Showing 87001 words to 90000 words out of 110841 words
tsinkayi
ayubayanata minshari barcin ramako dagajiya ya
saceshi.yayi wuf ya tashiya sulale yabar
gidan..kamar yaddabokansa ya umarcesa dayayi
amfanida akuya a wannan daren kafin gariya
waye yasaida gidan sa yasakebude shago zaiga
kudi yana zuwakota ina.kai tsaye kasuwan ya
nufadan awakin da sukayi batan kaidare yayi
musu basa gane gida cansuke kwana Yana zuwa
yasamu qatuwar ciki yaturmusheta tareda
matsebakinta.kaya kaya harya biyabukatansa
(yayi releasing) farin cikayakamasa ashe banan
gixo kesakarba.yayi yayi ya rabu da jikinakuyan
nan abu ya gagara..tunyanaiya riqe akuya hartafi
qarfinsa tazabura aguje tarinqa wasan kuradashi
a cikin kasuwa.duk sauranawakan suka
watse.can yasamutadan tsaya.zafi da wuya
kamar sukasheshi.idanuwansa suka farahawaye
ya lalubo waya yana kukaakuya nayi da nufin
yagawabokansa ya nemo masamafita.kamar
ansake fincikar akuyata zabura wayarta fadi!
shikansabaisan inda tayi ba.kai danliti
yagawuyar duniya...kafin asuba yayibusu busu da
kura..yafitahayyacinsa
HAUSA Novels BOOK
BAKIN CIKI 3***5 Gaba daya qarfinsa ya qare.duk
inda akuyar tayi canzai nufa.suna manne
gagam.inda tayi gudu yatafi dagudun inta tsaya
ya tsaya.inta baje a qasa shimahaka zai baje a
qasan.akuyar kanta ta galabaita harkukanta
baya fita sosai.gari yafara shaa zai wayemasu
dawowa daga masallaci suka fara ganin wannan
abun al'ajabin.domin dai akuya takawo danliti
harbakin titi.mutane sukayo caa dan ganin waye
maiwannan aika aikar... Motsinsu ya qara firgitar
da akuyar nan.ta zabura tafada titi.dai dai wata
tirela takawo kai.Allah yasatashin motan
kenan.aikuwa nan take ta
hankadasukwalbati...kankace kwabo jama'a
ancika danqam akacirosu.mutane nata kallo ikon
Allah tare da hasashenwai wanene dubunsa ta
cika haka?gari ya waye tangaram,ana zubawa
danliti ruwa sannan yafarfado,,aka zuba masa
ruwa ya wanke fuskansaqurar data wanke masa
fuska ta bude.nantakemutane suka
shaidashi.wannan ai danliti ne,,,danliti?kowa ya
dauka guri ya dauki sallallami.tafdi!
muxuraikawai yakeyi.yana kallon jama'ar dake
kansa.yansanda suka iso dan ganin meke
faruwa.Cikin masu kallo kuwa harda malam
qaseem mijininna saude,,,kowa ya tsaya cirko
cirko anrasa yaddaza'ayi dashi.shikuwa nunawa
yake abashi ruwa.wanidan cuwa cuwa ya bula
pure wata yana tsiyaya masarabi a qasa rabi a
baki.can saiga ayuba yafito nemandanliti.don
tunda yatashi bacci bai gansba.Tun kafin ya
qarasa yasamu labarin,,,don haka yakutso ya
ganewa idonsa.tamkar zai suma
yakeji,,,yatsugunna gabansa ya ce mezan gani
dan liti?meyajawo maka wannan aikin?ya kada
kai da kyar yaceayuba wlh bantaba ba.alhakin
sakeena neyakamani.nina san alhakintane
kawai.don nasan na cutar da ita.kuma inason
yau kowa yasani.dukabunda sakeena tayi a garin
nan sharrinane,,,,asirinayi mata mugun asiri
kuwa..wanda ya dabaibayezuciyar kowa bamai
ganin aibuna.balle a tuhumeninasa andaure
bakin kowa harda naka ayuba tayandazanci
karena ba babbaka.. Dafarko ruwan maniyyi na
na bayar aka hada min dawasu ayoyi da garin
magani wanda idan na turara shiduk inda
sakeena take sai taxo.daganan aka baniwani
magani na badeshi da nama da hannunta
tabawakare yaci duk wulaqancin dazan mata
bazata tabarabuwa daniba.kuma baza taji
maganan kowaba sai nawa....nayi haka ne kawai
dan inci zaarafin sakeenasaboda walaqancin
datayimin.haqiqa na wuce makadida rawa kuma
ayuba nagayamin.amma banjiba.sai dayanxu
nagane duk masifar data samen
sakamakonabunda na aikatane.don Allah
kuyafen.ayuba kakiramin sakeena na roqi
gafararta.insami sauqin masifar danake ciki!sa'a
ce malamina yabani bantababin akuyaba,Labari
har gidan ubandawaki...don haka suka
garzayoakan idonsu danliti ya qarasa
labarinsa.kuma yakemagiya akira mama taxo ta
yafe masa.tuni wani danmatashin saurayi wanda
shekarunsa baxasu wucesha takwas ba ya sheqa
da gudu kiran mama,,,bamama kadaiba hatta
malam qaseem ya aika a kira masa inna
saude.ayuba yarasa abunyi hawaye kawaike
zuba.yayinda samari ke cewa abari su kasheshi!
jininka ya hallata danliti ayar Allah ka
wulaqanta...yansanda suke bakin qoqarinsu don
ganin samari basudauki doka a hannuba, Ana
cikin wannan hatsaniya akuya tace ga
garinkunan.Allah da ikonsa tana mutuwa jikin
danliti yafgitadaga duburar akuyar nan.can saiga
mama a guje batako ganin inda take jefa
qafarta.tana kawo bakin titiwani mai mashin
shima yanaso yaxo yaga taron meake...?yayi
awon gaba da ita.duk suka watse bakin titi.dai
dai lokacin inna saude nakawo kai
itama,,yuuwasu jama'a suka koma inda hatsarin
yafaru.kowafadi yake sakeena ce,,,,Allah sarki
sakeenance.jinhaka inna saude da sauran yan
uwan sukayikanta.asume take sai dai babu
alamun wani ciwoajikinta....ruwaa aketa zuba
mata yayinda yansanda biyu suka wuce da
danliti ofishinsu.daya kuma yatsaya a wajen
hadarin daya samu mama... Da akaga tajima
bata farfadoba,,,,sai akasakata amota da
dansanda daya aka wuce da ita
asibitinkagara..suka bar mutanen gari da
mamakin wannanabu mai kamada
almara.shikuwa ayuba sulalewa yayiyasamu
babbar mota ya bisu kudu.dauke da nadamamai
tarin yawa.tamkar shiya aikata wannan sabon.a
babban asibitin kagara kuwa..tuni anbawa
mamagado.kuma su alh basiru sunkira waya
abuja.,donbasu wannan labari mai ban
al'ajabi...ba abujakadaiba.duk yan uwan mama
sunsami labari...innasaude ma bata bata
lokaciba...ta garzaya gidanbaraka amma bata
samu kowaba duk suntafi aiki...domin tuni
baraka ta fadada iliminta a fceminna.kuma
tasamu koyarwa a l.e.a tana amsaralbashinta
,Yaranta biyar duk suna makaranta....da
albashintatasawa inna waya.sai dai yau wayar
bata jikinta baretakira baraka da tambaya tagane
makarantar dabaraka take koyarwa...ganin
innarta yasa gabantayafadi.kwarai da gaske basu
ko gaisaba inna ta sanarda ita halin da ake
ciki.jikin baraka yadauki rawa idanunta ya kada
tace haba!wannan lamari akwaidaure kai.Allah
ya isa tsakaninmu dashitambadadde.kotu ce zata
rabamu ina zuwa inna.Ta sheqa ofishin shugaban
makarantar ta nemi iziniankawo yar uwarta
magashiyan asibiti.take aka bataizinin
tafiya.suka rankaya da inna saude.baraka
tanakallon mama tafara hawaye saida inna
tayitararrashinta.tayi shiru.sunanan zaune jugum
jugum hartym din sallah yayi dake ranar juma'a
ce.duk maza suka dunguma sallar juma'a.basu
wani dade sossaida tafiyaba mama ta bude ido
tana kallon silin.innazoki gani ta bude ido inji
baraka.ta taso da sauri!ta isawajen gadon
mama!duk suka kirata.a hankali ta juyoda
fuskarta garesu.ta zura musu ido quri babu
koqiftawa.wucewar minti uku kafin tace inna!
Jiki na rawa tace naam sakeena!kingane wannan
yaruwarki ne?ta zura mata ido tace baraka tace
naammama.alhmdulillahi mungode Allah.tasake
kalle kalletace inna a ina nake?tace asibiti ne
mama,,,,tacemeya sameni?tace babu komai taci
gaba da kallonjikinta kaya dukun dukun gata
cikin tsumma farce kaman na makaniki takara
zare ido taceinna.haukacewa nayi koh?ina abba
nah?ina ummanaha?tayu wuf zata sauqo duk
suka riqeta hawaye naxuba musu.inna tace
kwanta mama ba haukakikayiba.ki nitsu!amma
inaso ki nutsu cikin hankalinkizaki iya tuna
meke tsakaninki da danliti?Idanuwanta suka qara
yo waje tace danliti?ta koma takwanta ta runtse
ido tamau! komai yana xuwa matakamar a
mafarki.zuciyarta ta soma zarya.kirjinta
nabugawa dasauri.kafin su ankara ta dirqo daga
gadontafita aguje.fadi take inna lillahi wa inna
ilaihiraji'un.suka biyo ta suna kira hankalin
mutane yadawo kansu daidai lokacin ya ali yake
isowa barandar zuwansafandogari kenan.inna
fadi take riqe min ita ali.ai kokafin ta qaraso
gunsa ta yanki jiki ta fadi..da gudunsaya qaraso
ya ciccibeta.ya riqe hannu biyu tamau!
tanaqoqarin kwacewa batare datasan ko a
hannunwatakeba.shiko fadi yake nitsu ki
saurareni dubeni mama!nace ki nitsu,Nitsu ki
sauraren,,,dubeni mama dubeni nace!
dakyaryasamu ta nutsu tana kallonsa jikinta
yaqara sanyi.tazura masa ido murya na rawa
tace yaya ali kana kallonadawo haka?tuni
hawaye sukafara zuba masa yacekwantar da
hankalinki mama! Abunda Allah yaqaddaro babu
wanda ya isa ya hanashi...zomuje ki kwanta ki
huta...ta kada kai .nibazan komaba.wajenumma
na zani.yace mama umma ta dade da rasuwatace
nasani dakinta zanje.ku kira min
abbainganshi.yace tuni aka kirashi kinsan yana
abuja nesuna hanya insha Allahu.kiyi haquri
likita yabakisallama tukun. Ta zube nan tace
atafau bazata komaba.inna saude tace a jira su
alh sufito sallah asan abinyi.ba'a dadeba suka
fito sallah suka iskesu waje..mama nata faman
kuka baraka na tayata.babu wanda bai tausaya
mata.jin kalamin dake fitowa bakinta.suna kallo
ta walakanta haka?duk wanda ta kalla irin
tambayar take masa.ganin ta kafe bazata zauna
a asibitiba yasa alh basiru yanemi sallama.daga
asibiti gidan baraka aka wuce da ita.sukuma
sukayi fandogari.nanda nan baraka tasa ruwan
xafi a hita.kafin wani lokaci yayi zafi.tare suka
shiga bayin ta surka mata.ta zuba mata wani
abuta..tace idan tagama na sabulu tayi na tsarki,
Wasu hawayen suka qara goce mata ta zurawa
baraka ido...na tsani kaina baraka.dan Allah ki
gayamin wani irin xama mukayi da danliti?ni
bangaskata abunda tunani na ke nuna minba.ta
dafata tace mama sanin irin xamanku da danliti
bazai haifar miki da komaiba sai bakin ciki..ki
dangana da qaddara!sannan kiyiwa Allah godiya
daya kubutar dake tsawon shekara goma sha uku
kina wahala.ta qara zaro ido sha uku?ashe
dagaskene?yaron danake gani nina haifeshi
dagaske ne ko baraka?Itama ta goce da kuka
tana fadin mama kidaina fadi nace?kiyi wanka ki
tsaftace jikinki kiyi sallah kiyiwa Allah
godiya.kinji?tafita da sauri ta janyo mata
kofar.ta kama kai kuknta ya tsananta.amma
tana dirza jikinta da soso da sabulu tayi ta dirza
saida sabulu guda ya qara...ruwan zafi ya qare
ta bude famfo ruwan sanyi.yi take da soso
hakanan.tanayi tana kuka.ta figi buta tayi
wankan tsarki...ta sake maida soso dirza takeyi
sama da awa daya watsa ruwa kawai sukeji
shaaa.kamar ana ruwan sama.inna saude tace
babu lafiya wannan wanka.ta tashi tabita
bayin.tayi biji biji da wuri inna ta kwace soson
ta dauraye mata jikin,ta warware sabon zanin da
baraka ta bayar aka rufa mata tace daura muje!
Ta xubo mata idanu jajur batace komaiba.inna ta
qara fadin ai kinfita mama kin wanke duk wani
datti.kisani Allah bazai kamakiba,,,karki
matsawa kanki.daura zaninki kiyi alwala muje
kiyi sallah.ta goge hawaye tadaura zanin tayi
alwala.inna ta kamo hannunta suka fito.tace ga
sallaya nan.gamai kifara shafawa ki sanya
riga.ga hajjabi kihau sallayar kiyi salla.dakai
take amsawa duk abinda inna tace.tahau sallaya
tafara sallah.kafin ta idar abincinta dana sha
suna gefe.Ta daga hannu sama fiye da minti
shabiyr tana addu'a tana kai kukanta ga Allah
tareda zuba godiya agaresa.hawayenta bai
yankeba saida tasauqe hannuwanta qasa baraka
tashigo ta matso mata da abincin.tasa hannu ta
share mata hawayen tace ga abincinki nan.ki
daure kici.hakan shi zai qara nuna godiyarki ga
Allah.tace banajin yunwa baraka.bana sha'awar
komai naci kosha..bazan gane menake ciba.tace
to zankira miki inna......tace a'a baraka bawai
kema baki isa kisani cibane kawai banajin
cine..na qosa inshiga dakin umma.na qosa inga
abba da yayyina.baraka kigayamin kadan daga
labarin al'ameen kozan daina jin kuna cikin
raina.Baraka ta qara matsowa ta riqe yatsunta
mama ban san komaiba game da al'ameen.tun
lokacin daya dawo kika qishi.yanaji yana gani ya
haqura da aurenki.ance yasake komawa rasha
daganan,bansake jin duriyarsaba.amma nasan
kakarsa goggo hassu ta rasu.kamar anbude
famfo bisa kuncinta....murya na rawa tace wlh
baraka banqishiba...al'ameen kadai nakeso ke
kinsani..meyasa baki gayawa su abba ba adaura
min aure dashi dan dole ba?tace haka abba yaso
amma kika kwashe kayanki kuka gudu da
danliti.aka nemeki aka rasa. Ido waje tace nidin
baraka?ke kuwa mama..sai da kuka kwashe wata
uku baku dawoba.....ta toshe kunnuwanta tana
fadin.kidaina gayamin baraka!kidaina!tamiqe da
sauri tayi falo..taci gaba da maimaitawa baraka
ta biyota su inna suka mike.suka tarbeta...ta
zube jikin inna kidaina gayamin kidaina gayamin
nace.inna ta rungumota me kike gaya mata
baraka?don Allah ki dena daga mata
hankali.tace inna ita ta tambayeni labarin
al'ameen.inna ta numfasa tace ya isa,duk
maganar nan abarta taci abinci? bataciba. Jeki
dauko mata ta juya tadauko...su hajiya hajjo ba
baka sai kunne.tagumi kawai suka doka suna
ganin ikon Allah.addu'a suke kar mama taji
magana daya acikin wanda suka yayata.inna ta
tasa mata abinci tace ci abinci mu wuce kinga
yamma tayi.ki kwantar da hankalinki.irin
walaqancin da danliti yagani yau.dakin ganshi ke
kanki zaki gane Allah ba axxalumin bawa
bane.daure ko cokali uku kici.tasa hannu tdauki
cokali tafaraci kamar mecin magani ido na zubar
da ruwa. ***page 60:sun iso fandogari.la'asar
sakaliya golf din da ta kwasosu ta ajesu kofar
gida mama ta balle murfin mota.ta tsaya ta
qarewa gidan kallo.wasu abubuwa nadawo wa
cikin tunaninta.qarara take ganinta ta kwaso a
guje alh adamu ya biyota da bulala a
guje.takenan ta zube bisa guiwa.ta qara fasa
kuka.ciwo zai kamaki mama wannan kuka yayi
yawa kiyi haquri mana Inji hajiya hajjo duk
maxan gidan suka fito.suka tarbesu.sukaja
mama zuwa cikin gida.sunaa isowa kofar
sasansu,,taja ta tsaya tace ku budemin inshiga
wajen umma na!hajiya hajjo ta ruga daki ta
dauko dan makulli.alh basiru ya amsa da kansa
yabude.ta shiga suka take mata baya.ta kalli nan
takalli can.harya bude qofar falon yace shigo!
yajawo hannunta...ta shiga falon.da gudu ta nufi
dakin umma ta murda ya bude.cikin sanda take
shigowa.tunaninta ya koma baya lokacin da
danliti yake gayamata rasuwar umma.da gudun
da tayo zuwa gida.haduwarta da yanuwanta suka
hanata shiga.jiri ke dibarta...basu luraba.sai ta
zube qasa a sume.take nan tasamu taimako ta
farfado.ta fasa kuka tana fadin.umma kiyafemin
kiyafemin umma! Kai ya ali bazai iya jure ganin
mama ba cikin wannan yanayi.don haka yayi
waje yana share kwalla.yana zama ya abdul
rahman na sawo kai.ali yace sannu da zuwa
yaya!yace wai da gaske ne abinda naji?yace
gaskia ne yaya tana cikin dakin umma.yayi
azama yatafi dakin tun kafin yaqarasa yakejin
kukanta.yadannada gudu ya qaraso tana kife kan
cinyan inna saude.kowa kukan yakeyi tamkar
yau umma ta rasu.yasa hanna ya dagota.tadago
kai ta dubeshi haba tuni ta tashi ta
rungumesa..wanisabon kukan ya balle.ai shima
baisan lokacin danasa yafara zubaba.tsawon
lokaci suka kwashe kafin ya dagota ya share
mata hawaye.kidaina kuka haka mama!murya na
rawa tace yaya kuna kallo aka maidani haka?
kuna kallo aka haukatar ni?aka rabani da
gatana? Ya rufe bakinta ya girgixa kai.yace ba
haka bane mama munyi iya yinmu.amma bamu
nasaraba! sabodaAllah ya nufa sai dan
liti.yaxamo jarabci agareki.amma bamu gaxaba
wajen yimiki addu'a kuma nayi imanin addu'oin
ne suka taimaka wajen kwato ki daga hannun
mummunan halin da danliti yajefaki.kiyi haquri
kinji?kimaida al'amuranki gurin Allah.kiyi masa
godiya daya ku buto dake.share hawayen ya isa
haka.yaci gaba da share mata.tace wai yaushe
su abba zasu xo? yace munyi waya yace min
yataso amma abdulkareem sai gobe.kinsan yabar
minna anmaidashi legos,,shekara uku dasuka
wuce....tace Allah sarki yaya.tagoge kwallan
daya digo mata tace...kowa nananko?yara duk
sun girma?yace kowa nanan mama.yara kuwa
wadanda kika sanima baxaki ganesuba.naso
xuwa da nawa saboda mkrnta gobe weekend
direba zai kawosu da mamansu.
IN CIKI 3***6 Nagodai da adduar ku, bari na
dan taba muku kadan idai kunji shuru to exam
ne ya rike ni Kai ya ali bazai iya jure ganin
mama ba cikin wannan yanayi.don haka yayi
waje yana share kwalla.yana zama ya abdul
rahman na sawo kai.ali yace sannu da zuwa
yaya!yace wai da gaske ne abinda naji?yace
gaskia ne yaya tana cikin dakin umma.yayi
azama yatafi dakin tun kafin yaqarasa yakejin
kukanta.yadannada gudu ya qaraso tana kife kan
cinyan inna saude.kowa kukan yakeyi tamkar
yau umma ta rasu.yasa hanna ya dagota.tadago
kai ta dubeshi haba tuni ta tashi ta
rungumesa..wanisabon kukan ya balle.ai shima
baisan lokacin danasa yafara zubaba.tsawon
lokaci suka kwashe kafin ya dagota ya share
mata hawaye.kidaina kuka haka mama!murya na
rawa tace yaya kuna kallo aka maidani haka?
kuna kallo aka haukatar ni?aka rabani da
gatana? Ya rufe bakinta ya girgixa kai.yace ba
haka bane mama munyi iya yinmu.amma bamu
nasaraba! sabodaAllah ya nufa sai dan
liti.yaxamo jarabci agareki.amma bamu gaxaba
wajen yimiki addu'a kuma nayi imanin addu'oin
ne suka taimaka wajen kwato ki daga hannun
mummunan halin da danliti yajefaki.kiyi haquri
kinji?kimaida al'amuranki gurin Allah.kiyi masa
godiya daya ku buto dake.share hawayen ya isa
haka.yaci gaba da share mata.tace wai yaushe
su abba zasu xo? yace munyi waya yace min
yataso amma abdulkareem sai gobe.kinsan yabar
minna anmaidashi legos,,shekara uku dasuka
wuce....tace Allah sarki yaya.tagoge kwallan
daya digo mata tace...kowa nananko?yara duk
sun girma?yace kowa nanan mama.yara kuwa
wadanda kika sanima baxaki ganesuba.naso
xuwa da nawa saboda mkrnta gobe weekend
direba zai kawosu da mamansu. Su nawa ne
yaya?yace su uku nee.harda takwararki..itace
tafari.ido waje tace kana nufin sakeena sunan
yarka ta farko?ya amsa sosai ma abba ne yace
asamata.ta runtse ido abba nah kaxo
inganka.hawaye shar bisa kuncinta.ganin
yayanta kusa da ita yasa ta saki jiki tarinqa
tambayar abubuwan dabata saniba,tare da
tambayan yanuwanta da bata gansuba..da
yawansu suna skul.danlami kuwa yana aiki a
sakkwato harda matarsa da yaransa
biyu.daganan suka fara amsa sallamar mutanen
gari masu zuwa musu murna da jaje,,,ciki kuwa
harda maman fati saida tayi kuka dataga mama
acikin danginta.meya fi wannan dadi?tajima
tana maida abubuwan data sani game da zaman
quncin da mama ta fuskanta.sannantatafi itace
baquwa ta farko da mama tayiwa rakiya.don
baxata mance gudumawar data bataba.anyi sallar
isha su hajiya hajo suka gabatar da abinci.mama
na kwance lamo kamar mai bacci gefen
yayanta.malami suka gani yayi sallama yashigo
yazama qaton saurayi yanata karatunsa a n.d.a
kaduna. Su suka biya suka daukeshi.duk suka
miqe malami kun iso?yace mun iso kawu.ina
anty maman?tana zaune jugum takasa motsi jin
cewa abbanta ya iso.idanuwanta tuni suka fara
tara kwalla.gabanta na faduwa !malam.ta
kirashi.yayindaake nuna masa ita.kai ina
baiyarda.duk da yafara manta kamanninta yasan
anty maman sa.kyakkyawar gaske ce mai
kwarjini wanda yake burge manya da yara.dan
takaitaccen tarihin da yaji a mota yasa duk
tausayinta yamasa bargo.idonsa ya cika da
kwalla.ta mike tana fadin kunxo min da abba
na? ya kamo hannunta gasu nan a waje.zo muje
ki tarboshi.sukabibayan sauran ayarin dasukayi
gaba.suna kawo kai zauren farko ana turasa a
keke.anan ta qame suka xubawa juna
ido.abbanta ne a keke?duk tsufa ya mamayesa?
zuciyarta taci gaba da bugawa shiko tasbihi
yakewa ubangiji wanda yayi nufin sake hada
fuskarsa da diyarsa.shi sauyin kamanninta bai
damesaba ganinta yadanne duk abunda ke cikin
xuciyarsa Batasan malami najantaba.ita dai
ganinta tayi daf da keken abba.muryarsa dataji
ya qirata yasa tayi lau zata xube.amma ina yan
uwanta.basu bariba.caraf!suka cafketa.yaya soja
ya amshe yasa hannu biyu ya girgizata.mama!ke
mama!ya ali ya miqo kofin ruwa.ga ruwa yaya.ya
zuba masa a hannu ya shafa mata a fuska.tayi
ajiyar xuciya..tafara kuka abbana!da dorata
jikinsa ya rungumeta.irin kukan datayi sai da
tabawa kowa tsoro.domin ji sukayi dif babu
rai.daukarta sukayi cak sukayi cikin gida da
ita.babu abunda BAKIN CIKI Baya bayarwa.haka
zalika FARIN CIKI!dan saiya gigita mutum take
nan har ya iya fadawa wani hali.mama kam farin
ciki yasa sai da yan uwanta sukayi da gaske ta
farfado.tadawo hayyacinta ta bude ido taganta
kwance jikin abba.ta zura masa ido yakada kai
yace mama ki taima keni kar farin ciki ysa ki
sake jefamu a yanayin da muke sallama dashi Ta
hadiye miyau da kyar tace har yanxu cikin BAKIN
CIKI nake.abba.na kuma tabbata bazan taba
fitaba daga cikinsaba.menayiwa danliti ya
lalatamin rayuwa?menayi masa dazaya karya
dukkan gabobin tatbiya ta da kima ta da
asalina...sannan yawargaza dangantaka ta da
iyayena,,,ya rabasu da komai najin dadi...har
umma tabar gidan duniya?yaya soja kana kallo
duk hakan ta kasance?meyasa baka jefani gadi
rum ka rufeba?meyasa baka hadani da sojoji
sukayi ta dukana harna mutuba?dukknku kuna
nan?kun san wanda nakeso kunsan zabi
na,,,amma kuka barshi yatafi maimakon ku
tilasta inbishi duk. Yaya soja ya rufe
bakinta,,mama ya kamata kiyi shiru
haka.zuciyarki zata buga.idan kina fadin irin
wadannan kalaman.ni yadda nake gani ma ke
baki ga BAKIN CIKI Ba tamkar yadda muka
ganshi kiri kiri.amma bamuda maganinsa.kisani
duk abubuwan da kika lissafa babu wanda bamu
kwatanta akankiba.sai dai abin ya
faskara.saboda anriga an mallaki zuciyarki
mama.karki danganta laifin akan kowa.don babu
wanda yasan gaibu sai Allah.shidin kuwa mukayi
ta roko ya warware mana abunda ke boye.agame
da lamarinki.ina ganin yakamata ki kalli
uzirinmu.kiganecewar munyi iya kokarinmu.
Hargashi Allah ya shige mana gaba ya kwato
mana ke.ayanzu mukeda damar nunawa danliti
cewar lalle ya debo ruwan dafa kansa.dazai
kaisa har lahira.ki kuma sa ido kigani. Da sauri
tadawo wajensa shima ta rungumeshi murya na
rawa take cewa karka barshi da rai yaya!kasa a
masa azaba mafi radadi harya mutu.ya lafe
kanta a kirjinsa zuciyar maxa ta motsa.idanuwa
suka qara jirkita.kawai gani sukayi yasaketa ya
miqe cikin hanxari zaiyi waje,,,abba yayi azama
yace ku riqo minshi don Allah!su alh basiru suka
cafke hannayensa.dawo ciki ka zauna ya qame a
tsaye suna ganin yanda jikinsa ke rawa.namansa
na girgiza saboda fishi.alh adamu yace alh ne
zaiyi magana dakai..abba ya daga murya yace
abduqadeer dawonan ka zauna!a hankali fishin
yarinqa sauqa sannan su alh basiru suka dawo
dashi ya zauna.yayinda mama tasake baro jikin
abba tadawo gunsa ta zauna. Abba ya numfasa
dukkanmu musulmai ne,,kuma munyi imani!da
ko waccw qaddara ce.ina ganin fushin farko
banamu bane.kar zuciya tasa mu aikata aikin
nadama.yaya soja ya kasheshi babu nadama dan
an harbe azzalumi macuci.irin danliti.karka
manta muya fesa mana gubar mutuwa.mun
shaqa harta shige mana da ginshikin gidan nan
abba,!bazamu yafewa danliti ba abba.koza a
kasheni saina harbeashi.abba yace kenan bamu
godewa ubangiji ba daya nuna mana wannan
ranar?wanda yace muyi afuwa a
tsakaninmu.domin shi yanason masu yafiya.ko
bamuyi fansa a gun danliti ba.nayi rantsuwa
Allah bai gama walaqanta shiba.tunda ya
walaqanta ayoyin alqur'an.inaso mugane
wannan.ba haqqin mama kadai ke wuyansaba.
Banajin akwai hukuncin dazamu yankemasa face
mu qyaleshi da wanda yabasa ikon aikata
wannan aiki akan mama.na tabbata bazai
qyaleshiba yaci bulus!ba.ina roqonku da muyi
haquri.mu sadauqar da yafiyarmu a matsayin
godiya ga Allah daya musanya mana bakin ciki
da farin ciki.ina fatan yaya soja zaibi umarni
na? jikinsa yayi sanyi yadan kada kai..yace ya
wuce abba yayi dan murmushi. Yace nagode!
mama zonan...!ta rarrafo ta dawo jikinsa ya
jawota. Yace ki nitsu nasan kinrasa komai na
tsarin rayuwarki yanda kika shirya....saidai inaso
ki gane cewar shirin Allah shine gaba da
komai...saboda haka ki rokesa sabon rayuwa mai
albarka.muma zamu tayaki zakiga kamar
wannan abun bai faruda rayuwarki ba.ki sani har
ummanki ta rasu bata taba yi miki baki
ba.kullum addu'arta Allah shiyaki.idan zatasa
albarka tare takesa muku da sauran yayunki.don
haka tsakaninku adda'a ne kawai. Na tabbata
hasken addu'arki zaije gareta.harta gane cewa
lallai albarkar ta na tare dake kinji mama?ta
dubeshi kwalla na zuba tace naji abba.don Allah
kayafemin ya goge mata hawaye yace baki min
komaiba mamana.ayau nagane baki da laifi ko
kankani saboda haka ki saki jikinki.tace nagode
abba intambayeka abba?yace tambayeni
mamana.ta karya wuya gefe tace al'ameen fa?ya
kada kai yace allahu akbar!alkairi Allah yakai
mas duk inda yake.haqiqa bantaba ganin tashin
hankaliba irin wanda nagani a fuskar
al'ameen..saboda rashinki mama kiris yarage ya
zautu amma qarfin adda'a ya miqar