Showing 57001 words to 60000 words out of 129912 words

Chapter 20 - MATAR GWAMNA COMPLETE Document from Abdallah.txt

24 Nov 2024

5826

bazaku tab'a zaman lafiya ba yanzu kam kun ceci kanku my Noor yar baby yau zakiga ruwan love yau zan jiyar dake dadin rayuwar aure zan nuna miki tsantsar kauna sonki da kaunarki sun karu yada kika dauki karamtarki kika isketa kuka shirya naji na samu nutsuwa dama haushinku ne ya hanani fita ko ina mik'ewa yay ya sabko ya shiga bathroom yai wanka ya fito ya shirya ya had'e cikin wata dakekiyar Shadda gizna green colour wacce ta fito da asalin kyawunsa kallo daya zakama shaddar da dinkin kasan Aliyu fah gwamnatine sumar kansa ya gyara tayi luf luf ya fesa turaruka masu masifar dadi ya kwashe wayoyinsa da aka adabeshi da kira ya fito kofar d'akin teemah ya kalla ya Saki murmushi ya fice anutse ya fara taka step yana sabkowa


parlon k'asa shiru sai motsi a kitchen yasan yan aikine kofar. da zata sadaka da parlon Bintu ya nufa, yana zuwa ya murza key ya bude ya shiga ya maida ya rufe ya zare key d'in ya nufo parlon suna zaune teemah tanama zahara wasa" Aunty wlh zahara kamar tayi wata biyu ko?? " mai Fatima yau fah kwanamu talatin da biyu kinga kuwa akwai saurama tayi arba'in "Allah Aunty tayi girma sosai kubar wankan haka? dariya Bintu tayi ta zungureta akai" hamm bari sai kin haihuwa zaki sani Allah yasama my man yayi ajiya tun ranar da kikazo baki teemah ta turo" Allah Aunty kibari ni banaso? Wayar Bintu ta dauki ringing ta kalli screen d'in wayar taga sunan my man na yawo da Sauri ta daga tace" kanwata wlh ya kirani Teemah tace" wayyo Aunty ki dauka Dan Allah akunne ta Kara" hello my


man Dan Allah kazo yanzu kaga matanka mun shirya wlh bazamu sake batama raiba fitowa yay yana murmushi teemah ta fara ganinsa ta tsareshi da idanu har ya iso bakinta na rawa idanunta sun kawo kwalla tace" my Haidar kayi hakuri bazamu sakeba Bintu wayar ta ajiye ta amshe zahara ta kwantar ta mikar da teemah itama hawayen take tace" maza jeki rungumeshi kai ta girgiza cikin kuka tace" Aunty inajin kuyarki muje tare kema kina bukatarsa teemah taja hannunta suka isa gareshi hannunwamsa ya ware musu suka fada jikinsa duka saka fashe masa da kuka suka had'e baki "Mijinmu kayi hakuri horon ya isa haka bazamu sakeba insha Allah rungumesu yayi yana shafa bayan ko wacce cikin amon muryasa mai rikita musu lisafi yace"OK kuyi shiru yan matana naji na huce ai tun d'azu na yafe muku amma karku sake shiru sukayi kowace ta makaleshi ta lumshe idanunta tana sabke ajiyar zuciya murmushi ya Saki ya janyesu ya kamo hannunsu ya zaunar da kowace gaban Bintu ya fara dugawa ya kamo fuskarta ya ciro handkerchief yana goge mata fuskarta "My Bintu na yafe muku teemah idnunta ta rumtse tanajin wani irin daci aranta bata San ya gama da bintu ba


saida taji tattausan hannunsa saman fuskarta yasa handkerchief yana goge mata hawayen fuskarta kamshinsa na ratsata burinta tajita ajikinsa amma ta basar" my zahara bude idanunki kinji My Bintu na miki dariya wai kishine yasa kika rufe idanunki kinga ina goge mata fuskarta idanuwana na bude na shagwab'e fuska na kalli Bintu" Aunty ni ba haka bane ba fah? " kibarshi wlh ban fadaba dan ya hadamu ne? tashi Aliyu yay yaje ya dauki zahara yana mata kiss ya zauna Bintu tace da teemah"Amaryarmu tashi ki kawoma mijinki wani Abu yaci mik'ewa teemah tai tsaye " Aunty ina kitchen d'in Aliyu yace"no bana son cin komai yanzu teemah kusan Bintu ta dawo ta zauna Aliyu ya zaro wayarsa ya lalubo number hajiyarsa bugu daya ta d'aga da sallama ashagwab'e yace" Hajiyarmu ganinan zanzo ayimun girki mai rai da lafiya na Hausa nakeso" kaji ja'iri to kazomun da Fatima na ganta ka gaishemun da Bintu wayar yaba Bintu ta amsa cikin girmamawa tace" hajiya ina kwana? "Bintu ya gida da yara ya hakuri? " Hajiyarmu Alhmdllh ga Fatima ta ba teemah wayar cikin sanyin murya tayi sallama ta gaisheta" Fatima ki biyo Aliyu kuzo kinji? " to momy zanzo? " yauwa bashi wayar Bintu tabama ta bashi sukayi sallama ya kashe ya kalli teemah maza tashi kije ki shirya mu tafi mik'ewa tayi ta kalli Bintu tace" Aunty zakije ko? murmushi Bintu tayi" yara sun kusa zauwa kuma nida nake wanka idan kinje kamar ni naje kiyi Sauri ki shirya tafiya tayi Aliyu yana kallon bintu yana murmushi zahara ya kwantar ya dawo kusan Bintu" my man meye haka matseta


yayi ya tallabo kanta ya tsura mata lumsassun idanunsa "my bintuna naji dadin canzawarki kici gaba da haka kinji abar sona baki ta turo" ni my man ka matseni sosai Kara matseta yayi ya had'e face dinsu zatayi magana ya cafke bakinta ya shiga kissing dinta lamo tayi jikinsa tanajin dadin yada yake tsotsarta saide kishin fa nan na fitar da zasuyi daurewa takeyi kawai Yajima sosai kafin ya saketa yana murmushi lokacin teemah ta shigo ganin abunda sukene yasa ta, koma baya ta labe taci kukanta ta goge fuskarta ta sake lekowa taga ya saketa ya Mike tsaye yana waya da sallama, ta shigo Bintu ta Mike jikinta ya Saki Aliyu ya birkita mata lissafi ta taro teemah ta rungumeta ta had'e cikin shadda irin ta Aliyu tasaka takalmi da jaka suma green colour tayi mugun kyau bintu taji mugun kishin teemah amma ta daure tace" my Fatima kinyi kyau murmushi ta Saki" aunty banda zolaya Aliyu ya tsinke kiran ya iso" to muje ko my Bintu sai mun dawo ki shafamun kan yarana kafin na dawo kicewa my Raudat nayi missing d'inta murmushi tayi tana rike da hannun teemah har kofar parlo ita ta bude musu kofa suka fice suna dago mata hannun tana daga musu ta maida kofar ta rufe ta fadi Ana tana rusar kuka "wayyo Allah nashiga uku Allah kaciremun kishin fatima araina ko na zauna lfy da mijina kuka take sosai kamar ranta zai fita jiddah daya daga cikin masu aikinta suna kitchen ta leko jin kukan bintu sanin halinta idan taki yanzu zata zageta uwa uba yasa ta koma da gudu tana cewa "mace sai shegen kishi ina dalili jin kukan zahara ne yasa ta tashi ta nufo parlon, tana kukan, suna fita ya kama hannunta suna tafiya cikin nutsuwa sojoji na biye dasu har gun wasu mahaukatan motoci Boos ya bude musu wata jibgegiya mota suka shiga ya rufe ya shiga direba yaja suka


nufi bakin get motoci guda uku nabiye dasu get aka bude suka fice Aliyu ya kalli teemah ta kifa kanta saman cinyarta ciccibarta yayi cak ya Dorata saman cinyarsa ya rungumeta fashewa tayi da kukan sangarta had'e da kissa "Wayyo my chocolatyna arikice ya Kara matseta jikinsa ya dago da kanta" my Noor please ki taimakeni kibar kukan menene yi shiru nine na tabaki ko? kai ta daga" OK yi hakuri bazan sake barinki ba kinji yar babyna shiru tayi ta Kara shiga jikinsa kanta ya d'ago yakai bakinsa kunnenta cikin mayaudariyar murya yace" my yar babyna muje NEW GRA na samu nutsuwa sai mu isa gidan hajiya idan mun fito daga gidan hajiya sai muje gidan Aunty malika dagacan muje gidan Aunty Halima kinji my Noor ya fada ashagwab'e yana sakar mata kiss narkewa tayi jikinsa tace" my chocolatyna kabari kansa ya d'ago yace" Boos muje NEW GRA " OK Oga direba ya juya kan motar Aliyu ya rankwafo ya tallabo kanta" yar baby amshi kai ta dago taga ya fito da harshansa idanunta ta lumshe ta kamo ahankali cikin nutsuwa ta rike kansa tana tsotsa idanunsa ya lumshe yana shafa kanta kasa hakura yayi ya shiga tayata suna sham yawun junansa suna manne da junansu sai kissing suke har aka.iso basu saniba tsayuwar motar kawai sukaji teemah ta zare bakinta anashi ta boye kanta akirjinsa" Allah my chocolatyna kamun wayo murmushi ya Saki ya gyara mata mayafinta Boos ya bude musu kofa " Oya my heartbeat muje musha sweet cikin sanyin jiki ta sabko shima ya sabko yana rike da hannunta yace" Boos inason gasassun kaji masu zafi yanzu ya fadi yana tafiya cikin takunsu na na kasaita teemah sai kallonsa take tana murmushi" my chocolatyna? hannunta ya murza tace" wayyo my haidar kofar glass din suka iso ya danna wani Dan biton sai ga kofar ta bude cak ya dauketa ya shige da ita sai dariya take"my chocolatyna goyani abaya ya goyata yana juyi da ita tsakiya parlon


tana kwasar dariya ta makalesa rada ta masa akunne" my chocolatyna ina Sonka fiye da komai bedroom ya nufa da ita yana shiga ya sabkota kukan sangarta ta saka masa ta makaleshi" oh my God my Noor tsaya kiga kaya zamu canza sai na goyaki daket yasamu tayi shiru kuma daide lokacin akyi Kiran sallahr azuhur wardrobe ya bude tana manne jikinsa ya ciro wata shegiyar rigar bacci batada marabi da tsirara shima ya ciro nasu na maza ya ajiye kan gado ya dauketa ya shiga toilet shi yamata tsarki da alwalla kunya ta cikata shima yayi ya daukota suka fito " yar baby yi sallah maza kimun kwalliya da rigar nan kafin na dawo kai ta gyada tacika da kunya ficewa yayi yana murmushi teemah ta shinfida darduma ta tayar da sallah, ko da ta gama ta jima tana Addu'a Allah ya cire mata kishin bintu dimun samun zaman lafiya da kwanciyar hankalin mijinsu ta shafa fatiha ta Mike taje gaban dressing mirror ta gyara fuskarta ta cire kayan jikinta ta dauko yar rigar ta saka pink color ce mai santsi yar ficiciya ce ta amsheta tayi mata mugun kyau kamar Dan ita akayi saide komai bata ya fito turaren Aliyu ta fesa koda yake jikinta kamshi ya zauna koda yaushe kamshi takeyi juyi ta fara gaban madubi tana waka" fatimata fatimata fatima aini fatima nazabi mijin kwarai aure wajibi aure sunnar Annabi taji ance S.A.W kunya taji da gudu ya karaso ya dauketa yana juyi da ita ya goyata ya fito parlo" wayyo My Fatimana dariya ta kyalkyale ta, makaleshi" wayyo my Aliyu haidar Dina dariya shima yayi ya sabkota ya zauna tana jikinsa ya ya zuba mata idanu ya rankwafo sai sunsunata yakeyi "wayyo yar baby matata kin hadu ta ko ina ya fada yana lasar ta idanu ta lumshe" my chocolatyna kansa ya dago ya bude lodar kaji sai uban kamshi sukeyi" yar baby tashi ki dauko plate sabkowa tayi daga jikinsa ta nufi hanyar da ya Nuna mata tana wata irin tafiya Aliyu jikinsa har wani tsuma yake" wayyo my Noor kin tafi da imanina har ta dawo bai dauke idanunsa daga kantaba ta Dora plate din saman table ta kwanto jikinsa" my chocolatyna


daukarta yayi ya rungume ya bude ledar ya sauye kajin ya cicira ya shiga bata abaki jin irin dadin kazar ta zage cikin kissa da yanga kamar bataso yana lallabata tako ci takoshi dam awayance shima ci yayi sosai Dan so yake ya fara aiki da karfinsa niko nace teemah da kinsan kazar mecece bazaki ciba drinks ya bata tashi shima yasha sukaje kitchen suka wanke hannuwansu ya goyata yana mata waka tana dariya har ya shige bedroom ya ajiyeta yasata tasaka kayanta yajasu sallah raka'a biyu bayan sun gama ya mata Addu'a da tambayoyi ta amsa ya mikar da ita tsaye ya cire mata kaya sai yar rigarta ya bar mata shima ya cire kayansa yasa na bacci ya dauketa ya kwantar saman tamfatsetsan gadonsa da Sauri ta Mike" my haidar mu tafi haurowa yayi bai mata magana ya mata rumfa da faffadan kirjinshi ya had'e face dinsu yana hura mata iskar bakinsa ya tsareta da rikitattun idanunsa kasa jure kallonsa tayi ta lumshe idanunta tana shakar hucin numfashinsa yana dan shshafarta ya shiga lasar fuskarta ya zura harshensa kunneta yana lasa yana hura mata iska ashagwab'e tace " my haidar kabari mutafi dan duk ta fara tsorata da yanayinsa gashi ya sakar mata nauyinsa gabanta sai dukan uku uku yakeyi kuka ta saka masa wuff ya kame bakinta yana mata wata irin tsotsa atsakiyar bakinta ya Dora hannunsa kan boobs dinta ya fara murzawa ahankali shiru tayi tana amsar sakonsa yana shiga ko wace kafa ta jikinta wani mahaukacin dadi teemah takeji saboda yada ya fara mata abun baya faduwa jikinta ta saki ta fara mimmik'wa tana bankaro masa kirjinta still suna tsotsar bakin junansu suna nishi bakinsa ya zare anata ya cire mata rigar jikinsa na rawa ya kafa bakinsa a boobs dinta ya fara tsotsa Dan ihu ta Saki" wayyo my chocolatyna inajin wani iri Ashhh haba jin abunda tace ya Kara himma yana tsotsa da murzawa karshe Dole ta fashe da kuka Dan ya fitar da ita daga hankalinta dan tuni ta jige wasu irin abubuwa ya fara mata sai kuka take tana kiran sunansa abun da ya Kara haukatashi kenan cikin dakiya ta fara masa abubuwan da mansura ta koya mata tana kuka take masa sai gashi ya fara Dan ihu ya shiga birkita mata lisafi kamar yada, ta fara rikitashi arikice ya gyara mata, kwanciyarta ya fara karanto Addu'ar saduwa, da iyali ai ubanwa tace ba da ita kokowa, suka fara" wayyo namutu na lalace Gwamna wlh na hakura da auran nabarwa Aunty bintu don Allah ka rufamun asiri ya zaga samun wannan zumdumeman abun wayyo Aunty bintu kizo kiceceni meyasa kikabarni na biyoshi kinsan bai huceba karfi ya nuna mata dan sam baya haiyacinsa da karfin tsiya tana ihu ya gyara mata kwanciyarta yayi bismillah ya shigeta amma sam babu hanya idanunsa ya rufe ya danna da karfin gaske wani gigitaccen ihu teemah ta saki tana dukansa da yagonsa "wlh ka tsagani abiyu shikenan tawa ta kare natsane bana sonka Auntu bintu wlh kin cuceni wayyo tawa ta kare, wayyo iyayye Aunty malika kuda ganina sai alahira Allah ya isa ni dake Mansurah, shiko Aliyu tunda ya shiga gabaki daya yarasa duniyar dayake yana fara aiki ya fashe da kuka mai hade da ihu tun karfinsa yana Kiran my Noor Yar Babyna don Allah ki fadama mijinki Aliyu duniyar da kika kawoni, niko nace kuji fah iskanci agun Aliyu Gwamna sai kace yau ka tab'a shiga gidan dd......😆✍🏻Asha romo lafiy lamarin gwamna idan nace sai na dauko labarin duka da azabar da teemar takeshe yatsata sai tayi ciwo😆
💃🏻Real Ladingo Yar gidan Janafty








✍🏻Ummu Fareesa ce😘


*👰🏻MATAR👰🏻*
*💖💖GWAMNA💖💖*








*بسم الله الرحمن الرحيم*
____________________________________




*🌈KAINUWA WRITERS✍🏼 ASSOCIATION*🤝🏻
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
____________________________________






*Written By*
Rahma AbdulNasir
Yar mutan Niger🤙🏻




*Uwa mabada mama Janafty kaunarki gareni daban take Tun daga farkon matar gwamna har karshe Sadakarwar kice my Sweet momy Janaf👌🏻😘*






*DEDICATED TO*
My Tawajena Jikar Hajiya😘 maki gani ya kauda idanunsa😆😝🤪




*Sadaukarwa ga kawata mai man kuli mmn Adnan yar mutan maradi😍 teemah na nemanki kije jinya😆*






*Bismillahir Rahamanir Raheem*




*Page 2⃣7⃣*




......da misalin karfe hudu da rabi na yamma teemah tana kwance bata ko motsi kamar gawa babu komai ajikinta k'asan cinyoyinta duk jinine Aliyu ya rungumeta hankalinsa atashe ya had'e bakinsu yana hura mata numfashinsa amma bata farfadoba d'agowa yayi yace" wayyo nayi kisan kai my Noor yar babyna tashi kinji duniyar dadina daukan wayarsa yai ya shiga neman numbar Dr zubaida yana gani yayi dailing number bugo daya ta d'aga cikin girmamawa da sallama ta gaishesa yace" Dr kiyi Sauri kizo da kayan temakon gagawa gidana na NEW GRA amaryata babu lfy kadan ya rage nayi kisan kai cikin girmamawa tace"to yallabai ganinan kitt ya tsinke kiran ya kwantar da teemah ya sabko da gudu ya shiga bathroom ya hada ruwan zafi ya dawo ya ciccibeta" wayyo yau nakusa kisan kai don Allah duniyar dadina kifarka kar na kamu da ciwon zuciya wlh na kasan control kaina ne bansan duniyar danake ba ki yafemun ya fada yana shigewa bathroom d'in ya sakata cikin ruwan zafin dama babu kaya jikinta yana sakata ta farfado ta fasa wani gigitaccen ihu" wayyo iyayye zo ki kaini garin Sarki wlh na fasa auran Allah yasa ma nakai gobe da raina da Sauri ya sunkuya ya riko ya dannata cikin ruwan gumin"please my duniyar dadina kiyi hakuri zan maidaki da kaina bari kukan yar babyna wlh har cikin zuciyata nakejin kukanki. Kara sautin kukan tayi muryata ta dishe ba'ajinta sosai" sakeni wlh karka sake tab'ani bana auran hannunsa ya Dora bakinta ya rufe mata ya riketa saida ruwan ya sirke ya dauketa cak ruwan yayi Ja ya sauya wani ruwan ya kuma sata


Sai dukansa take harda cizo haka ya kuma sakata aruwan tana kuka sakinta yayi ta Mike yace" kina fita zaki tsage abiyu ba ruwana komawa tayi ta zauna tana kuka ya cire kayan baccin jikinsa ya kunna shower ya fara wanka idanunta ta rumtse" wlh nide ban yafeba kuma yau sai an maidani gidanmu tayaya za'ace wannan murdedan abun kamar kota kasamun dama ai niyar kasheni kayi gashi ka nakasani shiru yai sanin maganar babu kyau a toilet yayi wankansa na tsarki ya daura towel yazo ya dagota tana dukansa bai kulataba "maza yi wankan tsarki hararasa tayi tana turo baki ya tsayar da ita bata iya tsayuwa Dan yajimata ciwo sosai Dole ya riketa" to yi hakuri bari kukan bari na miki kisa niya rungumota yayi ya Mata wankan tsarkin ya nadota a towel ya fito saman kujera ya zaunar da ita ta fashe da kuka tana ciza baki don Allah my Noor kiyi hakuri haba duniyar dadina zanan gadon yacire ko kyan gani babu ya nadeshi ya dauko wani mai masifar kyau ya shimfida ya bude wardrobe ya ciro wata doguwar Riga mai masifar kyau amma batada hannuwa kuma mebin jikice ya ciro jallabiya ruwan toka ya saka yaje gaban dressing mirror ya daiko mai yazo ya zauna ya dauketa ya Dora saman cinyarsa ya shafa mata mai sai kuka take ya saka mata rigar tayi mata kyau sosai blue ce


ya Mike da ita ya dauko turare ya fesa mata kunnansa ta kama da cizo yasaki Kara" yar baby kiyi hakuri na tuba daket yasamu ya amshe kunnansa daga bakinta ya zaunar da ita bakin gado yaje ya dauko hijabi yasa

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login