Showing 30001 words to 33000 words out of 110841 words

Chapter 11 - BAKIN CIKI BOOK COMPLETE BY ESHAT.txt

12 Sep 2025

66

ta sunkuci jakarhannu ta rataya ta
yafa mayafi ta debo takalman tarike a hannu ta
sadado ta sauko kasa. Shigar ta falon ke da
wuya, wayar Al-amen ta shigo falon, gabanta
yayanke ya fadi, ta tsaya cak! Tana zare
idanuwan.Tsoron ta Allah, tsoronta kar karar
wayar ta tashi antyamina. Saboda haka tayi
azama ta nufi wajen wayar,ta daga kan taaje
gefe, ba tare da tayi magana ba,balle ta san
waye akan layi. Ta dan kara tsayawa, jim shiru
bata jin wani motsi ba, tayi hamdala ga Allah.
Taaje takalmanta ta xura tayi waje abinta.
Babufargaban komai ta doshi gate har tana
gaida masugadi. Suka amsa tare da fadin a dawo
lfya. Taceameen. Tayi waje cikin sauri ta bar
sashin unguwar tafito a sarari a inda ta samu
shatan tashi ta kai ta tasha. Tayi muguwar sa'a
fasinja daya akejira motarta tashi xuwa Minna.
Inda daga can zata sami MotarFandagori. Sha
biyun Rana Aunty amina ta farkabarcinta, ta
sauko falon kasa, tin daga nan ta faraganin
abinda bata sa ba ba, kayan abinci na aje
bisatebur yadda ta barsu. Mama ta bata kwashe
ta gyara wurin ba. Cikin ranta take fadin, lallai
yau Mama tsiyatakeji. Haushi ya isheta ta nemi
kujera tsakar falo taxauna ta shiga kwala mata
kira. Shiru bata amsa ba.Mamaki ya isheta, t
yunkura zata tashi idanunwantasuka kai bisa
waya, Ah ji wani sabon iya shege. Sumama! Ta
nufi kan wayar ta dauka ta mayar yadda take.
Tana jan tsaki. Ta hawo saman ta fada
dakinmama cikin zafinta. Ganin babu kowa a
dakin yasatayi turus! Cikin sanyin murya take
kiranta, mama! Kokina toilet ne? Shiru? Wai
malam yaci shirwa. Tabude bayin vata ciki.
Hankalinta ya tashi ta sauko dasauri tana kiran
Mama! Har waje. Daya daga cikin masu gadin
yake gaya mata ai ta jima ta da fita.Al'amarin
ya daure mata kai. Ta dawo falo..... Tana
mamakin mama. Karar waya yadawomata da
hankalinta, ta tashi taje ta dauka, hello! Muryar
aunty Rabi taji ta amsa. Hello aunty amina,Rabi
ce, tace nagane ai ya yara? Lfya lau wlh. Waime
ya smu wayar ku ne? Al- ameen ya kirani, wai
tunsafe yake neman layin, amma yana engage.
Tace, uhm.... Ke dai bari, ina nan ina ganin abin
mamaki.Kamar yaya? Tace, Mama ce daxun da
safen tacewaYayanta ita gida zata koma, yace ta
bari karshenwata ya kaita. Nima na rarrasheta,
har fa ta amince,wai kuma na tashi barci
yanzun, bata ba dalilinta cikingidan nan. Sannan
ina zaton ita ta cire mana kan waya ta aje gefe.
Cikin al-ajabi tace, to saboda me? Oho! Kuma
ba ayi mata komai ba? Wai zai yi mataRabi? Ko
da ma anyi matan ai be kamata tayi hakanba
ko? Tace gaskiya ne ka, ah to, ita da yayanta
ne.Ni ba babu ruwan. Tace, amma ai mama bata
dawannan halin, me yasa za tafar shi yanxun?
Wlh bakiji ba duk Al-ameen ya damu, nace masa
ya barizanyi tryn inji. Tace watakila don taga
kowa na rawarjiki ne da ita, shi yasa take son ta
lallace. Zata kuwayiwa kanta sakiyar da ba ruwa,
idan ta bari yaron nanya kubce mata. Aunty Rabi
ta numfasa tace, to yanxumenene abinyi? Tace,
yayan nata zan kira Yanxun in gaya masa ta
gudu, Allah ya sawwake. To ameen. Taaje waya,
sannan ta sake dauka ta lallatsa
lambobinmaigidan na Ofis, jimawa kadan ya
dauka, ta zayyanemasa kaf, abinda ke faruwa.
Nan take haushi ya rufeshi. Ya mike cikin fushi
ya fito daga Ofis, ya fadamota bai zame ko ina
ba sai tasha, jami'an union ya samu ya bayyana
masu kamaninnta, nan take sukabashi tabbacin
ta zo tashar ta shiga motar xuwaMinna tun safe.
Ran maza ya kara baci kwarai. Yafada motar sa
yana tambayar kansa, dama mama taiya irin
iskancin nan? Lallai zasu gauraya, zatayabawa
aya zakinta... Karfe uku da rabi mota ta aje
taabakin titi, ta fito ta gangagro saitin shagon
danliti, saidai shagon a rufe yake. Babu kowa
wajen. Ta tsayatana kallon kofar shagon kafin ta
wuce, tana tafe tanawaige ko zata ga Danliti ya
dawo, amma har ta dainahango shagon. Babu
alamun kowa. Taci gaba da tafiya ranta bace na
rashin ganin Danliti, xuciyartacike da tambayoyi,
tana hasashen menenemusababbin rashin xuwan
Dan liti shago? Tun dagakofar gida yara ke
kwala ihun mama oyoyo! Shi yasaUmma ta fito
har kofar sassan dauke da mamaki bisafuskar
ta. Suna hada ido tace ke kuma dga ina haka?
Ta kwaso da sauri ta rungume ta, Umma na!
Tayisauri ta dago ta, ta xura mata ido, meya faru
ne? Mekuwa Umma? Na dawo ne kawai. Ta wuce
uwar tabiyo bayanta, bata yarda da ita ba. Cikin
falo yara sunrufeta, tace, kuyi hkr ban siyo muku
komai ba, gakudin nan kuje ku siyo biskit. Ta
dauko Naira Hamsin ta basu., duk suka watse da
murna. Har yanxunUmma kallonta takeyi, tayi
dan murmushi tace, saikallona kike yi Umma?
Tace dole in kalle ki, kin shgokamar an koro ki.
Ni bawanda ya koroni, ke nake tamafarki Umma,
nace gaskiyya ni xan dawo. To inajakar kayanki?
Tana can, kamar yaya? Yaya ne yace baxan taho
ba, ni kuma na silalo na gudo. Ta daukisalati ta
sauke, kika yi me? Kanki na lfya kuwa?Mama ki
gaya min gaskiyya dawa kuka yi fada?
Taceumma ni ina fada ne? Da wan xanyi kuwa?
Umma kiyarda da ni, wurinki nazo. Ba zan taba
yarda dake baMama har sai Yayanki ya zo naji
ta bakinsa. Kuma wlh naji akasin abinda kika
fadam sai na bata miki raifiye da zatonki, kinji
nagaya miki. Na yarda, shikenan,Ina abbana? Ya
tafi kd, tayi 'yar dariya, Allah sarki inaango da
amarya? Yau kwanan su uku da komawa.Kije ki
zubo abinci ko sai kinyi sallah? Tace bari infara
cin abincin, yunwa nakeji. Ta tashi ta shiga ta
xubo abincin ta dauko ruwa ta dawo falon ta
xauna.Bata wani ci sosai ba, saboda cikinta ya
cushe dayunwa, don ko karin safe batayi ba,
bayan ta gamatayi sallolinta tayi wanka, cikin
kayayyakinta, dakegida ta dauko tasa. Ta fito
tace zata shiga sasa tagaishe su, daga nan zata
wajen Baraka. Umma tace daga xuwanki? Ba
inda zakije sai Yayanki ya zo najidalilin
dawowarki gida. Ta ya mutsa fuska, tace
kaiUmma! Barakara kamar wata bare, kuma wlh
damada xan tafi bamu sallama ba, na wuce, hkr
zanje nabata. Tace, tazo nemanki kinbi 'yan
abuja, amma bainda zaki, kinji na gaya miki. Ta
bata rai sosai. Ta jefar da gyele bisa kujera ta
koma dakinta. Ummatace, in kinso kiyi bindiga,
ba fushi ba. Ta shige natadakin. Jimawa kadan
mama ta fito cikin sanda ta lekafalon, daga nan
tana jiyi sautin Umma tana karatunQur'ani. Tayo
sanda takalmin ta a hannu, ta daukigyalan tayi
waje. Bata shiga sassan ba, kai tsaye waje tayi,
sauri take kar wani ya ganta. Yaran natakaratu
ta gaida Malam ta fice. Ga ta nan ga ta nan
harkofan shagon Dan-liti, farin ciki ya lullubeta
da tahango shi a bude. Sai dai kash! Tana isowa
ta iskeayuba ne a cki. Tayi masa sallama, cike
da mamakiyake kallonta har ya kasa amswa,
gaba daya tsigar jikinsa ta tashi. Ya xura mata
ido kafin yace, sannuko? Me za abaki? Tace ba
komai, don Allah ko danlitina nan? Ya kara
matsowa ido waje yace, a'a bayanan. Tayi dan
shiru jim, kafin tace yayi nisa ne, eh to,kano ya
tafi siyo kaya, amma watakila xuwa anjimako
gobe ya dawo. Ta numfasa cikin rashin jin dadi,
tace, shikenan nagode. Zan dawo xuwa goben. Ya
nadan murmushi yace Allah ya kaimu. Ta wuce
ta komagida. Ayuba bai gasgankanta idonsa ba,
sai da ya fitoya bi bayanta da kallo. Ya dora
hannu bisa kai yace,na shiga uku, amma Dan liti
anyi mugun dan iska! Baikoma cikin shagon bisa
benci ya xauna yana jimami! Mama kuwa tana
tafe har tuntube tayi saboda takaicinrashin ganin
Danliti. Ta shige gida can sassan sukawunanta.
Hajiya Gaje tace, a'a saukar yaushe? Tace daxun
nazo. Lfya dai ko? Tace kalau. To yamutan
Abuja? Suna lfya, ina su Dan lami? Ko sunsami
makarantar? Tace ai kuwa makrnta ta samu,
shekaran jiya ya tafi, ana can sakkwato. Allah
yataimaka. Amin. Umma tayi sallam sassan
suka amsata dubi Mama tace, Abbanki ya dawo
yana kira, tamike tana fadin to. Hajiya tace,
ashe autan Umma andawo? Tace eh wai hankalin
ta ne ya dawo gida.Sukayi 'yar dariya, Haj. Gaje
tace, ah shagwaba! Sai da auran yazo ake kwa
xucin gida? Kina wasa neyarinya. Suka fice suna
dariya. Abban yana falo azaune, ta shigo da
fara'arta, Allah ya taimaki maimartaba! Yace zo
nan. Ta matso jiki babu kwari tazauna akasa
gefensa. Mama me ya faru kika baroAbuja ko
jakar kayanki baki dauko ba? Tayi kasa da kai
tace, Allah abba babu abinda ya faru, cewa
nayizan dawo wajen Umma, shine yaya ya hana,
ni kumana gudo. Ya xura mata ido, yace, me ya
sameki? Kina ma gani kamar ba laifi kika aikata
ba? Haka kawaiki kamo hanya ki taho ke kadai,
ba tare da saninkowa ba, idan wani abu ya faru
dake, ya kike so mutane suyi? Wannan rashin
hankali ne, irin wandaban taba sanin ki da shi
ba. Ina fatan kuma daga shiba zaki sake ba? Ina
fatan kinji da kyau? Ta kara kasa daidon tace, yi
hkr Abba Insha Allah ba zan sake. Yanumfasa
yace yanxun saboda Allah kinsan awane
halisuke? Zaki gamu da Yayanki ai, kala bazan
ce masaba, yayi miki duk abinda yayi niyya.
Umma tace ni faabin daure min kai yakeyi. Wai
mama ta gudo? Ta kuta tana zuba mata harara.
Abba yace, tunda daiAllah yasa ta ido lfya,
mungode masa, sauran magankuma sai yayanki
yazo. Idanuwanta suka kwalla tana,duban abba
tace, Allah abba bada gangan nayi ba,kullum
mafarkin gida nakeyi, shine nace ni dai zandawo
in ganku. Yace, to kin ganmu ko shi kenan?
Tace ka gaya wa yaya idan yazo kar yace zai
bigeni.Umma ta karbe, ai ko shi bai ce ba, ni
zan sashi.Kuma tunda abin naki ya zama tsiya
anan din zaki tazama, na ga inda zaki samu ki
dauki wayar. Karyartsiya kikeyi! Ta turo baki tayi
shiru. Abba kuwa 'yardariya yayi yace, dama
kinyi shiru da bakini, da kanta zaki ji tana
neman hanyar komawa. Ba kuma zatanba,
yauwa! Ki ma sani. Ta shiga murza ido ko
alamarbacin rai bata ji ba, tayi shiru tana
sauraren suna tazazzaga mata tsiya. Ita bama
wannan ce matsalartaba, kusan ma da za'ace ba
zata koma din ba, ita adadinta. Damuwar ta
daya, tayi tozali da Danliti ko hankalinta ya
kwanta. Domin ko a daren yau ma takuma yin
mafarkinsa irin na jiya. Ya kira ta amsakiransa
har taje gunsa. Da wannan azalzalar songanin
Danlitin ta wayi gari. Allah-Allah takeyi, abba
yabar gidan, ta sulale taje ta duba ya dawo.
Kafin lokcinfitar sa tayi har tayo wanka ta chaba
ado. Yayan kuwa sammako ya bugo mata, karfe
tara dai-dai yanaparkin kafar gidan. Ya bude ya
but, ya kwasokayanta, da ganin yaddayake ya
wurgo jakar kasa zaitabbatar da afusace yake
kalla ya iso wajen dasurinsa yana masa sannu
da xuwa, ya amsa, kalla yakwashe kayan ya
shige da su cikin gida. Yaya abdulqadeer ya biyo
bayansa, sallamar sa hade takeda kwala wa
mama kira, Ina bebi? Abba da Ummasuka fito
falon. Yaya Babba sammako kayo haka?Abba ya
tambaya, yace ina fatan Bebi nan na. Yace ,ta
iso tun jiya, zauna mana! Yace ina take
tukunna?Umma tace tana dakinta tana jinka. Ya
wuce dakin abba ya bishi. Mama na makure
karshen gado, kaitsaye ita ya dosa, kafarsa daya
ya dora bisa gadonya mika hannu zai janyota.
Abba ya riko shi yanafadin, yi hkr Yaya babba ka
dubeni ka saurareni. Yadubi abba ransa bace
yace, abba yarinyar nan tana dahankali kuwa?
Ban iya barci ba fa saboda bacin ran abin da
tayi min jiya! Tana nufin tayi girman da ba zaa
gayamata taji ba? Saboda muna wasa da ita?
AbbayaCe, Allah ya huci zuciyar Soja. Zauna
kaji, zaunanace ko? Ya zauna yana kallonta
xuciyarsa natafasa. Umma tace, wlh da ka kyale
shi ya tattabajikinta ko hankalinta ya zl jikinta.
Abba yace ya dai karya ta kike so, kinsan irin
dukan da zai yi mata?Yadda ya hassalo din nan?
Ya juya kan Yaya yacigaba. Dubani nan Babban
Yaya, kayi hkr don girmanAllah, ni kaina na san
Mama bata kyauta ba, kumatun jiya na nuna
mata kuskuranta. Ni tunani na ma kowani abu ne
ya faru tsakaninta da maidakinka. Kayi hrk
babban Yaya da yardar Allah ba zata sake
ba.Idan kuwa har ta sake, duk hukuncin da ka
yankemata kayi daidai. Ke kuma bashi hkr,
maras kunyakawai. Tuni hwaye ke ta kwaranya
bisa kuncinta,murya na rawa tace kayi hkr yaya
don Allah. Ya ballomata harara yace, ga
komatsanki can na kwaso miki, idan na sake
ganin kafar ki cikin gida na, sai na karyaki.
Kuma daga yau mun bata, kar sake min magana!
Abba,Yace Allah ya huci xuciyar Soja, ai ba
zatasake ba. Ta ma sake! Ta rarrafo da sauri, ta
rungumebayansa, Allah yaya bazan sake ba kayi
hkr. Abbayace, Allah sarki tsaknin babban Yayya
da bebinsa, ai ba ajin kansu. Ko? Zuciyarsa ta
fara sauka, sannua hankali ya huce, ya jawo ta
gefensa ya zura mataido, ban sanki da rashin ji
haka ba Bebi na, sabodahaka kar ki kara idan ba
ki so mu bata. Ina fatan kinjini? Kwallan ta suka
wuce da gude, tace Allah ba zansake ba Yaya.
Ya share mata hwayen, ya wuce, shikenan, ki
zauna wajen Umma, shi kuma lazy Dr.Din me
zan gaya masa? Tun jiya yake damun mu.Tace ai
zan dawo. Haka xan gaya masa? Ta amsa daka,
yace an gama. Ya dubi Abba yacigaba,
munshirya abba, Umma ki yi hkr idan ta kara
guard roomxan sata. Tace yayi kyau. Abba yace,
Allah ya so ki 'yar nema, da kin jigata. Suka
fara dariya, yace dukda haka sai na dan tabata.
Ya duma mata dundutsakar baya, ta fasa kukan
shagwaba, tana susarbaya. Ya mike yana dariyan
mugunta, yayin da takefadin wayyo Allahna. Ka
dai jibgeta da wayau, injiAbba, yace ladan
sammakon da nayi, ta hana min xuwa ofis. Suka
koma falo suka gaisa. Karin safekawai yayi a
gurguje ya shiga sauran sassan ya
gaidakawunansa, ya fito ya sake dibar hanya.
Yau maAbba kd ya sake tafiya bin wata kwangila
da yakenema. Bayan sun gama ayyukan gidan.
Ummakwanciya tayi, ba dadewa barci ya
kwasheta. Nan da nan Mama ta kwashi takalma
da gyale tai waje ta nufishagon danliti, amma
kash! Ayuba ta sake samu.Dan liti bai dawo ba
kamar zatayi kuka, ta tsayadauke da tagumi.....
Ayuba yace, karki damu xuwaanjima, ninasan
bazai wuce yau ba. Tanumfasa muryasanyayetac
e, zanzo anjiman, Allah ya sayadawo
lokacin.Yace, amin ta juya ta fito ta danjima a
tsaye batasan abinda ke mata dadi ba.Salalau-
salalau ta komagida, ta fada dakinta, ta
kwantaranta na mata daci kamar tayitsuntsuwa
tabi shi kanon. Ta juyanan, tajuya can duk inda
ya jefa idonta,shi take gani yamiko hannayensa
yana murmushi.Yana fadin zomana! Jikin ta
gaba daya ya hauciwo, zazzabi naneman rufeta.
Har cikinkasusuwanta take jin ciwontamkar mai
sanyin kashi. Karfehudu bayan tayi sallar
la'arsar tasake sabon wanka ta sauya
kayatacewaUmma zata wajen Baraka.
Ummabatayi musu ba,saboda sun warware
matsalaryayanta. Cike da farinciki ta bar gidan
kuma xuciyarta najaddada matatabas taga
Danliti. Wayyo Allah! Ranta ne kawai kesaka
mata haka, saboda ta zaku tagashi, ayuba, ne
cikin shagon ahain yanxun kam ya rasa kalmar
dazai gaya mata. Ta zura masa ido,tace, kodai
guduyakeyi idan ya hango? Ya kada kaiyace, wlh
baidawo ba ne Mama. Ashe kasansuna na nan?
Yayidan murmushi yace, haba kamarwani bako a
garin?Asalin sunanki sakeena, ko banfada daidai
ba? Fuska sake taamsa, haka yake, amma
abokin kayacika yawo, dama haya yakedadewa.
Yace, kin sansha'anin kasuwa, watakila ma
bakano kadi ya tsayaba. A fada nan ne, a fada
can ananeman halali. Tacegaskiyya ne. Barin in
tsallakawajen kawata, may bekafin in fito. Allah
ya taimakeni yadawo. Yace, Allah yasa. Kin
damuda yawa, neman me kike masa ne?Ta gyara
tsayuwa tace, a'a tsakanida shi ne, so kake
kaji? Ya kada kai yana 'yardariya yace, wane
niinji sirrin ku? Sai dai in ce Allah yadawo miki
da shilfya. Tace amin, barin in je indawo. To
shikenan. Tabar wajen ta tsallaka titi.
Al'amrinkara daurewa Ayua kai yakeyi, yama
rasa yadda zai fassara shi.Kamardaga sama
wata mota (ToyotaCarina) tayi fakin akofar
shagon, me ayuba zai gani?Mutumin na sa nea
ckinta. Yayi azama ya fito dashgo, yayin da shi
maDan liti? Yace, siyo ta nayi. Motar?Ya
tambayadauke da mamaki. Yace, eh mana.Ya
bashi hannu suka tafa, ka tsulana tsiya mutumin
na a bayankasa, ya akayi? Yace yadda
akayikenan? Kasan itamota akwai kara aji, shi
yasa nashiyo, kada yarinyarnan ta dauke ni wani
gara. Yacekai! Don Ubanka dalabari, shigo dai
daga ciki! Yayi dangutun tsaki, tanata xuwa
nemana nakoa? Ya sakibaki ya na son kallonsa,
ka ma sanikenan? Ahaf! Kana wasa danine.... Ya
wuce ya bude but, yasake juyo wa ya kalleshi,
ka na nan tsaye? Ga kaya kazoka taya ni
cirewamana. Ya tako a hankali ya tsayagabansa,
kana bantsoro Danliti. Wlh kabi a hankaliMalam
mu kwashikaya in ka na kwasa! Mts.. Ya jatsaki
ya shigo fito da kaya yanashigewa da su shago.
Ayuba natayashi har suka kwashe. Tsakar
shagonya baza 'yartabarma ya zauna. Ayuba na
bisakujera, kofin ruwaguda ya shanye, ya aje
kofinsannan ya dubi Ayuba,duk kayi wani
la'asar, kai banza newlh, yace ai doleabin nake
da ban tsoro. Tsoro?Tsoron me xanji? In gaya
makayadda kasan Tv haka ake nuna
minitaakofar shagon nan. Sakeena a tafinhannu
na take,sai yadda naga dama da ita. Yacigaba
da kada kofardamarsa. Ayuba yace, xan
bakashawara mutumi na,tunda ka nace, ka
matsa sai da kabirkita hankalinyarinyar nan, kuyi
aure kawai kahuta da kwashe- kwashe.
Sakeenakarshe ce wajen kyau, ni ban mataba
sanin haka ta hadu ba, sai danatsu anan
tanamin magana. Kaga idanuwan takamar
madara!Mts.... Ya dan kada kai. Yaci
gaba,yarinyar nan inaiya ma cewa idan ka aure
ka hutamutumi nan. Adage yake kallon sa
tsawon lokacinkafin yace, aure? Wa zai aureta?
Kana hauka ne? Idan na aure ta,insiyo mata
kima? Yadda tageni,haka kowa sai yazage ta a
garin nan. A'a danliti! Karika sayan tsoronAllah
a ranka... Ya daga masahannu, ya isa
hakaAyuba! Naga alama kai ma sai nasaan
daure minbakinka, kar kaje kana min
shegensurutu a gari. Domin daddawa bazata
gayawa manda baki ba. Saidai ni bana zurfi
shige-shige irinnaka. Shi yasa nakeba ka
shawara ka aureta. Malamba ruwanka! Ni
banshakkar Uban kowa, irin ta irin tamasu taurin
kai biyuna baro da ciki a garinsu. Daya akano,
daya a zariya.Zaman da nayi a can kafin in
dawonan. Ido waje yace, iye! Kwarai!Me zai
danne ni? Kila ma yanxuduk sun haihu, wa ya
sani? Ayubaya kara la'asaryana kallon yadda
yake kadakafarsa, ko ajikinsa.Wata 'yar fulani ta
leko tana fadin,hannun ku dai! Adama fura? Dan
liti yace, dama tahamsin. Ta sauketa shiga
damun fura. Dan liti yafito ya zauna bisa benci
yana hirada 'yar fulani ya bar Ayuba.
AwadayaMama tayi a daddafe wajenBaraka, duk
hankalin tayana can tunanin ko Danliti ya iso?
Suka fito tare zasu wuce Baraka tace, Yau ba
zakishiga wajenkishiyar taki bane? Ta ya
mutsafuska, tace, kullumnazo sai na shiga
wajenta? TaceHala Dokta yayi laifi ne, ni nagako
maganarsa baki min ba. Tace ninadaina yayinsa.
Tayi 'yar dariya tacemama kenan.Ashe Dr, zaiyi
laifi har adainayayinsa? Dakata, kina nufin kin
warwareranar da akasanya miki? Tabbas haka
ne,domin hankali na ya fikwanciya da kai.Yayi
wani saurayinmurmushi cikinnishadi, nagode
sakeena, kin cetorayuwa ta, ban sanirin godiyar
da xan miki ba. Dadiya rufe ta, ta rausayakai,
nima na gode, kin gode? Menayi na godiya? Dole
ka godewa wame sonka. Ya kara jingina da
motayaxura mata ido, kamar na sace kisakeena,
kalaman kina gigitani, gashi banzo miki dakomai
ba, balle inbaki tukwici. Ta kada kai
tanamurmushi, ban sankomai naka. Ba kiso nake
na, al bahaka bane nufiba, so na gaskiyya baya
bukatarkudi. Allah ko? Eh mana. Kin
finigaskiyya. Amma duk da hakayakamata ace
na zo miki da waniabu, hausawasunce yaba
kyauta tukuici. Kar ki jikomai kyauta saikin ture
sakeena, tunda kika zabeni. Tace gaba
damurmushi tana fadin, to Allahyasa. Awa daya
da rabisuna tare, sannan sukayi sallama,ya
wuce, ta shigo cikin gidan.Umma na kwance bisa
doguwarkujera afalon, ta shigo simi-simi
zatawucem umma tace zonan Mama! Ta dawo
gunta zaunabisa kafet. Ummata tashi zaune ta
dube ta tsaff!Kafin tace, ke da akece kije ki gaya
masa an sanya mikirana, me ya kaikidadewa. Ta
sunkuyar da kai, batatanka ba, ban gane miki ba
Mama,kina so a zage mu a garin nan ne? Bikinki
fah saura wata uku ko kinmanta ne? To muba
kananan mutane bane, ko kingaya msa ko
bakigaya masa ba, ba zaki kara fita ba! Kinji na
gayamiki! Ba zaki kawo mana sakarciba, dan na
lura taketaken ki kenan. Idan kuma ba hakaba,
abbanki zai maida ki minna koabuja, tashi ki ban
wuri! Ta mikeda kyar fuska kumbure, ta
wucedaki. Umma ta bitada

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login