Showing 96001 words to 99000 words out of 110841 words
amma
munyisoyayya ta ban mamaki mishkilar da aka
samu ita ceboyayyen labarina wanda ya tilasta
min maida kainadodanniya ga kowa musamman
da namiji, cikintausayi tace Ayya koda ban sani
ba na tausaya maku ta goge hawaye haka idan
kika ji baza ki so in rabikowa ba rayuwa ta za
tafi min kyau ni kadai dongudun abinda kaje ya
dawo" ta kara rungumota tace kidaina kuka
sakeena rayuwa ita shirin Allah ce dukyadda ya
tsaro maka baka iya tsallakewa yanzu bagashi
ya wuce ba? Tace ai ya dawo tunda al-ameen ya
dawo rayuwa ta ni kuma bazan iya auren sa ba
ke kosabo dame shi ya miki laifin? Ta kada kai
bari kiji agurguje take nan ta bayyana mata
yadda rayuwarta takasance a baya Tuni zainab
ke kuka har da shashekatace sakeena kinga
rayuwa Allah ka rabamu dasharrin mutun da
aljan tace amin zainab to kin ga ina ni ina aure?
ba komai nake gudu ba gori yanzu al- ameen ya
daukeni ya hada da matarsa idanbatakwarai
bace duk ta yadda zatayi ta binciko asalinazata
yi don ta muzguna min ba zai yuwu ba zaina
bazan iya jurewa ba dole in nemi.
BAKIN CIKI 3***9 yace karki damu zainab duk
inda take yau zandawo da ita bazatabar
karatunta saboda ni ba!ya juyaya fada mota kai
tsaye ya dauki hanyar kaduna yatabbata bata
wuce gidan yayanta Abdurrahman ko datambaya
zai kai kansa gidan tunda yasan anguwar.
Awannan lokacin ita mama ke shiga get din
gidan yayi fakin ta fito jaye da jakarta ta
kwankwasa kofa akabude takwararta ce tabude
nan da nan ta rungumetaanti mama oyoyo tace
oyoyo name sake ina su ihsansai gasu sun
kwaso a guje suka rungumeta dukkansukayan
islamiyyar da suke zuwa ne a jikin su tace
haladaga ismaliya kuka dawo yanzu suka amsa
eh safiyya ta fito daga kicin ta tarbeta maraba
da doktakece haka da almuru ina fatan dai lafiya
tace qalaumatar yaya suka wuce da jakarta cikn
daki basugama gaisawaba aka kira sallah duk
suka tashi yinalwala ta kai raka'a daya ta jiyo
muryar yayanta yanafadin naga motar mama a
waje ta zone safiyya ta amsa ta zo gab da
magariba magariba lafiya tacehaka dai tace wai
gobe ma abuja zata wuce yayi danmurmushi
yace mama manya kwadayin ganin abbane ya
motsa tana ina tace tana sallah ne suka
wuceshima yayi alwala yayi sallar ya fito ya
samu mama afalo da y'ayanta bayan sun gaisa
ya tambayeta babu karatue kika baro school tace
eh dan break mukasamu gobe da jibi shine nace
bari inje inga Abba yacekin kyauta amma abba
ya hanaki ki tuko mata zuwawani gari ko?me
yasa baki kira an turo miki direbaba?kuma ance
gab da magariba kika iso tace sorryyaya na kosa
in taho ne yau din don in kwana biyu a can, 104-
yayi yar dariya yace to Allah ya kaimun
gobenlafiya sai in nemi mai tuka miki motar
muje cin abinciko duk suka nufi tebur inda
safiyya ta shirya gara kalakala suna cin abinci
suna hira mai gadi yayi sallamaya shigo yace
ana sallama da mai gidan babu batalokaci ya aje
cokali ya fita yana tsaye jikin motar sa daga
wajen gate yaya Abdul rahman yayi sallama
yaamsa ya dan zura masa ido kamar ya taba
ganinfuskar ka gane ni yayayace kamar na san
fuskar dadaewa yayi dan murmushi yace al
ameen ne ya kamabaki kana nufin dokta. Ni ne
yaya yace ikon AllahAllah bisimillah shigo da
motar yace kafin nan yaya ina fatan sakeena na
nan gidan? ya numfasa yace tananan shigo,yasa
mai gadi yabude get ya shigo da motarsa.ya
jagoranceshi zuwafalon gidan.gaba daya suka
shigo da sallama.hankalinsu ya koma kan
bako.zumbur mama ta miqe dafe daqirji ta zaro
masa ido jim! Sannan ta zura da gududaki
hawaye na fita.safiya ta cika da mamaki.a haka
suka wa baqon sannu da zuwa suka gaisa.yara
masuka gaisheshi.suka dauki abincinsu suka
wucedakinsu.ita kuwa safiya kicin tashiga ta
hado wa bakokayan kusa da baka.yayinda suke
gaisawa da yayaabdulrahman.amma mamaki ya
ishen fa.wai yaya ne?takenan ya fede masa biri
har wutsiya.yayan yace Allah mai girma da
daukaka.tsarkakakken sarki maishirya yadda
yaso.inbanda abin mama meye na boyemin?zan
mata dole ne?saidai in nuna mata
abundayakamata idan ta dauka ya yi mata
kyau.idan batadauka ba laba'asa.amma zancen
tabar karatu mabaitasoba.105.Yace nima abinda
nagani kenan.don me zatabarkaratunta?
hankalina yatashi dana koma akace
tataho.shiyasa nabiyota inbata haquri.ta
komamakaranta bazan zama sanadiyyar rasa
komainataba.nasan ina matuqar sonta zanci
gaba da jurewakuma bazanyi dana sani ba!idan
na mutu akan sonta.pls yaya ka kirata na
roketa,tazo mukoma kardare yayi.gobe in Allah
yakaimu taje lakcasdinta.bana ma so abba
yaji.maganarnan .don karya cezai tilasta
mata.yaya yayi shiru jim! ya sauqenumfashi ina
zuwa.ya miqe ya bita dakin.tana ta rusakuka
kamar an aiko mata da mutuwa.duk ta dagawa
safiyya hankali ta riqeta tanaso tamata bayani
ma yagagara.sai fadi take ni bazan aureshi
ba.yazaunagefenta yace to wayace dole ki
aureshi?da kikazo nankika rufe min abinda
yafaru.kina ganin shinemafitarki?to shima baya
biyoki bane donya tilastamiki aurensa!soyake
yamai dake makaranta.kici gabada
karatunki.saboda haka kitashi kije ki sauraribaya
ninsa..idan harkika yarda kika koma
makarantanamiki alqawarin ko abba bazaiji
maganar nan,Na miki alqawarin ko abba bazaiji
maganarba.balleyasan al'ameen na
numfashi.tashi kije sharehawayenki.safiya ta
goge mata tace dama wannan nematsalar?to ta
wuce tunda shima ya haqura.miqe kijekarki
barshi zaune.ta yunqura da kyar ta mike
sukabita da kallo.yayanta ya numfasa ya dubi
safiyya data zabga tagumi yace idan kuwa har
mama bata yarda taauri al'ameen ba lalle babu
wanda zata aura aduniyarnan!tace ko?yace
gaskia safiya yadda mamataso al'ameen banjin
antaba soyayya irin tasu.keqarshen abin dubi
yanda akemata kallon ta lalaceshibai
damuba.zanso su daidaita da al'ameen saboda
ina sha'awarsu tare.tace ubangiji ya sa
hankalintayadawo jikinta tagane muhimmancin
auren da zatayiya amsa da amin.salalau salalau
tashiga falon tayitsaye kanta na qasa tana share
hawaye.ya zuba mataido jim!kafin yace ki zauna
mana. Yace nima abinda nagani kenan.don me
zatabarkaratunta?hankalina yatashi dana koma
akace tataho.shiyasa nabiyota inbata haquri.ta
komamakaranta bazan zama sanadiyyar rasa
komainataba.nasan ina matuqar sonta zanci
gaba da jurewakuma bazanyi dana sani ba!idan
na mutu akan sonta.pls yaya ka kirata na
roketa,tazo mukoma kardare yayi.gobe in Allah
yakaimu taje lakcasdinta.bana ma so abba
yaji.maganarnan.don karya cezai tilasta
mata.yaya yayi shiru jim!ya sauqenumfashi ina
zuwa.ya miqe ya bita dakin.tana ta rusakuka
kamar an aiko mata da mutuwa.duk ta dagawa
safiyya hankali ta riqeta tanaso tamata bayani
ma yagagara.sai fadi take ni bazan aureshi
ba.yazaunagefenta yace to wayace dole ki
aureshi?da kikazo nankika rufe min abinda
yafaru.kina ganin shinemafitarki?to shima baya
biyoki bane donya tilastamiki aurensa!soyake
yamai dake makaranta.kici gabada
karatunki.saboda haka kitashi kije ki sauraribaya
ninsa..idan harkika yarda kika koma
makarantanamiki alqawarin ko abba bazaiji
maganar nanba.Na miki alqawarin ko abba
bazaiji maganarba.balleyasan al'ameen na
numfashi.tashi kije sharehawayenki.safiya ta
goge mata tace dama wannan nematsalar?to ta
wuce tunda shima ya haqura.miqe kijekarki
barshi zaune.ta yunqura da kyar ta mike
sukabita da kallo.yayanta ya numfasa ya dubi
safiyya data zabga tagumi yace idan kuwa har
mama bata yarda taauri al'ameen ba lalle babu
wanda zata aura aduniyarnan!tace ko?yace
gaskia safiya yadda mamataso al'ameen banjin
antaba soyayya irin tasu.keqarshen abin dubi
yanda akemata kallon ta lalaceshibai
damuba.zanso su daidaita da al'ameen saboda
ina sha'awarsu tare.tace ubangiji ya sa
hankalintayadawo jikinta tagane muhimmancin
auren da zatayiya amsa da amin.salalau salalau
tashiga falon tayitsaye kanta na qasa tana share
hawaye.ya zuba mataido jim!kafin yace ki zauna
mana.106-Ta nemi wuri ta zauna ya numfasa ya
karamatsowa gareta ya sanyaya murya yace
sakeena nasan na tafka kuskuren daukar hannu
na mareki inarokonki ki yafe min kuskuren
danayi amma ina so kisanu ba laifi na bane
miyagun kalaman da ki ke jifarkanki dasu sune
kunnuwa na baza su iya ji ba, zuciya ta baza ta
iya daukar girman kalaman da bakinki
yakefurtawa ba maganganun sunyi muni a ido
sakeenadon girman Allah kar ki sake danganta
kanki da irinwadannan kalaman don ba su
kamace ki ba maganata gaba da nake so ki sani
sakeena itace tun farko nine nayi sanadiyyar
rushewar komai naki burin ki dana iyayenki shine
ki zama likita Amma na cusa miki sona ki ka
dauki dukkan ra'ayinaki ka bar wanda su abba
suka shirya miki ba ki dawani buri face aure na
nayi ruwa nayi tsaki dole kikirani in dawo muyi
aure kafin ki fara karatunki ki kaamince min a
karshe wani ya sami damar dagulalissafinki ya
rushe komai ya lalace ni ne silar rugujewar
komai naki sakeena saboda haka a yanzuba zan
sake zama sanadiyyar barin karatun ki ba.Ta
goge kwalla ta dube shi na yan sakwanni
kafintace na amince ya sauke numfashi yace na
godeamma ina so in roki alfarma guda biyu bata
dainakallonsa ba tace zan amsa maka idan masu
yuwuane yace ki amince zaki bar zobe na a
yatsanki kiamince zaki ci gaba da amfani da
suna na a matayin mijinki da gudu wani hawayen
suka zubo bisakuncinta ita kanta bata san dalili
ba haka murya takerawa tana fadin suma na
amince maka idan har bazaka taba nuna kai ne
al-ameen ba da sauri ya amsabazan nuna ba i
promise yau babu wanda zai sani drlawal ne
kadai. Ya sani kuma zan kwabe shi ya rike min
sirri amana,108-tace shike nan", zamu iya tafiya
yanzu tace bariin tambayi yaya suka mike tare
shi ya zauna a kujeraita ta wuce kiran yaya.
Yaya abdul-rahman yaso sukwana da sassafe
suyi sammako amma al- ameen yanuna ya fison
su tafi saboda haka dole ta bar motar tagoben
direbansa zai kawo mata suka kama hanya karfe
takwas saura yan mintoci sun jima shiru a
motababu wanda ya tanka shi al-ameen bakin
ciki ne yacunkushe zuciyarsa yana tunanin yadda
zai sarrafarayuwar ba tare da abinda yake so ba
alhalin yanaganinta kusa dashi ita kuwa mama
tausayinsa ne yahana mata magana harga Allah
ta san al-ameen karfin hali yake yi kawai
shiyasa bata so sake haduwarsuba sauke
numfashin da yayi shi yaja hankalintazuwa
gareshi ta dubeshi yana kada kai gwanintausayi
jikinta ya kara sanyi tayi shiru tana tunaninme
zata ce masa? Ya dan sanyaya ransa jim
kadanta sake dubansa tace yaranka nawa kamar
daga sama ya ji tambayar don haka ya dan
dubeta sukahada ido ta yi dan murmushi shi
yasa shima ya daukekansa yana murmusawa
kafin yace yarana dozin Ido waje take kallon sa
kai dokta dozin fa ka ce ?sunyi yawa ne tayi yar
dariya tace naji abin ne kamarna debo su a
kasuwa don Allah yaranka nawa yacebiyu ne....ta
yi fit ta katse shi Ameer da Ameera ko?Ya dan
dubeta ya kadai kai waleed da waleeda tace
azatona mafarkinka kullun ka sami ameer da
ameera me yasa ka sauya ra'ayi tai masa susan
inda yakemasa kaikayi kai tsaye yace kin san
yadda mafarkiyake. Ba kasafai yake zama
gaskiya ba,109.Ta sunkuyar dakai shiru shima
shirun yayi kamarbazai tankaba.sannan yace tun
ranar dana daina jinmuryarki a waya na tsinci
kaina cikin wani hali dabazan iya misaltawaba
sakeena!da taimakon Allah dataimakon mamina
nasamu yar nutsuwa.hankalina yadaidaitu akan
qaddarar data sauqo min.bayan narasa ki
nakoma rasha.can na kwashe shekara hudu
banwaiwayi gidaba.sai dai inkira waya.a cikin
shekara tabiyar goggo ta rasu mafarin zuwa na
gida kena(inbakumanta ba goggo itace kakarsa
daya fara haduwa damama a kofar gidanta
farkon littafin)shima saidan nakwashe sati biyu
nasamu zuwa.iyakata minna wajensu daddy nayi
sati daya adaddafe nacezankoma.mami tace
bazan komaba saina fidda mataraure.nace banda
wadda nakeso alokacin suyi minuzuri zuwa wani
lokacin.109-ta sunkuyar da kai shiru shima
shirun yayi kamarbazai kara tankawaba sannan
ya ci gaba tun ranardana daina jin muryanki a
waya na tsinci kaina cikinwani hali da bazan iya
kwatanta shi ba sakeena dataimakon Allah da
taimakon mamina na sami yarnatsuwa hankalina
ya daidaitu akan rungumar kaddarar da ta sauko
min bayan na rasaki na komarasha can na
kwashe shekaru dudu ban waiwayi gidaba sai dai
in kira waya acikin she kara ta biyar Allahya
dauki ran gwaggo mafarin zuwana gida ke
nanshima sai da ta kwashe sati biyu na sami
zuwa iyakata minna wajen su dadi nayi sati daya
a daddafe nace zan koma mami tace bazan koma
ba idan har banfidda matar aure ba nace banda
wacce nake so alokacin suyi min hakuri zuwa
wani lokaci Duk suka hade min kai sukace
atabau basuyardaba.akan dole na basu zabi,,dan
na farantamusu.ba ayi kwana ukuba dady
yasamo min yarabokin kasuwancinsa a suleja
sunantaruqayya.dakansa yadaukeni yakai ni
gidan.tsakani daAllah ruqayya batada makusa
amma saboda hankalina ba a kanta yakeba naji
raina yanabaci.zucita namin sake sake akan
alqawuran danadauka miki.wlh sakeena bantaba
kawo wa rainakindena sonaba cikin
raina.shiyasa nakasa kallonruqayya a matsayin
matar dazan aura.saidai bandenabin umarnin su
daddy ba har akasa mana rana.cikin watanni
biyu aka daura aure.batare da
munfahimcijunaba.saboda rashin kulawa irin
nawa.dukda nasanita ruqayya nasona.kumatana
iya qoqarinta wajennunamin ta amince dani
bawai hadamuakayiba.tausayi takeban idan na
kalleta na tuno babualamar sonta cikin
zuciyata.110 Bawai rashin sobane yahanani
rabarta a matsayinmatata ta sunna ba.a a
tausayin danakeji shikehanani aganina ban mata
adalciba.idan natabata alhalibabu soyayyarta a
zuciyata.abun yadamen kamaryadda na lura
itama tanada damuwa cikinzuciyarta.amma son
xuciya ya hanani magance matsalar.ruqayya
nada kunya kuma duk abinda ta lurainaso zata
ce gashi basai na tambaya ba.munkwashe sati
biyu a haka nafara shirye shiryenkomawata
rasha.saidai su mami sunce inbar musu itaanan
dan indinga waiwayen gida akai akai.darendazan
koma bansa ruqayya a idonaba.amma naga duka
kayana ta kimtsa min cikin jaka sai da jikinayayi
sanyi danaga jakan tsaf ashirye.Na fita naje
wajen su mami nayo hira na dawo misalintara da
rabi na iske ruqayya tanata rusar kuka
cikindakin,duk iya sallamata bataji shigowata
ba.nimaganin banji motsintaba yasa na tura
qofar naleqa.gaskia gabana yaafadi ayadda
naganta.dasaurina qarasa na zauna gefen gadon
nayi kiranta ruqayya! take naga ta dauke wuta
taqara tusa kai a filo nacemeyafaru? ta amsa ba
komai.nace babu komai ayitarafsa komai?
kigayamin danna tabbatar bani na
batamikiba..tayi shiru nace tashi ki zauna.nanda
nan tabiumarni na.gayamin abunda yasaki
kuka.ta sunkuyardakai idan ka tafi yaushe zaka
dawo?na zura mata ido saboda mamakin wai
tafiyata ce tasata kuka.atunani na da xama na
da rashinsa duk zai iya zamadaya agunta ashe
ba haka bane. To mezaisa nakasazama adali
agareta? Tausayinta ya lullubeni idanuwa na
suka tarakwalla bansan lokacin danakai hannu
na kamotabanace ruqayya!ta dibeni da kyar
muka zurawa juna idotsawon lokaci kafin ince
shi ne kadai matsalarki?taamsa dakai.nayi
murmushi nace ai bazan dadeba komutafi tare?
tace aiba ka shirya hakanba ko?nace hakane kiyi
haquri sai na sake dawowa.kinji?ta
kallenitanadan murmushi tace nayi!tundaga
lokacin natabbatarwa ruqayya cewa kyakkyawar
tarbiyarta tajawo mata wani matsayi a zuciyata!
daren dazan tafiyazama daren da ban taba
mafarkinsaba da ita.natafinabarta cikin wani
yanayi da bazan iya gayamiki ba.ko ni na dade
ina juyayi nakasa mance ruqayya daalherin dake
tattare da ita.amma duk sanda na runtseido ke
nake gani.wata guda bayan tafiyata
ruqayyatafara rashin lafiya gwaje gwaje ya
tabbatar tanadauke da juna biyu.al'amarin
yadaure min kai ikonAllah kenan.zuciyata ta
qara sanyi akan qaddarar al'amarinmu.kuma na
tabbata su mami na rokon Allahakaina.cikinta na
wata shidda .112.Taqi samun lafiya saboda haka
na wuce da itarasha.tasami ishasshen binciken
da sakamakonsayadagawa kowa hankali.cancer
aka samu amahaifarta nida kaina saida na zubda
kwalla.sabodatausayinta.nan na barta a asibitin
danake aiki hartahaihu gaban kwararrun
malamaina.dukda haka dakyar aka samo
ranta.babynmu kuwa qaton gaske ba indayabaro
ni sakeena.ta waya mukayi maganar sunadasu
mami nace sunan yaro abdulrasheed.su
nanmahaifin ruqayya.abin yabasu mamaki saida
mami tatambaya donme bansa sunan dadyba?na
nuna matakawaici nayi dan faranta mata
rai.bayan ta warware a asibiti muka dawo gida
nigeria akayi shagalinsuna.aikuwa iyayenta sunyi
murna akan sunandanasa kaya akwati akwti
abbanta yayo masa nannabarsa nakoma
rasha.tana samun kulawa a gidansutare da shan
magunan cutar dake jikinta.wanda likitotidani
kaina na tabbatar hatsari ne sake haihuwarta
nan gaba dalilin dayasa kenan muka shirya
planning doledan ceto lafiyarta.bamu rasha
bamu nigeria sabodakwarewata a fannin daya
shafi kai,Ko'ina ana gayyata ta muna zamanmu
lafiya daruqayya tsawon shekaru takwas ba a
yiwa waleedkani ba saboda tasoron abinda kaje
ya dawo kuma balaifi kulawar da take samu ya
taimaka kwarai wajeninganta lafiyar ta a gaskiya
ruqayya mace ce takwarai saboda a dalilinta ne
na gane hali yana sawa a so mutum ko a tsane
shi zama na da ita ta samar mindukkan farin ciki
iyakar kokarinta kuma na gamsu datarbiyarta
amma koda sau daya na kasa furta kalmarso
gareta duk lokacin dana dubi fuskarta da
nufintabbatar mata da soyayyata gareta sai in ga
fuskarbata wadda nake mafarki kullun
bace,kwatsam cikin wani hukuncin na ubangiji
wani cikin ya bayyana ajikin ruqayya,tun kowa
bai sani ba daga ni sai ita nacea zubar dashi don
kar sa mi matsala nan gaba ammamezai faru
ruqayya tace atabau bata san wannanzancen ba
raina ya baci a zatona hakan zai sa ta barina
aiwatar da abinda nake ganin zai tsirar da lafiyar
ta Sai daii abun mamaki Ranar dana diro kasar
na sha fada wajen mami kwaraita nuna min
bacin ranta saboda halin ko in kula da nanunawa
ruqayya dalilin da yasa kenan dana koma nakira
ta daki na ta sameni ta zauna bakin gado
gadadaya ta rame sai katon ciki gabanta na kare
matakallo na kada ka nace saboda Allah ruqayya
kin ga yadda ki ka dawo kiri kiri ki yi wasa da
rayuwarsaboda me? Ta kare min kallo kafin tace
me zai saAllah ya bamu kyauta muce ba ma so
me yasa zakudage akan cewa wannan cikin zai
iya zama ajalinakuna nufin kun fi wanda ya bani
cikin sanin abinda yadace,114-da sauri na
katseta ruqayya...."Itama ta katse nizan mutu
koda cikin nan koba bu shi muddin kwanakina
suka kare dokta amman ka dauki karan tsana
kadora min akan laifin da bani nayi shiba nayi
zatonzaka tausayamin ka dauki laifin ka dora wa
kankaganin komai ya faru daga gareka ya fito
sai ka juya bin baya ka nuna min tabbas hadamu
akayi Allah yayi aurenmu badan ka so ba,, ban
san lokacin da narufe bakin ta ba nace ba haka
bane ruqayya pleasekar ki dauki maganar nan ki
kai ta in da bai dace banasan nayi kuskure ki
yafe min don Allah idonta yacika da kwalla tace
ya wuce dokta kullum burina in faranta maka rai
don kar kogin soyayyar da yacinyeka ya samu
damar hallaka rayuwarka gaba dayana zura mata
ido dauke da mamaki na ce ya akayikika sani?
Tace iya taban labari tun lokacin zamantaa waje
na jegon waleed tun daga ranar na kara
azamabana fashi kuma ba na sanya akan duk
wani Bakin ciki daka shiga Barin cikin nan yana
daya daga cikinhanyoyin. Dana zaba na faranta
ranka dokta na sankona mutu idan ka kalli
abinda na bari zakaji dadi harka tuna yi min
addu'a ka taso kai kadai cikin gidankubai
kamata ace kaima ka rayu da Da kwaya daya
batace ina ji ina gani a kashe maka karin da
Allah ya baka ina fatan kaima zaka dubi uzurina
ka dainaganin laifina? Kai ban taba jin kalaman
da suka ratsani ba tun rabuwar mu dake sai a
ranar ban san tsawonlokacin dana kasance
rungume da ruqayya ba idokuwa taf da hawaye
kaunarta na ratsa ko'ina a jiki naduk da ban iya
furta mata ba na tabbata son ta ya kamani baki
na ne kawai ya kasa fadi,115-mun raba dare
muna. Faranta wa juna rai washegari nayi shirin
tafiya. Sakkwato in da zan gudanar dawasu aikin
fida cikin kai burina in hanzarta
kammalaayyukan da zanyi a nan sai in dauketa
mu komarasha tare don ta haihu a can wata kila
a dace tatsallake siradi, sai dai shirin ubangiji
yana gaba da mu a ranar da na wuce sakkwato a
daren na sami wayana kai ta asibiti nakuda ta
zo hankalina ya tashikwarai da gaske ga shi
tiyata biyu ke gaba na daya adaren zamu shiga
dayan kuwa sai da safe ni dai aikinnan nayi ne
kawai Allah dai ya bada sa'a bamu fito basai
karfen biyun dare ina fitowa na kunna waya ta
mami na fara nema cikin daran nan jim kadan
naji tadauka nace mami yaya ruqayy,?tace
ruqyyaalhamdulilahi ta haifi ya mace wajan sha
biyun dare tadai ji jiki amma an gode Allah
tunda da gata a kwancetaba bacci na sauke
numfashi nace lallai Allah abingodiya ne to Allah
ya kara mata lafiya ya amfana abinda aka samu
tace amin yaushe. Zaka dawo na cein sha Allahu
gobe zan dawo muna fitowa aikin dazamuyi tayi
min kyakkywar addu'a muka kashe wayana
kwanta na kasa barci ina tunanin kalaman
ruqayyaina sallar asuba na sake kira mami ta
hadani da itamuryar ta a shake tayi min sallama
na ansa cike da fara'a mai jego to ya jikin ki
tace lafiya lau kintabbata? Tace zazzabi ne
kawai ke damuna nace zaibari in sha Allahu ya
bebina ina fatan dani take kamatace kuma shi
ke nan kai kadai zaka cinye gidan?Nayi dariya
sosai nace kina kishi ke nan to ya zakiyiidan na
cinye gidan.... tace me kuwa amma idan aka
raba ai zai fi amisali in na mutu baza ka rinka
ganin me kama daniba Nace yanzu me ya kawo
maganar mutuwa bayankin fimu gaskiya Allah ya
nuna mana ikonsa tayimurmushi tace hakane to
yaushe zaka dawo naceyau yau din nan da yardar
Allah badan ma aikin gaggawa zamuyi ba dana
biyo jirgin karfe bakwainazo na ganku tace Allah
ya kawo ka lafiya na amsada amin mun jima
muna