Showing 78001 words to 81000 words out of 184891 words
Chapter 27 - DAURIN BOYE Complete Document by Safiya Abdullahi Huguma.txt
da wasu mutane da yawa ya sauyasu da wasu...saboda walqiyar da akayi suka ga kowa quru quru,kusan shirunsa yafi maganarsa yawa cikin motar,saboda tsohon ciwon kansa dake son ya tashi,wanda hayaniya da kuma tarin tunanin dake cunkushe a kwanyarsa keson tayar dashi,da fari mahmoud bai gane ba,ya addabeshi da tsokanar kodai kewar amarya yake,bai samu ya ganta ba,sai daga bisani ya gane matsalar ciwon kan nashi ce keson tashi,tilas ya tsaida ayarin motocin suka koma mota daya shida khaliphan iya su biyu,yadda hakan zai bashi damar hutawa sosai.
***********************
Qarfe takwas na safiya suka gama shirin komawa gidan daddy wanda haka su inna yelwa suka zartar a cewarsu a gidan mutumin daya riqeta kamar diyarsa za'a dauketa a miqata gidan mijinta,itakam bata da wani tsari sai yadda suka tsara,wannan karon ma ce musu kawai akayi su fito ga mota,wannan karon bata musa ba bata ce komai ba suka fito,motocin guda biyu ne wannan zuwan,guda daya ita da aliya ne da mero sai larai da bahijja yayan baba auwalu,daya motar kuwa gimbiya inna yelwa ce da inna kulu ga mamakin aysha inna yelwan bata ce komai ba ko tayi wani abu na tada hankali kan an hadasu muhalli daya da inna kulun ba,sai kuma lanti matar baba sadisu da kuma qannen ummi mata su biyar jimillar wajen su goma suka nufo gidan daddyn.
Kamar wancan karon wannan ma tafiyar bata wani wahal dasu ko sunga nisanta ba,cikin mintoci zuwa awa guda suka isa gidan,suma gidan a cike yake da 'yan yinin biki,hakanan suka ratsa zuwa cikin gidan ayshan na musu jagora,bata wuce dakinta ba sai da suka soma zuwa wajen mummy don su gaisa,sama sama ta karbesu kafin daga bisani su wuce zuwa dakin ayshan su yada zango.
Qarfe biyu na rana ya shiga bangaren annin,ya kasa daurewa duk da yawan jama'ar dake gidan da sunan 'yan biki da kuma ciwon kanshi da yakeson ya dawo,ciwo ne daya sameshi kusan shekara goma baya bisa wani dalili,tun jiya rabonshi daya ganta abinda bai saba yi ba indai yana gari ko yana qasar,a kasalance yake takowa zuwa bangaren nata sanye da farar shadda riga iya gwiwa mai dogon hannu da wando da alama masu hade babbar riga ne,wanda ya barwa mahmoud ajiyarta a guest house dinshi da suka sauka shi da sauran abokanshi da suka halarci bikin,duk da ba yadda baiyi dasu suyi zamansu ba amma kowanne sai dayazo mishi,kanshi babu hula hannunsa daya saye cikin aljihun wandonsa,yayin da daya hannun yake riqe da hular da bai saka din ba,duk inda ya gifta ido ake binsa dashi kaman yadda akasan amarya da ango da farinjini haka aka dinga tsokanarsa,murmushi kawai yake wanda kusan na yaqe ne saboda ciwo da kanshi keyi,yakan tsaya wani wajen su gaisa wani wajen kuma ya wuce abinsa,da yake yasan kowa yasan kuma dalilin da yasa mafi yawancinsu suke tarayya da su,a haka ya cimma anni a falon ta zaune ita da sauran 'yan uwa kowa na sabgar gabansa,falon ya cika da hayaniya da surutu dalili kenan da yasa yaji bazai iya zaman falon ba bayan sun gama gaisawa ya miqe,inda wasu mata dake zaune su uku kowacce idonta ke kasa taba qissima abinda zata fada wanda zahiri abinda kecin zuciyar kowannensu ne,inna maryam wadda kusan tafisu rashin haquri kuma mahaufiya ga zeenart tace
"Kadaiqi 'yan uwanka khalipha qarfi da yaji...duk dadin bare ai dan uwa ya fishi ko?,da cikin 'yan uwanka ka auri daya kai kanka kasan yanzu farinciki da ake yafi haka...." Murmushin gefen baki yayi wanda yafi kama daya motsa fuskarsa ne kawai,baisan me yasa wasu mutanen sam Allah bai halicci kunya aqwayar idanunsu ba,baisan me yasa wasu suke da saurin manta bara ba,bai cancanta idan ka aikata sharri ka mance da kayi ba,domin shi din dan aike ne,duk daren dadewa watarana zai dawowa mai shi,ta manta lokacin da 'yan uwan suka kasa tabuka komai ga rayuwarsu?,ta manta sanda suke gudunsu kowa ke qyamar hada muhalli da su?,ta manta cewa bare...baren da basu san daga ina ya fito ba shi ya tallafi rayuwarsu?,ya musu abinda kaf dinsu suka kasa yi musu?zaiso ya jefa mata dukka wadan nan tambayoyin saidai kuma a yanzu baijin yana da lokacinta,sai kawai ya saka kai ya shige dakin gadon anni.
Saman gadonta ya xube plat yana tallafe da qeyarsa da tafukan hannunsa daya hada guda biyu waje daya idanunsa a lumshe,kunnuwansa na masa tariyar kururwar maroqa dake faman kiransa da angon aysha a wancan awannin da suka shude,yana tariyo yawan jama'ar da suka halacci wajen,manyan mutane a qasar nan da wajenta,mutanen da bai taba tsammatar a rayuwarsa zaiyi tarayya da wasunsu ba.
"Lafiya dai khalipha?" Yaji muryar anni na ratsa dodon kunnensa,idanunsa da suka dan kada ya bude ya kalleta da su,sannan ya miqe ya zauna sosai saman gadon
"Ba komai....kaina ne yake dan ciwo kadan..."
"Hayaniya ko?....dama nayi xaton faruwar hakan..kasha magani?"kai ya gyada
"nasha...."
"To Allah ya sawwaqe"
"Amin"
"Batun dauko amarya...." Anni ta fada tana dubansa,baisan sanda murmushi ya subuce masa ba mai sauti,shi shaf ya manta da agender ta gaba ma ta dauko amarya
"Anni....kina son yarinyar nan da yawa...Allah yasa itama haka ne" murmushi tayi
"Khalipha yarinyar ta wahala da yawa...ya kamata zuwa yanzu tasan akwai soyayya qauna da tausayi a ban qasa....ya kamata taji yadda sauran mutane suke ji idan suka samu mai nuna musu qauna....kasa a ranka amana ce zaka riqe saboda Allah,kar ka sanya cutarwa ko matsantawa a tsakaninku,ka bata 'yancinta wanda bai sabawa addini da shari'a ba" hakanan yaji zuciyarsa na bugawa da kalaman anni...yanajin kaman ta dora masa wani qaton dutse saman kanshi,sai kawai ya miqe
"Qarfe nawa zasu je tahowa da itan"
"Kaman biyar ko shida"
"Ba damuwa......" Tare suka fito da annin ya fice daga sashen nata ya koma nashi bangaren don yana buqatar kadaicewa baya son hayaniya ko zai damu ciwon kan nashi ya sauka,bai jima da shiga ba bacci yayi awon gaba dashi mai nauyi,bai tashi farkawa ba sai qarfe hudu da rabi,subhanallahi ya ambata ganin lokacin sallah ya qwace masa,da sauri ya dira daga gadon ya wuce toilet ya kama ruwa yayi alwala ya fito ya tada sallah.
Yana tsaka da azkar din yammaci biyar saura mahmoud ya kirashi
"Wai ina ka shiga ne?"a kasalance yace
"Ina cikin gida"
"Anya kuwa?....irin wannan murya kodai amarya ce...." Tsaki khalipha yaja,mahmoud yana magana kaman baisan komai kan auren ba
"Me yake faruwa?" Ya jeho masa wata tambayar daban
"Maganar dauko amarya fa?....sai yaushe?"
"Biyar zuwa shida anni tace"
"Toh ba damuwa...ciwon kan fa?"
"Da sauqi dai...baikai na dazu ba"
"Allah ya qara afuwa...zan sake nemanka"
"Okey" ya fada yana katse wayar yaci gaba da azkar dinsa kafin daga bisani ya lula duniyar tunani.
Qarfe biyar da rabi yana shirin shiga wanka ko zaiji qarfin jikinsa kiran mahmoud ya sake shigowa
"Mun fito da dukka motocin nan fa yau ne yafi cancanta ayi amfani da su,dasu xamu tafi daukota" idanuwa ya zaro yana mamakin mahmoud
"What....mahomud dukka sababbi ne...kasan me zanyi da su,wai kana nufin duk yawansu dasu zaku tafi kaman zaku taron president?"
"Tafi president ma" ya fadi yana katse kiran,sauke wayar khalipha yayi yana binta da kallo cike da mamaki,kada kai kawai yayi ya shiga toilet din ba tare daya sake bi ta kan mahmoud ba.
Gaba daya layin ya dinke tsaf da jama'a,koda bakasan wajen ba idan kazo wucewa zaka san cewa biki ake,daga cikin gida kuwa bangaren asma'u amarya an gama shiryawa tsaf,ko irin kunyar nan tsoro da fargaba na amare babu ita tattare da ita,kwalliya ta tsara sosai kamar ranar ne ma ake dinner din tata,qawayenta 'yan bana bakwai kewaye da ita suna sake tunzurta tare da hirarrakinsu,lubna qawarta wadda itace ta biyu baya ga mai sunanta husa ta shigo tana cewa
"Guy din nan ya gama fitowa dake asma...ke kinga sabbin motocin da suka jere a layin nan kar da su,da alamu ma ba'a taba hawansu ba,iya ganinka sune kala daya yadda kikasan za'a rakiyar shugaban qasa?,wata boyayyar ajiyar zuciya ta saki sannan a fili tayi far da ido,dukkan fargabarta na tafiya,ta boye dukkan wani gata da aysha ta fita tsoronta kar a barota ranar da za'a kaisu,ta toshe duk wata kafa da zata fidda labarin aljannar duniyar da aysga ta samu,tana tsoron kar a daukan amarya suyi shirin da zai rusa nata,wanda kallo zai koma sama,maimakon a kalleta ya zama ayshan itace abar kallo,ashe da wasa hamid yake mata daya gaya mata cewa mota biyu xai kawo shi baya son hayaniya azo a cika masa gida a bata masa waje,tunda ya fada ta kasa challanging dinsa don kar yayi fushi,amma kuma a farga take na kada ya aiwatar da abinda ya fada din,ashe ma wasa ne
"kice yau muma ranarmu ce...idan da rabo muma sai kiga mun dace da wani don din fa" inji nusaiba wanda maganarta ta farantawa da yawa a wajen rai,shewa suka saka sannan suka shiga tafawa cikin walwala da nishadi,asma'u kam ji take kaman ta shide don dadi,kanta ya sake fasuwa,taji ba komai bane don aysha ta fita da gida tundaya kankarota a nan,kuma zata ci gaba da toshe duk wata hanya da qawayenta zasu san mijinta sama yake da nata mijin.
Ta bangaren aysha kuwa tana yin komai ne bisa umarnin aliya,tun dazun da daddy yazo ya musu nasiharsa da bankwana na qarshe take jin kamar idan ta fita daga gidan ba zata dawo ba,kaman tace ta fasa auren...kamar tace ta fasa tafiya,suyita zamansu dasu asma'un tana daurewa halayyarsu,tabbas sabo mugun abu ne,sabo turken wawa ne,batasan da wanne baki zata yiwa daddyn godiya ba,batasan cikin addu'o'i wacce addu'a ya cancanta tayi masa ba,saidai kowa tayita roqa masa gafara da rahamar ubangiji har qarshen rayuwarta,tana zaune saman doguwar kujera a gaban mudubi aliya na shiryata,sunyi fada yafi sau nawa,duk abinda ta saka mata sai ta cire,duk abinda ta goga mata saita goge,saida aliyan ta nuna fushinta sannan ta tsaya ta mata madaidaiciyar kwalliya wadda ba qaramin kyau tayi wa ayshan ba,kamar ka sace ta ka gudu,kwalliya mai sanyi babu hayaniya ba cin waje,tana tsaka da fesheta da turare wayar aliya ta dauki ruri,da hannu daya ta daga saboda dayan ya baci da hoda ta kara akunneta
"Okey...okey to shikenan" ta ambata,wayar ta datse tana fidda murmushi idonta akan aysha
"Ko iya haka aka tsaya khalipha ya faranta min....na gode masa qwarai" saita dubi 'yan uwan ayshan dake dakin tace
"Duk motar da kuka gani baqa mai dauke da wani tambari a jikinta motocin daukar indo ne...ku shiga duk wadda kuka ga dama,ko kowacce mutum mutum daya zata dauka motocin sun mana yawa....duk wanda ya muku magana koya gaya muku maganar banza ku mayar masa" dariya suka sanya aysha na binsu da kallo,tun jiya aliya ta zige su baki daya,sun kuma hau,kowa yasan yanayin yadda wasu yaran karkarar suke bare yanzu da aliya ta sake tunzurasu,murya qasa qasa don sam bata son magana tace
"Aliya....kin zama babbar kwabo...ke kike sake tunzurasu" idanu aliya ta fito da shi tana tsayawa daga rolling mayafinta da take tana duban aysha
"Kin manta abinda hausawa suka ce?...rana dubu ta barawo rana daya tak tamai kaya...shekara nawa ana abu daya...so ba ruwanki malama ki barmu yau mu huce takaici" bakinta kawai taja ta tsuke,tasan tunda ta niyyata sai sun adar,tana kallon aliyan ta fice daga dakin.
A corridor ta samu mamanta wadda daga dakin mummy take tayi mata Allah ya sanya alkhairi,aliya na ganinta ta mele baki
"Kai mama...sai da kika mata Allah ya sanya alkhairi bayan baso take ba na 'yarta kawai takeso" daquwa maman ta watsa mata
"Gidanku ja'ira...koma meye ba daga yau ya qare ba?,Allah ya qaddarawa kowa qaddararsa?"
"Shikenan mama....ga masu daukan ayshan can sunzo bari na yiwa su gwaggonta magana....."
"To shikenan...bari na shiga mu gaisa".
Wayarta ta daga ta kira mahmoud wanda suka jone a matsayinsa na babban abokin ango ita kuma babbar aminiyar amarya,bakin daya daga cikin motocin ta qarasa tana qarewa motocin kallo a fakaice,ita kanta abun ya qayatar da ita,yawansu da kyan motocin da yadda suke daukar ido,magana sukayi da shi ta gaya masa duk matar data shiga motarsu gidan aysha za'a wuce kawai sannan ta dawo ciki,tun daga farfajiya zuwa falon godan take jin ana zancan motocin da suka zo daukar asma'u,kowa na zuzutasu hadi da yabawa,dariya take sosai cikin ranta tana qissima yadda dramer zata kaya,lallai yau akwai film guda a sanda asma'u ta fahimci meke faruwa,yau zata gane a rayuwa kafi wani ne wani ya fika,kuma dole kai qasan wani kake komai kyanka,iliminka dukiyarka ko nasabarka.
Sanda ta shiga dakin bata taddasu aysha ba,su gwaggo sun miqa ta wajen mummy da nufin suyi sallama,kalaman da aysha tayi ga mummy ba ita kadai ba har wanda ke wajen ya tabasu,wannan karon duk da yadda mummyn kejin zafin aysha...jin zafi mara dalili ta daure tayi mata fatan alkhairi,kuka take sosai cikin mayafinta,kukan rashin uwa,uwar da zata tallafeta ta rungumeta,kukan rashin uwar da zata gaya mata dokoki da hanyoyin zaman gidan auren,uwar da zata nuna alhinin na haqiqa saboda sun raba muhalli...uwar da zata roqa mata salama da samun tabbatuwa da zaman lafiya a sabon muhallin da zata soma rayuwa,yau jinta take cikin matsanancin quncin da zata iya cewa tamkar ninka mata shi akayi,a haka take takawa tana ficewa daga gidan,kuka na sarqe numfashinta kamar zata shide.
Kowa ya san yadda mata keda kwadayi da rububin zuwa gidan amarya,hakan ce kuwa ta kasance sanda aka soma bude motocin daukar aysha,dangi da 'yan uwan da kaso tara cikin goma na asma'u ne suka soma duruwa ciki,suna tsammamin motocin rakiyarta ne,don da yawa daga cikinsu suna da kabarin irin mijin da ayshan zata aura,basu da labarin yadda lamari ya sauya lokaci daya,so babu wanda ya kawo cewa mijin nata zai iya aiko da wadannan motocin bare suyi tunanin nata ne,a haka labari ya bazama cikin gida masu son zuwa kai amarya wadanda basu da ababen hawa suka soma fitowa.
Farida ce ta shiga dakin da asma'u da qawayenta suke ta sanar musu an soma tafiya fa,a sannan wata yayar mummy ta shiga ta kai asma'un wajen mummy don suyi sallama,ba wata sallama bace ko wasu kalamai illa kuka da suka dinga yi,saida aka riqe asma'u wanda kusan rabi pretending ne,don dai kawai kar aga rashin kunyarta,bata tunanin don zata koma zama da masoyi kuma ya zame mata abun kuka,a haka aka lullube asma'u aka dannata cikin daya daga cikin motocin daukar amarya da zasu gidan aysha ba tare da sun sani ba.
*_Ya Allah,ya ubangiji ka rabamu da sharrin mutum da aljan_🙏🏽🙏🏽*
*mrs muhammad ce*👑
*mrs muhammad ce*👑🏡🏡🏡💋💋💋💋💋💋
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: *_ZAFAFA BIYAR NA KUDI NE,IDAN KIN GANI DON GIRMAN ALLAH KARKI SHARING,LITATTAFAN SUNE KAMAR HAKA_*
*DAURIN BOYE*
_SAFIYYA HUGUMA_
*WUTSIYAR RAQUMI*
_BILLYN ABDUL_
*BURI DAYA*
_MAMUHGHEE_
*SAUYIN QADDARA*
_HAFSAT RANO_
*KAIMIN HALACCI*
_MISS XOXO_
*GA WANDA KEDA BUQATAR SAYENSU SAI YA TUNTUBI WANNAN NUMBER*
08030811300
*KO WANNAN NUMBER*
07067124863
*DB*
29
Ita kadai da qawayenta ne suka shiga motar,saboda a cewarta idan aka hadata da tsofaffi zasu hanasu sakewa,suna shiga ta yaye lullubin kanta tana kallon cikin motar,ita mayyar mota take ta burgeta,tayi mata kyau sosai komai yaji,tana ji a ranta ita ko irinta zata sa mahmoud ya siya mata,nan suka rare cikin motar abinsu kamar ba amarya ba,ta yiwa driver magana ya saka musu waqa,saida suka zaba daya daga cikin waqoqin mutanen kudu
"Asmaa....haka friends din hamid suka hadu?....ke kinga wani guy dana gani a cikinsu kowa....ke inaga rabo ke kira na nazo bikinki" cewar husna duk girman kanta da fadin ranta,dariya suka sheqe da ita gaba da
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: qawayenta mutum uku,baya son qorafi baya son kuma ya qarajin wani abu ya biyo baya,tasan daddyn har yau na ciki da ita kan maganar aysha,tilas ta haqura,aka dauki yayarta daya yayar daddy daya,qawayenta biyu,qawayen asma'un biyu,abun mamakin shine sanda suka fita da amaryar akwai motoci kusan guda takwas,saidai biyu ne kawai nasu saura dangin hamid ne mata,wanda a qa'ida su zasu shiga su fito da amarya amma suka qame cikin mota ba wadda ta tako waje har aka saka asma'un cikin motar aka soma tafiya.
Qarfe tara na dare ayarin motocinsu khalipha da abokanshi suka shigo gidan,daga inda take zaune tana iya jiyo qararsu da maganganu sama sama,duka duka ba'a fi mintuna goma sha biyar ba taji motocin sun sama ficewa daga gidan,cikar mintuna ashirin taji dif alamun babu kowa a harabar gidan.
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: tsantsar bacin ran dake fuskarta na nunawa,duk da qoqarin danneshi da take
"Motoci biyu?...motoci biyu kuma?" Mummy ta tambaya tana yatsine fuska
"Ki aika a gano miki" anty safiyya ta fada tana cire mayafinta ta wuce bandaki,don ita bata jin zata ma iya zuwa.
Kai tsaye dakin asma'u mummy ta wuce tana tambayarta zancan motoci biyu da aka ce,ta tabbatar mata haka ne,nan mummy ta hau masifa tana fadin idan ma qyashin bada motocin suke su zasu bada wadanda zasu isa
"Mummy.....kiyi haquri kawai don yace baya buqatar mota sama da biyu",wannan batun shi ya tunzura mumnyn,tana ganin kawai hamid ya shirya wulaqanta su ne,ta taya har aisha zata fisu yawan 'yan rakiya da ababen hawa?,ganin yadda mummyn ta hau sosai taqi sauka daga qudurinta na qara motoci,sannan ita ta sani idan haka ta kasance komai zai iya faruwa,saboda haka tayi hanzarin kiran daddy ta gaya masa komai,kashe wayar yayi ba tare daya ce komai ba ya nemi mummyn da kanshi ya bata umarnin ta bada yarinya a tafi kaita,a hadata da manya mutum uku
[10/02, 8:40 PM] +234 810 044 6653: ,bata iya bata amsa ba sai hannunta data kama suka shige motar anty haliman suka tada ta,tilas saura suka sake hawa motocin da aka kawosu akayi jigilar maidasu.
Tun cikin mota ta dinga jin ta muzanta,duk da cewa ba wadda ta sake ce mata komai amma saitaji a karan kanta ta tsargu da kanta,ba abinda ke mata yawo cikin idanu da kwanya irin gidan aysha,ita kanta ta tabbatar da cewa khalipha ya yayiwa hamid fintikau