Showing 18001 words to 21000 words out of 34231 words

Chapter 7 - MURMUSHIN AJALI Complete Hausa Novels by Aisha Wakili.doc

18 Sep 2025

457

SANI' karkiji dad'in mana ''lokacin da ilimin dazanyi zaimaki amfani lokacinne zakiji dadi''' ni karki dameni 'inba tayani had'a kaya zakiy va'''''''


Cikin jin haushi tace tab lallaima yah sultan d'in nan ''amma dai kome zakace I will nt miss u again'' saikaje kaci karatun ''


Murmushi yayi yace huh Miemie kedai yadda kikasan murd'adden kan keke haka kike''baki daya bakida saiti'''''''


Cikin 6ata rai tace aiko zakaga rashin saiti '''''fuu tafice a dakin'''

Girgiza kai sultan yayi yana cewa Allah kashirya wannan baiwa taka''''''''



D'akin mommansu tashige tana kwalla mata '''hafsa tadubeta tace waike yaushe zakiy hankali ne kirinka kwallawa mutm kira saikace wacce ta 6ace hanya''''

Cikin zumbura baki 'Miemie tace mommah kinga yah sultan koh'''' hafsa tace meyai maki''?

Cewa fah yayi wai banida Sauri saikace kan keke''''''''


Dariya hafsa tayi tace toh karya yayi? Kallonta Miemie tayi tace kema hardake mommah ?

Gyada mata kai hafsa tayi tace ai inbara kiyi hankali va 'to nima baran goyi bayanki va'''''

Cikin jin haushi Miemie tace aidama nasan kun tsaneni amma daga yau baraku kara ganina a gdnku ba'''''. Tattara kayana zanyi nakoma gdn tsoho meran karfe ''nasan shi yana sona'''''


Dariya hafsa tayi tace kije da kafarki zaki dawo'''miemie tace wlh baran dawova '''''''nan tawuce d'akinta tafara had'a kayanta cikin akwati''''


Bayan tagama tafito ta leka falo babu kowa danhaka'' tasa kai tafita''' adaidaita ta tare tashiga ''''''



Malam bukar zaune kor gdnsa'' yahango Miemie da akwati da Sauri yamike yana takawa ahankali ya isa gareta ''yace mairo INA zuwa haka da akwati?


Dariya tayi tace tsoho nadawo gdnka ne da zama ''acan gdn duk sun tsaneni ''shiyasa nadawo gdnka nasan kai kana sona koh?


Dariyar manya malam bukar yayi yana cewa yaro yaro ne'''''''''


Duban Miemie yayi yace kwarai mairo ina sonki sosai''' tashi mushiga ciki toh'''''''''



Sashinsu baabaa Laure yanufa da ita'' suna shiga ''tahango baabaa Laure zaune tana gyaran shinkafa'''', dagudu Miemie taje tashake mata wuya tana cewa ''Allah yakamaki saimun motsa maki jiki yau'''


Afirgice baabaa Laure tasaki tiren shinkafara ta watse '''Miemie koh mezatayi inba dariya va'''


Baabaa Laure tadubeta tace amma kedai Allah yayi yar'banzar yarinya''

Saikizo ki tsinto shinkafar da kikasa nazubar'''
Tsalle Miemie tayi tace tab banyi '''ga tsoho nan yatayaki '''
[08/10 8:33 am] Me KosaiA???: ??A0 ??A0
??A0 ??A0
??A0??A0??A0??A0??A0??A0??A0
MURMUSHIN AJALI
??A0??A0??A0??A0??A0
??A0??A0??A0??A0??A0
??A0??A0??A0??A0??A0??A0??A0
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*hy fan's akwai wani page 19 dake yawo grp grp ''zaku gansa baida yawa nd rubutun wani iri''banice nai typing va ''wata yar shaye2 ce tayi so pls INA baku hkr itama tace abaku hkr lokacin tayi high dayawa ne tai typing*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2(???0(???

Dariya malam bukar yayi yacewa miemie tadau Jakarta takai d'akin baabaa Laure ta aje'''' mikewa tayi tawuce''"'

Baabaa Laure tadubi tsoho tace malam naji kace takai Jakarta dakina''''inceko lfy? Dariya yayi yace lfy lau ''tayi yajine wai a gdnsu ba'a sonta shine tadawo nan'' salati baabaa Laure tasaki tana cewa Allah kashirya wannan yarinya'''''''



Miemie'miemie waike baraki fito kici abinci bane ''''Cewar hafsa dake kwalla mata kira amma shiru babu amsa'''

Sultan wai ina wannan yarinyar tashiga ne? Sultan dake cin abincinsa yace kodai tana bacci ne''?

Hafsa tace jeka dubota adakinta'''''' mikewa yayi yanufi d'akinta '''''yana shiga yaga kayanta awargaje babu gyara ''fitowa yayi yace mommah batanan '''nd kayanta duk awargaje'

Gyada kai hafsa tayi tace barta duk Inda tashiga zata dawo 'zoka cigaba da cin abincinka'''''

Karfe biyar da Rabi babu Miemie babu alamunta ''hafsa tafara shiga damuwa danhaka takira Mahmud tafada masa'''' koda take fada masa dariya yayi yace karta damu'''yasan Inda Miemie take su kwantar da hankalinsu''''

Sai sannan hafsa tasamu nustuwa'' harta tuna da Miemie tace zatabar masu gdnsu takoma gdn tsoho''''



Da daddare bayan Mahmud yadawo yakewa hafsa da sultan bayanin kan cewa tsoho yakirasa ya shaida masa Miemie ta'iso gdnsa'''''





??.\??.\??.\??.\??.\??.\??.\Cikin dare misalin karfe biyu''sultan kwance yana bacci '''yafara jin motsi alamar wani Abu na motsi adakin''''''

Ahankali yabude idonsa saidai babu haske adakin sbd yakashe wuta'''''

Hannu yasa abango yana kokarin kunna light d'in d'akin '''''saidai ga mamakinsa saiji yayi anrike masa hannu GAM''' cikin muryar tsoro yafara tambayar waye waye''''


Amma ba'ayi magana va'''' cikin zafin rai yasa d'ayan hannunsa yafisge Wanda aka rike masa'''' batare daya kunna wutar va'' yace koma waye INA roko da girman Allah arabu dani ''''banason damuwa'''


Cikin wani irin murya mai firgitarwa ''yaji ansaka dariya bako kakkautawa''''' can kuma sai akai shiru''''


Cikin karfin hali 'sultan yasake cewa ''wannan wani irin shiga hakki ne mutm yana barcinsa za'a takura masa''
Baikaga karasa maganar va yaji saukar mari a fuskar sa'''' da Sauri yadafe kuncin nasa '' sbd radadin dayake masa'''''

Jiyayi an feshe da dariya ''''' zafin Marin baisa yayi shiru va''' yace Allah yasaka min tunda ba ganin Ku nakeyi va''''''


Jin wani sabbin Marin yayi a kumatunsa duk biyun ''hannunsa yasa yana cewa inakuka ga dama kuimin Wanda yafi wannan nasan ubangiji na bare barku va''''''''


Can kuma gefe guda yafara jiyo kamar ana kokawa '' sosai ake kokawar ''' amma dashike aduhu ne baya ganin kome''''


Jiyayi anjefar da Abu gefe guda''''' wata kakkausar murya yajiyo ''yana magana amma yarasa gane da wani yare ake maganar '''''


Shidai baya fahimtar yaren da akeyi '''saidai ga dukkan alamu muryar mace da namiji ne'''''


Can kuma saiji yayi muryar macen yayi kasa ' cikin kankanin lokaci tafara kuka'''''''


Tsoro da mamaki tattare azuciyar sultan'''nan yafara tunanin suwaye wadan'nan halittun? Mesuke nema dashi'' meyai masu?


Yana cikin wannan tunanin ne yaji muryar datake kuka dashi kamar muryar Miemie''''


Da Sauri yajuyo da fuskarsa saitin dayake jin kukan 'duk da baya Iya hangen kome'''


Tabbas wannan muryar Miemie ce ''toh ya akai Miemie tazo ''ya akai kodai tadawo ne?

Kaiii bata dawova 'domin shine yarufe kofa '''danhaka ba ita bace ''amma kuma wannan sautin kukan dake tashi ai NATA ne'''



Cikin karfin hali irin nashi yace Miemie 'Miemie' meyasa meki? Meyasaki kuka?


Shiru babu amsa 'saidai sautin kukan nata daya sake q'aruwa ''cikin tashin hankali sultan yace kiyi hkr miemie bana ganin kome '''sannan bansan taena zankunna wutar d'akin va'',


Cikin wata kakkausar murya akace kar kayi kuskuren kunna wuta ''domin zai zamtoh kuskuren da baraka Iya gyarawa va''''



Cikin firgici sultan yamatsa da baya ''jikinsa sai kakkarwa yakeyi''''



Wani irin kara yaji tasaki Wanda yasa hanjin cikinsa kad'awa '''' dagudu yayi bakin kofa zaifita saidai yana murda kofar yajishi a kulle''' nd a Iya saninsa yasan bai kulle k'ofar ba''''



Dariya aka kece dashi ''' cikin wata irin Hausa aka fara magana'''''


Sultan ba...ra..ka ...iya..tsere...mana..ba...

Ana gama fadar haka '''haske ya gauraye koina a dakin''' dagudu sultan yasa hannu yamurda kofa ''ga mamakinsa ' saiyaga kofar abude take''''''



Fita yayi xuwa dakin Miemie 'yana xuwa yatura k'ofar bakowa cikin d'akin ''''gashi yadda tabarshi abarbaje ba abinda aka gyara''''


Juyawa yayi Yakoma d'akainsa 'kirjinsa na dukan uku uku'''''



Bayi yashiga ya dauro alwala yafito yashimfida darduma yafara sallah''''


Yadade yana addu'ah kamin ya sallame '''''kwnaciya yakoma yayi amma baki daya bacci yakaurace wa idonsa'''


Haka yaita juyi yana tunane tunane'''






*ana tare*???a
[08/10 8:33 am] Me KosaiA???: ??A0 ??A0
??A0 ??A0
??A0??A0??A0??A0??A0??A0??A0
MURMUSHIN AJALI
??A0??A0??A0??A0??A0
??A0??A0??A0??A0??A0
??A0??A0??A0??A0??A0??A0??A0
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2(???1(???

Gari na wayewa sultan ya kimtsa bayan sunyi breakfast yacewa mommansu zaibi sahun Miemie yaje yadawo da ita'''

Mommansu tace kaii sultan kabarta taita zama acan tunda ita takai kanta zata dawo ay'
Sultan yace toh shikenan amma mommah zanje naiwa tsoho sallama domin daga yau ba lallai ne nasamu damar xuwa sallamar shi ba'''

Gyada kai hafsa tayi tace toh shikenan saika dawo'' nan sultan yafita xuwa gidan tsoho'

Yana sauka a adaidaita yahango Miemie zaune kusa da tsoho suna fira'''murmushi sultan yayi sannan yakarasa kusa dasu''. yana zuwa yadubi tsoho yace inakwana tsoho''' malam bukar yadubeshi yace lfy lau sultan ya iyayenka? Sultan ya amsa da lfy lau' duban Miemie dako kallonshi Bataiva yayi'"". yace ke kaza kanki da motsi baki Iya gaisuwa bane?
Tsaki tayi batare data kalleshi va'''
Yace ops namanta ashe ba'a koya maki va'''

Juyowa tayi tace kaii yah sultan wlh kanada matsala nabar maku gdnku domin nahuta shine saida kabiyo ni nan'''' tajuya tadubi tsoho tace tsoho sauran danginka suna INA ne? Dan ni gun danginka zankoma kozan samu salama ''

Dariya tsoho yayi yace ke mairo inbanda abinki 'aini banida dangin dasuka wuce Ku 'duk sauran dangina sun rasu ''Ku da iyayenku nake gani amatsayin dangina'''''

Kafa tabuga akasa tace kutt wlh akwai damuwa 'nikam nashiga uku ''. Dariya sultan yayi yace ke wlh gara ki hkr damu domin koina zakije koroki za'ayi sbd jarabar halinki''''

Garamu kome kikai mana zamu lalla6a dake '''''mikewa tayi tana cewa toh inbaraku lalla6a daniva Ku jefar dani a bola''' fuuu tayi cikin gdn '''' sultan da tsoho sukabi bayanta da kallo suna dariya'

Tsoho yadubi sultan yayi gyaran murya 'yace sultan wato mairo dakake gani akwai wani babban al'amari atare da ita 'Wanda iyakar bincike na nakasa gano komeye saidai inafatan yazamtoh alkhairi''' cikin rashin fahimta sultan yace wani al'amari kenan tsoho?

Jinjina kai tsoho yayi yace abinda nakeson sani kenan amma haryanzu nakasa 'amma nasan da sannu kome zai bayyana 'fatana Allah yasa alkhairi ne atare da ita''

Nan suka ta6a fira da tsoho sultan ya shaida masa tafiyarsa jibi in Allah yakaimu'''nan tsoho yaimasa nasiha sosai akan yaji tsoron Allah sannan yamaida hankalinsa akan abinda yaje nema'''


Mikewa sultan yayi yacewa tsoho zai shiga cikin gdn yaiwa su baabaa asabe sallama'''''

Yana sa Kansa cikin soron yaci karo da Miemie hannunta yaja yana cewa yauwa zo nan ke nake nema dama''''' cike dajin haushi tace toh mezan maka kuma?

Murmushi yayi yace babu tambaya kawai zan maki''''' tsaki tayi tace inajinka' shiru yabiyo bayan wasu seconds kamin sultan 'yadubeta yace' ''kifadamin gsky pls'''

Gyada kai tayi alamar eh' yace jiya kindawo gd ne da daddare?, 'cikin zare ido tace ni? Da yaushe?

Sultan ganin yadda ta razana sai zuciyarsa tabasa cewa ba ita bace'''danhaka yace forget kawai inaga mafarki nakeyi'"

Sakin hannunta yayi yawuce cikin gdn 'yabarta tsaye cikin soron'''bayansa tabi da kallo sannan takwashe da dariya ''tace am sorry yah sultan I hv no option ,,dole nai pretending '''


Acikin gd koda sultan yaje yagaida baabaa laure yace mata jibi zaitafi ta6e baki tayi tace Allah kiyaye hanya''' yana fita tabi bayansa da kallo tana cewa sakaran yaro Mara wayau kawai''''

Baabaa asabe kam daya shaida mata cewa tayi haka zaka tafi kabar jikin musa ? Kallonta yayi yace kenan nizan bashi lfy idan natsaya?

Girgiza kai tayi tace a'ah amma dai zaifi kyau katsaya Ku gana 'domin ba lallai ne kadawo ka taddashi araye ba''domin wannan cutar tashi dakyar inna tashi ne'''

Cikin jin haushi sultan yace dake ran nasa ahannunki yake saiki kashe shi ai'''mtwe, mikewa yayi yafice zuciyarsa cike dajin haushin baabaa asabe'''


Sashin inna amarya yashiga''yana xuwa ya taddata zaune tana cin dambun shinkafa Wanda yaji zogale sai kamshi ke tashi''''

Tana ganinshi tace a'ah sultan Kaine tafe ''cikin murmuahi yace eh inna nine 'Nazo yimaki sallama ne tafiyata jibi shiyasa nazo sallamarku''''

Zama yayi kusa daita 'yasa hannu yajanyo buta yawanke hannunsa sannan yasaka cikin kwanon dambun yafara ci'''

Bayan sun kamallah ne inna amarya tadubeshi ''tace toh sultan gashi zaka tafi wani garin dabaka saba dashiva'' zaka had'u da sabbin mutani INA rokonka da karike mutuncinka da martabar addininka 'abinda yakaika shikadai zakayi karka yarda kayi Hulda da mutanin banza''' inayi maka fatan alkhairi ''Allah yabaka sa'a yasa asamo abinda akaje nema'''''''''''cikin farinciki sultan ya amsa da ameen ta karfen'' wlh duk kinfi sauran matan '''''dariya tayi tace kardai kaimin dad'in baki'' kwantar da kansa yayi bisa cinyarta yana cewa Barin mori cinyar masoyiyata kamin natafi''''

Kunnensa tarike tana cewa Allah yakiyaye nazam masoyiyarka saidai kanemi wata 'amma ni ta Alhaji bukar CE'""


Shigowar Miemie ahargitse shiya dawo dasu daga nishadin da sukeyi'''''

Idanunta jazur kamar garwashi'''koba'a tambaya va kasan tasha kuka ne'''''' da Sauri sultan yamike a cinyar inna yana tambayar Miemie abinda yasameta'''


Guri tasamu tazauna tasaka fuskarta cikin cinyoyinta ''tana wani irin kuka'' sultan hankalinsa yatashi sbd tun tasowarshi baita6a ganin Miemie tayi kuka irin hakava saiyau'''''


Karasowa yai kusa da ita yana rarrashinta'''janyota yayi jikinsa yana bata hakauri'',
Saida takai kusan Monti shabiyar tana kukan kamin 'tadago' tadubi sultan '''

Tace yah sultan tunda muke rayuwarmu abba yata6a dukana? Girgiza mata kai sultan yayi alamun a'ah'' tasake share hawayenta tace mommah fah itama ta ta6a dukana? Nan ma a'ah sultan yace'''

Tadubeshi tace kaifah kata6a dukana ? Girgiza mata kai yayi alamar a'ah''tadubi inna tace inna kefah kinta6a dukana?

Inna tace a'ah mezaisa nadokeki ke kuwa''' hannu tasa tazuge zip d'in rigarta'''rigar tafadi k'asa ''nan farin bayanta da babu ko d'igon baki ya bayyana ''saidai abun mamaki shatoti ne na bulala kwance abayan nata sunyi rud'u rud'u dasu'''''
Abunka ga farin mutm duk sunyi jazur 'ga dukkan alama Wanda yai dukan duk karfinsa yasake yaidukan''''

Cikin tashin hankali sultan yace waye yaimaki wannan dukan? Cikin hawaye tace nima bansan shi va'' amma dai naga yana shigowa gdn nan sashin su baabaa asabe''' naji yara suna kiransa da yaya muntari'''''

Sultan yace ynxu mekikai masa da yaimaki irin wannan dukan? Wlh saina rama maki'''' mikewa yayi cikin hanzari''' zaifita'

Inna tariko rigarshi tace ahir d'inka sultan kabarshi da Allah domin muntari ba mutunci garesa va ''ynxu haka nasan yanakan hanyarsa xuwa nan'''''


Bata gama rufe baki ba ''yashigo''babu ko sallama ''duban inna yayi yace ke inna kijawa wannan banzar jikar taki kunni akan zama datakeyi da tsoho awaje ko wlh saina karya mata k'afa''

Jinjina kai inna tayi alamar taji''sultan cikin jin haushi yafara takawa z???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ai isa kusa dashi 'inna tarike masa Riga tabaya'''
Miemie kam ranta yariga yagama 6aci '''danhaka tamatsa kusa dashi '''
Saida takare masa kallo sannan tace 'ashema mashayi ne ''

Toh kasani ko'a gdn giya kake kwana karyarka takare wlh wlh wlh sainai ajalinka tunda harkasa hannunka ajikina 'wannan shine babban kuskurenka aduniya''''''

Karubuta ka aje 'har ubanka saiyayi Dana Sanin haihuwarka ''saikaga yadda rayuwarka zata karke''''


Tana gama fadan haka tajuya tafita ''''binta yayi shima yana cewa Dan ubanki zoki kasheni shegiya me fuskar agwagwa'''''''


Sultan da inna kam daskarewa sukayi awurin sbd Jin furucin Miemie''' saidai sungodewa Allah babu Wanda yake wurin balle aji ''alan'k'aya mata wata maganar''''''






*ana tare*???a
[08/10 8:33 am] Me KosaiA???: ??A0 ??A0
??A0 ??A0
??A0??A0??A0??A0??A0??A0??A0
MURMUSHIN AJALI
??A0??A0??A0??A0??A0
??A0??A0??A0??A0??A0
??A0??A0??A0??A0??A0??A0??A0
Written by Aysha Wakili
*Mrs ahmed*


*dedicated to friend bee kalbi Miemie*


Page2(???2(???

Bin bayanta sultan yayi shima'' adaidai soro ta tsaya 'tana share hawaye 'shikuma muntari yazo yawuce ta yana cewa shegiya mekama da mayu''''' binsa tayi da ido '''

Yana ficewa sultan na karasowa '''kallonta yayi yace zomu koma ciki' sharce hawayen fuskarta tayi tana cewa yah sultan kabarni kawai katafi abunka karka damu dani'''
Cikin damuwa sultan yace taya zanwuce nabarki haka 'kina kuka'' share hawayenta tayi tace shikenan nadena yah sultan d'ina ynxu katafi abinka'''''murmushi yayi yace toh kizo mukoma gd kinga jibi zanwuce''''

Murmushi tayi tace karda damu zanxo gobe saina kwana ''amma yah sultan kasan zanyi kewarka dayawa koh?

Dariya yayi yace aini ne zanyi kewarki kan'wata mai bani farin ciki''' yehh yah sultan dama ina baka farinciki shine baka ta6a gayamin ba?
Girgiza kai yayi yace ke dad'ina dake shiririta'''


Jan hannunta yayi xuwa waje''''kan wani dakali suka zauna yadubeta 'yace Miemie,ta amsa da na'am 'yace ynxu fah sai nai shekara hudu xuwa biyar kamin musake kasancewa tare'''''

Dariya ta kwashe dashi tace wlh a'ah nikam ko SAFINA barakayi va zanzo naganka naga enda kasauka'' sannnan owani lokaci zanrika kasancewa tare dakai ''. Dubanta yayi yace wazai kawoki?

Far tai da ido sannan tace jirgi me tashin angulu'''' ysaki sultan yayi yace haukar taki ta motsa shiyasa muntari ya zarge maki jiki ai''''' 6ata rai tayi tace wannan kuma tsautsayi ne yahau kanshi shiyasa yata6a jikina 'kuma saiya gane kuskurensa'''

Shiru sultan yayi ''kamin yasake kallonta 'yace Miemie ni kina bani tsoro wasu lokutan sannan saina rik'a gani kamar ba mommace tahaifeki va wlh::::gaba dai abirkice kike 'meye dalili'?
Dariya tayi tace kai yah sultan nidai wlh karka 6atan rai tashi katafi sainzo goben'''

Tana gama fadar haka tamike dagudu tashige cikin gdn''' a soro sukai karo da muntari 'tsawa yadaka mata yace waike mahaukaciyar INA CE? Baki dai bakida nutsuwa ''' ni mamaki ma nakeyi da kika fito a zuri'ar tsoho wlh'''''

Kanta akas tanajin bak'ak'en furucin da muntari yakeyi''''cikin tsananin 6acin rai tadago idanunta da baki daya sunjuye kala zuwa bak'i babu ko d'igon fari aciki 'tadubi muntari tace kai me kararren kwana ne ''nan take wani dogon hannu yafito ajikinta yanufi saitin wuyan muntari''''


Yana dago kansa da niyyar yin magana yaga hannun na nufosa cikin in ina ''yajuya zaigudu ''' wani irin shaka hannun yaimasa ba shiri yadawo da baya'''


Idonsa sun kad'a sunyi jazur ''gasu sun kwalalo kamar zasu fad'o''''


Manneshi da jikin bango tayi tana juya cikin kwayar idonta tana murmushi''::: cikin wata irin halitta tabude baki zatayi magana saiga wasu Zara zaran hakora sun bayyana a bakinta ''',shikam muntari sumewa yayi sbd tsananin rudu daya Shiga' gawani irin matsa dayasha''''


Kusan minti biyar suna nan ahaka ''kamin tafara sauyawa tana dawowa Miemie ta asali'''' saidai tana saukeshi kasa wani haske me kama da walkiya yafito ta cikin idonta yashige jikin muntari''''

Timm kakeji tasako shi a kasa '''''nan tajuya kamar ba ita va tashige cikin gdn''''


Tana shiga gdn sashin baabaa laure tanufa tana shiga ta tadda babu kowa a tsakar gdn danhaka taishigewarta daki takwanta'''



Can cikin barcin dabai Dade da daukarta va '''taji ana rafka salati '' a sittin tamike tafito tsakar gdn domin taji meke faruwa'' jitayi baabaa asabe na

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login