Showing 15001 words to 18000 words out of 126031 words
Chapter 6 - Aalimah Complete 1,2,3,4 Free Book by Takori .txt
kika ce kinyi nadamar bata min rai akan hakan, kin karbe ta cikin ‘ya’yanki, yanzu kuma, me ke damun ki? Na kasa fahimtar ki daidai, don Allah ki fahimtar dani abinda ke ran ki)â€.
Hakurin dai ta ci gaba da ba shi kwando-kwando. Bayan shi ba ta san da wacce kalma za ta yi masa bayani ya fahimta ba. Ya fahimci she doesn’t want a STRANGER close to her family (bata son BAKO cikin iyalin ta). Cewa zai yi Aalimah is not a stranger she’s part of him. Ita kuma ‘Da’ in ba ita ta haife shi ba, to ba Da ba ne a gurinta, tunaninta daban, ra’ayinta daban da na kowa. Kai ka ce haifaffiyar Amurka ce iyaye da kakanninta sabida dabi’u da akidojinta.
3094856450
Sumayyah Kabara
Firstbank
Price 1&2 N400
6/28/21, 7:31 AM - Buhainat: 🌹 *Aalimah* 🌹
*SUMAYYAH ABDULKADIR TAKORI*
LAST FREE PAGE
Kai ta daga, cike da tausayinsa. Babban mutum kamarshi haka, mai manyan ‘ya’ya da furfurarsa da komai yana ta kwantar da murya, yana lallashinta kan dan abin da bai kai ya kawo ba. Ko bai roke ta ba, ba ta yi niyyar gaya wa Daddynta komai ba balle Mama, da ba’a gaya mata abin da zai daga mata hankali.
Ta ce, “Daddy na yi maka alkawarin zancen nan ya wuce. Amma ina rokonka ni ma don Allah kada ka yi wa Mummy fada. It’s human nature (halittar dan adam ne).
Ko ka yi fadan ba abin da zai canza ta. Akwai mutane irinta da yawa da ba sa son kowa ya rabe su, they will act absent mindedly, su rasa tsinkayensu da tunaninsu.
Yanzu kamar Mummy she’s very well educated, amma ka ga ta kasa hangen cewa, abinda take shukawa a kaina ba inda zai je musamman a kasar nan, you’ll soon come to know it.
A lokacin da za ta aikata ba ta yi tunanin hakan ba. Abinda take so kawai shine in matsa in bata gidan ta. Don haka ko me za ka zo mata da shi yanzu ta riga ta shirya maka. Daddy act smart, sai a zauna lafiya. Ni kuma ba zan sake cewa zan koma hostel ba har sai na gama karatuna, zan zauna da Mummy yadda ta ke Daddy, it’s a promiseâ€.
Hannayensa biyu ya ware mata,
“Give me a hug my daughterâ€.
Kunya ta ji sosai ta soma dariya, kafin ta karasa ya rungume ta. Sannan ya sake ta ya dan bubbuga kafadunta.
“What do you like to eat?â€
Ta ce, “Na yi girki Daddy, mu je gida mu jira su Basma su dawo mu ci abinci tare yadda muka sabaâ€.
Ya ce, “No, it will take time, mu je in sama miki abin da za ki ci, ki ci a gabana ki koshi, sannan mu je mu dauko su Basman mu koma gidaâ€.
Wani gidan cin abinci ya kai ta, ya tula mata kayan dadi a gabanta, irin wanda ba ta taba ci ba. A gefe ga Pizza, Shawarma da kazar Kentucky fried chicken. Ta ci iya cinta, ta kora da sassanyan Pepsi, ta yi gyatsa, ta yi hamdala. Ya yi wa su Khaleesat guzurin nasu suka tafi, Khaleesat aka fara dauka a makarantarsu ta islamiyya da yake in ta tashi daga boko islamiyya ta ke shiga wadda ta ke daura da makarantar bokon nasu, ita da Yesmin, ta wasu larabawan Libya. Sannan suka dau hanyar Boston University bayan Daddy ya kira Basma yace kada ta biyo Vangasu nan zuwa daukarta. Khaleesat cike da murna da ganin yau Aalimah ta fito, wannan ya tabbatar mata Daddy came to know Mummy’s mischiviousness (Daddy ya ganeketar Mami).
A kalla dai ba su sabawa uwarsu ba tunda ba su suka gaya masa ba. Abin da ya sa Basma ma ba ta damu sosai ba kenan a kai, ta san jami’ar Boston wil not take that any longer they will trace for Aalimah (bazasu dau wannan ba, zasu bi bayan Aalimah). Ta yi mamaki ma da aka dauki tsawon wannan lokacin. Tana ganin Aalimah a motar sai Ehoo! Ta rungume ta tana ta faman sambatu.
“Aal, are you alright? We are sorry Aal, we can’t do anything for youâ€.
Harararta Daddy ya yi sosai, mai dauke da maganar da ba sai ya furta ba.
Da sauri ta ce, “I’m sorry Dad, she’ll throw a tantrum (zata yi balbalin bala’i) (tana nufin Mamanta)â€. Ya girgiza kai kafin ya ce.
“Wannan na nufin kun fi jin tsoron Mamanku a kainaâ€.
“Of course, Dadâ€. In ji su duka su biyun har suna hada baki.
Dariya ya yi, a ransa yana fadin, ni kaina wani lokacin tsoron nata nake ji, amma this time around za ta gane kurenta. Yesmin ba ta san bikin da ake ba, tana ta kokawa da robar ice-cream dinta. Aalimah ta baiwa kowacce ledar takeaway dinta. A cikin motar suka hau ci don duka yunwa suke ji.
“Kada ki so ki tona yadda nayi kewarki a makarantar nan Aalimahâ€. In ji Basma.
“I can estimate (zan iya kintatawa)â€. In ji Aalimah ba tareda ta dago ba tana kokarin hudawa Yesmin lemo.
Daddy yana jinsu yana jin dadi a ransa, zumuncin Basma da Aalimah yana yi masa dadi, ‘yarsa Basma haka ta ke, zuciyarta a bude ta ke, kuma ba ta boye duk abin da ke zuciyarta,whilstKhaleesa ‘yarI don’t carece, though she’s nice too (yayin da Khaleesat mai halin ko’in kula ce, duk da haka tana da kirki).
“Bazan ba ki hakuri kan abinda ba ni da laifinsa ba Aal, Mummy tana da kirki, amma wani lokacin ba ka gane kanta. Na tabbata za ta zo ta so ki idan ta gane kyawawan dabi’unki. Ban taba ce miki komai ba, tunda Mummy ta fara abinnan, ina jira ne sai Daddy ya sani. I’m sorry Aalâ€.
“Zan iya rokon alfarmar ki bar maganar nan haka Basma?Mum is my mother, meye a ciki don uwa ta yi wa danta wani abu da bai ji dadin sa ba?â€
“Ai haka ta ke da mita kaman tsohuwaâ€. In ji Khaleesat.
Dariya suka yi ita da Khaleesat, Basma ta harare ta. Daddy uffan bai ce musu ba, shi kadai yake sakawa yana warwarewa a ransa na matakin da zai dauka a kan Mummy, yana kuma tunanin maganganun da suka yi shi da Aalimah. yarinya karama na koyar da shi ‘psychology’. Na yadda zai tafiyar da matarsa mai baudadden hali. Ya san duk maganganun da Basma ke yi wa Aalimah borin kunya ne na halin uwarsu. Ya jinjina wa Mansour da Aseeya na irin tarbiyyar da suka bai wa Aalimah.
Daya bayan daya suke shigowa gidan, Aalimah, ita ce karshen shigowa. Tsoron Mummy ta ke ji, tsoro mai yawa. Sanda suka shigo ita kadai suka hango zaune a dining tana shan wani damammen abu cikin kofi kaman oat, Yesmin ta yi wajenta tana kai mata ledar takeaway da suka taho mata da shi. Ido ta daga tana kallonsu one-by-one bayan ta hambare Yesmin ita da ledar tata.
Ta kan Basma ta fara don me ta kashe wayarta tana so ta tambaye ta karfe nawa za ta gama lectures ta dauko ta, shi ne ta sa ta yi wahalar banza? Sai ta koma kan Khaleesat, uban wa ya ce su taho ba su jira ta ba bayan sun san za ta zo daukansu kamar kullum? Sannan ta dawo kan Aalimah, har huci ta ke yi.
“Wato don ba ni na haife ki ba ban isa in sa ki aiki ba, tunda mai aikina ba ta nan aiki ya yi min yawa, shi ne ki ka kira ubanki? To don Allah in kin isa ki sa ya yi min duka ko ya sake ni, in bar miki kasar ki yi abin da za ki yi a cikintaâ€.
Ko tari babu wadda ta yi a cikinsu, ‘ya’yanta sun zuba mata ido, Aalimah ta sunkuyar da kai kasa sai hawaye ta ke yi. Ba ta saba da fada ba, ko Mamansu duk zafinta hadawa ta ke da nasiha. Mummy fada ta ke kamar ta ari baki ba wanda ta bari a cikinsu. She’s doing it fiercely kamar babu mijinta uban ‘ya’yanta a tsaye a cikinsu.
Wata tsawa da Ishaq Razee ya daka mata sai da ta sa Aalimah karasa fashewa da kuka, Yesmin kuma ta yi tsalle a sittin ta kankame Basma. Shi ma ya bude nasa famfon yi yake kamar zai doke ta. Duk yadda suka yi da Aalimah na cewa, he will act smart ya kasa. Da ma an ce mai hakuri bai iya fushi ba.
Bai zo da wannan niyyar ba ya zo ne da intention na hukuntata cikin ruwan sanyi. Amma ya lura zuwa wannan lokacin Zulaiha ta dade tana amfani da sanyinsa tana yin yadda ta ga dama da rayuwarsu. Ta yi masa laifi, sannan ta nuna ta fi kowa daukar zafi. Har da yi wa Aalimah kazafi wai ta kira shi. Ya tabbata Tabarmar kunya ta ke nannadewa da hauka. Gaskiya ne da ake cewa, mace komai shekarunta wani lokacin ba ka raba ta da dabba. Yanzu kamar Zulaiha mai manyan samari da ‘yammata ta tsaya tana wannan haukan just because ya kawo ‘yar dan uwansa gidansa?
Tun yana yi da turanci har ya saki ya koma da buzanci, ya koma harshensa Temachek, ya saki ya koma Francaise. A karshe ya ce,
“Please kindly get out of my mansion, go to the one who has no relatives, but I belong to IBRAHEEM RAAZI’S. I couldn’t scratch them from me for your selfish interest and your personal satisfaction. Is that clear? (Don Allah ki bar min gidana, ki tafi ga wanda bashi da dangi, amma ni jinin Razee ne, bazan iya ciresu daga jikina ba sabida son kai irin naki da biyan bukatar ranki)Ko sai na sake maimaitawa?â€
A kidime ta dago ta dube shi, he’s no longer her silent Ishaq. Wannan sassanyan mutumin mai kama da ko cokali aka sa masa a baka bazai ciza ba.Gabadaya ya hautsine mata ya koma cikakken buzunsa. Abin takaicin a gaban ‘ya’yanta, a kan wata ba’abziniyar ‘yarsa mai kama da danyen nama. Kafa ta sa ta hambare tebirin cin abincin tangarayen dakekai suka rikito suka kwankwatse nan take. Ba ta bi ta kansu ba ta wuce da gudu ta yi sama. Shi kuma Daddy juyawa ya yi ya fita daga gidan.
Kafin a jima Mummy ta sauko jaye da trolley. Dogon bakin wando na mata ne a jikinta da farar shirt an yi rubutu da bakin fenti ‘calvin klien, ta nade kanta da veil wanda ya sauka kan kirjinta, ta kuma ratayo jakar hannu mai dan girma Gucci. Ta rufe kwayar idanunta da black shades mai fadi don kada a gane halin da kwayar idanunta ke ciki. Suna tsaye cirko-cirko ta wuce su fuuu! Kamar guguwa ta fice. Sai karar reverseda mota da ficewarta gidan aguje suka ji. Yesmin ta sa kuka tana kiran, “Mummy…!â€
Za ta fice Aalimah ta kamo ta. Ta fi kowa shiga tashin hankali, kuka ta ke tun daga karkashin zuciyarta. She must leave this family for them to live in peace… ko Daddy na so ko ba ya so za ta koma hostel ko ta koma Nigeria.
Kama hannunta Basma ta yi suka hau sama, Khaleesat da Yesmin suka biyo bayansu. Ba wadda ta iya ce da ‘yar uwarta komai. Alwallah suka yi kowacce ta tada sallah. Ko da suka idar, Basma ta lura Aalimah ta kasa barin kan sallayarta kamar yadda ta kasa tsaida hawayen idanunta.
Ta raba aure! Ta raba ‘ya’ya da uwarsu!! Shi ne damuwarta!!!.
Kunna fitilar dakin Basma ta yi ta dubi Aalimah, “Malama, ba za ki zo ki kwanta ba? It’s past tenfa!â€
Kuka na sosai Aalimah ta fashe da shi.
“Ku yi hakuri Basma, gobe zan koma hostel, I’m not here to bring ‘anarchy’ between your parents. I’m sorry, very sorry…†Kukanta ya kara karfi sosai.
Basma ta sauko daga gadon ta zo ta zauna a gabanta. Kama ta ta yi ta rungume a jikinta, ta ce, “Aal, stop crying, kwantar da hankalinki. Ba nisa ta yi ba, za ta dawo. Kada ki damu kanki. Ba nisa zata yi ba. Our Mum will not go out of America because of you, she don’t even have friends. She’s going to that ANNOYING son of her’s. She mightbe in LAS VEGAS!â€.
(Maman mu bazata bar kasar Amurka saboda ke ba, ko kawaye bata da su, ta tafi wajen wannan Dan nata mai ban haushi. Yanzu haka tana birnin LAS VEGAS!â€
Aalimah ta maimaita kalmar LAS VEGAS!Akan halshenta har sau uku. Ta kuma karanta kalmar a zuciyarta sau ba adadi a wannan ‘yan dakikan da basu gaza biyar ba. She has been hearing things about Las vegas… Nan da can, daga bakin su Basma, and her fellow Boston students. Haka kawai sunan garin ke mata dadi da kwarjini a zuciyarta. Yake sanya mata wata irin nutsuwa, a duk lokacin da taji an ambace shi. Jikinta da zuciyarta kuma ke yawan bata wani irin feeling; there’s something STRANGE associated with her life and this city........Wato haka kawai jikinta da zuciyarta ke ba ta akwai wani BAKON al’amari mai karfi dake da alaqa da rayuwarta da wannan birni,wanda a wannan lokacin ba za ta iya cewa mene ne shi ba.
3094856450
Sumayyah Kabara
Firstbank
Price1&2 N400
6/28/21, 7:31 AM - Buhainat: Aalimah
SUMAYYAH ABDULKADIR TAKORI
07030137870
Aalimah ta maimaita kalmar LAS VEGAS!Akan halshenta har sau uku. Ta kuma karanta kalmar a zuciyarta sau ba adadi a wannan ‘yan dakikan da basu gaza biyar ba. She has been hearing things about Las vegas… Nan da can, daga bakin su Basma, and her fellow Boston students. Haka kawai sunan garin ke mata dadi da kwarjini a zuciyarta. Yake sanya mata wata irin nutsuwa, a duk lokacin da taji an ambace shi. Jikinta da zuciyarta kuma ke yawan bata wani irin feeling; there’s something STRANGE associated with her life and this city, which so far... she don’t know.Wato haka kawai jikinta da zuciyarta ke ba ta akwai wani sabon al’amari mai karfi dake da alaqa da rayuwarta da wannan birni,wanda a wannan lokacin ba za ta iya cewa mene ne shi ba. In aka ce strange ana nufin bakon abu. A kalla hankalinta ya dan kwanta da kalaman Basma. Tunda ta tabbatar mata Mamansu bazata bar su saboda ita ba. Khaleesat is busy with her I don’t care attitude, ta dade tana sharbar barcinta, Yesmin ce dai sai da dabara suka samu ta yi barci, don sun ce mata gobe za su kai ta wajen Mummy.
Duk da ba ta kwanta da wuri ba, hakan bai sa ta makara sallar asubah ba. Ta yi sallah ta tashe su dukkaninsu suka yi, har Yesmin. Barci suka koma, ita kuma kitchen ta nufa ta soma kici-kicin hada musu breakfast. Simple breakfast ta yi musu don zuciyarta ba dadi, plaintain (Agada), chips, da liver souce ta hada, sai ruwan shayi da ya ji kaninfari da cinnamon, wato (kirfa). Ta shirya komai a dining sannan ta koma sama. Tashinsu ta yi duka kowacce ta soma shirin wanka, daga nan sai shirin tafiya makaranta. Aalimah ji ta yi wani farin ciki ya zagaye ta, yau za ta je makaranta bayan zaman ukuba na sati hudu.
Suna karyawa Daddy ya aje fork din hannunsa ya dube su duka, “Daga yau Basma da Khaleesat ku dinga shiga kitchen tare da Aalimah, ku dinga koyon girki you are no more a kids now, ba wadda ba ta isa aure ba da a Nijar ko Nigeria ku ke, kuna jina?â€
Dariya suka hau yi kasa-kasa, wai aure.
Basma is 16+, Khaleesat is fourteen, amma Daddy na kira musu aure. Su a gurinsu they are babies, nono ne kawai ba sa sha.
Khaleesat ta ce, “Yaushe za ka bi bayan Mummy?â€
Hade rai ya yi sosai, ya ce, “She’s in Las Vegas. He called me yesterdayâ€.
Daga haka ya mike, ya ce su wuce kada su makara.
Har department dinsu Aalimah ya kai ta, ya ga malaman tsangayar da level-coordinator dinsu. Shi kadai ya san uzurin da ya ba su suka yarda za su yi mata covering abinda ya wuce ta. Allah ya so ta ba a fara jarrabawar karshen zango ba, amma ana gab da farawa, don haka a karshe sun gargade ta da ta maida hankali sosai ta kamo darussan da suka wuce ta.A yau har aboki ta yi wai shi Alex, baturen Poland don ta lura kwakwalwarsa is sharpduk a kokarin ta na cimma ‘yan ajinsu abinda ya wuce ta, kuma a yinin ranar kadai data zauna da Alex ta amince mutum ba zai iya rayuwa mai kyau shi kadai ba. Yana bukatar tarayya da mutum dan uwansa cikin kowanne al’amari na rayuwa, ba kamar yadda ta dauka a baya ba.
Yau kwanan Mummy uku da tafiya, kuma karatun Aalimah ya farfado. Don Daddy ya dawo da Easther babu nauyin komai a kanta, sai na karatun. Kusan kullum tana waya da Daddy da Mama, Yaya Aboubacar, Mahmoud, kannenta da mutanen Nijar. Ba kudi kadan Daddy ya loda mata a wayar ba. Haka Daddy ya takura kansa yake squeezing time dinsa wajen kai su da dauko su. Amma ya ce yana cigiyar direba.
Yau Aunty Zulaiha ta cika sati daya da barin garin. Gidan ba kowa daga ita sai Easther, yau din da ta kama juma’ah ba ta da lecture. Daddy ya ce ta maida hankali ta yi bitar littattafanta, kuma ta yi masa pounded yam and egusi soup yana so ya ci in ya dawo. Ba abin da ba su da shi a store da freezers don Mummy Zulaiha ba daga nan ba wajen iya cefane, ba ta wasa da cikin iyalinta.
A satin kadai saboda nutsuwar da ta samu ta yi fresh da ita, fatarta har wani sulbi da sheki ta ke yi sabida kyawun muhalli da weather din Massachusetts da ya karbe ta. Karfi da yaji jikinta da fatarta so suke su zama irin na su Basma.
Ta wuni tana karatu, sannan ta je ta yi wa Daddy girkin da ya sanya ta, daga bisani ta yi freshen up ta sanya daga cikin kayan da suka sayo a Zainab Sumu Primitive Modern. Bubu ne na swiss lacedark green mai stones. Ta kame gashin kanta a tsakiyar kanta, ta fesa turarenta (Nude by Rihanna). Ta sauko falo ta zauna da tintimemen text book dinta (Concepts in Pharmacogenomics) tana ci gaba da nazari. Easther ta fito ta yi mata sallama ta tafi gida.
Mintuna kadan da fitar Easther