Showing 42001 words to 45000 words out of 78322 words
daukesa daga gabnta ta tsani kasantuwarsu tare, katse mata tunani taji yayi ta hnyar hure mata idanu dayai, katsam taji ya ce "but kamin na fada miki abinda ya kawoni gareki shin ko zan iya sanin dalilinki na cewa kin tsani soja da dud wani temakonsa gareki?".....
[7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!!
*FASAHA ONLINE WRITERS*
F.o.w.
Written by.
*FOUR GORGEOUS WRITERS*
-Raheenat mahmud.
-Mmn Abduljalal.
-Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha).
-Matan Borno.
*♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️*
Bismillahirrahmanirraheem.
*Gargad'i*
Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba.
32.
da wnn tunanukan barci yayi nasarar dauketa, washe gari da wurwuri ta gyara gidan nasu tagama tayi wanka ta cewa ammi tatafi gidan adda salma, ammi tai mata fatan dawowa lfy dan a lokacin tuni abbu da yaya mus'ab sun fita siyayyan kayan da yaya mus'ab zai zuba a shagonsa Wanda yasamu hayar wani babban shago can kasuwar kurmi.
koda ta Shiga tasamu adda salma na kwashe girkin ta Na wake da shinkafa dayaji kayan yanke yanke hadda soyayyaen kifi da dafaffen kwai a kai gamida sanyayen zobo data had'a da kanta mai dan karan dad'i ,
aiko saida ta tilastawa basma cin abincin wanda ta gagara zama taci isasshe tun wayewar garin yau sabida zullumi gar gashi anyi azhur, suna gamawa ta dubi adda salma muryarta a sanyaye kmr Kunlun tace
"Adda salma shiknn ynz gobe zaki tafi ki barni da kewarku keda baby humsanat ko?" nurmushi Adda salma tai tace "basma ta knn ki kwantar da hankalinki nima fa kwana 4 zanyi sabida next week Al'amin zasu fara exam ki yi haquri mutuniyas" dan murmushi basmah tayi gamida furta "yawwa adda salma har naji dad'i nazata zakiyi kusan wata ma"
zaro idanuwa Adda salma tai tana furta "yaza'ayi nayi wata ban sanya ki a idanuwa ba qanwata ai banzn iyaba" taqarashe mgnr cikin tsokana, dariya sukai dukansu snn basma ta fara karantowa Adda salma damuwarta wacce ta fara tun farkon haduwarsu da temakon abinda yaiwa abbu har kawo chaptarsu da zuwansa gidansu yau saidai ta boye rirriqeta da ya dingayi a jikinsa ga jiyan.
shiru adda salma tai kmr mai tunani, zuwa can tace "naji komi basma snn kuma adud mgnr nan da kikayi ba laifin kowa bane face naki"
fiddo idanuwa basma tai ashagwabe tace ''ni kuma Adda salma minayi anan?"
"qwarai ke, tun farko da baki nuna baki son abunda yayi muku ba har kike ikirarin biyansa da baizo miki ta wnn sigar ba inda ba roqonsa kukai ba temakon da yakewa jam'a a ne kmr ynda naji lbrn daga bakinki Allah yaci daku" turo baki basma tai tace "to Adda salma kinsanfa abinda yafaru tsakaninmu da Rafi'a to danmi zan qara sakin jikina da wani sojan a rayuwata bacin yamin hankali?"!
gyada kai adda Selma tai tace " banda abinki ai komi ya wuce tunda ita kanta Rafi'a din data dauki zafi ta gano gskyn lamari inda ta tako ta zo baki haquri da gsky tayi halinta kuma shi kansa suraj din yana ina yanzun, dud wannan fa na mana nuni da duniya gajeriya ce bamai fad'i ba kamar yawancin mutane ke zata, ynzun ina number daya baki?" Miqa mata card din basma tai tana sumburo baki, murmushi Adda salma tai batace komiba tashiga saka number a phone dinta, tana gama sawa ta dubi basmah tace
"little sis dawanne suna zanyi save?"
tabe baki basma tayi tareda cewa "to wama yasan sunansa yo Adda salma? bama saikinyi save ba kawai barta haka".
gyada kai salma tai tace
"ynz zan kirasa saikuyi mgn" zabura basmah tai tace "adda Selma...dakatar da ita adda salma tai tace "nan gidan zaki masa kwatance yazo saiki kaisa sit room din amsan baqin dadyn al'amin, ince dayazo kin basa dalilinki na labarin kmr ynda ya buqata shiknn kun rabu lfy? inma jiqa labarin zaiyi yasha kedai kin basa kin fita shiknn ba kowa saiya kama gabnsaba?"
Murmushi basmah tai tace "kinkawo Shawara fa adda dan banson yacigaba da bibiyata gsky idanunsa tsoro sukeban sunfiya kyau hakama fuskarsa, did tsoro sukeban"
murmushi Adda salma ta kumayi tana kallon basmah aranta tana fadin wato har ynzu yarinya kk basmah, tuni na d'ago cewa wnn mutumin kowaye ba qaramin sonki yakeba kuma daga jin labarinsa da kina bn naji na aminta dashi a matsayin mijinki zai riqeminke da kyau kuma kema kmr ina hararo muradinsa a gareki dan idan baka son mutum bazaka yabi komi nasa ba, nasanki da taurinkai dan kona mk mgnr ynz zakice bahaka bane, ammn muje zuwa zan fahimci inda kikasa ba Ku dukanku ,
Miqa mata wayar Adda Selma tai gamida cewa "gatan ta fara ringing, amsan wayan basmah tai jiki a sanyaye dan hannunta har rawa rawa yk sbd tsoro, kamin ta gama kissima mizatace taji an daga wayan gamida furta
"Assalamu alaikum"
cikin sautin muryarsa ,murya na rawa ta amsa da Aminwa'alaikslm"!
tanajinsa yasauqe wani sautin nunfashi gamida furta "mikika yanke cikin biyun?
batai mamakin ganeta dayai haka farad daya ba dan wanda yakeson addabawa rayuwarka ko ina yajika zai shedaka ne nan da nan, dan haka ta furta "kai zaka zo" taqarashe mgnr uwa zata fashe da kuka,
dagacan bangaren sa ya lumshe ido yana fadin matsoraciya a ransa, dan dmn bawai da gake bane yake dayace zaisa a daukota yadai tsoratata ne kawai danta amince yasamu shiga jikinta... Amman afili ya furta
"OK lfy lau a ina knn zamu hadu?''
"anguwarmu"
ta bashi amsa kai tsaye,
" OK abbu ya amince knn kitsaya dani?, dasauri ta taresa da fadin
"a'a ba gidanmu nk nufi ba gidan adda salma daga gidanmu ba nisa... nan taimasa kwatance kanan takashe wayar da sauri tana mai sauqe ajiyar zuciya uwa wacce tai gudun ceton rai...jitai wayan yasake ringing a rude ta daga, muryarsa ta kuma dokan dodon kunnenta karo Na 2..
[7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!!
*FASAHA ONLINE WRITERS*
F.o.w.
Written by.
*FOUR GORGEOUS WRITERS*
-Raheenat mahmud.
-Mmn Abduljalal.
-Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha).
-Matan Borno.
*♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️*
Bismillahirrahmanirraheem.
*Gargad'i*
Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba.
31.
bata kallesa ba saima qoqarin shigewa gida da tayi, caraff taji ya ruqo tsintsiyar hannunta ya matse,
da sauri ta juyo fuska had'e ta na 6alla masa harara cikin jin haushin riqe mata hannu dayai, ta fara qoqarin kici kicin qwace hannunta amman ta kasa, cikin murya kuka tace "ka sakarman hannu mlm haramun ne tabamun jiki ka daina kona maka ihu".
damqar hannunta ta ya kumayi gamida fizgota garesa lkc daya tajita kwance male male a faffadan qirjinsa ya rungumeta qam yana sauqe ajiyar zuciya ba'adu bayan haka tausasan tafukansa sai faman kara kaina sukeyi a tsakiyan bayanta, tarasa wani irin mutun ne shi wnn gashi yana shirin haifar mata da wani baqon lamari tareda ita bata saniba, still hawaye basu daina bin idanunta ba daman abu ga mai saurin kuka, shi kam wani sanyin dad'i yaji yana tsarga masa a kowane kafatani na sensitive areas jikinsa dan shi kam baiqi sun dawwama a haka ba gawani qamshi kadan kadan dake tashi jikinta iriyan yabi jiki din nan.
qoqarin barin jikinsa taci gaba dayi da iya qarfinta saidai ta gaza uwa an jonata da magnet wannan sojan ya sha gaban tunaninta kuma gashi sam bata son cika kallon qwayar idanunsa sabida wani irin Abu datakeji yana dukan qirjinta adud sanda idanunsu suka sarqe cikin na juna tun farkon ganinta dashi, a maimakon taci gaba da kokarin kwatar kanta saima ta haqura ta kwantas da kanta a qirjinsa tana sauqe ajiyan zuciya dan kukanma ya tsaya cak sai hawaye dake sulalowa tarasa abunyi, murmushi ya saki a gefen bakinsa gamida dan tsotsan red lips dinsa na qasa ahankali ya kawo bakinsa saitin kunnenta yace "ya'akayi kika daina fighting din amsan kanki ko kin gaza ne?" cikin rawar murya ta furta "dan Allah kayi haquri ka barni na shiga gida kaga dare yayi kuma abbu zaimun fad'a ne please sojaaaaa"
taja kalmar sojan da dan tsayi wanda jin zazzaqar muryar tata dake ratsa dodon kunnensa yasa ya qara matseta qam a qirjinsa har yanajin tudun manyan tsayayyun albarkatun qirjinta a nasa jiyake uwa za'a qwace masa ita dudda hijab ce a jikinta kuwa, itako jin hkn yasata qara bude baki tana kuka, tausayinta ne yaji ya tsarga masa dan kukan nan nata ba sonsa yakeba tunda ta farasa daurewa dai kawai yake, dan haka ahankali taji ya dan janye ta daga jikinsa amman hannuwansa nakan cinyoyin hannunta ya riqesu yana kallon fuskarta, snn ya furta ''OK zan barki ki shiga gida amman dole ne gobe zan dawo domin jin amsar tambaya ta kin amince?"
ajiyer zuciya tayi gamida sadda kanta qasa ta furta "ayy... ayy..abbu baya barina tsaya da wani kokazo baza'a barni na fito ba bare muy mgnr"
rasss!!!
yaji qirjinsa ya buga, mi wnn yarinyar ke nufi, dan haka cikin sauri ya furta
"kina nufin an miki miji ne?"
dudda batasan abinda abbun ke nufi da hanata tsayuwa da mutane ba saita samu kanta da gyadawa Hafiz kai alamun "eh"
atunaninta na inyaji haka zai shafa mata lfy, amman kuma sai taji wata hargitsattsiyar magana daga bakinsa yana cewa "wnn mgnr bamai yuyuwa bace kuma dole mu hadu gobe in kuma kin musa zansa azo a daukemin ke akawomn ke har inda nike ni ba'a wasa dani komi nasa a gaba saina cimmasa kisan mi zaki dinga fadamun, dan haka shawara ya rage naki"
katinsa ya zaro a aljihu ya kamo hannunta ya saka mata gamida furta " akwai special number na a jiki wnda da kin kira direct zata had'aki dani dan haka sai kiyi tunani *zuwana ko zuwanki* wanne kika zaba" bai jira jin amsar ta ba yayi saurin nufar mashin dinsa yabarta nan tsaye jiki mace ta bisa da kallo, tana gani ya bude Booth din machine dinsa ya dauko wata rigar leda ta ruwa ya sa a jikinsa yahaye Rover2 dinsa yabar gun,
dafe saitin zuciyar ta tai tana ajiyar zuciya , gaba daya kwanyarta ta rufe tarasa mima zata furta a Kansa,
ahaka tasamu ta shige gida, sosai taji dadi bata samu ammi a dakin ba ga alama tana dakin abbu, dan haka cikin sauri ta sauya jikakakun kayanta zuwa na bacci bayn ta shanya jiqaqqun a qyauren daki, kwanciya tai kan gadon ta rufe idanunta kamar maijin bacci barci, jitakeyi kamar har ynz tana jikinsa da irin abubuwan da suka faru, jitai tsigar jikinta na tashi gefe ga qamshin jikinsa a nata tanajin tashinsa dudda tacire kayn da suka kasance tare da shi kuwa amman qamshin bai barta ba, "ya ilahi"
ta furta a fili gamida tunanin maganarsa ta qarshe dayace zuwansa ko zuwanta wanne ne zabinta????!!!
sosai takejin gabanta na cigaba da bugawa babu ko qaqqautawa.... batason sabawa umarnin abbu snn kuma daga gani wnn mutumin mugu ne komi nasa da gaske yake,
shin ya su ammi kuma zasuji in sukaji labarin an dauketa ???
tambayoyin datakewa kanta knn tagaza samun matsaya, adda salma ce ta fado mata a rai a take ta tsaida Shawara kan zata je mata da mgnr gobe kota samu mafita akai, runtse idanunta tai jin motsin shigowa dakin,
Ammi taji yace "ah Ashe ta dawo ma Mlm kaganta nan har ta yi barci kaga ba saima ka fita ka tafo da itan ba,
ga alama tun ma sanda ka shigo naje kaima abinci ta shigo mu muna cen muna mgnr bata dawo ba ashe ta na nan ta na barci" muryar abbu taji yace "to inda ta dawo Masha Allah bari naje na kwanta".
haka ammi ta kwanta bacin tasake musu sabuwar addua ta shafe mata a jiki.
haka Ammi takeyi mata tun tana qarama koda tayi addua wajen bacci ta saba idan tazo sai tayi mata tata, tanajin Ammi ta yafa mata malullubi sabida ruwan da akeyi tafe yake da sanyi,
kwanciya ammi tai itama tashiga baccinta daga bisani.
basmah ko wasu sababbin hawaye taji sun sauqo mata sosai iyayenta ke qaunarta suna bata kulawa shin ya zasu ji insukaji labarin tabi namijin da basu sanshi ba a burinta naqin son kaucewa umarnin abbu kan mgn da wasu batareda izininsa gareta ba na yuyuwar hkn a kofar gidansa bayan yasha cewa lokaci yake jira danya sanar da ita ma'anar hakan??
*By 4 writer's fasaha*👩👩👧👧😍✍🏻
[7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!!
*FASAHA ONLINE WRITERS*
F.o.w.
Written by.
*FOUR GORGEOUS WRITERS*
-Raheenat mahmud.
-Mmn Abduljalal.
-Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha).
-Matan Borno.
*♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️*
Bismillahirrahmanirraheem.
*Gargad'i*
Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba.
33.
Muryarsa ta kuma dukan dodon kuneneta a karo Na 2 taji yace "zuwa wanne lokaci knn?"
cikin rawar murya tace
"d...daga yanzun har zuwa kamin la'asar"
Yace "OK gani nan zuwa ynz" qit taji ya kashe wayar, sauke numfashi tai gamida dafe kai, adda salma ta dafata tace
"ya kukayi ynz kuma?" basmah tace "yace gashi nan zuwa, kinga Ammi batason najima waje shiyasa nace masa lkc daga ynz har kamin la'asar kinga ynx 2 saura"
gyada kai adda salma tai tace "hakane, bari naje na qara kikkimtsa sit room din dudda dai shararre ne adai qara kakkabewa"
haka adda salma ta qara gyara wajen sai qamshi ke tashi na turaren wutar data jona,
basmah ko sai binta da kallo takeyi, dud inta tuna wa akewa wnn shirin saitaji haushi ya qara kumeta.
minti 20 tsakani saiga wayan adda salma ta soma ringing, adda tai mata alamun ta dauka dantasan baqon nasu ne yazo,
"na iso"
abinda taji ya furta knn ya katse wayar, miqewa tai ta nufi soron gidan, tun kamin ta ida fitowa ta hangosa tsaye a bakin motarsa, qananun kayane jikinsa yayi matuqar kyau, fuskarsa saye da glass gamida facemask, lumshe idanu tai numfashinta na qara sauri, ahaka taga yabaro bakin motar ya nufo inda take tsaye bakin zauren, saddar da kanta tayi gamida mgn cikin sanyin murya bayan gaishesa datai
"ka shigo inji adda salma" ta juya zuwa bangaren sit room shima ya bita hannuwansa soke cikin aljihunsa farinciki na ratsa sa ganin komi na tafiyar masa yanda yake so, sun gaisa da adda salma dayake shima yanada raha inyaso haka suka yi hira da adda salma sosai kamar wasu 'yan uwa haka basmah tasaki baki tana kallonsu, tayi mamakin kuma yanda abincin da adda ta kawo masa shaqe da plat yaci sosai d'an wanda ya rage baifi 2 spoon ba,
(readers kada kuyi mamamkin cin abincin Hafiz dan baici komi cikin gidan nasa ba ya fito, Fatima tana asibiti tun safe ta fice yayinda zee ta nad'e a gado tanata qaqalen amai a zuwan batada lfy, dudda ko lafiyanta lau tana gandar yin girkin ne kowa taci ta qwammaci ta yini cin siding da lemo, heema ko tunda tai ciwon nan qazanta saita qara samun muhallin zama kamin ta tashi ta kauda hakki sai an kai ruwa rana acewarta har ynz jikinta bai dawo dai daiba aman hkn baihanata karatu cikin waya anytime, shi kuma gashi ba ma'abocin cin kayan ciye ciyen waje bane kuma ynz abin yace yaje gidan hajiyarsa yaci saita tuhume sa mata har 3 cikin gida babu wacce zata iya masa girki yaci?,
mafarin knn ya haqura yasha lemo da snack, yayi wanka ya shirya ya fito gidan ya nufo anguwarsu basman, aransa baqin ciki da takaici fall, na tunanin ace kanada mata har uku amman matsala bata gama yanke maka ba ta samun cikakkiyar kulawa daga garesu kullum dai kowace da tata matsalr to sai yaushe zaisamu cikakkiyar kulawa daga matansa kamar yanda yake gani ga sauran gidajen abokannsa?, a wann gabar muke cewa kuyi haquri readers kuyiwa Hafiz adalci dan dalilan qara auransa nada yawa bari mu kawo daya daga cikin su zakuga wani namijin dukkan wata kulawa da ya dace ace yana samu daga matarsa ya rasata warwas to shin yakuke ganin cewa bazai yi tunanin kawo wata ba, wataqil dan tunanin samun canji gamida samun sassauci akan auren da yake shirun qarawa wataqil ma shi d'in haka tasa kaddara tazo masa ta jarabtar rashin gyararrun mata, kunsan kowa da qaddar sa, gata dai heema mata ta farko garesa sunyi auran soyya daga baya tazo ta gaza ata fannin tsafta da bawa miji kulawa, kunsan da hkn kuma shine ginshiqin rayuwar aure babu namijin dazai iya daukan hakn, yayi nasihar yayi mgnr yayi fadn ammn taqi gyarawa burinta kawai ta kwanta taita karance karancen labaruka to inda Allah ya hore masa karo watan mizai hana?, snn kuma mace ta 2 zainab wnda babnsa aminin babnta ne kuma babnta shi ya samu babansa yayi masa kyautar ta ga dansa atunainsa auran zainab zai kawo masa sauqi inda babanta mutumin qwarai ne kmr yanda yasani kuma yana iya yinsa wajen bawa yaransa tarbiya bugu da qari ga zee 'yar qyale qyale CE saidai matsalarta gandar yin abu, sai taga dama ga rashin haquri ga tsananin kishi da had'a fad'a tsakaninta da abokan zamnta inbacin datake shakkarsa ma da abubuwan da zatayi sai sunfi haka yawa a gidan, to Ina wacce zaka nuna cikin kace itace ta qwarai? Kowace da halinta, snn ga Fatima kuma tazo ata uku, again ita kuma mamnta aminiyar mmnsa ce, mamansa ta zaba masa ita, wato mamnsa ta had'a auran dan tunanin zaya samu sauqi daga gareta wanda ada ta faro kmr duka knn tana bawa abokan zamn nata girmansu saidai daga baya ta botsare sakamon sauya mata tunani akan maganganun dataji daga bakin abokiyar zamnta zee na tsantsar makirci maimakon tadauki d'amarar kawo qarshen rashin zaman lafian a gidan itama saita fiddo nata mugun halin Inda tai amfani da matsayinta na likita ta dinga dirkawa abokan zaman nata qwayoyin hana haihuwa kmr ynda wautarta tasa tasha itama, dudda dai Allah ne mai bafa haihuwa ga wnda yaso, amman dan kinji abu daga bakin kishiya ai bai zama dole ace kin ta'allaqa akai ba har kiyi gaggawar aikata hkn wato kisha maganin hana haihuwa dataji ance mijin baiso,miyasa shin bazaki tunanin zaki so son ganin ya'yanki ba kema komin daren dadewa,? bugu da qari Fatima batada jimirin tarayya da mijinta na tsawon lkc shi kuma Hafiz nada qarfin sha'awa Wanda kaf a cikinsu zee CE mai kokarin kam@nta iya daukar buqatarsa, gaya nan dai kowa da tata matsalar haka gidan Hafiz yake, to yaya kuke tunanin Hafiz bazai so ida cike