Showing 99001 words to 102000 words out of 110841 words
waya ta ita tana min dariyawai. Bebyn tayi
kama da ita,karfe takwas muka shigatiyata
banmance wa akwai wani mutum ne da
wasujijiyoyinsa ke hardewa ta bayan ke yarsa
suka dinga haifar masa da matsaloli masu yawa
awowi bakwaimukayi kansa muna aiki don bamu
fito ba sai karfeuku na yamma na hanzarta sallar
azahar na dan kirala'asar ta karasa yi itama na
mika ta kai tsaye wayata na zaro na kunna na
nemo lambobin ruqayya najitaa kashe saboda
haka ns nemo ta mami hankalinta a. Tashi naji
muryarta kamar mai kuka tace al-ameentun dazu
nake neman wayarka a rufe ya mata ka tahojikin
ruqayya ya rikice bata san halin da take ciki
ba,jiki na ya dauki rawa nan da nan zufa ta fara
ketojikina ban jin na cewa mami wani abu ba
kashe wayarkawai nayi na bazama wajan abokan
aiki na na gaya musu halin da iyalina ke ciki
take nan suka kai ni filinjirgi yan mintoci ya rage
jirgin danayi bukin ya tashilokacin na cika ya
kwashe mu ya aje minna ya wuceabuja tundaga
nan na dauki shata har asibitin inatambaya aka
nuna min dakin haihuwa na doshi dakingaba na
bai daina faduwa ba da ka ganni kasan bana
cikin natsuwa mami na fara hangowa,117-kamar
kuka take yi na rage sauri ina zare idosannan na
gane kowa na wajen kuka yakeyi na matsana
zurawa mami id nace mami da dago ido ta dube
nita kara fashewa da kuka ya jikinta sai ga dadi
tare daabban ta suka fito daga dakin na nufi
gunsu inatambaya don su ma babu alamar
natsuwa a jikin su abban ruqayya ya kamo
kafada ta ya jawo ni gefeyace kayi hakuri al-
ameen ruqayya babu ita kaina yasara yayi
gingirin duk da na saba ganin mutuwa iri irisai
yau naji ta sabuwa zuciyata ta buga komai
nawaya daina aiki tsawon lokaci ina kallon
abban ta bancekomai shi yaja hannu na. Zuwa
dakin dadi ya biyo bayan mu tana rufe bisa
gadon ta yasa hannu yabude min fuskarta na
kafa mata ido yanzun nan tacika da kalmar
shahada al-ameen don Allah kayihakuri kayi
imani da hukuncin ubangiji Inji
abbanta,,innalillahi wa inna ilaihi
rajiun..gabadayanarikice kamar ba likita ba.nidai
bansan yaddaakayiba aka dawo da gawar gida
nakasa mata wankakamar yadda shariah taso sai
su mami ne sukamata.ina rungume da
waleed,shima kukayakeyi.mami tace inje inyi
mata addua kafin afita da ita.nashiga dakin
nasameta tsaf cikin likkafanintatamkar ka kirata
ta amsa.nadauki kanta nadaura bisacinyoyina
nafara addua.muryata na rawa ido na
zubdahawaye.bansan lokacin dana goce da
sumbatu ba,fadinake haba ruqayya,meyasa
zakimin haka?saidanafara sonki zaki tafi ki
barni? kinmin adalci kenan? yanxu ya kikeso
nayi da raina?dady ya dafani yacekayi shiru da
bakinka al'amin.taso haka ya isa!nadubeshi
hawaye na sauqa nace haba dady wannanwani
irin abune? narasa sakeena sannan
narasaruqayya ma kenan?ku tausayamin
mana.118Baice komaiba yadauke kanta daga
jikina yanadeta waje daya,sannan yakamoni ya
fiddo niwaje,yatura aka fito da gawar.mutane
maqil!sukasallaceta nadauketa da hannuna nasa
akabari akabinne abinda nakasa mantawa
kenan.ya rinqa firgitaniidan natuna dasafe munyi
waya da ita.nakasa kallon jinjirar data bari ga
waleed naqara raunana min xuciyada
tambayoyinsa.su nanta aka maidawa bebin
danhaka muke kiranta waleeda.babu inda
tabarmahaifiyarta.tananan yanxu shekararta daya
darabi,nikuwa tun lokacin nakoma rasha nabar
waleedwajen mami.ita kuwa waleeda tana
hannun umman ruqayya.idan kinganni nigeria to
gayyotani akayi waniaikin dabazan wuce sati
biyu ko wata guda ba.gabadaya nasamu rauni
acikin xuciyata agame damaganar aure ko
soyayya.dukda nasan nafaramanyanta yakamata
nasake aje mata.amma banatunanin hakan.abisa
dalilin dani kaina nasan ba hujjabace a wajen
ubangiji,119Amma Allah yagani na jarabtu wajen
kewarruqayya.da kayan sonki danakasa sauqewa
shekarada shekaru.kuma inayin addua ina rokon
Allah idanyasake bani mata yabani wacce
zuciyata zatasotakarna sake tafka kuskuren
danayiwa ruqayya.saibayan ta mutu nake
gayamata kalmar so.kwatsam! Nasami takardar
gayyata indawo inyi aikin wata shidaanan
asibitin zariya.musamman saboda ku yan
koyonaikin dakuma yawan samun matsaloli
lalurar datashafi kwakwalwar yara.bantaba
tsammanin zansakehaduwa dakeba
sakena.saigashi cikin satin farkodana shiga
office.Allah yahadani dake.nayi murna da
farincikin dana manta rabon da inyi irinsa.don
azatonaAllah yakarbi adduata.saboda yasan
babu macendanakeso tamkarki..ya numfasa
tareda shafa zufardata karyo masa,yaci gaba da
fadin.koda yake nayiimanin bakomai kakeso
yake zama alheriba.wata qilaakwai abunda Allah
yaboye agame damu shisa nakasa samun
aurenki.nagode Allah tunda ya tsamoki daga
qangin sharri.ubangiji yadada tsaremu
dagasharrin masu sharri. Ya dubeta tana share
kwalla yace kukan me kikeyi?tace mutuwar
ruqayya naji tamkar nasanta.Allahyajikanta.yace
amin summa amin! tace haryanxuwaleeda tana
suleja?yace tana can waleed ma yanazuwa hutu
yadade acan har hutun yaqare.ta numfasatace
Allah amfanasu yace ameen.sukayi shiru suna
ratsa tsakiyar zariya haryakawo gida.yayi
fakin.tadubeshi daidai lokacin dashima ya
dubeta.tacenagode ina fatan zaka yafemin.yace
me kika min?tace shikenan saida safe.ta bude
murfin motar tafitoyana kallonta bai iya tankawa
ba.yabude nasa murfinyafito yasake dubanta
yace dazaki ban numbarki dakin taimakamin ko
gaisuwa mudinga yi.tagyaratsayuwa tace kada
muyi hakadakai babanwaleed.alfarma biyu ka
nema.kakuma gayamin naamince.toyanxu zaka
karya alqawari.ya kada kai yacesakeena.....ta
katse shi saida safe baban waleed tajajakarta ta
tura get ta shiga ta nufi bangarenta tana budewa
zainab ta tura qofar ta shigo.sakeena
kindawone?tadub eta da murmushi bake kika
turamin dr ba?yana iya daku!ta tura qofa
tashige,120.zainab tana dariya to ko kefa?
saboda Allahakanme zaki bar karatunki?ta jefar
da jaka tazaunagefen gado bazaki gane bane
zainab.medaki shiyasaninda yake masa
yoyo.nisanta ta da dr shine
zamanlafiyata.tazauna kusa da ita ta sanyaya
murya tacedon Allah intambayeki?tace tambaya
naji.tace tsakani da Allah bakison dokta?ta zura
mata ido jim kadantace meyasa zakimin
tambayar kurilla?kiban amsakai tsaye zan
fahimta sakeena.tace to aikobangayamiki ba
kinsan amsar tambayar zainab shinaso afarko
kuma shine a qarshe.idan kuwa
hakanebaikamata ki cutar da kanki ba.kimanta
da komai ki amince masa adaura muku aure.tace
zainab kenan tona gode da kulawarki.tamiqe tana
fadin don Allah kiyitunani karki bari dr yaqara
kubucemiki.Ta juya ta bar dakin mama tayi shiru
kanta sun kuyeduk gabobinta suka mutu,zainab
ta sake fadowadakin. Ta firgita sakeena haba
sakeena ki taimakibawan Allah nan koya sami
natsuwa ko kin san haryanzu yana waje ta kara
zaro ido banganeba doktayana waje kin kuwa
san zai iya kwana a nan don hankalinsa ba a
jikinsa yake ba ta sauke numfashitace na shiga
uku ta mike da sauri ta fita zainab tabita kansa
na kife bisa sitiyari ji kawai yayi an budemurfin
motar ya dago kai ya dube ta ya zura mata
idobaki sake ya kasa fadin komai ta gyara
tsayuwa tacebaka san dare ke kara yi ba Ta juya
tabar dakin,mama tayi shiru kantasunkuye.duk
gabobinta sun mutu.zainab tasakefadowa dakin
harta firgitata,sakeena!haba sakeena!kitaimaki
bawan Allah nan kozai samu nutsuwakinsan
haryanxu yana waje.ta qara zaro idobanganeba?
dokta yana waje.kinkuwa san zai iya kwana
anan,don hankalinsa baya
jikinsa.tasauqenumfashi tace na shiga uku!ta
miqe da sauri tafita.zainab tabita.kansa na kife
kan sitiyeri ,ji kawaiyayi anbude murfin
motar.yadago kai ya dubeta yazura mata ido
baki sake,yakasa fadin komai.tagyaratsayuwa
tace bakasan dare ke qarayiba?ya sauqe
numfashi yace zantafi.tace yakamata kasan
yanayingarin ko?yace hakane saida safe.tace
Allah yatashemu.ta rufe masa murfin mota ya
tayar yasakedubanta kamar yagayamata sirrin
zuciyarsa ya tunamata baya,amma yariga ya
dauki alqawari dan hakayadake kawai.yadaga
mata hannu ya wuce.itama tana daga masa
saida yabar haraban wajenm tadawo dakiba
kwari ajikinta.batama san tawuce zainab
tsayeba.Ta maida kofar ta rufe ganin haka yasa
zainab itamata wuce nata bangaren ta kyaleta
tayi tinani akanabinda take shirin
aikatawa.kwanciya tayi bisa gadotunani ya
isheta labarin daya bata kawai yakanta
cikinranta.ta tausaya masa ta lalubo hotonsa ta
zura masaido bata lokacin da kwalla ya zuba
mata ba daren nan bata runtsa ba saboda tsabar
tausayin al'ameen dayaransa.haka zalika
lamarin yake ga al'ameen tundaya koma gida
yakira wayar mami yasheda mata dukyadda
sukayi da mama.ita kanta ta girgiza.sai
daibatada abinyi illa tabashi haquri ya
dangana..tundayace bayaso abbanta yasani dan
karya takuramata.wanda hakan baisan abunda
zaijanyoba.haka yakwana yana juyi da
tinanetinane.kamar yabar garin yakeji.dasafe a
ofis ya iskemutumin dr lawal.yazauna shiru yana
kallonsa.drlawal yakada kai yace ai mukam mun
shiga uku!tundasakeena ta dawo mana!yanxu
shikenan haka zamu kasance a susuce?dafa ba
yanxubane kasanalameen din yanxu ba yaro
bane.122Yaja tsaki ina ruwan so da shekaru?
yace waitsaya baku daidaita bane?ko tana da
aurene?yacelabari ne mai tsawo ashe yaron nan
asiri yamatasaboda taqi yarda dashi ya lalata
mata rayuwartayakuma qi aurenta.ya rabata da
iyayenta.ya ajiyetakamar dadiro.cikin wahala da
kazantatciyar rayuwa abin babu dadin ji sai dai
Allah yakawo qarshenabin.asirin ya karye.ance
yananan yana hauka afandogari.amma ingaya
maka har haihuwa sukayidashi saida yaron
yashekara goma sha biyu yamutu.da wannn fa
take ganin ita abar kyamace.tagaggaya min
maganganu masu qona zuciya.wai harda tarkata
kayanta ta gudu tabar karatun.tagudu harkaduna
nabita na lallasota nace indan tanine tayihakuri
na haqura.ya ce haba!bai kamata kayi hakabaai
ita abar tausayi ce kuma dakai yadace ku
zaunazaman aure.don wancan BAKIN CIKIN
Yazama tarihi!
HAUSA Novels BOOK
BAKIN CIKI 3***10 Yace ita batayi wannan
nazarin ba.amma tunda hakane sai mu mutu
gwaraye!dr lawal yace a a Allahyasauqa kamutu
gwaro nizanje nasameta.da sauriyace karka je dr
lawal alqawari nadauka mata koabbanta
bazaijiba.to saboda me?bayan kana sonta?yace
bana so tabar karatunta dr lawal.kaga tunfarko
abbanta karatu yaso tayi nazo na tusa
matasoyayyata har wancan shirin ya
russhe.yanxu kumatayi nisa sai inqara rusa shi?
ka kyaleta kawai zandaure har zuwa lokacin
dazan koma abina.daga nanbazata sake
ganinaba.ina ganin hankalinta zai kwantataji
dadin karatunta.ya numfasa yace Allah yazaba
mana mafi alheri.yace amin zan qarasa
ofis.tosai kafito yamiqe yafita yabar dr lawal
yana girgizakai.kwana 7 suncika litinin tazagayo
wa al'ameen adaddafe.domin gani yake kamar
yashekara da zuwayanda nigeria tamasa
zafi.komai akan qarfin haliyakeyi.amma
hankalinsa nakan mama.ko yau da wuri yazo ofis
dan ya ganta kozaiji dadi aransa.kowa yazoya
tarar dashi ne azaune a ofis yanata fama da
(laptop),A hankali masu jinya suka cika wuri
masu raba(folder)suka rarraba kamar kullun
sababbin zuwa susuke ganin baban likita kuma
mutun hudu ake bokinko wane wata saboda
dadewar da ake wajan bincikeakan kwashe sama
da awa biyu ana ganin mutumdaya, dalibai suka
iso cikin ayari kaman yadda suka saba suka
kutsa kai ofishinsa. Bai iya dauke idon saga
kallon mama ba hasalima wani banzan kyau
tayimasa ga rigar likitocin ta kara mata kwarjini
bayansun gama sa hannu kowa ya zauna aka
fara karatugaba daya ya tasa mama da
tambayoyi kuma idonsabaya daukewa akan na ta
koda bada ita yake magana ba ma'ana dole ne
duk bayan yan sakwanni ya dubiinda take zaune
anan suka kai karfe daya kamaryadda suka saba
suka sallame shi kowa ya ficemama na tsaye
rungume da wani (file) a hannunta yazuro mata
ido jim kafin yace yaya dai ta matso ahankali ta
dora masa file din hannunta akan tebur ta juya
da sauri tabar ofis din ya bita da kallo ya rasa
mezaice har ta fice ya jawo file din ya bude ya
daddagetakardun dake ciki daya bayan daya ya
karanta kafdin su sakamakon gwaje gwajen da
aka yi mata ne aegypt kansa ya daure mene ne
nufinta na kawo masafile din yakasa warware
dalilin... -Amma a hakikanin gaskiya kai zan
kawo mawa don ka gani a matsayinka na mijin
da na yanke shawarar mika wa amanta Allah ya
tsare ni dokta ba'a sami cutar komai ba a jiki na
zaka iya hakuri dani a matsayin matarka ba tare
da tunanin na taba haihuwa a waje ba tsawon
sakwan biyar yayi zuru yana kallon a idanuwanta
jajur taf da kwalla murya dishe ya ce idan
zolayata ki keyi ki bari sakeena please kar ki yi
wasa da rayuwa ta kwalla suka zubo bisa
kuncinta tace ba wasa bane dokta zainab tayi
kokarinta ta gaya min gaskiya haka abokin ka dr
lawal zuwansa uku gidan nan yana jawo
hankalina akan abinda ya sameni ba hujja bace
ta kin yin aure na kuma tabba ta ko abba yaji
wannan maganar zai so mucika wa juna alkawari
shi yasa na hakura na yi niyya cikin raina da
yardar Allah baza mu mutu gwauraye ba muddin
zaka kare min mutuncina wajen danginka kayi
min alkawari ya dafe kirji idanuwansa sama
yake fadin Alhamdulillahi Allah na gode maka da
ka nuna min wanna rana dana dade ina mafarkin
zuwanta kawai gani tayi ya zaro waya ya nemo
wasau lambobi ya kara wa kunnensa tayi zuru
tana kallon sa dukkansu kwalla ke bin kuncin su
jimawa kadan ya fara fadin wa'alaikumus salam
mamina albishirinki sakeena ta amince mami
sakeena ta yarda zata aure ni tace godiya ta
tabbata ga Allah ka gaya mata muna godiya
yace zan gaya mata mami zan kira dadi in gaya
masa ya fara shiri tayi yar dariya tace Allah
sarki dan gidan dadi to shi ke nan sai mun
ganka ya kashe waya ya dubeta sukayi wa juna
kuri na tsawon lokaci yai dan murmushi yace
sakeena har,126Yace sakeena har abada asirinki
a rufe yake.kuma zaici gaba da zama a rufe har
qarshen rayuwarki.duk wanda ya nemi ya tona
miki sai naga iyakarsa.ina mai tabbatar miki
qarshen sa zai zama tamkar na danliti.karkiyi
kokanto ko kadan tunda ga fuska har zuciyaata
alameen dinki ne wanda kikasani.ta kada kai
tace bashi bane al'ameen dina saurayine,wannan
kuwa harda furfura!ya fashe da dariya yana
tambaya furfura?ina furfurar take? itama ta fara
dariya gatanan ina gani bisa kanka!Allah sarki
dr na ya tsufa!yace sakeenarfa?ai ita ma ta
canza.taci gaba dayi masa dariya.yana kallonta
kwalla suka taru masa ya numfasa yace Allah
nagode maka da dr lawal da zainab.dasuka dage
da farin ciki na ya dawo.sakeena kigayamin
ranar da za'a daura mana aure tun kafin a
tasheni daga baccin nan! 126Yace sakeena har
abada asirinki a rufe yake.kuma zaici gaba da
zama a rufe har qarshen rayuwarki.duk wanda ya
nemi ya tona miki sai naga iyakarsa.ina mai
tabbatar miki qarshen sa zai zama tamkar na
danliti.karkiyi kokanto ko kadan tunda ga fuska
har zuciyaata alameen dinki ne wanda
kikasani.ta kada kai tace bashi bane al'ameen
dina saurayine,wannan kuwa harda furfura!ya
fashe da dariya yana tambaya furfura?ina
furfurar take?itama ta fara dariya gatanan ina
gani bisa kanka!Allah sarki dr na ya tsufa! yace
sakeenarfa?ai ita ma ta canza.taci gaba dayi
masa dariya.yana kallonta kwalla suka taru
masa ya numfasa yace Allah nagode maka da dr
lawal da zainab.dasuka dage da farin ciki na ya
dawo.sakeena kigayamin ranar da za'a daura
mana aure tun kafin a tasheni daga baccin nan!
Yace sorry ba baraka yadace infara tambayaba
ya umma dasu ameera?tadanyi shiru jim kadan
ta dubeshi ido ya kawo kwalla tace umma ta
rasu dokta.....yace what?innalillahi wa inna ilaihi
rajiun.ciwo tayi?ta goge kwalla tace BAKIN CIKI
Ne yakasheta dokta!umma takasa jure ganin
halin qasqancin dana shiga.shisa bana son
tunata.hankalina tashi yake tun lokacin shima
abba yasamu matsalar paralise.andai samu
yanxu hannun yana dan aiki amma baya tafiya a
keke ake turashi.yace subhallahi Allah ya jikanta
ya mata rahama.ta amsa ameen.ya miqo mata
hankici share hawayenki kiyi haquri kinji?ta
share fuska yana qara bata hakuri.sundan jima
shiru kafin yace pls kidena damuwa insha Allahu
abba zai warke idan har akwai yiwuwar hakan
sai inda qarfina ya qare.ta numfasa nagode hira
ta tsunke labarin bayan rabuwa sukeyi.kiran
magruba dole ya miqe sukayi musayar
lamba,yafito ta tako masa zuwa gaban
motarsa.ya bude ya shiga,sannan yace to sai
munyi wayako?tace ina sauraronka.ya qara zuba
mata ido yace i love u! tace mee too!yace so
much?tayi murmushi ta tura hularsa gaban goshi
tace so much!ta juya tabar wajen tana
waigensa.bakinsa har kunne yabar wajen,
128.tana karasowa ta iske zainab tana mata
dariya.taja ta tsaya meyabaki dariya?ta daga
gira ta kama kugu hannu biyu so baya tsufa,sai
dai masoyan su tsufa kinga oganmu baki har
nan?ta nuna da hannayenta mama tayi murmushi
tana kada kai ke mayya ce zainab,wato ido
kikasa mana ta window? zangayamasa.tace
karki hadani da oga kisa ranar monday ya
kasheni da tambayoyi.tana dariya ta tura qofarta
tana fadin barinyi sallah.akwai abincifa kixo
muci,tace sai na shigo ina jiranki kowacce ta
nufi bangarenta.sannan suka hadu cin abincin
karo na farko da mama ta gayyoto zainab
saboda jin dadin shawarwarin data bata,har suka
taimaka wajen dawo mata da farin cikinta. Haka
al'amarin yake wajen dokta yana fitowa
masallaci wayan dr lawal ya kira yagaya masa
yana gida cikin yan mintoci dabasu fi ashirinba
ya isa gidan.yana fitowa yaga dr al'ameen ya
nufosa baki har kunne ya rungumesa.ya dubesa
yaya dai likita?yace Allah yasaka maka da
mafifi cin alheri!ya ware ido sosai yace amin
likita meya jawo min wannan kyakkyawar
addu'ar?yace ta amince dr sakeena ta amince
zata aureni!ah haba?yace gaskia nake gaya
maka,bansan irin godiyar dazan makaba dr
lawal.ya numfasa yace yazame mini dole in
taimaka maka.don na tabbata fadi kawai kake
bazaka iya haqura da itaba.nima ngd Allah data
dubi girmansa ta amshi rokona!nagaya mata
bakai kadai zata kasheba. Allah kadai yasan
mutanen dazasu mutu idan ta bari sonta ya
wargaza mana kai.ko ba gaskia ba?abin ya
dameni da yawa.koda kace kar insake mata
magana najika ne kawai amma tunani yana kan
yadda zanyika auri sakeena.muma hankalinmu
ya kwanta.so yaushe tace zamusha bikin?ya
rungumeshi yana fadin.bazan taba mantakaba a
rayuwa dr lawal.yace to nima nagode.suka dubi
juna fuskokinsu cike da annuri to yaushe
zamusha bikin?yace tace wata uku amma gaskia
yayi yawa munbarshi a sati uku.yayi dariya dr
love!watau ku kuka sanya wa kanku rana koh?
tsokanarka fa nake dakaji na tambayeka.ya zura
masa ido yana yar dariya.wlh madam na fama da
iya shegenka.to miye dan musa rana?ya tabe
baki hannayensa cikin aljihu babu komai sa'ido
ne kawai irin na lawal mushiga muci abinci.ko
sakeena ta baka?yace banceba dr lawal.karka
min sharri.suka shige ciki sunawa junansu
dariya.dr al'ameen na fadin ranar sati zamu
wajen abbanta a abuja shima sati uku zamu
gaya masa.bakuda kunya shima sai kun nuna
masa kun kosa?suka fado falo suna kyalkyala
dariya.ah madam kenan!ta yunkura ta tashi tana
murmushi oga ne dakansa?ashe yana dariya
haka abokin naka?tana tambayar mijinta dr
lawal.yace kingano kenan?ai sirrin zuciya a
tambayi fuska.ko?yace hakane mana ke me kika
fahimta kan fuskarsa?130.Tace wataqila sakeena
ta janye gudumar data daga!yace shisa nake
sonki mairo.akwai ganewa ingayamiki har
sunsanya wa kansu rana!tace ahaba dai!?kace
biki ya kusa.yace sati uku kinkuwa san akwai
sonkai aciki suna nufin sun kosa.takama baki
wai!maganar tafi qarfina.wannan tsakaninku
ne.dokta ka zauna akawo ruwa ko?yazauna yana
fadin kungama sharrin?toya yarana.tace suna
lafiya tun dazu suke sallah yace yayi kyau.tace
to congrats! muna murna Allah sa ayi damu yace
amin madam.ta wuce yayinda dr lawal ke zama
kusa dashi.kai mugun maasharranci ne wlh.yace
rantse da Allah baka kosaba?ya zura masa ido
yana dariya yace yo see! nasan bakada abin
cewa nidai ina roqon likita pls nd pls karka
manta wa wani almakashi acikin kai.arinqa ajiye
sakeena a kofar tiyata.ya bashi hannu suka tafa
suna kyayatawa kasamu ni dayawa dr
lawal.amma ba komai gidanka naxo.maryam ta
fito da tiren kayan abinci ta nufi tebur ta jera
musu.sunata yankar dr al'ameen.yazaiyi?sai
dariya kawai dan sunfishi baki.shiyasa yace wa
dr lawal duk ka bata madam da sharri Allah
shiryeku.ahaka suka gama cin abincin takwas da
rabi yabar gidan yakoma nasa.can yayi sallar
isha'i yayi wa Allah godiya ya rokesa daya nuna
masa ranar dazai ganshi da mama a matsayin
matarsa.yayi shiru ya rufe idonsa.wayarsa tayi
qara ya dauka dadinsa ne.yamayar masa yanda
akayi.dadi ya lullubesa.yasa musu albarka tare
da fatan Allah nuna musu wannan rana da zata
zamar musu abin tarihi a rayuwarsu.bai iya bacci
ba dan daya rufe ido mama yake gani tana tura
hularsa tana fada masa so much! ranar asabar
akan hanyarsu ta zuwa abuja.kaduna suka tsaya
makarantar da waleed yake (TURKISH
INTERNATIONAL SCHOOL.)inda yake karatunsa
makarantar kwana ce ta yaran masu kumbar
susa.suna zaune falon karbar baqi aka kawo
musu shi.ya rugo ya rungume babansa murna
kamar ta kasheshi.mama tayi zuru tana kallonsu
tana murmushi daka ganshi kaga al'ameen..ya
dago shi suka zurawa juna ido dady yaushe
kazo?yace banwani dade ba dama nace kar a
gayamaka sai naxo kaganni suprise ko?yace
amma kaje kaga waleeda?yace sau daya naje
Allah sau daya naje ya tura baki a shagwabe
gaskia ba haka akeyi ba .ba haka akeyi ba
dady.ya fara dariya ya kama kunnuwansa biyu
sorry.i'am very sorry abdul kayi?ya qara
rungumeshi i miss u dad.yace nima haka yarona!
ya dagoshi ya dubi mama ta zura musu ido tana
murmushi.har wasu kwallan da batasan
dalilinsuba suka taru.dadi wannan fa?ya dubeshi
ya numfasa mominku ce saura sati uku adaura
mana aure kana sonta?ya zura mata ido tamkar
yadda take kallonsa ina sonta dady wlh tanada
kyau kamar balarabiya! suka fashe da dariya
mama ta jawoshi jikinta ta rungumeshi.tace
nima inasonka kaima kayi kama da larabawan
my beloved son.ya kwashe da dariya yace harda
waleeda?tace sosaima.131Yace sister nane tana
can suleja wajen kakarmu.zakije ki ganta?tace
daganan can zamu wuce ya miqa mata yatsansa
promise?ta jawo shi ta rungume al'ameen ya
sauqe numfashi ya zura musu ido yana
murmushi..ta dago ta dubeshi to nagode tunda
kana sona kaga zamu zauna cikin farin ciki
kenan koh?ya amsa da kai dady kuzo ku dauken
ranar daurin auren.yace ai bakuyi hutu ba waleed
kasan makaranta bazata bariba.kayi haquri
inkunyi hutu kai tsaye zariya zan wuce dakai
wajenta.yace waleeda zataje bikin?yace wai
meyasa waleeda tazamo kishiyarka?to ita bazata
jeba shikenan? gaba dayanku sai anyi hutu
inkaiku.yadan saki fuska.mama tadauko wata
farar leda ta miqa masa duk wannan naka ne.ya
karba ya dudduba.kwalayen biskit da cukulet
kala kala wanda yakeso.ya dubeta yana dariya
momy na gode!tayi murmushi nima nagode.dr
al'ameen yace bari mu wuce koh? muna sauri
muje muga waleeda kar dare yayi sai
mundawo.sukayi sallama da waleed kamar zaiyi
kuka.hakanan suka tafi