Showing 27001 words to 30000 words out of 110841 words
ba,
gashi ka jawo ta zagi baba.Idanuwansa sukayi
ja! Yace, ta kuma debo ruwan dafa kanta ba. Xan
nuna mata tabbas ni dan gidanbuxu mai shayi
ne. Ai ni dama irin wadannan 'yan jinkan nake
nema, inyi maganinsu. A'a dan liti baka
dagaskiyya. Tun farko na gaya maka yarinyar
nan an samata rana, bikin ta ma ya matso. In
banda iskanci irinnaka, menen na yi mata
magana? Mu da muke gari ma, bamu ce xamu
neme ta ba sai kai da ka dawokwanan nan? Mu
ma ai mun sa cewa tana da kyau,amma mu ka
basar. Dahskiyara da tace kwarya tabikwarya. To
wannan karon xa ta hau akushi, kuma taxauna
daram dam!!! Yace, wlh kayi karya.
Billahillazi,yarinyar na sai ta dauki cikina
kuma.... Ya tsohe masa baki. Babu ruwana
danliti, idan ka jawo bala'inda yafi karfinka. Ka
ga muna xaman lfya, ba uwa bauba a garin nan,
gara ni bani da tabo... Amma kai kana ganin
abnda ya faru zamangarin nan ya ggareka ,
yanxu ka samu ka dawo harankarbe ka , don
Allah kayi kokari ka zauna damutane lfy. "Ai ba
saboda Allah bane da shiri na,nadawo, shi yasa
kaji bakin kowa gum! Sai itace maibakin rashin
kunya. To zanyi maganinta , wadanda ma suka
fita taurin kai, na gama da su balle ita.Kasan
Allah yarinyar nan sai ta raina kanta ..." Danliti!
Karka fara wannan danyen aikin , ina ba
kashawa. Kasan tana da yaya babban soja ko?
Wlh yakwashe ka ya kai bariki, kai kanka idan
aka aje kagaban mirrow baza ka shaida kanka
ba".. Ya ja dogon tsaki, "Aikin banza, kai ka ke
tunanin soja, sojanbanza. Sojan wofi" da kwalli
kake takama Dan liti,gashi nan kuma a idon ka
ban ga yayi tasiri ba, bansoka matsa da yawa
Dan Liti, watakil rabon whla kejanka" Ayuba na
ce ba ruwan ka, nkna sha alwashinzanyi maganin
yarinyar nan. Kasa ido za ka ga abinda zai
faru"... Ya zura masa eyes yana mmakin sa,
dazaiji shawarar sa daya kyale yarinyar nan
tunda Harda Allah ba ajin sa bace, idan aka bi
salsala. Ammashi Dan Liti ko ajikin sa, watakil
ajali ke kiransa,kamar yadda ya faru da
tsohonsa...
BAKIN CIKI 1***11 Washegari anti amina da anti
rabi suka shiryatafiya. Tun dare mama ta hada
kayanta tace ita mazata bi su,fasa karin
kwanakin da tace zata yi.Gabadaya suka rufe ta
da tsokana wai sbda alamin zatakoma.Tace eh
sbda shi din ne haramun ne? Ita kadaita san
abinda ke damunta. Duk da ta ba danliti amsa,ji
take kamar amsar tayi kadan ko alama batason
ganinsa balle tahi munanan kalaman
bakinsa,shiyasa ta zabi data koma minna tayi
zamanta canhar lokacin da alamin zai dawo.
Allah da ikonsakuma,anti amina ta kafe tare
zasu tafi wannan karon.Gaskia hankalin ta zai fi
nutsuwa a minna sbda tana gani bebi alamin
tana renon sa yana mata dariya idanta kira shi
dokta.Ita kanta anti rabi bata so hakanba,sai dai
ba yadda ta iya dole mama ta bi anti aminata
nace.Suna ta zuba kayan su a mota.Yara
damanya na taya su,bayan sun kare suka kara
sallamada kowa duka suka yo musu rakiya har
da marya da ango.Mama ta shiga bayan mota ita
da malami.Yayaali ya tsaya jikin tagar ya zuro
mata ido "wai damadake za'a wuce? Tace eh
mana."Na zaci zaki yiwaumma kwana biyu".Tayi
murmushi,naso hakan ammaai zan dawo,yaushe
kenan? Ni ma sai inzo mugaisa.Tayi er
dariya,gaskiya ba zance ga lokacin ba,watakila
ma sai alamin ya dawo,"Ke don Allah,kusan
wata uku kenan ashe zaki iya tafiya ki barumma
tsawon wannan lokacin? Tace ba haka bane Sai
ga yaya soja ya fito tare daabba,shi yakatse
musu zancen.Abba ya leko,toauta na a kula
dakai kin ji? Tace to abba",yayanyace "abba har
wanirarrashinta kake yi,jaririya ce? Yaceitace
mana,damaina son gaya maka ka
dainarankwasar min ita'.Yawaigo gidan bayan
yanafadin,rankw ashi abba?Irin wannan?Abba ya
bude murfin motaryace,"auta nafito! Fito ki bi
abdulkareem. Tafito dage da kai har dakukan
shagwaba,masu dariyanayi.Shi ma ya fito
dasauri,sorry abba,sorry! Ya kamakunnuwansa
yarike,"na rantse ba zan sake ba" tacuno baki
tamakale kafada,ni ba zan bi suba.Yaya yace,"za
ki tsallen kwado awajen nan,I'm telln you,ki
shigamotamu tafi!Ta kara turo bakin,abbayace
'yi hakuri komaki kyale shi".Har ta tura kai
zatashige ta sakedagowa ta dubi umman ta
tsayekofar gida tanadariya,ta ruga wajenta ta
rungumeta,umma zan dawonan ba da dadewa
ba.tace wuce kutafi". To Allah ya tsare. Ta
saketa,ta kwaso sauri bata san yaddaakeyi ta
dawo ta bangaran inda yayaali yake
tsayeba,kawai ganinsu tayi daf dajuna,ta bi shi
da kallokafin tace,ba zan dade ba,zandawo."
Jikinsa yayi mugun mutuwa yace,adawo
lafiya"'amin".Ta bude mota ta shiga yataimaka
ya rufe kofaridanuwansa na kallonta,Ta
sunkuyarda kai,ita kantabata san abinda ya
kashe mata jikiba,sannan batasan me take
tunani ba,Ji tayi motana tafiya ta dagoda sauri
tana daga wa kowa hannuhar suka bace.Ta
maida kanta jikinmota ta jawo malami
tarungume.suna isowa daidai shagondanliti,daga
muryayayi yace "Allah ya kiyaye hanya!Ta ballo
masaharara,yaya nta na
fadin,"amin""amin".Tana harararsayana mata
murmushi har da dagamata gira,ta sakidogon
tsaki,"ke da wa? Anti aminata tambaya,tace
mantuwanayi.Yayanta yace 'ba zan koma ba!
tacenima bance ba yaya ai ba waniabun damuwa
bane namanta". Suka fada titi,komadamuwar ne
ba zankoma ba lazy girl"tace "lazy soja"ya
kyalkyale dadariya yana kallon
motarabdulkareem tana bin su abaya yace,ni ko?
Za ki shiga guardroom yarinya,jikin ki zai
gayamiki".Suka kalli juna ita da
malamisukatintsire da dariya haka suka
cigabada tafiya. Har suka iso minna anan suka
tsyasuka karayiwa juna sallama
sannanabdulkareem ya daukihanyar unguwar
su,su kuma sukacigaba da tafiya.Sun isa abj
lafia,sojoji biyu kegadin gidan suka budemusu
get. Bayan sun yi sallolinsukowa yaci abindayake
sha'awar ci daga nan mamada anti amina suka
shiga gyaregyaren wuri.Karfe tara na darelokacin
neda mama ta gama shirin barcibayan wankan
datayi.Suna kwance da malami wanilittafin
labarin yaratake karanta masa,anti amina
tashiga dakin tace,gadoktan ki can akan layi
dama yasan yau zaki dawo?Ido waje ta kada kai
tace a'a kilasun yi waya da anti rabi ne ta
gayamasa,ba mamaki je ki dauka.Tasauko kayan
barci ne jikin ta rigada wando ta rugafalon kasa
ta dauki kan wayar dakeaje gefe,tayimasa
sallama,ya amsa muryarsa nabayyanar dafarin
cikin zuciyarsa.Watau abj kikagudo ko?me
kikenufi da kika baro dokta acan?'Yardariya tayi
tace,shi ma yaji yaddanake ji.Baki da hujja
yarinya kikomagun sa kafin mami taci ki
tara.Zankoma yallabai,toya karatu,ya rasha?To
ba laofoamma rasha kin sansai maneji da nake
yi,zuciyata nagun ki myprincess.Tana murmushi
nima inatuhumar kadokta,waya gaya maka ina
nan?Yace kawai na kira ne inji ko suanti sun
dawo,inyi musu barka dadawowa.Sai take gaya
min kemakina abj,ta dannumfasa tace ta
kyauta.Ko?Allah,dama ina tatunanin ina zan ji
ka?Allah sarkisakeenta,to ya biki? Tace anyi an
gama lafiya amarya na can tare daangonta.da
kyau,saura namu ko? Tayi murmushi batace
komai ba,ba zaki amsa min ba? Me zan ce?
Bayankasan hakan?yace to Allah ya nuna
mana,ki karahakuri na kusan dawowa kin ji?
Idanuwanta suka kawokwalla.Na kosa dokta,baki
kai ni ba sakeena,ni kadai na san yadda nake
ji,kin san irin son da nake miki kekanki kin san
ina wahala anan tsawon watannin danayi ban
ganki ba sakeena yasa idanuwa na sunmakance
alhali lafiyar su lau,dul abinda na kalla
bayagamsar dani my princess hakuri kawai nake
yi. Tagoge kwallan bisa kuncinta,ta numfasa,no
sakeena,pls kar ki gigita ni,stop crying,please!M
uryana rawa tace dole in yi hawaye dokta,domin
na fi kafuskantar kalubale shiyasa na kosa ka
dawo ayi takare,Yace kalubale? Wane iri sakeena
ta?kowa zuwayake nema na,kare da doki
ma,shiyasa na gudo abjdon inyi musu nisa.Yayi
hucin zafi,ya fahimci ta shiga damuwa,kar ki
saurare su sakeena kullum ki rikakallon zoben
alkawarin mu sannan kar ki manta akwairanar
auran mu a kanki. Nauyi ne babba a kan ki
myprincess pls,kar wani kalubale yasa ki qi
saukewa,kitaimake ni dom girman Allah". Ta
kara goge hawaye,ka daina roko na doktadomin
kai ma kasan cewa ban iya rayuwa da kowaface
kai,idan kana roko na sai in ga kamar baka
yardadani bane.Da sauri ya amsa na yarda dake
sakeenakema in har kin amince da magana ta to
ki sharehawayenki ki daina kuka zuciyata ta
daina konewa. Ta share fuska tare da kokarin
tsaida hawayenta,nadaina dokta,yace good girl!
To bani labari me kikashirya a bikin mu? Tace
me zan shirya baka nan? Nikuwa kinga list din
nan anan rubuce,karanto min inji?Da farko
akwai immunization day,wasu manyamanyan
allurai ne na tanadar don amarya.....Dariyarta ta
katse shi shima ya fara dariyar,ki tsaya kiji
mana!me zan ji?Wannan shirin naka almara ce
kamasake.Na riga na gama shiri na ba zan sake
ba,yarinyaallura biyu da safe,biyu da rana,biyu
da daddare,shidakenan.Sosai ma,duk a jiki na,ah
to,sa wasa kiga aiki.Ta cigaba da dariya
hankalinsa na kara kwanciya,kokari nsa ta
manta da waccan maganarshiyasa ya dage da
bata dariya har dare ya fara nisabasu sani ba,ai
kuwa yayi nasara don ko data je takwanta bata
yi tunanin komai ba,tace labarin dayarika bata
har tayi barci mai rai da koshi ne. Kwanabiyu
cif!yau zuwanta abj kuma ko a daren yau
alameen ya kira sun sha hira tana ta kewar
bebialameen ta kwanta barci,sosai take son
ganinsashiyasa ta kwaso hotunansu ta tsibe tana
kallo hakata bata lokaci tana kallon doktan ta
sannan tasumbace shi,ta tattara hotuna ta maida
cikinjakarta,ta dawo ta kwanta ta zurawa
malami ido amma a zahiri ba shi take kallo
ba,wani tunanin candaban take yi,bata san
lokacin da barci ya sace ta ba Tsintar kanta tayi
tare da danliti bisa benci akofar shagonsa cikin
wani irin nishadi na banmamaki.Wani abu suke
ci wanda bata tantance komenen ba.Ta sanya
masa a baki ya cinye,shi ma yadauko yasa
mata?Ta sake daukowa ta kai masa bakishi ma
ya kara mika mata sai ta hade da yatsun sa ta
cije,ya rika yarfawa yana fadin,"wash! Sakeena!
Wlhda zafi! Ita kuwa dariya take yi har da kama
ciki,yakawo mata duka ta tashi da gudu ta mika
hanyargida,tana gudu tana waigensa tare dayi
masadariya.shi kuwa kwala mata kira yake mai
karfi yanaamsa kuwwa "sakeena! sakeena!!
sakeena!!! Ta yunkura ta tashi zaune dafe da
kirji tana fadin,innalillahi wa inna ilaihir rajiun!
sharkaf tayi da zufa kumatana ta numfarfashi
tamkar wacce ta sha gudunfamfalaki. Ta lalubi
fitilar tebur ta kunna ta cigaba dazare ido tana
dube dube,mamaki ya isheta tanatambayar kanta
'me ya hada ta da danliti? Barcin da bata sake
komawa ba kenan har gab da asuba alokacin ne
wani sabon barci ya dauketa,ji tayi ana
tabubbuga ta,ta bude ido a natse ta dubi mai
tashi Malami ne a tsaye yana mata dariya,gari
yawaye anti ki tashi mu yi sallah.Ta tashi da
sauri tadubi agogo karfe shida daidai,ta duro ta
fada bayi tayoalwala tayi sallah,wani abinda ke
daure mata kai shafta mance da mafarkinta,a
zahiri ta san tayi mafarkiamma ta kasa tuna
irinsa. Haka ta wuni tunani babu kuzari a jikinta
kuma ta kasa gayawa kowa. Hattaalamin da bata
iya boye masa duk wata damuwartayau ta kasa
gaya masa mafarkinta mai ban mamakiballe ya
taya ta addua.Dare yayi sosai lokacin dabarci ya
sake dauketa kamar jiya haka ta sakeganinta da
danliti. Babu bambanci da mafarkin jiya,ta farka
a firgice hankalinta ya tashi,gaba daya kanta
yayamutse tana jin muryarsa yana kiran sunanta
cikinkunnuwanta,shiya ta zuwa yatsunta,ta tashi
ta runtseido tamau!Tana fadin inna lillahi wa
inna ilaihir rajiun!Sannu a hankali ta daina jin
kiran. Ta makure a gadota rasa abinda ke mata
dadi a duniya,gab da asuba wani barcin ya sake
sace ta,yadda take zaune amakure gefen
gado.Malami ke tashinta ta bude ido tadube
shi,yace a zaune kika kwana anti? Da kyar
tatashi sosai ta zauna,wuyanta yayi mugun
rikewa,yakage,ta kasa motsa shi,tace ya aka yi
na tashizaune?Yace oho nima ynzu na tashi na
ganki a zaune. Ta jujjuya wuyanta tace,wash!
wuya na ya rikemalami ban iya motsa shi.yace in
kira momi? Tace aa kyaleta, yanxu zai warware
in na tashi,yana tsaye yana kallonta tana ta juya
wuyan har tasamu ya saki, ka yi alwala ne? Ya
ce aa . To jekayimana ka fito, ya wuce ya yayo,
ya dawo itama dashiga toilet, ta kama ruwa
tafara alwala, Sakeena! Tajian kira ta. Ta waigo
da sauri, bata ga kowa b, tayi jim, a tsaye
sannan ta ci gaba da alwala ta kare ta fito
taysallah. Wannan yinin tayi tunanin Dan Liti,
gaba 1mind dinta, ta koma fandogari. Har Anti
Amina ta lurabatab cikin sukuni. Yau da wuri Al-
Ameen ya kirawaya 8:30 ma bata gama yi b,
tana daki ta idar dasallar isha. Malami ya shigo
ya gaya mata yaya Al Ameen ya kira, takalleshi
up n down tace kace masaina zuwa.. Ya juya ya
fice, shi kansa da yake yaro,yaji mamaki , don
bai saba gani b, Da taji waya harrige rige sukeyi
wajen rcvng. Tay guntun tsaki ta tasorai bace ta
sauko falon suna ta hira da malami yanabashi
daria. Tayi tsaye, tana kallon sa, kafin yace gata.
Ya miqa mata , ta amsa ba fara'a, tace
hello.Yace Amincin Allah ya tabbata gare ki my
princess...Kai ma hak. Yau kuma yanga kike ji,
kika barni damamaki? Ko amarci ne ya fara tun
yanxu? Tayatsuna face tace " sallah na ke," Oho
yau na bugoda wuri ko? Na kosa inji ki ne my
wife.. Tayi far da eyez tace ka kyautah wa
kanka...... Banda ke? Watakila, banson gulma.
To yakike? Kalau, aa ba kalau b, kamar
sakeenata batacikin walwala, waya taba min ke?
Wa zaitabani kuwa? To ai ban saba jin ki haka b
my princess ko bakida lfyne? Lfy lau nake. Ina
shakku gaskia, karki boye minsakeena, gaya mi
meke damunki? Ta danyi shiru, hawaye suka cika
eyez dinta,murya na rawa Lnibansani ba Dr.
Kayimin pryr raina yana baci nekawai"jikinsa yay
sanyi karki damu mama in shaAllah zan miki,
kinsan Dan Adam ajjizi ne, 9 yake baicika 10 b,
dole wata rana kaji ba daidai b. Haka lyftake,so
karki damu, ok? Nagode, ki manta kawai. Kinsa
wani abu? Kishin kishin naji wai skul dinnansuna
son rike ni, kamar yaya? Wai in zauna anan
inyimasu aiki.... Banjin zan iya ko da sunyi man
tayin.Don me? Ke kingoyi baya ke nan. Baci
gaba bane? Niban ga wani abu a cikin sa b.... Ni
nagani, wayau nekawai suke mana , a haifi
mutum a kasar sa, yayi girma ya gama whlar
studyng a kasarsa, tashi 1 watakasar ta gwada
masa money ya bar kasar sa. Alhalinal umar sa
na matukar buqatar gudunmuwarsa. Ni banda
sha'awar wannan, na fi so inyiwa kasa ta bauta,
badon kudi b sakeena , sai don tai mako ga
masubukata kin gane????? Uhm.... Uhm?? Haba
sakina ta, na ce ki sakiranki, ko naji dadi, kina
so in shiga damuwa ne? Tayihamma,gaba 1 taji
slp ya rufe mata eyez, yayi yardariya ya ce,
wannan uwar hamma, ai sai ki cinye ni,barci
kike ji? Wlh kuwa gaba 1 eyez dina sun rufe,.
Aikuwa ya kamata ki kwanta kiyi slp, in kyale ki
ko? Tadan nunfasa, kuma bana son kwanciyar.
No pls kijeki kwanta, Allah na yafe, ok? Sai
2mrw zankira inAllah ya yarda, sai da 2mrw ko?
Shi ke nan. Ki fa yibarcin, kar ki tsaya tinkng
komai. Ta amsa,to. Gudgirl I lov U my prncess. A
hnkli ta ce Me too... YaceSo much? Tace So
much! Murmushin sa ya kari yace to ayi slp lfy.
To. Ta fadi tare da aje kan wayar ta jimatsaye
tana tunanin iska, ta tako ta dawo daki
9pmdaidai. Malami har yayi slp. Bata sauya
komai jikin taba ta kwnta,shirun da tayi, bawai
Al amin take tnkba , fandagori kawai take
tink,can mind dinta ta koma,tana matukar son
ganin Dan liti. Yayin da shima al amin yake
zaune bisa bed yana tinkn yanayn sakinarsa take
ayau,don hka ya roki Allah daya yaye
mataabinda ke bata mata rai. Dukkansu sun raba
darebasuyi slp b... Yau mafarkin mama ya sauya
salo,domin a yau kiran da ya kwala mata yasa ta
tsayacak,! Tana kallon sa, tafiya zakiyi ki
barni??? Ta kada Kai.. Ya ware hnds dinsa yace,
Kizo nan don Allah. 2acigaba da kallonsa bata
motsa b, kizo mana nace,! Taruntumo da gudu ta
rungume sa, ta fasa kuka, ya riqeta tamau! Yna
fadin, ko ke fa? To kidaina cryng, donbanga
dalilin yin sa ba... Ya dago fuskarta yana
sharemata hawayen, ya isa haka, ki daina bata
hawayen ki? Kuka take yi sosai, tana kwance
rashe rashe bisagadon, ta jima tana kuka kafin
ta yunkura ta tashizaune,taja jikinta,ta jingina
da akanta kan gado tacigaba da tsiyayar hawaye
ana sharewa. Bata sakekomawa barci ba har aka
kira asalatu. Ta sauka tafada bayi tayo alwala ta
bada faralo,ta zauna shiru bisa sallaya.
Zuciyarta tana azalzala mata son ganinDan
liti...... Muryar malami taji yana fadin, har
kinkinyi sallah ne anti? Shine baki tashe ni ba?
Tadanruntse ido, ta bude,yi hkri malami,na
manta ne. Je kayo alwala,. Ya wuce bayi yayi
alwala ya fito yayisallah. Yana idarwa, wanka
yaje yayo yayi shirin skul. Bisa gadonsa ya
koma ya kwnat.jim yayi shiru cankuma ya dago
kai yace anti kifa tashe ni karki manta.Tace
bazan manta ba,ya koma ya kwanta.ya
bartazaune bisa sallaya. Anti Amina ce ta
shigo,karfebakwai da rabi wai barci ne ya dauke
ku? KaiMalami!... Ta bubbuga shi,yayin da
mama tay firgigi ta bude ido, skul din fa? Ka
kwanta kana ta slp?? Yasauko a firgice yace ,
nace anti ta tashe ni fa! NAGA ALAMA BAZAKU
IYA KARANTA WANNAN BAKIN CIKIN BA, gara
kawai a samu wani book, INA jiran ra'ayin ku,
masu so a cigaba suyi COMMENTS masu son
sabon littafi suyi LIKE.
BAKIN CIKI 1***12 Tace, Ita ma aunty ai ta
bingire, dube ta aza zaune take yinsa. Ta so kayi
breakfast dadin kana jiranka. Ta juya inda Mama
ke xaune tana famanxuba mika, Yayan ki zai fita
ne, ki fito ku gaisa. Tace,Gani nan. Suka fice da
Malami, ita kuwa mama bayita shiga ta wanko
Fuska ta fito. Suna bisa tebur ta same su fuska
ba walwala, ta ja kujera ta xauna, inakwana
yaya? Yace kalau, ya lazu Doktan ki?Murmushin
bai kai ciki ba tace, ai ni ban shi ba Yaya.Yace a
Yau kuma? Zamuyi waya ai, zan gaya
masaabinda kikace. Tayi shiru Aunty amina tace,
me yasami idanuwanki? Kamar sun kumbura? Ai
ba sa min ciwo, tace, to meyasa? Da alama dai
sun kumbura.Ta murje idon. Yayanta na cewa, ke
me zai dameki?Ita da take tare da lazy Dr. Suka
fara dariya, ita kuwayake takeyi. Ta sa abincin,
sai juya masa cokalitakeyi, ta kasa ci, da alama
tana son tayi matamagana ne. Amma ta kasa,
aunty amina ta kare mata kallo, tace wai
menene? Ta dago ido ta dubeta, tadubi yayanta,
jim kafin tace, Fandagori nake sonxuwa.
Fandagori? Me zakayi? Yayan ta ya
tambaya.Idanuwan ta suka yi rau- rau! Da kwalla
tace, ina sonxuwa ne kawai. Ya xura mata ido
yace, xo nan bebi.Ta taso a hankali ta zo gaban
sa ta tsaya. Ya kamo hannnayenta biyu yace, me
zaki yi a can? Bayan yaukwanan mu bakwai da
dawowa? Tace Umma na keson gani. Ya dubi
Aunty amina, yace kinji shagwabarbanza! Ke
kadai ke da Umman nan ne wai? To ba zaiki ba
ki ba, nan zaki zauna sai karshen wata. Ta
karamurtuke fuska. Don Allah yaya kayi hkr ka
bari in tafi. Ni wlh ko a motar haya xan iya
tafiya, ba sai direbaya kaini ba. Yace, motar
haya? Baki a tunaninki bebi,banso in sake jin
wannan maganar, karshen wata inada hutu zamu
tafi tare. Is dat clear? Ya fadi tare damatse
yatsunta da karfi. Tayi tayi ta kwace amma
takasa. Ya kara girgiza ya, ya kara fadin Is dat
clear? Ta kara cunno baki ta kauda kai. Ya saki
hannun yace je ki ci abinci, ta juya da gudu ta
haye sama.Aunty amina ta kwala mata kira,
Mama! Ya dagamata hannu, a kyaleta! Iya shege
takeji kwana biyu,ko baki lura ba? Tace haka ne
fa, ni ma ban ganemata ba kwana biyu. Ya dubi
malami yace, lazy man ayi sauri mana. Yace na
gama Dadi. Mu tafi kenan?Ya ce eh. Suka bar
tebur. Madam ta kwaso masajakar sa da hularsa.
Malami ya goya, ta sa jakar suka fito tayi musu
rakiya xuwa mota. Sai da suka fita,ta dawo cikin
gida. Kai tsaye wajen mama ta nufa,tana xaune
bakin gado ta kumbura suntum! Idanuwan ta sun
kada jajur! Ta kare mata kallo, sannan taxauna
gefenta, wai Mama me yake damunki ne?
Komunyi miki laifi ne? Ta kada kai. To me zai sa
ki tashihankalinki haka? Wajen Umma nake son
inje. Ai bahana ki akayi ba, tunda yace ki bari
karshen wata kutafi, sai kiyi hakr xuwa tym din.
Tayi shiru ba tace komi ba. Ta rungumo
kafadarta, wannan abu na banimamaki, kamar
yau kika fara xuwa garin nan? Dabakinki fa kika
ce kin fasa kara kwanankin da kikacexakiki,
balle ace matsa miki akayi. Tace sai da na
zokuma naji bana son zaman. To kiyi hkr,
tundaYayanki yace ba xaki motar haya ba.
Shikenan, yauwa autan Umma. Ni bari in je inyi
wanka, in dankwanta kafin rana tayi. Tace to,
auntyn ta bar dakin takoma nata. Ta aiwatar da
duk abinda take son yidaganan tabi lfyr hafo.
Bata jima ba,