Showing 60001 words to 63000 words out of 78322 words

Chapter 21 - MATAN Hafiz Book Complete Document .txt

Unknown   

27 Nov 2024

2520

ya ida fizgota jikinsa, tare suka zube gadon, ya zamana tana bisa kirjinsa suna face to face dan tsinin hancinsu har gogan juna suke tsabar kusancin face's dinsu a lokacin, sosai suke musayar shaqar numfashin juna kamin taji hannuwansa a tsakiyar bayanta suna yawo, wato yana shafawa, saurin kallonsa tai idanunta sunyi narai narai,
kashe mata ido 1 yai gamida furta "kinga nan room dina ne tun fa na samarkata ki saki jikinki karkiji tsoro a dakin mijinki kike amaryata"
saurin miqewa take shirin yi daga cikin jikinsa dan gabnta har ya soma faduwa tsoro takeji kar momy ko wani yaganta a nan,
"wai nikam bn taba ganin amarya marar son kulawa da mijinta ba mai gudunsa ba bayanke, amman laifinane daban bud'e miki hanya ba" yaqarashe mgnr yana mai birkitota qasa itako ido ya raina fata tuni idanunta suka kawo ruwa tace "please yah Hafiz Anty Aisha ta ce ta aik...
ko kamin ta ma ida qarashe mgnr taji ruf ya rufe mata baki da nasa yadinga juya harshensa tsakanin nata kamin yai ram da natan yahau tsotsesa tas kamar yasamu sweet minti,
gaba daya ya kashe mata jiki murus sai faman matse key din hannunta take a tafin ta, jitai ya gangaro qasa gamida dage rigar ta,
dayake irin bubu din nance rigar shiyasa bai sha wahalar kawota iya wuyanta ba, yazamana santala santalan kafafunta a waje inda Allah ya temaketa ma akwai undie da best a jikinta,qare ma inda ya samu kallo yake kamin ya kifa kansa a cibiyanta yana wasa da ita da hannunsa daya yayinda dayan hannun yayi dubarar tusashi ata qasan best dinta, dumus yaji hannunsa akan nashanunta ga alama ko bra babu best dince ta saya mata su, wani rawa jikin basmah ya dauka jin ynda yake sarrafata batasan sanda ta furta
"wayyo Allah na yah Hafiz ka... barni zanyi...fiy..... fitsari"
daqyar ya furta "yisa anan" kamin tasake wani yunqurin tuni harya dage best din ya tura kansa ciki, wato ya rufe kansa a cikin best din nata tu
har ya cafko jajayen nipples dinta da red lips dinsa yahau gigitata da zafafan wasannin sa, uwa zata sume takeji sai shesssheqa take tana miqa...


Zee kuwa dake kitchen tuni idanunta yakai kan generator din dake kofar baya, da sauri ta isa garesa ta bude murfin gamida samo katon roba ta tuttulo man tazo ta dinga watsawa abincikan nan nacikin kuloli ta yanda bazasu taba moruwa ba, hakama tawatsa sauran a jikun na ledan,
jin muryan heema ata bayan kitchen din yasata yin wuff ta fice, acan waje kuwa angama tsara tebur tebur abincin kawai yarage,
abinda yatsaida ba'aje dauko abincin bama balloons da ake kullawa, cikin dubara zee taja fateema kamar abin arziqi tace "sister please zokiji, ahaka taja Fatima har wajen kitchen tahau shisshine shisshibe tace
" wai ko ni kadai kejin warin mai ne sis?"
kallonta fateema tai tace a yatsine tace "wanne mai kuma anan?"
"warin man fetur man bakijin sa?"
dube dube zee tahauyi uwa gaske, leqawa kicin din Fatima tai Inda nan ta soma jiyo warin man itama tace
"laaa duba kuwa zee maine aka zuba jibi dik ya malale, bari aje asanar musu azo a gyara wajen kada ya taba abincikan kuma"
dasauri zee ta riqeta tace "ke tsaya nan kidan fara matsar mana da abuncinkan ni bari naje nafada musu ki tsare abincin Ina zuwa"
taqarashe mgnr ta na mai yin kamar ta tafi nan kuwa labewa tai dan daman tarko ne tai shirin hadawa teema, Fatima sai lokacin ta ankara da ay har abincin man ya shafesa ashe,
nufar genarotor dintai domin ta daukesa wato ta matsar dashi daga nan,dauko murfin tai tasoma da rufewa ita kuma zee dake la6e tafara yimata video da camera din Anty Aisha dake hannunta ayanda Fatima ke tu'ammali da wajen zaka rantse da Allah ita ta aikata abin nan wato tadawo tana kuma gyara wajen dan kada ayi saurin ganewa da warin man har sai ankai baka snn za'a tantance,
zee kuwa sai kunshe dariya take ta na gama daukar inda take buqata da sauri tabar gun,tana cewa a ranta
" taki ta qare yau kam fatima, zakisan ni kikewa rashin kunya zee ba'a shanta lale"


yayinda anty Aisha taketa baza idon jiran ganin basmah ta kawo mata key, domin ko kayanta ne da zata saka a ynzun kuma suke cikin motar take son daukowa kuma Santa shurya, ganin lokaci na qurewa yasata tashi da kanta ta nufi cikin gidan...


yayinda momy da tazo giftawa a dakin Hafiz taji motsi sosai ga kuma wani sauti2 kadan2 dabata fahimci yarensa ba zuwa can kuma taji uwa fadowar wani Abu yasata cika da mamaki itadai tasan takora Hafiz ynz daya zo ya isheta da tsiya sanda yasameta dakin dady wai har ynz taqi barin dakin dady ya huta gaba daya ta dawowa nasa komi nan takeyi wnn tsohuwar soyayyar ya isa ace anyi condemn dinta haka, ahaka ta korosa dayake lokacin tana had'a gift's ne kada yatakura mata ynzunma gifts dinne na matansa ta rungumo a jikinta guda hudu tazo giftawa ne taji wnn alamari na tasowa a dakin,
a ranta take raya to inda Hafiz bai ciki su waye? dan tasan babu mai shiga dakin nasa sai shi, inda key din dakin nasa na hannunsa tuni,
ajiye kayan tai gefe gamida murda hannun kofan dan cirewa kanta tantaman waye a ciki?.....








*By 4 writer's fasaha*👩‍👩‍👧‍👧😍




*Fasahar mu tamu ce😎*
[8/4, 10:06 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!!




*FASAHA ONLINE WRITERS*
F.o.w.


Written by.


*FOUR GORGEOUS WRITERS*


-Raheenat mahmud.


-Mmn Abduljalal.


-Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha).


-Matan Borno.




*♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️*


Bismillahirrahmanirraheem.




*Gargad'i*


Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba.






39.
Hafiz jin ana shirin turo qofa kuwa gashi sam yayi mistaken rufe kofa dasauri ya jawota gefensa da yaga dud tabi ta rude, bata qara tsinkewa ba saida tajiyo muryar hjy amina tana cewa "waye anan ne nakejin sauti, hafiz Kaine kuwa ciki koko?" lura da ynda basmah ta gigice masa harda ambaliyan hawaye yasashi jawo blanket ya kwantar da ita plat tareda rufe mata baki ahankali ya furta "ko kiyi shiru ko momi tasan mi kikeyi a dakin mijinki nikam bazanji komi ba kin sani"
tsit tai uwa marar numfashi hannunsa yakai yai off din qwan dakin tuni duhu ya bayyana, ya taso ya dawo gaban gadon ya zauna wato qafafunsa zube a qasa yana danna waya kmr yana wani Abu da ita, daidai nan Momy ta ida turo qofar dakin ta shigo,
ganin shi zaune a gaban gado yasa Momy cewa
"a'aha ashe kaine a ciki haba nidai ince naji motsin sautika nayi kuma tunanin kana waje ashe kaine a ciki"
dan murmushin gefen lips yai yace "eh Momy amman zan fito ynz wani aiki ne nakeyi" "aiki kuma cikin duhu bazaka kunna qwan dakinba kaga haske?"
murmushi yafidda mai sauti yace ''kalla ay ina amfani da wayata ne Momy snn kuma kin manta d'an naki soja ne ko qarqashin qasa ta kama shiga mukewa a waje mafi duhuwa ma kuwa?"
Yar dariya Momy tai tace
"eh hakane amamn da ito kaga yau rana ce a garemu ta musamman dan haka kayi ka gama ka fito ynz dan Allah sbd ayi komi kan lokaci a gama"
"to momy ynz nan zaki ganni ay na fito dan saura qiris na ida"
"ywwa dan albarka saika fito to"
tana gama fadan hkn tayi waje.
kunna hasken dakin yai nufin yai basmah tayi saurin riqe hannunsa tace
"please yah Hafiz karka kunna bari saina fita ina gudun mu sake haduwa da Momy wlh"
"hmnn,, matsotaciya"
ya fada yana yar dariya batace komi ba tayi saurin jawo rigarta ta zura dan wata masifaffiyar kunyarsa dake dawainiya da ita a lokacin, yafa mayafinta tai gamida daure madaurin rigar key din Anty Aisha runtse a hannunta tana laluben hanya knn taga haske ya bayyana a dakin, saurin juyowa tai suka hade, ido kanne mata ido yai gamida d'age girarsa 1 yai mata alamun yadai? dasauri tajuya ta fice,
ta fito daga dakin knn sukai kicibis da Anty Aisha, wata azababbiyar kunya da ta rufeta uwa ta tsage qasa ta shige, abinda take gudu dai shi ya faru, Anty Aisha ko yitai kamar bata gane rudewar ta basmah ba
abinka ga yan boko saita wayance da fadin "yawwa basmah kinga key dinko dama shina biyo"
cikin inina basmah tace
"eh... Anty Aisha ga.. gashi.... ta miqa mata gamida furta kiyi haquri bankawo mini da wuri ba"
murmushi Anty Aisha tai tana shirin mgn knn taji muryar Hafiz yana furta
"aikin lada mukayi shiyasa muka yi delay kamin mukawo saqon Anty afuwan kinsan ango da amarya da zarar sun hadu komi tsaya misu yk banda zallar qauna basu tuna komi a lokacin ok?". harararsa Anty Aisha tai itako basmah kuka ta saki jin ynda yayi mgnr tawuce gab@n ta sunne mata kai da nufin kunya kukanne zaifi mata sauqi a lokacin takeji, riqota Anty Aisha tai race "rabu dashi basmah nasansa da tsurfa shiyasa yariqemn ke barema dayaji aikin nawa ne inda ya maisheni Granny dinsa marainiyarsa muje qyalesa nasan lefinsa ne ba naki ba ja'iron yaro kawai yi shurunki 'yar kyakkyawar amaryar mu"
hada ido sukai shi da Anty Aisha nan ko sukaiwa juna murmushi snn taja hannun basmah shima yabiyo bayansu yana mai sakin wani murmushi gamida tsotsar red lips dinsa na qasa yana tuno moments dinsu a dazun shida basmah, shikam dai yagaji dole asan nayi dashi yau dan anlasa masa zuma a baki kuma anjanye zai kauda tausayinta a yau ya maisheta
cikakkiyar matar Hafiz itama.


wayarsa tai ringin ganin number da aketa nacin kiransa tun jia bai daga ba danbai fiya daukar baquwar number ba, to ynzunma ita taqara shigowa,
dan dakatawa daga bin su Anty Aisha yai gamida daga kiran baice komi ba , jiyai an sauqe ajiyan zuciya mai qarfi, gamida furta
"hello rayuwata ne?"
jin abin yai gaba gadi banbarakwai wai namiji da suna hajara, shi tunaninsa ma dai ko wacece wnn mistake number ne kiran ya shigo wayarsa,
maida amsa yai da fadin
"it's ok,
wrong number ne bye"
please kada kakashen ways rayuwata ba wrong number bane...abinda yaji ta kuma fada knn kawai ya datse wayar gamida sakin wani dan tsuka yabar wajen ya isa ga brothers Yaya nura da haisam.


Zee ta kawo ma'aikata a kitchen an gyara komi uwa babu abinda ya faru a wajen sai qamshin feshner ma yake da masu aikin suka zuba,
zee tasa aka dauki abincikan batareda sanin Fatima ba aka kai,
dayake Fatima tabar gun to abincikan da aka kwashesu sai aka kaisu wajen da aka tanadar musu gun taron, kowa ya hallara a wajen kowa ka gani fuskarsa kumshe dafarinciki musaman ahalin gidan dan zee da Fatima kan yaqe ne suke tayi wanda yafi kuka ciwo.
anbude taro da adduoin Neman albarka snn aka fara gudanar da shagali masu service harsun fara aikin su sunfara da raba Na cikin Leda wasu sun fara ci snn aka qara biyoda kowa dana plate wnda tsokokin namomi sunfi komi yawa shaqe a plate din ko abincin baka hangowa sosai, mamaki bai tsinke wa kowa na wajenba saida wasu suka fara kai lomomi a bakinsu tuni suka furzar wasu Na amai wasu na kakari wasu ma numfashinsu ya dauke sakamon fetur dinda ya fara cin qarfinsu a jikinsu har wasu sun fara faduwa ciki kuwa hadda Anty Aisha da fadeela da ayman yar mufeefa da kuma heema sai kuma Momy da kuma matar Yaya haisam Anty humaira sai basma, hankula sun tashi wajen sosai kukan yara ya kaure kuma suma anrasa mike damunsu, Hafiz da brothers sun rude a gigice hakama mufeeda kuka kawai takeyi yayinda zee ke gefe tana murmushi sosai hkn yaimata dadi, ganin wnn abin dasuke ba mafita bane danzuwa ynz yaran suma sun fara faduwa yasa babu shiri ya buga waya asibitin dady at emergency.
kankace mi saiga ambulance ta iso akadinga dibar mutane anasawa ciki saida tacika har wasu mutanen suka rage snn aka qara kawo wata ambulance din snn aka wuce dasu asibiti,
suma su Hafiz motarsu suka Shiga gamida bin bayansu banda share zufa dake barko wa hafez a jiki bai iya komi a lokacin, zee kuwa camera dinta na a hannunta tana sake sakin murmushi mai gaurayen da kukan kissa, dayake mota daya suka hau su hudu matar yaya nura Anty hibba Ke driven sai mufeeda dake gefenta numfashinta harya fara Sama sama sabida tashin hankali Fatima da zee ke baya, haka nan Fatima taji tana zargin zee ganin ynda ta nuna halin ko inkula farkon lamarin da kuma abinda yafaru a kicen, tasan zee ba qaramar makira bace, Amman to Idan tace zee nada sa hannu a lamarin to ita minenen shedarta akai? Inda ba kamata tayi dumu dumu ba da aikata lamarin ba....








*Kuyi manage dears muma ba haka muka so ba sakamakon wasu uzurika da suka sha kanmu shiyasa bamu samun muku type kullum a satin nan Amman insaha Alla zakujimu gobe zamu daura muna gdy masoya🤝🏻❤️*.




*By 4 writers fasaha*👩‍👩‍👧‍👧😍






*Fasahar mu tamu CE*😎
[8/4, 10:06 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!!




*FASAHA ONLINE WRITERS*
F.o.w.


Written by.


*FOUR GORGEOUS WRITERS*


-Raheenat mahmud.


-Mmn Abduljalal.


-Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha).


-Matan Borno.




*♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️*


Bismillahirrahmanirraheem.




*Gargad'i*


Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba.


*Happy salla to All Muslims.🤗🤗🤗🤗🤗🤗🥰*


40.


haka suka isa asibitin hankali tashe lokacin an rigaya da an shigar da su Momy emergency,
nan suka samu Hafiz da brothers sai faman zirga zirga suke bayan dady, saida dadyn ya tausar musu da zuciya snn suka dan dakata dabinsa kowa yai shiru a gun ana jiran sakamako, banda beatings babu abinda zuciyar Hafiz keyi a lokacin uwa zata fasa qirjinsa ta fito, ahaka har azhur taahigo kowa ya nufi salla maza da matan,
da qudirin kai kukansu a cikin salla ga ubangiji Allah madaukaki kan yakawo musu sauqin ibtilain daya fada musu,
awannan lokacin zee ta sulale zuwa waje batareda kowa ya lura ba, can bayan asibitin ta samu waje ta zauna gefen wani tsaunin dutse farinciki fal a ranta sai wata munafukar dariya takeyi, a fili ta fura "huh kai zeey gskiya kedin ba qaramar hatsabibiya bace ina mai matuqar jinjinawa munakisa irin taki, kayy inama wnn munafukar uwar tasa ta shafce kawai tabar duniyar daba qaramin sakewa zan kuma yiba gamida tsula tsiyata yadda nakeso sabida intana nan baka sakin jiki kai komai masifaffiya ce matar cen ta qarshe, wani tsoki taja gamida fiddo camera din, a hannu ta riqeta tana jujjuyawa tana sakin murmushi take furta hmnnn fateeama yau za'a kwana gidan tsoho knn muddin camera din nan ta isa ga hafeez tabbas kashinki ya bushe inkikai sa'a ma bai makaki a prison ba, hhhhhh ta kuma fashewa da dariya gamida furta oh naman ta ashefa itama amaryar tamu tana tsakanin rayuwa da mutuwa, lumshe idanuwa tai tamiqe tsaye tana sakin wani shegen murmushi ta fara tattakawa tana qara shigewa bayan asibitin ko tsoro bataji sakamakon mutanen da babu a wajen, ahaka taita tafiya duniyar Na mata dadi,gani takeyi ai itama amaryar tasu ba zata taba rayuwa ba fetur ai ba wasa bane, ta furta kunga knn gidan zai rage dagani sai waccen ballagazar heema kamin itama Na shirya mata babban tuggun daba zata kuma tsallakewa ba kmr ynda ta saba tsallake wnda nake hada mata a baya to wnn ko tayi kadan qarshenta yazo a gidan zata fita daga sahun matan Hafiz a tarihin rayuwarta, babu wata mace da zata rayu da Hafiz rayuwa tahar abada saini zee duk wacce ta kuskura tace zata shigo cikin rayuwata ko? Hmnnn kuta tai gamida gyada kai, sunanta sorry"
abinda ta qarashe fada knn tana dariya jitakeyi dud yau babu Wanda ya kaita farinciki a rayuwa shiyasa ko hadarin daya taso a lokacin har ya fara sakin iska baisa tayi tunanin tabar wajen ba saima ji datai iskan wajen yaimata daidai haka ta share waje tai zamnta takira wayar ramla tana fesa mata shirinsu, haka taita waya batareda tunanin tashi tayi salla ba, ba azhur ga laasar harta shigo ma, acikin wayar dasukeyi ne take shedawa ramlat tazo ynz asibitin ta amshi wasu kudi, dubu Dari 5 ta fiddo account dinta danufin fara aiki kan juyo da hankalin Hafiz gareta ita 1 akan kowa abinda Mlm din yabuqata knn a fadar qawarta ramlat dataje mata.
nan taci gaba da zama tana chat gamida jiran isowar ramlat, kamr daga Sama taji an warce wayar da camera din hannunta saijin sauqar wuqaqe a gefen wuyanta tayi, wato anyi attack dinta, cikin firgici ta hantsala zata miqe wani daya daga cikin garsaqa garsaqan qattin dake kewaye da ita ya daka mata tsawa gamida furta cewa " kina motsawa zaki baqunci lahira yanzun nan dan wuqarmu bata lamuntar gardama...." abinda taji knn cikin wata murya marar dadin sauraro, tuni gigice ta kidime cikinta nan take yai wata iriyar katsawa tahau ware idanuwa jikinta na 6ari.




a cikin asibitin tun abin safe kuwa sai wuzin qarfe biyar Na marece doctors suka fito, nan dady Ahmed shima ya fito gamida musu albishir din kowa ya farfado lfy ynzun haka suna bedrest ne don samun qarfin jikinsu ya dawo, dasauri ko su Hafiz suka nufi daukunan, hajiyar Hafiz Na ganin Dan nata wasu hawaye suka zuvo mata ta qara riqe hannunsa GAM,shima ya riqeta cikin tsantar farinciki yana mata sannu, cikin sauqe ajiyar zuciya ta dubi Anty Aisha tace "Aisha haka wnn alamari Allah ya kawosa mun auna arziqi , Allah ya qara tsare gaba"
gyada kai Anty Aisha tai taba goge qwalkan murna tace "Aminn ya Allah Momy ni kaina nayi mamakin ynda aka samu Peter a cikin abinci, don doctor Jaber yace danma bakuci da yawaba da abin sai yafi haka muni" lumshe idanu Momy tai tace "Allah mun Gide ma3, su basm@ sun farko kuwa?'' tambyar da Momy tai knn tana jujjuyawa dan dubawa,
kmr an tsikare Hafiz ya miqe yana cewa "eh Momy bari muje mudu su suma, yayi mgnr yana mai miqewa shida brothers, Momy sauqowa tai danufin binsu dubo sauran nan Anty Aisha ta roqeta data haqura ta zauna jikinta ya qara daidaita snn, hakanan ta haqura badan tasoba ,
Koda Hafiz, yai arba da sauran jamaa sauqi ya samu ba qaramin farinciki da hamdala ya dingayi wa ubangiji ba,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login