Showing 84001 words to 87000 words out of 110841 words

Chapter 29 - BAKIN CIKI BOOK COMPLETE BY ESHAT.txt

12 Sep 2025

79

sai
kasayo dan dari biyu dahamsin din,,,yace umma
kibar maganan takalminnan,yanxu kawo talatin
nasayo itace,tace to tamiqa masa to maza kaje
ka dawo kayi wanka ko?yace toumma.ya fice
tana fadin haba ni inacan inata tunaninbanga
dan ummaba ashe yanacan yana kashe
managara.Allah sarki mai kudina!ta kwashe
kaya ta nufikicin ta hura wuta ta daura shinkafa
da sauranitacen,,,,yana kawo mata itacen tahadi
wani murhun,,,ta kama hidimar miya.shikuma
mai kudi yayiwanka ya sauya kaya ya fito ya
shimfida tabarma yazauna .ta miqa masa warar
data aje masa gudabiyu,ya karba yanaci suna
hira abinsu. Kafin kiranmagruba ,gida ya
hautsine da qamshin dage dage gashinkafa a
gefe,,,,,tuni ta sauketa gwangwani uku ta dafa ta
wadace su sosai .kawai tsayuwar mota sukajia
qofar gida,mai kudi yayi wuf
yatashizaune,,,gabansa ya yanke ya fadi,mama
da sauri taleko tace kamar tsayuwar motar
babanka?ya qaradaure fuska,,shine man..to
menene na bata rai?yayiwuf ya mike ya dauki
buta yafada bayi. Ku sakani a addua zan fara
exam, tnx.
BAKIN CIKI 3****3 Ta bishi da kallo tana kada
kai,,,,babu sallama yashigo.bakinta har
kunne..sannu da zuwa!ya kalletasama da qasa
hannaye cikin aljihu,yace tundagazaure nakejin
qamshi,na makwafta ne?ko a nangidan???ta
matso shi sosai ganin ba fara'a a fuskarsatace
wlh mai kudi ne yasayar da kayansa yayi mana
cefane harda nama,shiga ciki barin zubo
maka....yawatso mata idanuwa mai kudi?karki
mai dani wanisakarai mana.kinfara iskanci kina
samo kudi ko?dasauri ta katse shi,,iskanci dan
liti?ya daka matatsawa,rufe min baki ko in
farfasa miki kai,,,banxakawai ina magana kina
so ki qaryatani..ya wuce kicin din a fusace yaje
ya duba,,banda ke yar rainin hankalice mai kudi
ne zai samo miki kudin uban wannancefane?ina
mai kudin?ta durkusa gabansa ido tafhawaye
tace na rantse da Allah danliti bangaya
makaqaryaba,,anan yayi ta tara kayansa buhu
buhu ya fitadasu ya....ya isa haka don Allah!
mtss yaja tsaki ya wuceta tsugune. Tsakar gida
yatsaya yana dagamurya ina mai kudin?cikin
sanda yafito daga bayin,daganinsa dama can
kuka yakeyi,,,zonan danuwarka.ya matso
gabansa yana kokarin tsugunawayasa hannu ya
murde masa kunne miqe tsaye daniska!gidan
ubanwa kasamu kudin wannan cefanen? yayi
banxa dashi BAKIN CIKI ya hanasa
badaamsa...... Kafara sata ko?to saurareni
dakyau,,,duk ranarda aka kamakakayi sata daga
kai har uwartakamai goya maka baya karku
kuskurakuce kunsanni! kajiko?bai tankaba.illa
hawayensa da suka qaratsinkewa bace min
dagani shegebarawo yaruga bayan kicin
yatsuguna yana kuka,mama na tsayeta rasa nayi
itama hawayentakeyi,,,,yaja dogon tsaki ya
wucedaki.dole ta biyoshi badan rantayasoba sai
dan sanin batada yancinrarrashin danta
agabandanliti...........yana zaune gefenkatifa
tazauna a hankali tace kabanmamaki danliti
daka mancezamanka nakeyi a cikin
gidannan,,,,ya daga mata hannu bansonjin komai
dan Allah.tace to nazubomaka abincin?yace
kema kinsan baabincinku naxo ciba..tadannumf
asa kanta sunkuye gwanin bantausayi.....
...ankusa idar da sallarmagruba taje kicin ta
debo masaabinci cikin langa da nama
yakaiyanka hudu,,,,,,ta hado masa dakofin ruwa
ta ajiye agabansa.yanaci yana danqara
matamaganganu! bai kammala ba maikudi
yashigo gidan,,,waye yakemana sanda?ya amsa
da kyarnine,,to miye kakeyi wa mutanesanda?
yace ba sanda nakeyibamasallaci nadawo!yace
sannu dazuwa liman,ya koma can jikin kicinyayi
zamansa.ya qare cin abincinsannan ya dubeta
baki buqatarkomai tunda danki nakawo miki.
Kafin tace wani abu,ya miqe yanashirin barin
dakin,ta biyoshi tanahaba danliti!kwana nawa
rabondaka waiwayomu?kuma wannan
yarshinkafa kwana nawa zata mana?idocikin ido
yace bafa dolenabane,,,,ni ba mijinkiba ni
baubankibane,ko ban fadaba?.........tayi shiru
dan bataso ta qara waniabu dazai jawo mata
duka,,,sabodahaka ta kyaleshi,,,yasa kai ya
ficebai ko kalli inda mai kudiyakeba.....ta jima
tsaye tsakar dakisannan ta fito ta tsugunna
gabanmaikudi tadafa kansa kayi haquridan
umma!yace wai umma meyasakika auri wannan
mutumin?cikinfada take masa magana karka
sakemin wannan tambayar idan kanasomu shirya
dakai cikin gidan nan.yagoge kwalla da bayan
hannu kiyihaquri umma,dole nagayaa mikigaskia
natsani wannan mutuminnatsane sa.shiyasa
danayi sallahyanxu na roqi Allah ya kasheni
danbanaso na girma dashi. Ta xuramasa ido na
tsawon lokaci habadan umma karka daga min
hankalimana meyayi zafi?yace umma dukabunda
baba yake miki ina kallokuma inajin zafi,mesa
zaice minbarawo?bayan ni banasata...umma da
baba yayi minbaki inzama barawo gara na
mutuAllah! tace bazaka mutu ba danumma kuma
da yardar Allahbazaka zamo barawo ba.kai
yarone shisa kake gani babanka ya
cikafada.amma idanka girma zaka ganesauqin
kai gareshi.baka ganin harabinci na xuba masa
yaci?to aialbarka yasa maka.saboda haka
kakwantar da hankalinka komai zaiwuce da
yardar Allah kajiko?bariinyi salla inxo muci
abincinmu. Ta share masa hawaye ta tashitayo
wanka tadauro alwala tayisalla,lokacin ana kiran
isha'i,,,,donhaka tadaura gaba
daya,,,,shikuwamai kudi yanajin kiran
masallaciyatafi bayan ya dawo suka zaunacin
abincinsu.tanata lallashinsakafin tasamu
hankalinsa ya kwantatadaura masa karatu
sukakwanta......yau kwanansa hudu cifdayin
rauni a qafarsa yana tafeyana yawon neman
robobi dakwalabe amma bayajin
dadinjikinsa....wani irin sanyi yakeji gazazzabi
na neman kamashi hakayaketa yawo bashi
wannan bolabashi wancan,,,,,,har aka
kiraazahar,ya nufi wani masallaci danyin
sallah.ana idarwa yafito yadaukibuhun kayansa
yaci gaba,,,la'asart ayi,,,yanajin qira bai bata
lokaciba ya nufi masallaci,,yabada faraliAllah
kenan yaro qarami sai kaifinhankali shiyasa
yake bawa mutanemamaki harba mai iya daga
kaiyayi masa gori. Yana fitowamasallaci gida
yadawo sabodazazzabin qaruwa
yakeyi,,,mamanata yanka wara tana sawa a
cikinruwan gishiri.....yayi sallamayashigo tana
amsawa yau da wurihaka dan umma?ya jingina
buhunkayansa yadawo kusa da ita yazauna.yace
zazzabi nakejiumma..da sauri tajawo shi
jikintata cusa hannunta kasan wuyansataji zafi
rau..wai wai aikuwa gajikinka yayi zafi maikudi
meyasatuntuni baka dawoba? yace inatunanin
dan abunda zan samomana ne umma,,,kinga
bamudaabinci Ta rungumeshi,sosai ya
kwantajikinta,tace Allah sarki yaronakomai ai
sai da lafiya.bari inyisauri inje chemist insamo
makaparacetamol kasha....kwanta nan
kajirani.ta miqe tadauki naira ashirinta yafa
mayafi ta wuce.........ka fintadawo ya qarasa
yanka mata wararyazuba cikin ruwan
gishiri,,,,tazura masa ido maimakon kakwanta
mai kudi kaji zafin jikinkakuwa?yace natayaki
ne umma kobaki so?tace inaso Allah
yamakaalbartka ungo maganin barin debomaka
ruwa kasha guda biyu. Tadebo masa ruwa yasha
maganin tamatsa masa ya kwanta adaki,,,,amma
dayaso yafitar matada kayan suya zaure ya hura
matawuta....ai kuwa yana kwanciyabacci ya
kwasheshi.harta gama baifarka ba,tazo ta taba
jikinsa zafirau.hankalinta ya tashi kwarai
dagaske ta zura masa ido sannan taqirga kudin
dake gabanta,,,,kawaiabinda yazo ranta shine
takaishichemist a hada masa maganinmaleriya
.haka kuwa akayi baifarkaba sai da aka kira
magrub.kaitsaye alwala yayi yakama
hanyazaifice,ina zaka mai kudi?yacemasallaci
mana umma!tace kayi agida tunda bakajin
dadi.....yacenafiso inje masallaci umma
taceadawo lafiya,yawuce yanaamin.yana dawowa
tariqehannunsa har chemist aka hadamasa
maganin maleriya takashedari uku suka
dawo,,,takawo masasauran tuwon datayi da
ranasukaci,,,,tabashi magugunayasha,,,yana
sallar isha'i wanibaccin yasake kamasa. Cikin
dare taji yana ta rawansanyi,,ko ina jikinsa
rawayake,takwaso duk tsummanzannuwanta ta
rufa masa.amma abanxa haka suka kwana
zaunekamar bazaiyi raiba...hankalinmama
yatashi kwarai ganin yaumaikudi ko sallah
yakasa tashiyayi.don haka tana sallame sallahta
figi gyale sai shagon danliti.Ayuba ke alwala
kofar shagon bisabenci..ya dubeta afujajan
kwalla tafidanta yace lafea sakeena?tacemaikudi
baida lafiya ayuba jiyabamuyi bacci ba.danliti
yananan? yace yananan baima
tashiba.......tawuce ciki tuni hawayenta sukafara
zuba tausayi yakama ayubadomin ya hango
matawalakanci,,,,danliti na bacci zatatashe shi?
haka kawai ma ya akaqare? ya kada kai
yarasanayi,,,,yana kwance dai dai akankatifa ta
tsugunna ta tanbubbugashi.ya bude ido
yamutseya zuba mata ido baitankaba....hakan
yabata damarfadin abunda ke tafe da ita.
Maikudi babu lafiya kamar zai mutudanliti don
Allah kazo ka taimakaakaishi asibiti.....nakaishi
kemisanbashi magunguna amma baiyibako
barci......ke ya isheni haka!haba!ke sakaryar
inace wai?tukunama banhanaki zuwa shagon
nanba?kin raina ni koh?har ina bacci
kizokitashen...nina samasa ciwon?iye?ina
tambayarki? Da gudu hawayenta ke kwarara!
takada kai murya na rawa tacebakaga halin
dayake ciki banedanliti.don girman Allah
kataimakaka kaishi asibiti..wallahi
sukenankudadena duk na tattara na
kaishichemist Idanuwa sunkafe,,,,,ta yada
mayafita doka salati ta tarairayoshi...tanakira
amma ya gagaretadagawa,,saboda duk
gabobinsa sunmimmike ta koma kicin
takandamo ruwa tazo tana shafamasa bakinta na
fadin nashiga ukuyau me zangani me kudi?
Hawayenta yaci gabada kwararatsawon lokaci
batare datasanadadinsaba kawai hango rana
tayiyafito ba danliti ba alamansa.tafitokofar daki
idanuwanta duk sunkumbure tarasa yanda zatayi
taceto rayuar danta mai tsananintausayi
nta....batasan lokacin datafada gidan maman
fati ba. afiya maman maikudi?ta durqusaa
gabanta baki na rawa kitaimakenimaman
fati,,,,mai kudi zai mutu!maikudi zaimutu
maman fati!meyasameshi? daga zazzabi sai
sumayakeyi....kitaimakeni da kudiinkaishi asibiti
inmundawo zantayimiki wanki har kudinki
yaqare....dan Allah kitaimakenimama n fati. Naje
nagayawa babansa yaqizuwa....tausayi yakamata
tanumfasa tace nima maigidan bayagari ne
maman maikudi.ammabarin dubo miki
abundayasamu.tashiga daki tafito mata dakudi
yan dari bibbiyu. Ta mikamata ungo nan dubu
daya cekawai!nasan bazasu ishekiba ammakiyi
kudin mota xuwa kagara sai kinemi taimako.idan
kuma babannasa yaga dama yajeshikenan.Allah
ya sauwaka. Takoma dakin tasameshi
yanananyanda tabarshi...ta sake baxamatasha
neman mota suka tsadanceakan dari takwas dan
sun tausayamata....tadauko mai motar harkofar
gida....sannan tace yashigoyataimaka mata da
maralafiyar...yayi sallama yashigodakin.me
direba zaigani?dafara ngangara gefen bakin
maikudi dasauri ya tabashi ya jujjuya ya
dubimama dake tsaye idanu waje. Yace
uwargida,ai ina ganin yaronnan babushi!ta qara
zaro ido tanafadin a'a malam babu
ruwankadashi...kasanya minshi a motakawai
tunda nace biyankazanyi....yace uwargida haquri
fazakiyi ko kinje asibiti wahalar kawaizakisha
dole kidawo dashi,,,dominbabu abunda zasu iya
masa...kiyihaquri kawai Allah yajikiansa.yasakai
yafice cikin alhiniyaja motansa yakoma tasha.
Mama ta zubawa mai kudiido..ahankali ta zube
gabansa takamo hannayensa taci
gabadakallonsa hawaye na zuba
kamarfamfo..shikenan anyi angama?dagazazzabi
kwana daya?haka zuciyartataketa wasi
wasi.haqiqanin gaskiyakuwa ciwon maikudi tun
ranardayaji rauni a bola tetanus
yashigeshi.rashin kulawa kuma yakaishi garasa
ransa..kokuma mucekwanansa ya qare ya huta
dagwagwarmaya. Tamkar a mafarki mama ke
ganinabun,,,shiyasa take zaune bataredatasan
meya dace tayiba.kawaimurya taji bisa
kanta.kitaso mutafiasibitin in ajiyeku sauri
nakeyiinada wurin zuwa.!taciree kai tadubeshi
ido yayi jawur wasuhawayen suka qara tsunkowa
bakina rawa tace yamutu...yacebangane ya
mutuba? Mama ta zubawa mai kudi
ido..ahankali ta zubegabansa ta kamo
hannayensa taci gabada kallonsahawaye na zuba
kamar famfo..shikenan anyiangama?daga
zazzabi kwana daya?haka zuciyartataketa wasi
wasi.haqiqanin gaskiya kuwa ciwonmaikudi tun
ranarda yaji rauni a bola tetanus yashige
shi.rashin kulawa kuma yakaishi ga
rasaransa..kokuma muce kwanansa ya qare ya
huta dagwagwarmaya.Kan dole ta tsagaita da
kukanta...amma hawayentayaqi yanke.jimawa
kadan ayuba yazo tare da abokandanliti mutum
hudu,,,,daya daga cikinsune ma yatahoda
likkafani.ayuba yayi masa wanka...ya kintsa
shisuka nadoshi a tabarma sika fito
dashi.kowannensuyayi alwala suka sallaceshi
tare da tsirarun mutane masu wucewa, Sannan
suka tafi kaishi suna bada baya maman fatita
shigo tasami mama tana ta kuka.tazauna
tayitararrashinta harta sami yar nutsuwa.ta
dauko kudinmaman fati tabata tace nabarmiki
mama.nidai fatanakokuma ince roqona gareki
shine Allah yasa kiganewannan zama bayida
wata fa'ida ga dan musulmi. Tausayi rayuwarki
kebani,,,saboda duk wanda yahaihu baikamata
yazauna yana aibanta waniba.donyaganshi a
wani hali marar kyau.don Allah kirinqa yinaddu'a
kina rokon Allah ya kore miki wannanshaidanin
daya dabai bayeki miki ziciyarki.saifa kindage
kin yaqi zuciyarki sannan Allah zai taimakeki
kinji? kiyi haquri ni zankoma Allah
yajikansa.....tashare kwalla tace ameen ngd
maman fati kumaazanyi addu'a kamar yadda
kikace..tace toshikenan.ta taso tabaro gidan cike
da tausayinta Suna dawowa maqabarta shago
kawai ya wucedasu.yan rakiya kowa ya kama
gabansa..ayubayazauna yanata juyayin mutuwan
maikudi.shikuwagogan cikin shago yashige ya
kwanta.baza ace gaabinda yake tinani ba.domin
zuciyar danliti sai Allahkawai.ita kuwa mama
zaune take idanuwanta na kallon sama,,,hawaye
nata sauqa bisakuncinta.maganganun mai kudi
ke yawo cikinranta.kiyi hauri umma"!yazama
dole ingayamikigaskia!natsani mutumin nan na
tsanesa umma!shiyasa danayi salla yanxu na
roqi Allah ya kashenidan banso na girma tare
dashi.Tayada kai bisa filo tagoce da
kuka,,meyasa ka rokimutuwa maikudi?tayi
kukan daya isheta babu mairarrashinta har akayi
kiran azhar.sannan ta fito kantasosai yake ciwo
haka kuma batajin yunwarcikinta.dukda cewar
rabonta da abinci tunjiya.ta zubaruwaa abuta
tashiga bayi tadawo tazauna tana alwala.karaf!
idanunta suka sauqa akan buhuntarkacen
maikudi.buhun yananan inda ya
jingineshi.tazubawa wajen ido tana kallon
shigowansa da dukkanabunda yamata jiyan kafin
yakwanta.nantake kukantayadawo sabo tana
alwala tanayi.tashiga sallahhawaye na zuba
harta qare.karo na farko da Allah yafara bata
ikon daga hannu tayi addu'a.Allah
kajiqanadamu!Allah kasanyamin haquri da
dangana!Allah kakoremin sheidanin daya
dabaibaye zuciyata!Allah kataimakeni!tasauqe
hannu tana goge kwalla takomagefen katifa ta
zauna
BAKIN CIKI 3***4 Kun jini shuru ko wlh sub dina
ne yayi expired da kuma exam da nakeyi kuyi
hakuri Zamanta keda wuya almajirin maman
fatee yayisallama...yashigo dauke da kwano a
hannunsa..bayanyayi mata gaisuwa yace wai
gashi inji mamanfati.tafito ta dauko kwano a
kicin ta juye dafadukanshinkafa da manja da
bushassen kifi.kace matangd.yafice yana fadin
to.tajima bata iya cin abincin ba daga baya ta
daure ta tuttura badan yamata dadinciba.haka
takasance cikin kadaici da kewar dantakwana
uku batare da danliti ya
waiwayetaba...saimaman fati ke aiko mata
abinci sau biyuarana..shiyasa dubu dayanta bata
tababa.waniabunda ke qara mata qarfin zuciya
shine tun mutuwar maikudi takoyi addu'a.kuma
bakinta ke maimatakalaman maman fatee Allah
ya kore shedanin dayakecikin zuciyarta, Ita kanta
batasan lokacin da kalamin
kezuwabakintaba.fadi kawai takeyi.amma duk da
hakamutuwar maikudi yadasa mata ciwo
acikinzuciyarta.wanda yake hana mata duk wani
kuzari naaikata wasu aikace aikace kamar
yaddatasaba.kullum zaune take shiru.a cikin
wannan yanayin danliti ya risketa.yau kwana
hudu darasuwar.ta zuba masa ido bata tankaba
haryaja yarkujera ya zauna.haka shima yayita
kallonta kafin yajadogon tsaki.yace ke!bakiga
shigowata bane?tadubeshi ido cikin ido tace me
kakeso incemaka? Yace gaskiyane,,,da alama
haushi kikeji dankiyamutu.to ai bani na
kashekiba.ta kalleshi koba kaibane kaine
sila..yace saboda kinkirani banxo akanlokaciba?
aiba tsoronki nakejiba.tace nidama bancekaji
tsoronaba kadai ji tsoron Allah.kasani duk
abundayasamemu nida maikudi alhaki nakanka
donkai ka ajiyemu. Yadaga mata hannu tare da
tsawa.tsaya anan!yadanjima yana kallonta kafin
yace da alama wuyanki yaisa yanka.toki tsaya
anan tunkafin in hassala inhadamiki zafi
biyu.dan zan iya farfasa bakinki.sannankibar
gidannan yanxu domin dai bana uban
dawakibane,,na buxu mai shayine.kuma axatona
bakida gadonsa ko kina dashi?tayi shiru tana
kallonsa.yacigabada fadin duk ranarda kika sake
gayamin maganamakamanciyar wannan,zaki
fuskanci tashin hankalinda harki mutu baxaki
mantaba.ya miqe a fusaceyadaga kujerar dayake
kai ya makata da qasa takarairaye.ya dubeta ido
waje yace sakamakonki daya da wannan kujerar
duk ranar da bakinki yayi gigingayamin maganar
banxa.yasa kai yafice tamatsekwalla tarasa
abinda ke mata dadi,Kullum kuma a rashin jin
dadin take tsawon lokacisati uku itake ciyar da
kanta.domin dai danliti yaqiwaiwayarta,,tun
wancan xuwanda yayi.yankudinhannunta gaba
daya sunqare.saboda warar matadaina.tun
rasuwar maikudi kuzarinta ya qare.yaukam tura
takai bango rabon mama da abinci tundan saura
dumamen taliyar hausar jiya da daddare
.la'asarta wuce sosai lokacin tafito baki
bususu.dun rabontada wanka kwana biyu
kenan.balle wanki tayo alwalaamma sallah ta
gagareta a tsare jiri ke dibarta.daalama bayan
yunwa dayake damunta akwai rashinlafea a tare
da ita.da kyar ta idar da sallah ta raarafa katifa
takwanta.bata jimaba baccin wuya
yakwasheta..jitayi ana bubbugata tayi firgititi ta
tashitabishi da kallo.yana zaune kusa da ita ta
tashi tazauna jikin bango.taja doguwar hamma
hartanakwalla,,sannan tasake kallonsa sannu da
xuwa!yacekema sannu kinajin dadinki la'asar
sakaliya kina bacci to gani naxo. Tadubeshi da
kyau tace yinme?baki sake yakekallonsa kafin
yace kinfi kowa sani .takauda kai shirubata
tankaba,karki batamin lokaci inada
wajenxuwa.takada kai fuska yamutse batare data
kallesabagaskia banda lafiya.danliti kuma yunwa
nakeji.rabonada abinci tunjiya. Ya mako mata
harara me kike nufi? tayi shiru...ya numfasa
yace hu'un!lalle nayi sake dayawa ba laifinki
bane.tadago ido takalleshi wannanmatsalark
ace.Ita kanta batasan lokacin da kalmar
tafitobakintaba..saida gabansa yafadi ya qara
zaro idoyace mene?me kikace?ta sunkuyar dakai
tayi shiruhawayenta suka fara zuba.yasa hannu
yazaretakalminsa ya lafta mata aka.yadaka mata
tsawa mekikace?nikike gayawa wannan
maganar?yasake lafta mata..iye? To saurareni
kiji kinshiga uku kinlalace...zaki ci gaba da
dandanan axaba a gidannan.tabbas zan nuna
miki nidan gidan buxu mai shayine,,,,kwarton
nan daya mutu wajen kwartanci.kinmance ko
haryanxu tarihin yananan cikin xuciyarki?
(kalman da ya jefa mama cikin halin datake ciki
kenan inbaku mantaba)taci gaba da kuka bata
tankamasaba, Yasa takalmin ya dago
habarta,,sakeena kenan maikyau yar asali jikar
asali!yanxu ina asalin da gatanyake?dalili daya
yasa nake rangwanta miki sabodakina gamsar
dani yayi dan murmushi.yakada kaizandawo
anjima zankawo miki abunda xakici kitabbatar
da kinyi wanka dan wari kawai kike kinji?ta zuba
masa ido bata tankaba ya marmari kumatuntada
takalmin yasake fadin kiyi wankafa!kinsan
bansonhamami.(dan iska).ya mike ya xura
takalminsa zaifice.. Tabishi da kallo DANLITI ya
tsaya cak.kafin yajuyoya zuba mata ido.ta goge
kwalla murya na rawa tacenaji duk abunda
kace,,,amma ina rokon Allah idanxaman da muke
banida haqqinka ubangiji Allah yayimin sakayya!
ya matso ya wanketa da mari yanunatada yasta
nikikewa Allah ya isa?gaskia ne tabbas ba
laifinki bane,amma xangyara.yasa kai a fusace
yabargidan.mama na xuba kuka abun tausayi.a
fusace yaisa shago ya nemi wuri kawai ya zauna
yana hucikamar mesa, Ayuba ya xura masa ido
tsawon lokaci kafin yacelafiya?ya kada kai ido
jawir inafa lafiya...ni sakeenakewa Allah ya isa?
lalle nayi sakaci ba kadanba.wanidadi ya ratsa
zuciyar ayuba cikeda fara'a yace kayisakaci? Ko
kuma tafiya ce tayi tafiya?ko kanatsammanin
har abada zaluncika zai dore?towlh ka farka
barci kasan yanayin da kake ciki.ko
kasanwaccan juma'ar danaje masallaci akan
zalunci darashin adalci liman yayi huduba.Anan
naji cewa addu'ar wanda aka zalunta
tamkaryankan wuqa take.kuma batada hijabi
daubangiji.anayinta kai tsaye Allah zai
amsa.sabodahaka ka kiyaye danliti.kasani
shekarunmu sunyinisa.gaba dayanmu yakamata
ace munadaiyali.amma muna zaune cikin
shagoana mana kallon yan iska..ya watso masa
harara yaja dogon tsaki.kaiwannan yadama.Allah
ya isan sakena bai isa yaminkomaiba.kuma kasa
ido kayi kallo aure kuma ninahanakayi?ni banda
ra'yi inkanadashi ga hanya kajekayi man... Yace
baka hananiba.amma bakin halinmu ya
hanaabani.kana gani har kauyuka bansamuba
sabodakowa kanyabada yarsa zaiyi
binciki.danliti yaja tsakikaikaso amaka binciken
ni dan uban mutum inya isayaxo yamin maganar
banxa.yagani idan banyimaganinsaba dagashi
har diyarsa.kuma a zatonka sakeena taci banxa
ne? wlh bataciba munanan mutukaraba takalmin
kaxa.kahada min lissafi kafabundake hannu
zanyi tafiya gobe. Yaja tsaki yatashiyashige
dakin baccinsu, Mama kuwa na shimfide gafda
magruba. Almajirinmaman fati yshigo da kwanon
sameera yace injimaman fatin.ta bude kwanon
shaqe yake da tuwonmasara miyann
ayayo.jikinta na rawa ta tashi tajuye.ta wanke
mata kwanon tabashi tanata zubagodiya.tanemi
roba tayanki tuwon ta adana sauran. Ta zauna ta
cinye tas.tasha ruwa.zufa yaketo mata
tayigodiya ga Allah.abincin ya tsirga mata ta
tashi tayisallah.tajira isha'i tayi tarufe ko ina ta
kwanta.tunaninmaikudi ya lullube zuciyarta,,,,ba
tasan lokacin dabacci ya sace taba.dasafe
ragowar tuwon ta dumam,ataci tafito ta nufi
neman wankau gun maman fati. Shikuwa danliti
a wannan lokacin yadade da
barinfandogari.ayuba keta hada hadar shagon
kamar yaddayasaba.amma zuciyarsa na cike da
mamakin danlitiyadda yakasayin nadamar
abubuwan dayakeaikatawa.kuma yana mamakin
yanda yakasa rabuuwadashi.alhalin yasan cewa
halin abokinsa bamai kyaubane.karfe daya da
rabi dai dai wata daf tayiparking bakin titi
danliti yafito daga cikinta da alamaragajiye
yake.saida ya matso kusa
akaganefuskarsa.dukta kumbure.musamman
gefen bakinsadana idonsa..mai mota yaja yayi
gabaabunsa.shikuma ya qaraso shago yana
dingishi, Ayuba a tsorace yake tambaya lafiya
danliti?baiamsaba harsai da yakwanta akan
katifa.yace wlhyanfashi saida naxo daidai
buruku.na iske suntarehanya.in gayamaka
dagani sai yar wannan wayan natsira sunkwace
mai tsadar.ido waje yace kana nufinsun kwace
har motar?yace bar maganan ayuba nikaina
bakaga yadda suka maida niba?ai mutanennan
yan iskane mutum da kayansa..amma suyitaduka
kamar Allah ne ya aikosu...Ayuba ya numfasa
yace ai amma gode tunda basuharbekaba basu
da imani..sannu!ya nxu me za'a sayomaka
kasha?yace barin huta sai inje
kemisdakaina.yakwanta a hankali yana fadin
wash.ayubayadawo cikin shaghon ya qaleshi
harbacciyadaukeshi.akwai alamar tambaya
acikin wannan lamari.danliti dazai gane daya
saduda...ammakash.bazai ganeba.shikadai
yaketa saqe saqensacikin ransa.shikuwa danliti
cikin baccinsa yayi mafarkisuna ganawa da
bokansa.shiyasa bayan la'asar yanafarkawa
yakirasa yana shaida masa abundayafaru.sh
ikuma yabashi tabbacin ya kwantar da
hankalinsa za'aga motar.sakeena kuwa har
abadaragamar rayuwarta na hannunsa. Hankalin
danliti yakwanta yaci gabada jinya yanashan
magungunandaya amso a chemist,,,haka
kumabai waiwayi mamaba.danta masalaifi saita
kurxu da yunwatukuna.ganinsa dan abunda
yakebata shitaketa ci kodayake yasantanashan
wahala sosai.sati biyubabu mota ba
labarinta.sabodahaka ya qulla a ransa gobe ya
tafiwajen bokansa suyi magana gabada gaba.a
wannan daren sunkwanta babu wutan nepa. Can
cikindare nefa suka kawo wuta maiqarfin
gaske.ba hawa ba sauqakawai shagon danliti
yakama dawuta.da kyar sukasha
shidaayuba.kowannensu dagashi saikayan
jikinsa sai yar wayardanlitidake cikin
aljihunrigarsa. itama rabon zaifita daitane.yasa
yamanta bai cireba Sunata kururuwa wuta!duk
jama'asukayo waje.amma duk iyakokarinsu basu
iya kashewutanba.sai da ta cinye tas koallura
bata bariba.danliti kamarzaiyi hauka.gaba daya
ya gigiceyanata zuba sambatu har gari
yawaye.kofar shagon yacika dankamda jama'a
anata musu jaje,,,dadama na tambaya yaushema
akayimasa fashi?mutane na hasashenhalin
danliti ne.ba mamaki danmasifa ta afka
masa.domin damaabunda mutum yashuka
shizaigirba.komai daren dadewa kuwa Suna
zaune jugum danliti yayi baqikamar bashine dan
kwalisan nanba.mama ta iso wajen fuskasharkaf
da hawaye.tayi tsaye tanakallon yadda wuta ya
cinyeshagon..tace nashiga uku danlitigarin yaya
wannan abu yafaruhaka?ya kauda kai
baitankaba.ayuba ne yabataamsa.Allah ne kadai
yasani mudaimuna bacci mukaji
numfashinmubaya fita imgaya mudai
munbudeido ne munga wuta takoina.sannan
kwananmu kegababamuda rabon wahala shisa
mukafito Taci gaba da tafa hannu
tanasalallami.kafin tace nima inanasani?kawai
yanxu nashigamakwafta neman wanki
shinesukemin jaje.wai ashe abundayafaru kenan?
ni wlh cewa ma naketun maganan fashin nan
ne....dasauri danliti yadaka mata tsawa danAllah
malama kiwa mutaneshiru...bamu san surutu.ta
zubamasa ido tace Allah baka
haquridanliti.ayuba sai anjima.Allah yamayar da
alheri. Yace ameen.tajuya zata tafi danliti yace
dama kikwashe komatsanki kibarmin gidanima
ciki zandawo. Tadawo ta tsaya cak,,,ta
xubamasa ido a marairaice tace inakakeso naje
danliti?yace kekikasani wannan ba
damuwatabane,,,kawai abunda nasani
inasondaganan xuwa dare kibarmingidana.ta
goce da kuka ta dubiayuba ina yakeso inje
ayuba?donAllah ka rokeshi ya rufamin
asiri.Bansan inda zaniba ayuba....yaceko ma
gidan babu komai zanyi masamagana.ta goge
kwalla ta wuceabun tausayi danliti
yahadafuska.duk irin maganganun dadanliti yake
masa babu wadda yayarda da ita..shiyasa ma
baitankaba.abinda ya ajewa ransa yaukomai
dare sai tabar masa gida Saboda haka yaci gaba
dabilayinsa,,,bashi kasan wancanbishiya,bashi
kofar shagonmutane.sudin nema masu sayamusu
abinci suci tare.abin duniyaya jagulewa
danliti.BAKIN CIKIKamar ya kashesa.idan ya
dubishagonsa.ya tuna dukiyar dakeciki,zuwa
la'asar yaga bazai iyajurewa ba shagon
okundiri.yajeyaci bashin kati yasawa
wayansayakoma gefe ya kirabokansa.yasanar
dashi abunda kefaruwa.sunjima suna adawo ya
zauna shiru.a qasanwata bishiya.ayuba yafito
dagamasallaci yace danliti kaje kayisallah kaga
ko asuba bakayiba.yaceina kai kayi?yace nayi
mana yace toAllah ya karba.yace kana
nufinbazakayiba kenan?fuska yamutse yaamsa
dan Allah ka kyaleni ayuba kakyaleni najida
abunda nakeji.ayubaya numfasa na kyaleka
tundabakason gaskia.yaja tsaki ya tashiyabar
wajen. Karfe takwassuka tafi gidan dan basuda
wajenzuwa daya wuce candin.mama nazaune a
tsakar gida tana tunaninidan danliti ya koreta
ina zata?sallamar ayuba tamaidata
cikinhankalinta.tayi wuf tamiqe
tanaamsaw.inafata kinhada komatsanki?ayuba
ya cafe haba danliti asheduk maganar dana
maka bakajibakoh?ina kakeso taje adaran nan?
yace bansaniba.duk inda taga damataje gida
sayar dashi zanyi. Insakebude wani shagon.ko
kuwa inadakadara sai inxauna haka saboda
gashafaffiya da mai tana zaune agida?to bazai
yiwuba!maza kamahanya kisan nayi a durkusa
amma kafin tayimagana ayuba ya rigata
kayiwagirman Allah ka kyaleta zuwa gobenida
kaina zan nema mata wajenzama ko kuma ka
bata izini takoma gidan iyayenta,,yace
ninahanata zama gidansu?yace kainemana
aikasan yanda zakayi takomagidansu......ya
katseshi ya ishekahaka ayuba!ko kuma idan
zaka iyakamaidata gidan nasu mana.yakada kai
yace kasan bazan iya baneshisa.roqonka nakeyi
dan turafatakai bango dazaka fahimcihakan.yaja
tsaki ya shige dakiabinsa.ayuba ya dubeta
miqesakeena ki gyara wancan dakin kikwanta
xuwa safiya.koda zai sayarda gidan nasan
abinda zanyi a juya ya bishi dakin itakuma
tasaaci bal bal ta share daya dakin tasata baxa
keson tabalma.ta kwasotsummokaranta ta kulle
tayimatashin kai ta kwanta cike datunani.sha
biyun dare ta gotalokacin da danliti ya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login