.bintu da teemah idan kagansu sai sun burgeka sun boye kishinsu basa nunawa barinma Bintu duk da
abun na damunta ta kauda kanta ta dauki girma zamansu da teemah gwanin sha'awa Aliyu yana kokarin kamanta adalci tsakaninsu haka yaran Bintu sosai suke girmama teemah itama tana sonsu sosai Aliyu ya koma bakin aiki baya samun zama kwana biyu idan yafita sai dare suna zaga birni da kauye yanaga meke wakana abirni da kauyikansa dan yasan babban yaunine akansa dan cikin garin Gombe sai hamdala kullum burinsa wuta da ruwa da hanyoyi masu kyau Aliyu yayi kokarin yin haka haka kauyukan ma sai san barka ga temakon jama'a Wanda basuda da cin yau bare na gobe samari matasa yana iya kokarin sama musu aikinyi shiyasa farin jininsa ya bunkasa kowa sai governor Aliyu Muhammad Damba.kullum da yamma inda ya samu dawowa da wuri sai sunje sunba almajiran kofar gidansa sadaka shida da Bintu da teemah teemah tayi ta dariya bintu na tambayarta Aliyu ya zungureta akai yace ko na fadi matane ta lallasaki yanzu. aiko ta fara kukan sangarta Bintu ta girgiza kai tana musu dariya. sunje gidan hajiyar su Aliyu sun wuni da Bintu ta sake musu fada su zauna lfy ta nuna musu kulawa babu wani banbanci. daket Aliyu yabar teemah taje gidan Malika ta wuni dagacan Malika ta kaita gidan hajiya mansurah tayi mata tambayoyi yada takejin idan mijinta na saduwa da ita bata boye mataba tasake dorata kan wasu hanyoyi ta bata wani tsomi na kwana uku tunda tace ba kullum yake kusantarta ba da wasu turaruka ta sake jadada mata tarika masa salon kwanciya irin wacce ta koya mata koda tanajin zafin taimasa kukan dadi tabar na wuya ahaka teemah ta dauki darusan mansurah yau har kwana uku ta shanye tsuminta jikinta yasake daukan wani fitinanan kamshin dadi gashi tana bukatar mijinta ya kusanceta sai zuba take tasan yanaso tausayin tane yakeji shiyasa ta dauri niyar koda zuwa safene sai sunyi kafin ta fita girki.
โกโกโกโกโกโกโกโกโกโกโก
Jiya basu kwanta da wuriba sun ciki dare suna hira teemah na masa hira da ya fara bacci ta saka masa kukan shagwab'a shiyasa Aliyu a makare ya tashi dan har an fara sallah masallaci idanu ya bude Addu'a dauke abakinsa ya kalli teemah tayi daidaya saman kirjinshi tana kwasar bacci hankalinta kwance murmushi ya saki ya janye gashinta da ya rufe mata fuska ya shafi kyakywar fuskata ya dora bakinsa saman tattausan lips d'inta ya sakar mata kiss ya janye ya kwantar da ita ya Mike zaune ya sabko ya saka takalmi ya shiga bathroom agagauce ya dauro alwalla ya fito yasaka jallabiya ya tsaya bakin gado ya rankwafo ya dora bakinsa akunnanta yana shafa gashinta muryashi can k'asa ya kirata"My
Fatimana iyayan rigima Oya tashi kiyi sallah ya fada yana shafa fuskarta idanu na bude Addu'a dauke abakina na daga hannayena ya daukeni da sauri ya matsa gefe yana sakar mun murmushi"maza tashi kiyi sallah. ya karasa maganar yana tafiya. zuwa masallaci dan yasan yanzu zata fitineshi. da kallo na bishi har ya fice ya rufo kofar sabkowa nayi na shiga bathroom na hada ruwan zafi sosai nashiga cikin bath d'in najima sosai saida na Gasa gabana sosai yada mansura ta koyamun nayi wanka na dauro alwalla na daura towel na fito tafkekiyar wardrobe dinsa na bude na ciro jallabiyasa mai
masifar kyau ruwan toka nasaka na fesa turaransa na dauki mayafi na yane kaina na hau darduma na tayar da sallah. Bangaran Aliyu yana dawowa part d'in bintu ya saka key ya bude ya shiga parlon shiru bangaran yaransa yaje ya tashesu suyi sallah ya iske har sunyi bintu ta tashesu cikin farin ciki. ya nufi bedroom d'in bintu kofar ya murda ya shigo da sallama tana zaune saman darduma gabanta ya sunkuya "yana murmushi "good morning my bintuna."morning my man mik'ewa yayi ya nufi gun zahara ya daukota tana bacci ya mata kiss ya maidata ya kwantar yaje ya tashi bintu ya
rungumeta yana sunsunata dariya tayi"my man barni mana. "Naki na barni my bintu zo na kwantar dake ya dauketa tana dariya ya kwantar
da ita ya lulubeta da blanket ."Oya kwanta ki huta kafin agama shirya yara zuwa school bye sai na fito anjima ya fadi yana ficewa ya fita ya
rufo mata kofar. Bintu fashewa tayi da kuka tana buga kanta da matashi"Ya Allah kabani ikon cinye jarabawar wannan yau my man ko kiss din da ya saba mun bai munba saboda yayi aure Wayyo Allah ka ciremun kishin Aliyu Allah kabani juriya da hakuri kabani ikon kyautata masa shida matarsa Allah kabani
juriyar da kauda kai kar suga gazawata dadinta ma yau zan amsheshi Allah kabani ikon sanyashi farin ciki Aliyu rawar kansa tayi yawa akan Fatimarsa sam yanzu baya shigemun dayawa Allah kabani ikon faranta masa na gyara kuskurena na baya saida taci kukanta ta tashi taje ta wanko fuskarta ta dawo ta kwanta. Kafin yaranta ashiryasu zuwa school. Aliyu yabi ta kofar parlon bintu ya bude kofa mai had'e da parlon teemah ya shiga ya rufo kofar. Teemah ko bayan ta idar da sallah ta dauki Alqira'an Aliyu ta fara karatu bata jimaba taji wata muguwar yunwa dan yanzu batada jimurin yunwa ta rufo Qura'an d'in ta Mike ta saka silifes ta bude kofa ta fito kallon kofar dakinta tayi ta turo baki ta fice step ta fara takawa anutse tana sabkowa har ta sabko
direct kitchen ta nufa masu aiki suna ta aikinsu
da sallama ta shigo hadaddan kitchen d'in nata katon gaske Nasira da Walida suna aiki cikin girmamawa suka gaisheta. Hajiyarmu ina kwana suna danne dariyarsu saboda uwar jallabiyar Ogansu da tasaka. Murmushi teemah tayi tace"Nasira sannuka da aiki walida wlh yunwa nakeji me zaku bani?ta fadi tana yamutsa fuska.Nasira tace "Fatima me kikeso ko mutuniyar taki wainar fulawa...? baki teemah ta washe" yauwa wlh san samu nasamu wainar fulawa da manja dan Allah. idanuwa suka zaro walida tace"to yau ba'ason man kulin kije parlo ki zauna yanzu zan soya miki akwai komai ai. murmushi tayi "yauwa nagode azuba yaji dayawa Nasira zan samu gwaiba da kankana don Allah kafin ta soya mun.? "eh zaki samu bari yanzu na hada miki. "OK ina parlo ta fada tana wucewa kwanciyarta tayi a parlo saman doguwar kujera bata wuce mintina biyar ba Nasira ta kawo mata tufa da
kankana da gwaiba ta janyo table ta ajiye mata tashi zaune tayi. "Nasira nagode ta fadi ta dauka tana kaiwa bakinta tana ci. Aliyu ne ya shigo idanunsa ya sabka kan teemah ta dage sai cin tufa da kankana take tana lumshe idanu"Ya Salam my Noor wai meke damun matata ne. kalli wata uwar jallabiya da ta saka nayi magana tayi kuka cin asubah ta tarka kuma my yar babyna gama muje nima na dan mora yau kwana uku ai kin warke kullum akayi kice ciwo yau sai najiyar dake dadin Abun anyi yi shida amma kin kasa, sabawa.har ya matso kusanta yana sambatu bata saniba zama yayi yasaka hannunsa ya dauko tufa ya janyota jikinsa da sauri na dago cike da tsoro inaga shine na shagwab'e"my chocolatyna. "Na'am my yar babyna amshi kici samun yayi abaki na amsa inaci na shige jikinsa sosai na kureshi da idanu ina turo baki. "My sugar minene...? "My gwamnana yunwa nakeji wayyo chocolate kara rungumeta yayi sosai yana bata gwaiba yana lallashinta tanaci" yi hakuri me kikasa, su dafa miki? " my chocolate wainar fulawa. idanu ya zaro amma gudun kar yayi magana tayi zuciya tace bataci yayi shiru" my yar
babyna zauna zanje na dan kwanta sai kinzo. kamkameshi nayi na fara kukan sangarta" wayyo chocolatyna pls karka barni. "OK yi shiru burin raina lafewa nayi akirjinshi na rikeshi gam hannuna saman fuskarshi ina shafawa shima yana shafa gashin kaina yanamun rada akunne na lumshe idanu " My Aliyuna" my Noor yunwa ko...? kai na daga masa," OK bari na kirasu janyeni yayi ya mike Kenan Nasira tashigo parlon da sallama. ina ganinta da plate na Mike na tareta na amso" wow Nasira nagode sosai na fada ina komawa kan kujera na zauna na fara ci ina daddaga yaji Aliyu ya zauna ya zuba mata idanu sam bata ji. bata gani saida taci wainar fulawa ta koshi dam tasha fresh milk tadago suka hada, idanu da Aliyu kawai sa ta b'are baki ta fashe da kuka arikice ya janyota jikinsa" ikon Allah my yar baby me kuma namiki. cikin shashekar kuka tace" yo ba kaibane ka tsareni da idanu kana kallona. "to yi hakuri ni kam da doctor na bada maganin rigima da na amsowa Matar Aliyu. Nurina tashi muje mu kwanta ya fadi yana sumgumarta ya rungumeta ya kama hanyar bene da ita.
dakinsu na bacci ya shiga da ita ya wanko mata hannuwanta ya cire mata jallabiyar ya saka mata rigar bacci ya kwantar da ita wayoyinsa ya dauko ya kunnasu duka ukun ya ajiye gefen ya cire jallabiyar jikinsa gadon ya hauro saman gadon ya rungume teemah yaja musu blanket jikinsa ta shige sosai yana shafata" my chocolatyna? " na'am yar babyna menene. " my Haidar zo muyi sauye nabaka breast kasha ni kuma ka bani yawu nasha." eh bani. zaune ta tashi ta rankwafo tasaka masa abaki ya fara tsotsa ya kamo dayan yana murza kan ya Mike yayi tsini sosai alamun teemar tana cikin sha'awa. idanunta ta lumshe ta dora hannuta saman cikinsa tana shafawa zuwa ramin cibinsa tana shafa dan tumbinsa dayan hannunta tana murza nipples dinsa wata irin tsotsa yakema breast dinta yana dan cicizawa sai nishi take tana bankaro masa tana shafarsa duk ta rikitashi da salonta ga gunjin kukan da ta fara bakinsa ya zare.
kanta ya tallabo ya had'e bakinsu ya tura mata harshesa ta cafke tana tsotsa yana shafa kanta bur ta hanashi ya tsotsa itace take sarrafashi duk ta tayar masa hankali tun yana daurewa har ya kasa ya fara murza breast dinta yana yamutsata ya cire bakinsa anata ya cire mata rigarta yasake dora bakinsa saman breast dinta yana tsotsa cikin wata irin rikitacciyar soyayya lokacin kankani ya tandeta ya tsotseta tas sai zuba take tana zuba masa sabbatu duk ta rikitashi da magan ganun soyayya da salonta k'asanta ya kafa kansa yana sha ya gigitata sai sambatu da ihu take shima arikice yake dan sai ambaliya take saboda yada harshensa yake yawo ak'asanta teemah jin Aliyu zai zautar da ita yasa ta Mike dan saida yaji ta cafke sandar girmansa tana mata shan sweet yana zunduma ihu" wayyo duniyar dadina daman kin iya irin wannan abubuwan kika barni cikin mareci wani rikitaccan Salo teemah take masa arikice Aliyu ya janyeta ya kwantar da ita daket yayi Addu'ar saduwa da iyali yanda yamata kwanciyar sai yaga ta karkace ta sake wata irin kwanciya arikice ya sate ya nemi hanyarsa saida ta saki ihun zafi lokacin da ya shigeta dan sai ya danna ga Abu ba karamiba
Aliyu yana shigewa yaji yauwa baki daya ta kaishi kololuwar dadi cikin wani irin Salo ya fara tafiyar da teemah wacce taji wani bahagon mahaukacin dadi ya tsirgata tundaga tafin kafarta har tsakiyar kanta wani irin rikitaccen kunka dadi teemah ta saki tana kara gyara masa, kwanci" wayyo My Aliyu ka cuceni dama haka akeji kabarni ina shan wuya Ashhh wai my Alina Jan gwarzo yau ina ne ka kawoni wlh jina nakeyi awata duniyar dadi yau Alina karamun wayyo dadi zai kasheni ta fadi cikin shashekar kuka. Aliyu kuwa tunda ya fara baki daya ya dimauce ya gigice ga kukan teemah na musamman da ya gigitashi yaji yaje kololuwar dadi wani rikitaccen kuka ya fashe dashi yana Kiran My zaharana my noor my Fatimana my duniyar dadina my abuncin zuciyata yar babyna da iya karfinsa yana sukuwa akanta tana amsawa cikin kukan tana cewa ya kara mata akwai dadi cikin ihun kuka yace"wayyo My duniyar dadina wallahi idan banyi wasaba kasheni zakiya da dadinki yau na mutu na lalace Fatina Allah albarkaci rayuwarki namarasa me zanyi wallahi ni nasan ke dayace ba ta biyunki wayyo yar babyna mai dadin duniya zumarki da bance ya fadi cikin shashekar kuka yana sukuwa itama cikin kukan tace" wallahi Aliyuna Jan gwarzo bazan iya rayuwa babu kaiba cigaba wai my chocolatena i love u more. to fah haka suka haukacema juna teemah kuka Aliyu kuka sai sambatu sukeyi duk teemah tanajin mugun zafi amma yada gwamna yake bida ita cikin Salo salonsa yana sassakarta da irin kwanciyar da take masa yasa dadin yafi zafin yawa dan yau sun haukacewa juna abun ba'a cewa komai Dole na barsu.
โกโกโกโกโกโกโกโกโกโกโก
da misalin karfe goma shadaya na safe zaune suke saman dining teemah na rungume jikin Aliyu yana lallabata tasha tea taki sai kuka take harda shasheka ta ririkeshi ajiyar zuciya ya sabke ya dauketa suka dawo parlo ya zauna yana rungume da ita" my yar babyna pls kiyi hakuri kinga babban meeting ne agabanki mai girma shugaban k'asa ya kirana muna tsaka da haraka Dole zan tafi kwana uku ne ba yawa idan na dawo kwana biyune kawai zanma yayarki na dawo gareki idan kin hada kwana biyar Kenan. wani irin kukane ya kufce mata" wayyo my chocolate ya zan iya rayuwa rashinka har kwana biyar wayyo Aliyuna zuciyata ciwo takemun rashinka cutace babba agareni don Allah My chocolate katafi dani wlh bazan iya zama baka kusanaba. ta fadi tana rukumkumeshi gabaki daya hankalinsa ya tashi yama rasa ya zaimata kansa ya kifa gadon bayanta ya lumshe idanunsa yana sabke tagwayen ajiyar zuciya ajere yana buga bayanta hawaye na zubowa daga idanunsa ga bintuma da ya fada mata kukan ta tisasa gaba tanayi ga teemah shi kansa jiyake bazai iya daukan wannan lokacin baya tare da teemarsa ba barema yau dadin da tajiyar dashi tashayar dashi madara so ta nuna masa itadan masoyiyarsa ce ta hakika yayi mutikar mamaki yarinya karama kamar teemah ta iya tafiyar da babban namiji kamarsa ta daukesa cak tajiyar dashi zumuwar dadi ta iya kukan dadi haka duk abinda ya kara dulmuyashi cikin kogin sonta yakeji ayanzu babu ta biyunta agareshi zai iya komai akanta
muryashi na rawa ya dagota yace" My Fatimana yanzu ya kikeso nayi banason kukanki kiyi hakuri jirgimun shabiyu zai tashi da sauri na dago na kalleshi naga ganin hawaye fuskarsa na rikice na tallabo kansa " my Haidar bari kwalla na daina kukan wlh zan jure rashinka zanyi Addu'a Allah ya bani dangana na fadi ina fito da harshena na lashe hawayen fuskarsa na gira zamana jikinsa na ciro breast DINA daya nasaka masa abaki da sauri ya cafke yana tsotsa ya lumshe idansu yana sabke ajiyar zuciya kansa na rika shafa masa ina sakar masa kiss akunne har yasamu nutsuwa cizona yayi a nipple nasaki kara" wayyo my Aliyu gwarzona zafi zanyi kuka saki yayi yana dariya nima dariya nayi ya maidamun abuna Riga yana murzawa ta Riga yana lumshe idanu" my Haidar pls natafi gidan Malika nayi kwana daya karkace ah ah my gwamnana pls. murmushi ya saki" OK bakin kwana daya gobe ki dawo na gama miki rejestretion na wayec ah Martrix international Academy kinga jibi zaku shiga aji ana makarantarsu Asif ne.
ihun farin ciki nayi na makalkaleshi ina murna" Wayyo My gwarzon Gwamnana shugaba mai adalci gida