Showing 210001 words to 213000 words out of 270738 words

Chapter 71 - NAMA YA DAHU ROMO DANYE COMPLETE TRUE NOVEL BY BADI'AT.doc

bani abinda nake bu?ata ba?"
Murmushi Shafa tayi kawai ta mi?e taje ta yima yara shinfiWa ta dawo ta tarar har Gwadabe ya tuSe yana kwance."
"Baban Abba kayi ha?uri karka biyema tuburarriyar matarka in kayi la'akari da mutuwar da akayi mata da tiyatar da akayi mata. Inma kana son Waukar mataki a wannan karon na ro?eka ka daure. In dai Yaya ce halinta ne zata sake ai."
Da ?yar Shafa ta sha kan Gwadabe ya tashi ya mayar da kayanshi yai musu sallama ya fice. Hawayen ba?in ciki Shafa ta sake sharewa ta sake komawa wajen yaranta.
Da salllama Gwadabe ya shiga Wakin fuska a turSune, Hadiza tana zaune amman ko kallo bai isheta ba balle har ta amsa sallamarshi. Abinda ya sake ?ular dashi kenan, amman sai ya rabu da'ita ya haura gado ya kwanta yana shafar fuskar jaririyar da sai mutsu_mutsun somin kuka take yi. Ai kuwa kamar jira jaririyar take uban ya taSata ta Salle da kuka. Nan ta shiga canyara kukan inya_inya Hadiza tayi funfurunfus ta?i juyowa ma balle ta san yarinyar na kuka. Shiko Gwadabe mamakine yasa ya kasa cewa da'ita uffan sai idanu da yake bin Hadizar dashi.
"Ke Hadiza wai baki ji yarinyarnan tana kuka bane koko Yaya?" Yayi maganar da kakkausar murya. Hadiza ta sake bama banza ajiyarsu lamarin daya fusata Gwadabe ?arshen fusata, fusatar da bai taSa yin irinta ba."
"Wai shin ba dake nake magana bane Hadiza kina da hankali kuwa?"
Wallahi Hadiza ta sake yin watsin ruwan tsarki da Gwadabe harma ta yi kwanciyarta a gefen gadon ta juya mishi baya.
Mi?ewa yayi da jaririyar ya shiga jijjigata dan ba?in ciki da Sacin rai jikinshi har rawa yake yi, take kanshi ya soma sara mishi.
Shi kam ya gaji da matsalolin Hadiza. A yau yayi Wan daka ce bai auri Hadiza ba ya rabu da'ita ta auri wani kamar yadda malam yace mishi. Lallai Hadiza mahaukaciya ce sosai. Kukan jaririyar ya karaWe kab gidan harda ma can cikin gidan. Auwala ne ya tawo shi da matarshi suka shiga bubbuga kofar Gwadabe. Kafin yazo ya buWe Sabitu ma ya fito.
"Ko lafiyar wannan jinjira wannan kuka ai yayi yawa Yaya Auwala"
Cewar Sabitu. Dubanshi Auwala yayi tare d???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?a jin sanyi a ruhinshi jin Wan uwan nashi gudan jininshi ya kirashi da Yaya. Allah sarki rayuwa. ( Da ace mata zasu gane rarrabe kawunan ?a?a ba abu bane me kyau, ba kuma hanyace mai Sullewa ba da sun huta. ?an uba ba abokan gaba bane. ?an uba abokan junane dangin junane.)
Gwadabe ne ya fito da jaririya a hannunshi tana shiWewa.
"Wai lafiya Gwadabe Hadizan bata gidanne yarinya take irin wannan kuka na fitar hayyaci"
Auwala ya tambaya.
"Tana ciki ta?i karSar yarinyarne kawai. Idanunta biyu tana ji. Iskanci da wula?anci take ji"
"Kaji aikin rashin hankali na Hadiza ko. Ku bani waje in shiga in ci ?aniyarta wawuya kawai"
Cewar Mammada daya ?araso wajen. Ya amshe yarinyar yanata jijjigata. Allah sarki shi gashi haihuwar suke nema idanu rufe Allah bai basu ba. Ita Hadiza ta samu tana shirme.
"A'a Mammada banda duka kasan anyi mata tiyata abi komai dai a hankali."
Cewar Auwala kenan. Auwala ya dubi Sabitu yace.
"Kaje shiyyar su Yaya Tasi'u ka taso su zata gane kurenta."
Da sauri Sabitu ya tafi aiken da Auwala yayi mishi. Gwadabe ya nufi ?ofar Wakin Shafa da jaririyar ya shiga aikin buga ?ofar Shafa.
BuWe sakata tayi Gwadabe ya shiga da jaririya a hannu ya mi?a ma Shafa. Ba musu tasa hannu ta karSi yarinyar.
"Ki bata Mama tasha, ki barta a wajenki tunda uwar bata sonta"
"To amman kafa..."
"A'a ni ban sanki da musu ba Ina girmamaki akan hakan. Ki sani nasan abinda nake yi."
HaWiye maganar dake bakinta tayi ta koma kan kujera ta zaro Mama ta zura ma jaririyar a baki. Nan ta soma tsotso tana sauke ajjiyar zuchiya"
"Allah yayi miki albarka Shafa nagode ?warai da wannan soyayyar. Matsayinki na musamman ne"
Yasa kai ya fice. Shafa ta girgiza kanta tana mamakin hali irinna Hadiza.
Fitowar Gwadabe daga Wakin Shafa yayi daidai da isowar Yaya Tasi'u harda Anti Badi'a dake biye dasu. A falon Hadiza duk suka taru. Gwadabe ya basu labarin iyakar dalilin Hadiza na azabtar mishi da yarinya da tayi.
"Wallahi Yaya Tasi'u ha?urina ya kusan ?arewa akan sha'anin fitinar Hadiza. In taso in kai ?arane bazan iyaba. Ni wannan matsalar sabuwace a cikin rayuwata. Ni wallahi tsohuwar matata kafin ince tayi take yi. Haka ma Shafa take yi mun.
Amman fa Hadiza ita kullum a ?o?arin ganin laifina take duk iyakar kyautatawar da nake yi mata."
Hadiza tana tsakankanin yayyenta kanta a ?asa sai jijjiga kanta take yi da dukkan alamu dai maganganun bakin Gwadabe suna dukan ranta in akai la'akari da Iyabo da Shafa da shi Gwadabe ya ambata. Gyaran murya Yaya Tasi'u yayi yace.
"Allah ya kyauta. Ni na Wauka wani gagarumin abune ya shiga tsakaninku ma da wallahi bazan ko sakko daga gadona akan wannan shirmen ba ko Auwala ya isa yaba Hadiza kashi.
Kaga Gwadabe kar ka bari ?an uwantaka ko zumunci ya hanaka gyara gidanka. Kai kasan komai akan abinda yaita gudana a baya a cikin gidan Malam. Duk da muna fatan komai ya zama tarihi tunda ga Sabitu abun sha'awa a zaune a gabana a Wakin Hadiza kuma.
Ke kuma Hadiza ni zan fi so ki kashe aurenki ki kima cikin gida ki dinga kallon rayuwar tsohon mijinki da tsohuwar kishiyarki. Ku kuma ku tashi kowa yaje ya kwanta."
Ai nan Hadiza ta Wago kanta ta dubi Gwadabe duba na wula?anci, ta maida dubanta kan Yaya Tasi'u tace.
"Wallahi Yaya Tasi'u Gwadabe ba adali bane. Yafi fifita Shafa da yaranta dan kawai tana da maza a...."
"Tas tas Yaya Tasi'u ya mari hadiza. Auwala ya zuba mata ran?washi a tsakiyar kanta, Sabitu ya zubo mata harara. Mammada da Gwadabe ne suka kwaceta dan Auwala zagewa yayi yana neman dukanta sai da Anty Badi'a tayi saurin shiga tsakani.
"A_a Baban Sailuba karfa kuyi kisan kai fa. Yarinyarnan Wanyan jego take yi, aiki kuma akayi mata. Ke Hadiza tashi ki shiga Waki kinji. Gwadabe ka kawo mata jaririyar tata." Da gudu Hadiza ta shige ciki Sabitu ya bita da mangari Allah ya sota bai sameta ba.
"Wawuya shashasha in baki yi sa'a ba gobe zan sa Zara ta daka mun ke a gidannan"
Cewar Yaya Tasi'u kenan a tare suka fice Gwadabe kuma ya kulle ?ofa yayi kwanciyarshi a doguwar kujera yana tubka yana warwara. Cin mutuncin da Babala da Yaya Hambali suka yi mishi sai dawo mishi yake yi. Yana mamaki ainun ace uwa ta tsugunna ta haifi Wa ta dena sonshi. Duk da Yaya Hambali shine kanwa uwar gami a tsakaninsu. Mafi yawa_yawan lokaci Yaya Hambali ke zuga Babala ya harzu?ata ta hasaka har ta dinga furta mishi kalaman da basu dace ba.
Wayarshi ce ta shiga kuka ya zaro a ajjihu yaga Bara'u ne.
"Kayi ha?uri ban kiraka naji kun sauka lafiya ba sai kaine ka Sige da kirana. Ina fatan kun sauka lafiya?"
Bara'u yace.
"Lafiya lau ka gammu a tsakar gida ma da yaran du. Zuwa jibi sassafe zan kwashi yaran muje Kano gidan Uwanin. Inma bamu je wajen Iyabo a jibin ba tunda ba zaman kanta take yi ba. Zan bar yaran a wajenta in tasa mun lokaci sai inje mu je " Ajjiyar zuchiya Gwadabe ya sauke.
"Allah ya nuna mana. Ina fatan ku sameta cikin aminci in sha Allah. Sannunku Allah ya bar zumunci a huta gajiya"
Da haka suka yi sallama ya ajjiye wayarshi sai ga Hadiza firit ta fito tayi tsaye a kanshi tana jijjiga.
"Burinka ka kaso auren tsohuwar matarka dai kai ka sake aure abinka. Ta dai tabbata Iyabo dai asiri tayi maka. Bata ?ar?ashin inuwar aurenka ma adda'ar aminci kake yi mata. Allah zai saka mana mugu azzalumin banza"
A fusace Gwadabe yayo kanta gadan_gadan dan idanunshi sun rufe hannu yasa ya tureta ta faWi. Da dukanta ma yaso yayi tausayinta yake ji ga tiyata a jikinta, ga rashi babba da akayi mata.
"Wayyo Allah ka kasheni a kan tsohuwar makirar tsohuwar matarka."
Da sauri Gwadabe ya juyo me zai gani Hadiza face_face a cikin jini tana ri?e da wajen da akai mata tiyata.
Ranga_ranga suka nufi asibiti a motar Yaya Tasi'u. Tun daga gida Yaya Tasi'u yake faWa har suka isa asibiti. Kuma Hadiza yake ma faWa duk da a sume ma take.
Gwadabe kuwa ya shiga tashin hankali mai zurfi. Hadiza ta riga data kaishi ma?ura shi gani yake yi zai sauwa?e mata kawai ya huta gudun kar watarana tasa ya aikata aikin dana sani. Yanzu jibi ba?in kishinta abinda ya ja. Suna isa asibiti aka karSeta Dr sai faWa take yi akan ya za'ayi irin wannan saken Winkin da akayi mata ya warware."
?akin sabuwar tiyata aka shige da'ita ga jini data zubar sosai.
Wajen Malam duk suka Wunguma suka je. Yana kwance kamar mamaci ko motsi bayayi. Duk mai tausayi inya kalli Wakin da malam ke ciki sai ya zubar mishi da hawaye.
Sun fi minti talatin a wajen kafin Yaya Tasi'u ya shiga wajen Dr Win Malam su kuma su Gwadabe suka koma ?ofar Wakin tiyata.
"Yanzu duk faWan da akaima Hadiza bata ji ba sai da ta sake takalarka da wani jidalin? Wannan yarinya dai bata ji. Amman fa Gwadabe sai ka zama tsayayye sosai a gidanka kar ka kuskura kayi saken da kan yaranka zasu rabe. Wallahi matsawar haka ta faru Shikenan ni dai na faWa maka. Kaduba gidanmu sai yanzu ne yake shirin farfaWowa a haWe kai. Tun su Yaya Tasi'u suna ?ananu ake abu Waya yau shekarata ni kaina nawa? Mata basa taSa tsufa da kishi shine matsalar balle kace zasu watsar dan kansu. Barinma irinsu Hadiza masu zafin kishi. Itafa tun tana yarinya haka take da wannan ba?in kishin. Duk abinda aka siyo mana sai Hadiza tayi kuka in dai ba da ita za'a siyo ba. A makaranta akwai yarinyar da hadiza ta tsana kasan dalilin?" Auwala ya tambaya.
Ajjiyar zuchiya ya sauke kana yace.
"Sai ka faWa"
"Sabida yarinyar a ko da yaushe ita ke zuwa na farko a ajinsu. Daga ?arshe sai da Hadiza ta ?wace wannan ragamar ta hanyar nacin karatu da dena bacci sannan aka zauna lafiya. Kai itafa tafi kab ?awayenta kyau bata ?awance da wacce tasan ta fita dan masifa.
Kai Gwadabe yake ta karkaWawa yana sauraren Auwala tare da tunanin yadda zai shawo kan lamarin Hadiza. Lallai akwai gagarumin aiki a gabanshi to zaima iya gyara Hadiza kuwa, ko dai rabuwa da'ita shine a'ala a gareshi?
Idanu ya lumshe kanshi na yi mishi zafi.
A haka Yaya Tasi'u ya dawo ya tarar dasu jikinshi a mugun sanyaye da irin yanayin da yaga jikin malam Win. Shi kam ma har ya fitar da rai da tashin Malam. Almajiran malam kullum a cikin yi mishi sauka suke suma suna cikin wani hali.
Likitane ya fito daga Wakin da aka shiga da Hadiza a lokacin wajen biyun dare. Yaya Tasi'u da Gwadabe ne suka bi bayanshi har zuwa ofishinshu, ya basu waje suka zazzauna.
"To mun samu nasarar sake yi mata Winki sabo. Tana bu?atar ?arin jini dan ta zubar da jini sosai. Dan Allah a rin?a kiyayewa koma menene dai ya faru a lura da'ita sosai tana bu?atar kulawa"
"Doctor mun gode sosai. Zamu iya zuwa du mu biyun a gwada jinin namu in yayi to, akwai ?aninmu a waje ma in namu bai kai adalilin abinda ake bu?ata ba."
A gurguje dai Hadiza kwananta biyu kafin ta samu ta farka hannunta Waure da ledar jini. Yaya Zara tana gefenta a zaune, sai Amaryar Malam.
"Yaya Zara ina ?ata?"
Da abinda ta soma kenan. Da sauri Amaryar Malam tace.
"Zara maza kirawo likita. Sannu kinji Hadiza kai Allah mun gode maka"
Yaya Zara ce ta mi?e ta je ta kirawo Dr suka tawo tare. Ya duba jikin Hadiza tare da yi mata tambayoyi"
"Ku kula kar a bata abinci, sai tea ko kunu zuwa kwana biyu a kula. Sannu Allah ya ?ara lafiya'
Idanu Hadiza ta lumshe hawaye suka zubo mata tana mai cike da nadamar yadda da auren Gwadabe. Data sani tun wuri ta fita sabgarshi yaje ya auri Shafa ita kuma ta auri wani mijin da yafi mata. Da Yaya Zara, da Amaryar Malam, da Hadizan ko wanne cikinsu da damuwar dake damunsu. ?akin ya Wauki shiru na lokaci mai tsayi sosai kafin isowar Isuhu da matarshi da yara.
"Isuhu kune a tafe?"
Baiwar Allah ga waje zo ki zauna"
Zama matar Isuhu tayi da Wan goyonta a bayanta.
"Sannu Hadiza ya jikin, ya kuma ?arin ha?urinmu na Baba, ya jikin Malam? Ai daga can wajen malam Win muke kafin Auwala yai mana kwatancen nan Wakin shi da maigidanki"
A da?ile da wula?anci Hadiza tace.
"Jiki da sau?i. Ha?uri mun gode Allah "
Yaran nata ta kalla daga kwance sun wani canja sun yi kyau sosai. Isuhu ne yace.
"Amadu kuje ku gaishe da Mamanku. Hadiza sannu da jiki.
Yaranne suka isa bakin gadon Hadiza ta ri?e hannun mai sunanta gam tana kallonta fes da'ita cikin kaya masu tsada. Gaisheta da jiki suka yi, tare da ta'aziyya. Su gwadawa ne suka shigo Wakin.
"Gwadabe kun dawo? Sannunku. Zara muje daga waje mu basu waje ko? Amadu Hadiza ?arama kuzo muje"
Amaryar Malam ta ri?e hannun yaran suka fice. ?akin ya rage daga Isuhu da matarshi. Sai Gwadabe da Auwala da Hadiza da take kwance.
"Kiyi ha?uri ban kawo yara sunyi ta'aziyya ba. Bama nanne munje umara. Shi yasa, jiya muka shigo MaraWi muka tadda labari shine muka tawo. Ga yaran su miki kwana biyu Furare zata zo ta Waukesu. Zan sa a kawo musu kayansu. Auwala yayi dariya yace.
"Kako kyauta Isuhu sosai muna godiya da wannan zumuncin, baka duba halin gyatukarsu ba dan da an daka ta tata da zumuncin lalacewa zaiyi" Isuhu ya sosa kai yace.
"Irin ri?on da Malam yayi mini shi kaWai ka iya ri?e igiyar wannan zumunci ko da ban taSa shiga rayuwar Hadiza ba. Mu kam zamu wuce Furare muje"
Hadiza zamewa tayi tamkar mutum mutumi dan mamakin kuWi da Isuhu yayi harda zuwa Umara. Yanzu yaranta sun taka ?asa mai tsarki kenan, tare da ?azamar Furaren data raina? Daman hausawa sukance Wan hakin daka raina shike zamema gagara gasa.
Auwala ne ya takama su Isuhu Gwadabe ya ?araso wajen gadon yace.
"Yaya jikin naki Hadiza?"
Banza tayi mishi ta tafi duniyar tunani dan batasan ma Gwadabe na tsaye a kanta ba. Shiru yayi kawai yana karantar yanayinta. Can Hadiza tace.
"Tabb wai Isuhu ne ya je Umara shi da Furare, kuWi yayi kenan?"
Wannan zancan zuchiyane ya fito fili. Ringing Win wayar Gwadabe ne yasa ta juyo da sauri ta ganshi tsaye bisa kanta.
"Bara'u kaddai har kun isa garin su Iyabo tsuntsun soyayya?" Da sauri Hadiza ta dubi Gwadabe shima ita yake kallo.
"Gwadabe kai kaga irin ?auyen da tsuntsun soyayya ya kai Iyabo kuwa. Ha?i?a wannan tsuntsu bai mata adalci ba. Iyabo ta ?are ta komaWe ta zama bagidajiya sak. Yanzu haka ma tana asibiti ta haifi yaranta biyu du maza"
Turus Gwadabe yayi yana sauraren Bara'u dake mishi bayani. Idanu ya lumshe a gaskiya baiji daWin jin labarin Iyabo a haka ba.
"Kana ji yarannan in aka barsu a wannan ?auyen akwai matsala fa"
"A'a Bara'u kar kace haka ka barsu kawai"
Yana faWar haka ya juya ya fice ya samu gefe guda suka gama tattsunawa da Bara'u. Daga nan ya fice a asibitin ma ya koma gida. Shafa na zaune tana hutawa Gwadabe ya shigo da sallama fuskarnan tashi cike da damuwa. Kwanciya yayi kawai yana kallon sillin damuwa da tunani sun caza mishi kai.
Da sallama Shafa ta shigo hannunta ri?e da ruwan sha a kofin silba.
"Jikin Yayanne kuma? Yanzu na gama girki kenan nake son zamu je ni da matar Mammada da matar Sabitu"
Kuyi ha?uri gobe ba posting sabida akwai aiyukan turaren amare da aka bani kwangilar yi har show glass biyu manya, to kunga aikin da yawa.
Masu son turare su tuntuSeni ranar asabar zan turo kaya arewa nagode

MRS BUKHARI

ramlex266: Ina mata da suka amsa sunan su ba Muna mata ba....

Ina macen da take so ta zamo tauraruwa a gidan mijinta,itace uwargida itace amarya...
ramlex266: Uwargida ko Amarya shin minene matsalar ki a wajen miji?

Rashin dandano ko ni'ima?
Bushewar farji qayau kamar busashen ciyawa?
Rashin samun gamsuwa a wajen maigida ko rashin sha'awar ce ga baki d'aya?
Budewar farji kamar kofar wambai ko qarni/wari ke damunki
ramlex266: Kina so ki zama tauraura kuma sarauniya a wajen oga a rasa gane sirrin naki? Ki zamo yar gaban goshi sai yanda kika ce wato kin mayar da oga mijin kafin ta ce? Ba boka ba malam gyaran shimfida kawai Hajiya to ki nemi hjy ramlex domin qarin bayani
ramlex266: 07069722234 ko 08064421211


Message Safmam Palace on WhatsApp. https://wa.me/2348067145801
Hello Maamas..
Shin ko kunsan AMASI'S TREAT from SAFMAMPALACE ta tanadar muku da ingantattun sinadarai na fito da martabar abinci da abin shaa? A AMASI'S TREAT Muna da spices and herbs irin su;Curry powder, Mixed Spices, special Jollof mix, fried rice, Mandi Spice, Garlic powder, Cinnamon, cloves, Tea blend, Yaji, Spiced daddawa.. Gasu nan dai dayawa.
Har ila Yau AMASI'S TREAT bata barku haka ba Seda ta tanadar muku da kayan maqulashe Don gusar da kwadayi=?? Muna da;
Kwakumeti, Ridi, daquwa, Cin Cin da sauran su.
Bafa anan muka tsaya ba Muna da bangaren qayatattun dinke dinke.. SAFMAM CLOTHING zasu fito muku da kyawun dake materials dinku ta hanyar tsantsara muku dinki musamman na yaranku mata=?
?
Muna nan a Zaria Muna aika Kaya ko'ina cikin aminci
08067145801


Assallamu alaikum mutanan kirki Ina Miko gaisuwa daftn alheri=?O??#? samun damar mallakar duk abunda kakyeeda bukata. Cikin sauki ta hanyi Yi muku adashin gata =؃??#? idan matsalarki rashin sabbin plates Akwai
1, zubi duk sati 2k sati 10 kwasar kayan 20k =؃? Akwai zubi duk sati 2k sati 20 kwasar kayan 40k har zuwa duk yanda mutum yakyee bukata zamu turo maka da kayanmu idan lokacin kwasarka yayi da yarda Allah kazabi duk abunda kakyee bukata da yarda Allah to mekakyee kikyee jira ki tintibene domin jin yarda raguwar tsarukan sukyee insha Allah idan Kuma


Related Ebooks

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login