Showing 246001 words to 249000 words out of 270738 words

Chapter 83 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

duk wani kayan alatun saka nutsuwa da farin ciki a ciki nake sawa, duk sanda mijina ya shiga uwarWakina sai ya sauke ajjiyar zuchiya kyau da tsarin kawai na iya sashi nutsuwa. Kullum a cikin siyan zanin gado nake domin sake ?awata Wakina. Hakan yasa ko jinyar da yayi ya takurama matan akan shi lallai a Sarayina zaiyi jinya. Dole suna ji suna gani ya tawo nutsuwa yake nema Hadiza.
Amman ke har a kan gado kishiyarki take shigowa ta same ku. Ke kuma ki bisu ki gansu suna sumbatar juna."
Chima ta ?wace ta dinga wayar da kan Hadiza. A ta?aice saida ta wanke mata ?azamin kishinnan nata tas. Kafin Hadiza ta koma gida.
Tun daga wannan rana sai Hadiza ta tattare kayanta da yara ta yi komawarta Wakinta. Malam na dawowa Baba Asshi take sanar mishi ga fa halin da ake ciki.
"A kyaleta. Dama can ya dace ace tayi iddarta. In Gwadabe yaji tausayinta ya mayar da'ita Wakinta shikenan. In kuma yaji bazai sake rayuwar aure da'ita ba ba zan yi mishi tilas ba sam dan na fi son tayi aure a waje can bare ya gasata"
Haka Hadiza ta shiga gyaran Waki da gyaran jikinta da taimakon Anty Badi'a. Har kayan Waki da fasalin Waki saida Hadiza ta canja. Sannan Anty Badi'a taci gaba da bata shawarwarin daya dace. Ta kuma sake ziyartar Chima ta sake Worata a layi mai bullewa.
Ranar talata da yamma lis Hadiza na kofar kitchen Winta tana soya miyar kaji sai ga sallamar su Shafa da Gwadabe da kayan tsarabarsu ni?i_ni?i.
Hadiza ta kalli Gwadabe da kyau. Shi kuwa yana kan amsa sannu da zuwan matan gidanne. Dashi da Shafa duk sun ma?ala ha?oran makka.
"Shafa kune a tafe? Maraba lalenku da zuwa. Ina Iyabo ban ganta a bayanki ba?*
Cewar Hadiza data isa inda suke tsaye da fara'arta harda amshe ma Shafa jakar kaya. Ba Shafa da Gwadabe ba hatta matan gidan sun yi mamakin wannan lamari. Cikin dariyar ya?e Shafa tace.
"Tana najeriya ba da'ita muka tafi ba ai. Ya yaran kuma ina su Toye da ummi?"
"Suna can cikin gida wajen Baba Suwaiba. Gwadabe sannunku da dawowa ku shiga bari in kawo muku abinci"
Shi dai goga bai kulataba Shafa ta buWe Waki suka shiga. Bata ma zauna ba dai ta Wan soma kakkaSewa Gwadabe kujera dan ya zauna. Yana zama yaran suka shigo da gudu suna murnar ganin iyayen nasu.
Hadiza ce ta biyosu da katon tire cike da kayan abinci ta dure a gabansu. Sai ta Wauki plate zata zuba musu Gwadabe yace.
"A_a ki bari Shafa zata zuba mun nagode ?anwata. Baby zuba mun abincin yinwa nake ji"
Yawu Hadiza ta haWiye tare da yin murmushi. Shafa ta zuba mishi farar shinkafa da miya lafiyayye. Ta dure mishi a gabanshi, ta nufi hanyar fita.
"Ina kuma zaki kinsan abinci zanci?"
Shafa ta dubi Hadiza ta dawo da kallonta ga Gwadabe
"Wanka nake son in yi kasan na gaji da yawa Baby"
Dariya Gwadabe yayi yace.
"To jeki amman kar ki daWe in na gama cin abincin zanje inga malam"
Shafa ta tafi wanka Gwadabe ya mayar da kai wajen cin abinci shi. Bai gama ci ba ma Zul?i ya kira wayarshi nan ya fice ya bar Hadiza a zaune kamar gunki.
Murmushi tayi a ranta taji zafi amman tasan abinda Shafa da Gwadabe su ka yi mata daidai ne ita ta ja ma kanta zubewar mutunci.
?akinta ta koma taci kuka kamar ranta zai fita da ?yar ta rarrashi zuchiyarta ta tuttura abinci tasha ruwa ta kwanta
Gwadabe kuwa bayan ya gama amsa wayar Zul?i sai ya shiga makarantar Malam.
"Gwadabe mutanen makka kun dawo? Kai masha Allah sannunku da dawowa"
"Yauwa Malam da fatan na sameku lafiya, ya dalibai?".
Da dariya Malam yace.
"Gasunan wasu ma aka sake kawowa ka gansu nan. Sai ka dawo ka tarar da Hadiza ta koma Wakinta ko? To bani bane nace ta koma ba. Dama shari'a ta bata damar zaman idda a gidanka. Bayan tafiyarka ta shiga damuwa mai tarin yawa. ?an uwan duka sun juya mata baya. Ni daWina da Allah yasa Fhatsima bata raye wannan abun ya afku da yanzu ta sata a damuwa. Sai kayi ha?uri kaci gaba da ciyar da'ita zuwa lokacin da iddarka zata sauka a kanta."
"Babu damuwa malam. Ni gobe ma zan tafi Takai akwai meeting da za'ayi da mai girma Gwamnan Kano kuma akwai bu?atar zuwan ?an takara. Gobe asussuba zan kama hanya sai a taya mu da adda'a "
"To to to Allah ya tsare yasa ayi taro lafiya a watse lafiya. Ni ko kasan halin da Iyatu ta jefa gyatumarku kuwa? Fitsararriyar yarku Halima ta kirani tana kuka wiwi ta labartamun halin da ake ciki."
Gwadabe yace.
"Na sani Malam"
Nan ya labarta mishi shi labari.A hakan harda tsarabarta a cikin tsarabar da yayo zai sa Bara'u ya kai mata ba tare da ance shine yayi ba"
"Hakan da kayi yayi daidai tabbas ka haifu Babala abinda ta shuka ne take girba. Kar ka kuskura ka nuna kanka ban amince maka kaje cikin gidannan ba. Kaci gaba da yi mata alherin Soyen ladanka na wajen Allah, amman kar ka kuskura kaje inda take. Tashi kaje"
Sum_sum Gwadabe ya fice. Yana fitowa yaci karo dasu Mammada nan fa suka Salle da hirar yaushe gamo. Sai da akayi sallar magriba suka samu damar shiga gida.
A daren Gwadabe ya raba tsaraba tsab ya umarci Shafa da ta shirya musu jaka zasu tafi Takai akwai meeting da za'a gabatar. Ai kuwa hakan akayi bayan ta dawo daga kaima Hadiza jakar tsarabarsu ita da yaranta sai ta shiga haWa musu kaya da tsarabar ?an takai Win ma.
Washegari sassafe suka kama hanyar Takai.
Sai da Hadiza ta fito tsakar gida da safe take jin labarin tafiyar tasu a bakin matan gidan. Hankalinta ba ?aramin tashi yayi ba a wannan ranar Hadiza tayi kukan nadama yafi cikin duro.



BABALA:.
Tana zaune a ?aton katafaren gidan Yaya Hambali ita da Da'u da Yaya Halima mai gadi ya hanasu shiga. Ga duhu ya soma rufawa Yace masu gidan basa nan sun fita shine suke zaune suna jiransu. Sunfi awa Waya a zaune sai ga motar Hambali ta karaso. Layla na gaban mota Goggo Iyatu na baya ita da Tanimu wan Laylan.
Mota Hambali ya buWe yana ya?e baki ya nufi su Babala.
"Wai ina zaka je haka ne Hambali ba da kai nake yi bane wai?"
Da tsawa Layla take magana bayan ta buWe murfin motar ta fito.
Hambali ganin ran Layla ya Saci sai yayi saurin komawa baya.
"Uhm su Babala ne baki gane su bane?"
Ya faWa yana wata doluwar dariya. Idanunshi yaji kwalli harya zazzago.
"Sabida Babala ce zaka wani fita ka barni a cikin mota, basu da ?afane ko basusan hanyar cikin gidan bane? Dallah wuce ka koma ka shigar damu ciki"
A guje yana saSa malum_malum Winshi ya shige mota suka ja megadi ya buWe musu suka shige.
"Amman dai Allah ya tsinema Layla da Iyatu yaron nawa ne suka mayar dashi haka? Shikenan ya zama dole ku taso mu koma gida zai fi mana na ha?ura da shiga"
"A_a Babala mu dai shiga mu mi?a ?o?om bararmu ko Allah zaisa a dace takaicin yayi yawa"
Cewar Yaya Halima kenan.
Da ?yar suka Waga Babala tsaye jikinta yayi nauyi ga ba guiwa.
A falo suka samu Goggo Iyatu da Layla da Tanimu suna kan kujera suna shan ac ga jus duk suna kurSa. Shiko Hambali yana gefen ?afar Layla kamar me ro?on gafara" ?wafa Babala tayi ta zauna.
"Shin menene hakan Hambali kake zaune a gabanta ta gurfanar dakai kamar mai ro?on gafara. Iyatu amman dai Allah ya tsine miki albarka kwashasshiya kin cutar dani kin zalunceni, na saku a inuwa kun turani rana Ashe Gwadabe yayi gaskiya da ya?i yarda fur ya auri wannan ?ar taki mai halin Sera. Yau ni kika raba da Wana kika tarwatsamun kan ahali kika tagayyaramun ?a?a?"
Kukane yaci ?arfin Babala sai Yaya Halima ke rarrashinta Da'u kuwa yana dai kallon komai.
"Baki soma kuka ba Yaya wallahi. Hambali ya rabu dake har abada dan bokan da yayi aikin ma ya Sar ?asar kuma aikinshi babu bokan da ya isa ya warware shi. Ai nasan kinsan hakan tunda ana ganoki a tudu da gangare na bokaye kina godonsu akan a karya wannan asiri. Hmmm ke kin manta duk abinda kika yi ne ko sai na tona miki asirinki a gaban ?a?an naki ne?"
Babala tayi saurin Wagowa ta dubi Goggo Iyatu tace.
"Duk mai ya kawo wannan maganar Iyatu. Shin duk da abinda na aikata ya dace ki rabani da Wana kenan?"
Shewa tayi tace.
"E ya dace mana sosai ma kuwa. Yau kika saba rabuwa da Wanki ne Yaya? Ba ga can Gwadabe a MaraWi yana rayuwarshi ba. Kinyi mai duk abinda zaki yi mishi, kin cutar dashi ta fanni da ban daban, kin mai asirin rariyar hannu dan masifa. Da yake ke mai kwaWayice shi yasa kika damu da shi wannan Win.
Asiri ai gaskiya ne, kema kinsan gaskiya ne tunda babu abinda baki birne ba. Haka shima Hambalin babu abinda bai birne ba dan neman shahara. To lefine mu dan munyi mishi?"
Layla tace.
"Baba ki dena Sata yawun bakin ki akan waWannan mutanen?"
Yaya Halima ta taso tace.
"Babalan ce wannan mutanen dan ubanki?"
Ai kafin ta rufe baki Yaya Hambali dake ta zazzare idanu yana kallonsu sai yayi firit ya mi?e ya ko kwaWama Halima mari ya sake. Babala data zuchiya sai kawai ta rufe Hambali da dukan takaici da ba?in ciki. Ita ce ke dukanshi amman kamar ita ake duka tsabar yadda ta yi laushi. Kallo daya za ka yi ma Babala ka fahimci tana cikin damuwa."
Layla da Iyatu ne suka jaye Hambali. Layla ta umarceshi da ya shige Waki.
Zungui_xungui ya shige ciki.
"Ku fice mun daga gida. Sabida tsabar rashin kunya kuzo har gida ku dakarmun mijina haka akeyi.
Sai lokacin Da'u ya buWe baki zaiyi magana Babala tace.
"Rabu dasu gasu ga Hambalin. Kamar yadda duniya taimun atishawa, komai daren daWewa suma zata yi musu. Halima muje mu dangana babu komai"
Suka sa kai suka fice Babala sai kuka kawai take yi. Ga dare ya rufa sosai ga zafin zuchiya
Shigarsu Takai kenan suka gamu da Gwadabe shima saukarshi kenan a achaSa, ya kai Shafa gidansu.
Da idanu ya bisu suma suka bishi da nasu idanun barenma Babala wacce har kusan tuntuSe tayi.
Yadda ya gansu a lalace a rame abun ya dakeshi sosai. Yana ji kamar yaje karesu, duk da yaga salama a idanun Babala kasa takawa yayi, ko yayi musu magana.
Ta Sangarensu kunya da mamakin sauyawar Gwadabe ce ta hanasu yi mishi magana. Sai dai fa suna tafe suna waigenshi, yana tsaye har saida suka shiga gida.
Wasu zafafan hawaye suka gangaro a kumatunshi masu zafi.
Ta bayanshi yaji an dafa kafaWarshi."

Mrs Bukhari

ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma kyee ma,aikaciyace to kyeemafa =؃? Akwai kayan Yara yankanti
Akwai takalman da jakunkuna da mayafai
Da sauran kayan amfani kyeedai maxa ki hanzarta kafin mu Fara zubi
Insha Allah zamu Fara zubi a farkon( sabon watan August ) Allah yadafa mana nagodee sossai zee Musa takuce =؃??p? ga number din da zaa iya damuna =؃??#?=???=??? 08029882667


*Ina kuke mata ?an ?walisa irin Shanono? Ku firfito ga Uom Taufiq veils bead work and Abaya stone work gliter veils lafaya. Ta zo muku da haWaWWun aikin beat na hannu domin kwalliyarku da fito daku ku yi tsab.*
*Aikinta babu ha'inci ni na tabbatar. Nima Badiat Ibrahim zan bata aikin lafayata ta zuba mun aikin beat work kuzo muje tare ta gwangwajemu*
07082649563 whats app number kira 07036028230
https://chat.whatsapp.com/Dqaioj0tydVHQGo5zoG0lm








NAMA YA DAHU....
ROMO ?ANYE
BADI'AT IBRAHIM MRS BUKHARI B4B GIDAN ?AMSHI
LITTAFI NA HU?U

(11)


IYABO:.

Babu guiwa na ?arasa gaban Hajja Mama nace.
Ku yi mun bayani yadda zan fahimta wani abun kuka gano ne Hajja Mama? Gara in sani tun kuna nan in auren ba mai yiwuwa bane in biku tun wuri"
Hajja Mama tace.
"Iyabo ke wai kinga kyau da girman gidan da matan Usman suke ciki kuwa? Ga motocinsu a tsakar gidan. Ke ko wacce da Sarayinta. Ba wannan ba Matarshi ma fa kamar balarabiya ce dan gaskiya ba da fulani tayi kama ba, dan larabci ma take yi ma wani farin yaro. Baki ganta ba siririya kyakkyawa. ?akinta dan?are da kayan ?awa. Wallahi ni sai na rainaki da kayan Wakinki a cikin wannan gidan. Kinji dalilin tsoratarmu gaskiya "
Idanu na lumshe na sauke ajjiyar zuchiya mai nauyin gaske.
Harga Allah ni tunanina wani waje daban ya dosa.
Duk da dai labarin da suka bani yasa guiwata tayi sanyi take saina raina kaina da kaina. Ammam dana tuno da balarabiyar matar tashi nima ya ganni ya auroni, kuma da balarabiyar matar tashi yake shagaltuwa wajen kallona harma ya sanar dani nice ainihin zaSinshi tun na ?uruciya. Sai na sake sauke ajjiyar zuchiya. Hajjja Mama ta dafani tace.
"Amman ba wai ina nufin ki raina kanki bane ko mu mun rainaki ba a_a. Mun sanar dake ne dan ki sani ki san yaya ma zaki tunkareta duk da sau?in ta ba tare zakuita zama ba. Duk da ganin tamfatsetsen gidannan yasa na soma tunanin zaiyi wuya Dr ya barki a India din_din_din alhalin ga sauran matan a gida Najeriya. Ina ganin hakan kuma kamar zai iya haifar miki da ba?in jini sosai a wajen matanshi. Ke dai ki iya takunki a sannu, kar yaje ya jawo miki ba?in jini a cikin dangi.
Ajjiyar zuchiya na sake saukewa a karo na barkatai dan ba ?aramin tsinkar mun da zuchiya suka yi ba.
Hajja Mama ta daWe tana yi mun hudubobi nasu na ?an duniya, da dabarbarun zama da miji, da su kansu kishiyoyin, da kawar da kai akan duk abinda bai shafeni ba, wanda ya shafenin ma ta horeni da yin ha?uri.
"Amman fa bance ki mayar da kanki banza bane. In miji yayi miki yau kika Waga mishi ?afa, gobe in yayi miki ki zaunar dashi ya fahimceki ki fahimceshi gaskiya. Haka suma kishiyoyin bana nufin kita shanye takaici yazo ya haifar miki da hawan jini a banza. Sannan ki gina kanki, dan gwal Winnan, dan filinnan kiyi ?o?ari ki mallaka sabida halin rayuwa, miji zai iya sakinka, ko ya mutu, ko ya juya maka baya ma. In kana da naka na kanka abun yana zuwa da sau?i. In akwai sana'ar da kike ganin ya dace acan Win in kuka nutsa sai ki gabatar mishi da sana'ar ki dinga turo kaya ana siyar miki ana tura miki kuWinki, ko kuma ki dinga siyen kadarorinki kina gina rayuwarki.
Ta daWe tana bani baki.
Washegari sassafe suka wuce sai ni da ?an biyu ?walam, ra ba?unta na damuna, duk da ni daWi naji ma da Alhaji Baba yace in yi zamana a nan. Tun kafin in ga matan Usman tsoronsu ya Warsu sosai a raina. Da dai na gaji da zaman bayan mun gama waya da Usman saina fita falon na tadda ?ar aiki tana ta goge_goge Hajiya kuma tana sama. Sai kawai na shiga kitchen na soma taya Luba abinci. Ni nayi ma Alhaji faten acca da jan wake, yaji Aleyiwo da hanta. Na dama mishi kunun acca na zuba a flaks kasancewar yana Wauke da ciwon siga ire_iren cimsrshi kenan. Ina kan haWa plate Hajiya ta sakko.
"Luba Alhaji zai fita kin gama ne?"
Ganina a kitchen Win yasa ta faWaWa fara'arta.
"A_a Iyabo kece a kitchen? Ai da kin bar Luba tayi aikinta kin huta. Yanzu da Usman zai zo ya taddaki a kitchen da inya dinga mita a gidannan har sai mun gaji" Luba tayi carab tace.
"Nayi _nayi ta bari ?i tayi Hajiya"
Hajiya ai ba komai. Dake ban saba zaman ba sai duk na

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login