Showing 60001 words to 63000 words out of 129912 words
Chapter 21 - MATAR GWAMNA COMPLETE Document from Abdallah.txt
mata ya sabkota ya kama hannunta taku daya biyu ta fasa kuka "nashiga uku ni watsime wallahi Allah nagama moruwa ka barkeni shikenan cak ya dauketa ya zaunar da ita saman darduma" my duniyar dadina yi hakuri maza yi sallah la'asar azaune Dr na tafe ta dubamun ke. Ni sai yanzu na tunama ba dare bane ba tayar da sallahr nayi k'asana namun zogi. Aliyu wata Dardumar ya shimfida ya tayar da sallah, yana gamawa ya shigama my Noor d'insa Addu'a muryata ya tsinto tana cewa"Ya Allah kasamun Akan zalumcin da akamun aka tsagani gida biyu dariya ta bashi amma ya basar bai cemata komaiba wayoyinsa har biyu suke ta ringing ya Mike ya isa gurin dayar ganin sunan Dr ya dauka ya daga ya Kara a kunne" hello OK boos ya shigo dake gamunan ya tsinke wayar
Yazo gabanta ya sunkuya ya dauketa cak tana hararasa Dan maganar ma bata iyawa zazzabine ya rufeta yanzu yana daukarta yaji jikinta zafi gum Kara rungumeta yayi jikinsa"oh my god my Noor yar baby nine ko gaskiya nayi barna dayawa harda zazzabi idanunta ta lumshe hawaye na kwaranyewa saman gado ya nufa da ita ya zauna tana rungume jikinsa ya tsura mata idanu kansa ya kifa saman fuskarta yana shafa kitson kanta jikinta zafi rau can k'asan makoshi yace"my zahara zazzabi ko? Kai na daga ina shashekar kuka ya tallabo kaina ya had'e bakinmu yana kissing d'ina ahankali cikin nutsuwa yana shafa kitson kaina idanuna na bude ina kallonsa wani haushinsa naji ya cikamun zuciyata cizo na gantsara masa a harshensa ya Saki bakina yana kallona" my duniyar dadina fushi kike da chocolatynki? kuka na saka masa kwantar dani yayi ya rungumeni"oh ni Aliyu nayi barna Sorry yar babyna hasken idaniyata duniyar dadina yi shirunki zazzabi ka tafi karbamun my noor jikinsa ya janye ya sabko kofa ya nufa ya murza key ya bude ya fito fuskarsa wasai dauke da murmushi Dr zubaida na zaune gunta ya nufo"ah Dr har boos ya shigo dake? cikin girmamawa ta Mike tana gaishesa" lfy lau bismillah muje ki dubata Dan akwantinta ta dauka Dan tunda yace ya kusa kisa ta ganosa ta biyo bayansa har bedroom teemah tayi shame shame sai kuka take, gadon ya karasa da Sauri ya zauna ya janyota jikinsa" my noor yi hakuri
adubaki kwantar da ita yayi yace"Dr zo ki dubata isowa tayi ya kwantar da teemah ya Mike zubaida ta karasa ta zauna"sannu ya jikinki? banza teemah ta mata fita Aliyu yayi Dr ta shiga duba teemah tagano sai an mata dinki alluran kashe zafi ta hada ta mata tana rusar kuka haka tamata dinki har biyu Aliyu yanajin kukanta har aransa sai suntiri yakeyi parlon tana gamawa ta mata allura zazzabi ta hada maguguna tayi mata sallama ta fito ai tana fitowa Aliyu daket yatsaya ta bashi maganin tayi masa bayanin komai ya saurara mata har ta warke ya shigeta dayawa saida aka dinketa godiya ya mata ya nufi kitchen da kansa ya kunna gas ya hada mata tea mai kauri ya dauko sauran kajinsu da robar ruwa marar sanyi ya nufi dakin teemah na kuka maganin da sauran kaya ya ajiye gefen gado ya hauro kan gadon ya rungumeta" my noor yi shiru chocolatynki ne ko? kai ta daga" sannu bazan kumaba gaskiya nayi laifi harda su dinki Kara sautin kukan tayi" oh Allah yi hakuri amshi tea kisha nabaki magani daket yasamu Tasha ya bata kazar taci kadan ya bata maguguna Tasha kwanciya yayi ya dauketa ya dorata saman kirjinshi yaja musu lalausan bargo ya rufesu yana rungume da ita yana shafa bayanta yakai bakinsa kunnenta cikin amon muryasa mai dadi yace" my duniyar dadina banason wannan zazzabi yayi ya sauka yabar jikin matata kar nayi kuka waka ya fara mata yana shafa bayanta da danna mata jikinta Dan ko ina ciwo yake mata lamo tayi ajikinsa ta Kara narkewa tana sabke ajiyar zuciya tanajin dadin wakar da yake mata da tausar har bacci ya dauketa sabkar
Numfashinta yaji ya d'ago ya kalleta bacci take tana fitar da numfashi daki daki Kara matseta yayi yana shashafa sasan jikinta" my duniyar dadina Allah ya miki Albarka kin ciki cikakiyar mace da kowane nagartaccen namiji yake bukatar irinki gaki yarinya karama amma ubangiji yayi miki baiwar ni'ima da dadi na fitar hankali murmushi ya Saki ya dan duko ya kama bakinta yana tsotsa kamar zaicinye mata motsi ta fara da Sauri ya sakar mata baki yana lashe yawunta ya rungumeta yanajin mugun mugun sonta da kaunarta na ratsa jininsa da tsokarsa yana manne da abarsa saida yaji zazzabin ya sauka ya kwantar da ita ya lulubeta da bargo ya Kara gudun Ac wayoyinsa nata ringin sabkowa yayi ya kwashe wayoyinsa ya dauki kiran hajiyarsa ya Kara kunne"assalamu alakum hajiyarmu? " kaci gidanku Aliyu ina fatima? " hajiya bari gamunan zuwa yanzu kitt ya tsinke kiran ya dauko jakar teemah ya fito da wayarta ya ajiye mata kusanta ya rankwafo ya janye bargon ya janye rigarta ya tsurawa albarkatun kirjinta idanu jajir atsaye kyam nipple din sunyi ja bakinsa ya Dora ya lasa ya musu kiss yaja mata rigarta ya lulubeta" my noor yar babyna ina sonki natafi na dawo kiyi baccinki karki tashi sai chocolatynki ya dawo ya Saki murmushi ya nufi gun kayansa ya cire jallabiyar ya saka shaddasa yaje ya fesa turare sak yafito angonsa sai kyalli yakeyi ya fice daga d'akin ya janyo kofar yana tafiya shidaya sai murmushi yake Saki ya bude kofar parlo ya fito ya nufi harabar gidan tun daga nesa suka hango ogansu sai murmushi yake Saki Sojoji biyu suka tarosa suna take masa baya hargun motocin Boos ya bude masa mota ya shige ya rufe ya shiga direba yaja suka nufo get
motocin ajere daya bayan daya haka suka fito suka nufi gidan hajiyarsu Aliyu tunda duk unguwa gudane ba nisa jingine yake da kujera ya lumshe idanunsa hannunsa cikin sumar kansa yana shafawa sai murmushi yakeyi wayarsa ta dauki ringing idanu ya bude yaga sanato Nuradeen ne dauka yay ya daga ya Kara akunne" hello Deeni ya kk? "albishirinka?" goro meye?" hmm an Allah ya Toni asirin Alhaji bara'u shine ya turo akasheka ranar da ka tare da amaryaka, wlh da kunnena naji yana waya a inda bai taba tunanin zan ganshiba yasake sabon shiri akanka saide ya makaro tuni NASA an kamashi kazo muje yana police situations murmushi Aliyu ya Saki "deeni nifa yau babu abinda zai batamun raina kaje kayi komai nabaka wuka da nama ai da yarda Allah bazasu iya damuba Allah ya fisu dama nace kowaye asirinsa zai Tonu kuje kaida Jamal kuyi yada ya dace yau banida dama jinyar yar babyna nakeyi ya fada yana dariya deeni yace" wai Aliyu meyasa diff ya kashe wayar yana murmushi wata wayar ta dauki ringing ganin Bintu ce ya dauka yai picking ya Kara akunne"my bintotona ya gida? " my man lfy har yanzu Baku dawoba ina fatimana?" My bintuna iyayan rigima ai wlh akasi aka samu babba amma na Alheri zamu dawo ina yarana? " suna compound suna wasa ka gaishemun kanwata? murmushi ya Saki zataji my bintuna abar sona sai munzu amshi💋 ya tsinke kiran,
suna zuwa gidan hajiya motocin suka shige aka bude masa kofar mota ya fito. ya nufi ciki kofar parlo ya shiga da sallama Aminullah ya taresa"haba governor ya zaka shanyamu hannunsa ya kama sukazo gaban hajiya Habibullah ya Mike ya rungume Aliyu bayansa ya buga Habibu ya gida? "Bro munata jiran Amarya? sakinsa yayi ya zauna gaban hajiya ya kamo hannunta"hajiyarmu Afuwa muna shirin fitowa zazzabi ya rufeta saida Dr zubaida ta dubata amma haka taso zauwa harda kuka nacemata kince ta zauna gobe tazo tukun ta hakura ta kwanta. " Ayya ai ban saniba har nayi fushi nazata kai ka hanata Allah ya bata lfy zazzabin nan fa Ana fama dashi ga abuncinka can tashi kaci. Sajida ce ta fito" yauwa kawuna gobe babu makaranta zan bika naje gun Anti bintu da fatima Habibu yace"wlh yarinyarnan kin gama rainamu ba yanzu kikace gidana zakiba Aminullah yayi dariya hararata Aliyu yayi yace to" Dan gidanku bazaki biniba kije gidan habibu hannu Aliyu hajiya ta kama "muje bari Daka ta Sajida kan dining ta kaisa ya zauna ta zuba masa fankasun alkama da miyar hanji ta zuba masa dambun shinkafa yaji kayan lambu ai kuwa sosai ya zage yaci su Aminullah ma suka zo sukaci sukayi dam bayan sun gama Aliyu yasa hajiya ta zuba masa akula yana zaune suna Dan tab'a hira Abbansu ya shigo Aliyu ya Mike ya taroshi da yaran fulatanci
yace" shugaba nagari mai adalci Allah ya Kara tsaremun kai yan uwansa suka amsa da Ameen zama sukayi suna gaisawa" Ali ina fatima hajiya tace mun tare zakuzo? " Abba batada lfy zazzabi takeyi." Asha Allah ya bata lfy Sajida tace" mai gidana kasa baki kawu ya tafi dani nafasa zuwa gidan kawu habibu hajiya tace" Aliyu ka tashi ka tafi ka kula da yarinyar mutane murmushi yayi" hajiyarmu sai nayi sallah magriba da isha zan tafi, Abba yace" wlh ko Alama maza tashi katafi magarib ta gabato mik'ewa yayi ya musu sallama su Aminu ma duk tare suka fito Sajida Dole sai gidan habibu ta bishi gaba daya motocinsu tare sukabar gidan kowa yayi hanyar gidansa Aliyu da tawagarsa lokacin da su Aliyu suka iso Ana kiran magarib, yana shiga ya bode kofar har yanzu bacci take tana nade cikin bargo alwalla ya shiga yayi ya fito ya nufi masallacin gidansa Dan idan yace ya tsaya tashinta rigima ce babba, Ana gama sallah ya fito. har yanzu bata motsaba bakin gadon ya zauna ya janye bargon ya dauketa ya shiga bathroom da ita idanu ta bude jin abunda yake mata ta fasheme da kuka haka yayi mata alwalla ya fito da ita ya zaunar da ita saman darduma ya dauko hijabi yasa mata ya zauna kusanta ya jingina kanta akafadarsa" yi hakuri kibar kukan bazan sakeba banason kukan ki kiyi shiru ai dolema na kaiki gun iyayye ko? kai na daga cikin shashekar kuka nace"yaushe zaka kaina? " yi sallah mutafi gida zan fadamiki ai dolema na kaiki garin sarki ya fada yana rike fuskata ya fito da harshansa yana shanye hawayen fuskata ya sakeni " maza yi sallah ya fada yana mik'ewa sallah na tayar daga zaune Aliyu kwanciya yayi saman gado yanaji Ana kiransa idan wannan tayi ruri wannan takeyi babu wacce ya kalla jin Ana kiran isha ya Mike ya sabko" my duniyar dadina kiyi sallahr isha da nazo mutafi gobe muyi shirin zuwa garin sarki banza na masa ko kallonsa banyiba Dan haushinsa nakeji fita yayi yana murmushi sallah isha teemah tayi tana zaune agurin har ya dawo " yar baby Oya muje gida kamata yayi tayi tsaye tana take daya ta barke da kuka" yi hakuri kirika takawa zakifi warkewa da wuri daket take takawa tana rusar kuka daukarta yayi" kai ni bazan jure kukanki ba wlh rungumeta yayi ya kashe Ac ya kwashe wayoyinsa da nata da Jakarta da magugunanta ya fito lamo tayi jikinsa ta boye kanta kirjinshi kofar parlon ya bude ya fito boos na tsaye motar
har kofar parlo boos ya bude masa kofar ya shige ya zauna tana rungume jikinsa ya gyara mata kwanciya jikinsa ta Saki Kara"yi hakuri kijin yar babyna " boos akashe wutocin arufe ko ina. amsawa yayi ya tafi kananan koke koke take masa ga jikinta zafi rau zazzabin ya dawo" oh my God my Noor zazzabin ne ya fada yana Kara shigar da ita jikinsa kanta ya tallabo ya had'e face d'insu yana sabke ajiyar zuciya boos ne ya shiga motar direba yaja suka nufi get motocin saura na biye dasu hannunta ta sakalo wuyansa tana nishi"Haidar zazzabi nake jikina ciwo cinyoyina ciwo k'uguna ciwo. Kara matseta yayi yana tausa mata jikinta" yi hakuri wlh na tsani zazzabinan ya barmun matata haka yi hakuri muje gida Dole zai barki abun ai yamiki yawa komai ciwo amma banji kin fadi wani gurinba ya fada yana hura mata iskar bakinsa lafewa tayi jikinsa tanason kuka tana turo baki ya hanata yana lallabata har suka iso government house jiniya ta karde Layin baki daya basu kashe ba saida suka shiga har cikin gida Bintu na zaune da yaranta aparlo sai guje guje suke tana shayar da zahara taci ubansu kwalliya tayi kyau sosai taji jiniyar Aliyu sun dawo ta kwantar da zahara tace"yaran kirki kutashi mutaro Daddynku da Auntynku? cikin murna suka biyo bintu ta bude kofar suka fito Bintu taga mota tsaye part din Fatima "maza kuzo kungansu gun motar suka nufa Sam Boos bai lura dasuba ya budewa Aliyu kofa yabar gun suna isowa Aliyu ya fito rungume da teemah tana masa kananun koke koke ga jikinta yayi wani irin zafi zazzabi ya rufeta yarasa meke masa dadi" my Noor yi shirunki nine ko? Kai ta daga tana tura kanta kirjinshi tana kiransa" My Haidar? " Na'am my duniyar dadina mijinkine ya tabaki ko? Kai ta d'aga Bintu mutuwar tsaye tayi agurin jikinta sai kerrrma yakeyi ganin ba kayan da ta fita dasubane wanan hijabine da wata figigiyar Riga ganin bai lura da suba tana niyar janye yaran kafin ta tattaro nutsuwarta ta janye yaran Raudah ta ruga da gudu tana cewa Daddy babbar yayarmu ka kawo mana. dan bata lura da teemah bace ba"meye ya sameta take kuka ko dukanta kayi batajin maganane teemah Kara tura kanta kirjin Aliyu tayi hannunta saman wuyansa tana kuka ahankali da Sauri Aliyu ya d'ago da kansa yaga yaransa baki daya sun tsura masa idanuwa kallonsa ya kai kan Bintu fuskarsa babu walwala yace........... ✍🏻
💃🏻Ladingo Yar Janafty
Rahma ce ummu Farees😘
*👰🏻MATAR👰🏻*
*💖💖GWAMNA💖💖*
*بسم الله الرحمن الرحيم*
____________________________________
*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
____________________________________
*Written By*
Rahma AbdulNasir
Yar mutan Niger🤙🏻
*Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘*
*Bismillahir Rahamanir Raheem*
*Page 2⃣8⃣*
...."nagode da tozarcin da kika nuna mun agaban yarana. Ya kalli Rauda yana gyarama Teemah kwanciya jikinsa yace" my Rauda ba yayarki bace momynki ce batada lfy ne. dariya Rauda tayi ta rungume dadynta" my Rauda sakeni na kai momy ciki batada lfy sakinsa tayi ta nufi gun bintu idanu Bintun ta zaro amma ganin shi ya dauki zafin yana hararata kai ta kauda tafiyasa yayi yabarsu nan tsaye ta kalli yaranta"ku dan bakuda kunya kuna kallon dadynku da amaryasa batada lfy amma bakuda wayon da zaku gaishe dashi kumasa sannu da zuwa sai ku tsaresa da idanu saboda haka na koya muku baki suka hada"umma kiyi hakuri bazamu sakeba zamuje mugaisheta wallahi tabamu tausayi murmushi tayi ta rungumesu"yauwa idan ya shigo kubashi hakuri banason rashin tarbiya ni ban koya muku haka ba.tajasu suka shiga ciki zahara suka isko hannun jiddah mai aiki tana tsala kuka da gudu Bintu ta masheta"wayyo zahara yi hakuri jiddah nagode sosai ta zauna ta janye rigarta tana shayar da ita tace" maza aje ayi game dariya sukayi muneerat ta zauna"umma ni Reno zanyi murmushi tayi to bari ta koshi. Aliyu yana bude kofar ya haura saman bene teemah sai rigima take masa bedroom dinsa ya bude ya shiga bakin gado ya zauna yana rungume da ita
jikinta zafi rau kwantar da ita yayi" my duniyar dadina yi hakuri tashi yayi ya nufi bathroom ya hada ruwan gumi yazo yana cire mata kayan jikinta hannunsa na rike ina kallonsa da runanin idanuna cikin muryata da ta gama dishashewa nace"My Haidar nabi Allah nabika kayi hakuri idan ka tisa mutuwa zanyi. Na fadi cikin shashekar kuka" oh my God my Noor kiyi hakuri ki samama mijinki nutsuwa kukanki yafi komai batamun rai babu abinda zan miki wanka zan miki na ciyar dake na baki magani yi shiru yar babyna duk nine na taboki ko? Kai na daga masa daukata yayi cak yayi bathroom dani muna shiga yamun wanka sosai da ruwan gumi ya gasamun jikina kuma naji dadin hakan ya nadoni cikin towel ya rungumeni muka fito ina rungume jikinsa ya dauko mai ya zauna bakin gado ya shafamun ya zaunar dani ya fita bai jimaba naganshi da wata figigiyar Riga ta bacci sai abaya da hijabi ya bude wardrobe ya ajiye yazo ya zauna ya d'agoni yasamun rigar ya dauko turarensa ya fesamun" yar babyna kinyi kyau. baki na b'are na fashe da kuka" wlh ni sai ka maidani gun iyayye bazan zauna da kaiba. "to yi hakuri taho yaki yar babyna daukana yayi ya rungume ya fito dani
Step ya fara takawa yana sabkowa cikin nutswa yana manne da babynsa ta sakalo hannunta wuyasan tana kiransa" my zarahana yi hakuri suna sabkowa ya zaunar da ita saman lumtsumemiyar kujera ya nufi kofar parlo kayansu na saman wani kyakywan table ajiye nan kofar parlo kular ya dauka da magugunan da wayoyinsa ya dawo parlon ya janyo wani Dan table ya Dora kayan yaje ya dauko gora ruwa guda ya nufi kan dining wasu haddadun kuloline ya bude miyar naman kajice sai uban kamshi ke tashi dayan kular couscous Wanda yaji hadin kayan lambu sai kamshi yake plate ya dauka ya zubo ya dawo ya zauna sai harara take zabga masa murmushi ya Saki zauna kusanta ya ajiye plate d'in ya janyota jikinsa ya bude kolar wani uban kamshi yake tashi hannunsa yasa ya ciro fankasun yakai bakinta kai ta kauda. kanta "my noor yi hakuri kici kinji yar baby? kuka ta saka masa" ni bakina ciwo yakeyi." OK yi shiru bari na tauna miki abakinsa yasa ya tauna ya tallabo kanta ya had'e bakinsu yana juye mata ba kunya ta rike kansa tana hadiyewa harda laluban bakinsa ko wani ya lake kadan ya bata fankasun ya shiga bata couscous da naman kazar sai ya tauna yake had'e bakinsu ya bata tana hadiyewa to haka ya ciyar da ita idan ya tauna ya ya had'e bakinsu ya juye mata saida ya bata naman kazar sosai na karshe wayo yamata ya tsotse bakinta saida ta saka
masa kuka