Showing 12001 words to 15000 words out of 42941 words

Chapter 5 - BABBAN KUSKURE COMPLETE BOOK BY RASHEEDAH A KARDAM.txt

14 Jan 2025

1590

su Hasna da Cutie tare da Amarya sun sanya kayan Fulani, sunsha kyau ba kad'an ba, bare daman fulanin asali ka., ae ba'a cewa komai sai wanda ya gani.
Duk wanda ke gurin ya girgije, an raba k'warya masu kyau da ado, sai ludaya da bulogari, da nono kindirmo mai kyau yaji fura, hmm masu karatu ko ni Rash danaje gurin sai dana shaida hakan, ga rawan fulani da yan sandunan su kaika d'auka wani k'aramin rugan Fulani ne. Haka taro ya watse kowa cike yake da murna, bayan sun dawo gida Hasna ke kalon photo da ta d'aukesu a waya, tana yaba kyan da sukayi.
Yan'uwan Hajiya na Gombe sunzo duk wanda yaga Indo to sai ya tuna da Lamid'o, dan tabbas baza su mantashi ba sunyi rashi a family d'insu, don duk irin dukiyar da Sarkin Fulani ya tara ace baya da magajinsa namiji, sai Hajiyar su Haiydar kad'ai ta rage masa, wannan abun yasa baya yawan magana da mutane, sabida rashin Lamid'o don duk cikkin 'ya'yansa yafi sonsa fiye da kowa.
Falmi ta kaici ya isheta, da k'yar ta kira su Meesha ta sanar musu halin da take ciki, Meesha ta jin-jina al'amarin nan tace"zanzo sai ran yini don yanzu bana gari na tafi Kaduna. Haka sukayi sallama, Falmi duk ta rame sosai, abunci ma bata iya cinsa mai kyau sosai, baran in ta tuna cewa Yar'aikinta ne zata zama kishiyanta, nan take zuciyanta ya d'au suya da k'una.






DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR).


RASH KARDAM๐Ÿ’•
[6/2/2016] Rash Karda ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป
๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป

NA


ยฉRASHEEDAH .A. KARDAM.


Pg-121~125.


Nan take Falmi zataji zuciyarta ya d'au k'una yana mata rad'ad'i. Gashi Hajiya Firdausi tace"ta hak'ura boka yace, suna da nasara tunda yar aiki ce.
"Kuma Haiydar ya tsaneta Falmi yake matuk'ar qauna, a zuciyansa.
"Kuma bazai tab'a sin Indo ba.
A gidan Hajiya kuwa yau akaje akayi jere ma Indo, d'an kayan rufin asiri suka mata bak'arya, side d'inta ita d'aya da d'aki biyu, sai kitchen da store. Komai yaji dai-dai, gidam kam ya tsaru ba laifi, don a tsakar gidan ga swimming pool, ga garden, da wajan wasani abun gwanin nurgewa.
Yautake Alhamis duk inda ka leka a gidan su Haiydar, anata kamu ne, kawayen amarya sunsha kyau, suna sanye cikin wani material baki da ash colour, sunyi kyau sosai, sai da aka debi mutane tukun aka kawo wata k'atuwar Jeep ciki za'a d'au amarya. Niko Rash zuba ido nake inga fitowar wannan amarya mai ji da kyau.
Mutane naga suna ta d'aukar hoto, da sauri na mik'e, ina zuwa kuwa na hango amarya cikin kayanta, less ne dark ash da silver colour, ohohoho masu k'aratu, gaskiya in baku ga Indo a wannan rana ba, to kalo ya wuceku, don da kyar na iya gane cewa Indo ne, yar wanke-wanke da shara, don yau inda Falmi zata ganta, inaga sai zuciyarta ya buga. Cikin takun nutsuwa su Hasna da Pinky suka rike hannuta, yayin da Cutie ke gabansu, har suka isa mota. Larema hotel sukaje, gurin ya tsaru sai wanda ya gani, a cikin kwanciyan hankali aka gudanar da komai, Sadiq wasu abikan ango suka kirasa suna yabamasa irin tsabin da su Hajiya suka masa, gaskiya tayi bana wasa bace. Shiko haushi suka basa ma, ana haka har aka kammala kamu, suka dawo gida cike da murna, kasancewan gidansu Haiydar na da girma side guda aka bama yan biki, basa ta cikin gidan side d'insu daban.
Hajiya ce ta kira Haiydar, bayan yazo ta masa nasiha sosai, gameda rike mata biyu, Hajiya tace"Haiydar na sanka da zafin zuciya ka k'ara hak'uri da halin Fatima.
"Don rashin kunya da kishi suna damunta, amma dan Allah kayi hak'uri.
Sai da sukayi hira sosai yace"zai tafi a kwai wanda suke jiransa, ya mik'e ya fito.
Hasna ko sun dawo sallah sukayi nan suka soma hiran yanda biki ya kasance, Hasna ta mik'e barinje na karbo mana sakon da Aunty Rahma ta bari. Shiru-shiru Hasna bata dawo ba, hakan ya sa Falmi ta mik'e don taje gun Hajiya taji ko tananan, kanta ko d'an kwali babu, gashi yasha gyara, gashinan yazubo har gadon bayanta, cikin karai-raiya take tafiya mai d'aukan hankali. Tazo dai-dai corridor d'akin Hajiya aka d'auke wuta, laluben hanya ta fara tana kiran sunan Hasna, sam bata lura da mutum yana tahowa ba, sai ji tayi ta rungumi mutum, cikin tsoro da ta gudu, Haiydar dake ya ganeta, sai ya tsinci kansa da kara rungumeta, harda sakin ahiyan zuciya. Duk jikin Indo ya d'au bari, ga k'amshin turarensa ta cikata, da sauri da sauri k'irjin Haiydar ke bugawa, hannusa d'aya, ya sanya cikin gashinta yana wasa dashi, cikin zuciyarsa ko cewa yake"duk da gashin Falmi amma Indo ta fita sosai. Sunkuyo da kansa yayi dai-dai hab'arta, ya tallabo, yana mai kalon fiskanta duk da duhun da ke gun, d'an k'aramin bakinta nan ne ya burgesa, bakinsa ya kai kusa danata kenan, Nepa ne suka kawo wuta dai-dai lokacin take wajan ya gauraye da haske, ni Rash ina d'aga kaina wa zan gani........
Sai kunji ni gobe in dama tasamu, in kuma bansamu yin typing ba, sai bayan Sallah in Allah ya kaimu.


Taku a kulum mai qaunarku Rasheedah Abdullahi Kardam




DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR)


RASH KARDAM๐Ÿ’•
[9/12, 8:17 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป
๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป

NA


ยฉRASHEEDAH .A. KARDAM.


Pg-126~130.


Haskene ya mamaye ko ina nacikin corridor d'in, da sauri ya kali fuskan Indo hawaye ke sauka, yana d'aga kai yaga Husna tsaye zata fito daga d'akin Hajiya. Take ya ji haushin kanshi, cikin zuciyarsa ko cewa yake"wai me ke shirin faruwa dani ne?.
Hannusa da ke rike da Indo yayi saurin tunkud'ata, sai data kai har kasa ya tsata mata yawu, Hasna kuwa wani mugun harara ya wurga mata, wanda yasata komawa d'aki bashiri jikinta harna b'ari, don ta san halin Haiydar in ransa ya b'aci bayida sauki.
Sai da taji ya banko qofa alamun ya fita, kafin ta fito da sauri tayi gun Indo, ta kamata ta d'agota tace"Aunty na dan Allah kiyi hak'uri da halin Ya Haiydar.
"Watarana sai labari kinji.
"Kuma ga dukkan alamu ya Haiydar na sonki amma shi kansa bai san haka ba.
Indo kam in banda hawaye ba abunda takeyi, haka har suka koma cikin d'akin, Indo kaya ta cire tasaka na bacci ta kwanta, amma sam ba bacin take ba, sai tunanin irin wulakancin da Haiydar ya mata.
Wata zuciya tace"Indo ina ke ina Haiydar.
"Inake ina iya kishi da Falmi ko kin manta suwaye Falmi?.
"Ke fa ba kowa bace face yar aikin gidansu.
"Marar asali bakida gatan ki sai Allah.
"Bakisan kowa ba.
Wani zuciya kuma yace"a kul d'inki Indo, guduwa ba naki bane.
"Kina d'iya mace kinsan inda zakije ne?.
"Ta iya yuwa kije gunda za'a b'ata miki rayuwanki.
"Kawai dai ki hak'ura har Haiydar ya gaji ya sakeki.
Ajiyar zuciya ta sauke tare da k'ara lumshe idonta, tare da tuna abunda ya faru dazu.
Washe gari da safe, aka tashi da aiki sosai, don ranane ran d'aurin aure. Abba saida ya yanka saniya, Hajiya ko baki har kuni, don murna.
K'arfe d'aya da rabi bayan Sallah jumma'a dubban mutane suka sai da d'aurin auren Aisha Muhammad da agonta Aliyu Khaleed Baba(AK Baba) da Amaryansa Aisha Muhammad(Indo). Akan sadaki naira dubu sitin 60k. Bayan d'aurin aure ne, jama'a suka wuce Sogiji Hotel don gudanar da Waliha, duk wanda yaje gun yaci ya sha, sai fatan Allah ya basu zaman lafiya, tare da k'azantan d'aki.
Haiydar tun daga nesa na hango shi, cikin fararen shadda da gare, ya matuk'ar yin kyau tamkar bashi ba, fiskan nan tashi ba yabo ba fallasa, duk yanda naso in gane wani abu, amma dul yanda naso na kasa tan-tace, yau farin ciki yakeyi ko bakin ciki. Haka suka kammala kowa ya kama gabansa. Ango ko ya nufi sabon gidansa, inda Falmi da kyar ta koma, don cewarta ita sai dai ya barta ita kad'ai, da kyar ya lallab'a ta takoma, sai da ya zuba mata kud'i masu yawa kafin ta yarda ta koma.




DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR)


RASH LUV๐Ÿ’•
6/3/2016] Rash Kardam ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป
๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป

NA


ยฉRASHEEDAH .A. KARDAM.


Pg-131~135.


Haiydar sai bayan la'asar ya nufi gida, tun a falon Falmi yaji muryan yan'uwanta, sai ya fasa shiga d'akinsa ya nufa ya cire manyan kayan, ya shiga bayi ya watsa ruwa, yana fitowa ya tsane jikinsa ya saka kaya maras nauyi don ba inda zai je. Kwanciya yayi ya d'auko wayarsa Falmi ya kira, wayar sai ringing takeyi amma taki dagawa, don wani masifan haushinsa takeji kamar tayi hauka. Nasiba tace"Falmi ki d'auka kiji mai ze ce miki, ai yanzu ne lokacin da zaki zuba mulkinki son ranki a gidan nan.
Kowa da kalan nata munanan shawaran, Falmi ta d'aga wayar tace"hello ina jinka. Cikin isa take maganar, Haiydar yace"My Luv bazakizo ki ga lafiyata ba?.
"Gani sai tunaninki nakeyi nakasa samun sukuni.
"Mtssss to mai zan maka bacin ga amaryanka ba sai kaje gunta ba.
"Ai tana da abunda kake buk'ata sai ta baka. Kawshe wayar tayi suka tafa tare da shewa, Nasiba tace"shawaran da zan baki duk yanda zakisan yanda zakiyi kar ki bari yaje gun dinner nan.
Falmi tace"Nasy taya zan hana shi zuwa gun dinner?.
"Mtsss haba Falmi sai kace ke ba mace ba.
"Kisan duk wani hanyan danzakibi ki hana sa zuwa.
Nuwairay tace"kin san mai zakiyi Falmi.
Cike da k'osawa tace a'a.
Nuwairat tace" yanzu in ya sake kiranki ki d'auka ki gwada masa kin sauko, amma kice kina tare da baki, ya d'an jiraki.
"Sai ki bari dab da magriba kiyi kwaliya ki tafi d'akinsa, kar ki bari ko sallah isha'i ya fita waje.
"Ki nuna masa salonki ki kuma nuna masa kina da buk'atarsa yanzu, ko da kunyi ki nuna bai ishe kiba, kin ga ai dole bai son bacin ranki dole ya hak'ura.
Shewa sukayi da tafawa Nasy tace"shegiyar kin kawo idea fa.
Ana haka ko sai ga kiran Haiydar haka Falmi ta d'auka ta rinka fad'amasa kalamai masu dad'i, tace"Honey ina tare da baki barin sallamesu zanzo mu gaisa. Ko da ankira magriba karka fita kayi a gida, ko in kaje ka dawo ka jiran zamuyi magana.
Haiydar cike da murna ya amsa mata da"ba komai ni yau ji nake kamar nafi kowa farin cikin, tunda kin bar fushi dani.
Haka sukayita hira daga k'arshe sukayi sallama.
A gidan Hajiya ko bayan d'aurin aure, da yamma walima suka shirya na gani na fad'a, komai cas-cas, akayi walima aka tashi, da daddare kuma zasuyi dinner.
Tun bayan sallah magriba suka soma shirin dinner, amarya na hango cikin fafaren net yayi matuk'ar yi mata kyau. Abun gwanin burgewa, ana kiran Sallah isha'i sukayi sallah suna jiran zuwan angwaye.
Falmi bayan sallah magriba wanka tayi na musamman ta sanya wani riga iya gwiwa, daga gefen cinyan a tsage yake, bata sanya bra ba, duk wani sassan jikinta kana gani. Kayan sun haska jikinta dake fara ne, dai-dai lokacin Haiydar ya fito daga wanka d'aure yake da towel, ganin falmi da sauri ya k'araso gunta, janta jikinsa yayi, yace"Honey nayi misin d'inki kwana biyu.
Hannuta tasa tafara wasa da sajensa da ya kwanta luf-luf gwanin burgewa, cakul-kuli tasoma masa, dariya yayi yace"wato yau tsokana kikeji ko?.
Hannu ta kai tasoma ware towel d'in da ke jikintsa, wasa yasoma yi da gashin kanta, ganin tsayuwa ba zai d'aukesuba ya d'auketa cak sai kan gado, yasoma mata wasani sai da abu yayi nisa Falmi tasoma jan jikinta, komai ta tuna ta tashi zata mik'e, ya kamo hannuta cikin dashashiyar murya yace"Honey miye haka?
"Kinsan ina tsananin buk'atarki a wannan lokacin.
Wani banzan kalo ta wurga masa da niyar mikewa ta fita, cikin azama ya diro tare da kaimata wani kyakyawan cafka.






DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR).


RASH KARDAM๐Ÿ’•
[9/12, 8:17 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป
๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป

NA


ยฉRASHEEDAH .A. KARDAM.


Pg-136~140.


Cikin hanzari ya kaimata cafka, yayi sa'an riketa, Falmi tayi ta kwace takasa, kuka tasoma masa duk ya rikice, sakowa yayi ya mata nil down ya riko hannuta yace"haba Falmi na mai na miki kike hukuntani ta wannan hanyan?.
"Shin kaki tsoron kamun Allah Falmi?.
"Kisani ko dai-dai da seconds daya kika tutarni a wannan harka Allah zai saka min.
"Kulum cikin azarbtar dani kikeyi Falmi.
"Ko so kike in fara bin matan banza.
Wani kalon ko oho ta aika masa cikin muryan kuka tace"Aliyu in ka ga dama ka kama d'aki a bayan gari ba ruwana.
"Kasani da *KISHIYAR GIDA GWARA TA WAJE* na tsani in gani da wata matsayin matarka.
cikin kuka tace" ni daka auro min Indo gwara ka ringa bin mata a wa....
Bata k'arasa ba taji saukar lafiyayen mari a fuskanta, cikin huci yace"Falmi asai baki da hankali?.
"Asai bakisan mai kikeyi ba?.
"Tabbas na yarda bakisan ciwon kanki ba.
"Kinga ina lallab'aki ko don kibani hakkina.
"To wallahi ta karfi zan ringa karb'a yanzu, banza kawai.
Falmi ba k'aramin tsorata tayi da yanayin Haiydar ba, qofar d'akin yaje ya zate key d'in ta sanya a saman Waldrop d'insa, ya suma bin Falmi tana hawaye suka soma kokawa da kyar Haiydar ya samu ya wurgata kan gado, Falmi ta fara ihu, kamar k'araman yarinya, cikin b'acin rai yace"keee baki da hankali ko?
"Yau ko a gaban wakike sai na karb'i hakkina, Haiydar da iya karfin sa ya zage yake abunda yakeso. Niko Rash ina ganin haka na tattaro yan matan kafata na fito.
Su Indo sun gama shiryawa shiru ba labarin ango, har an kai wasu a mare cikin *LAREMA HOTEL* anan za'ayi dinner, ya rage daga cutie sai Hasna da pinky suma yanzu saurayin Pinky Nura yazo d'aukarta, sai Hasna da Cutie Sadiq zai tafi dasu. Ana haka saiga Haugal ta iso ita da Ghalinta,(masu karatu ina fatan baku manta da Haughal ba ko?. Nacikin litafin *BAZATA*). Ghali yaje gunsu Sadiq yace"wai ina Man d'in ya shiga ne?.
"Tun zamu taho nake ta kiran wayansa bai d'aga ba. Sadiq yace"wallahi muma hakane amma bari zamuje gidansa muduba shi, daga nan sai mu wuce.
Jiddah da sallama ta shiga gidan, da su Hasna ta gamu da su, cikin girmamawa Hasna tace"lah! Aunty Jiddah kin isone?
"Jiddah tace"eh yanzu muka zo.
"Hasna tace"ina Uncle Ghalin"yana waje yanzu zanje muwuce kenan.
Jiddah tazo kusa da Indo tace"amaryan mu kinsha kyau bari mu fara gaba sai kun iso.
Indo murmushi ta iya mata don tana gabda yin hawaye, sabida tasan daman Haiydar ya tsaneta wahala zatasha ba kad'anba. Haughal ta fita zuwa gun Ghali don su wuce gun dinner. Sadiq yace"Ghali bari muje gidansa kawai mu duba sai muga ko lafiya ne. Ghali yace"ok hakan za'ayi.
Sadiq ya kira Hasna yace"ku fito da amaryan kawai mu wuce.
Da kyar Indo ta fito don hawaye take amma sai kalura ka gane hakan, suka sakata a motar da za'a kaita Cutie a da Hasna motar Sadiq Hasna ce a gaba sai cutie a baya. Pinky kuma Ya Nuranta.




DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR)


RASH KARDAM๐Ÿ’•
[6/3/2016] Rash Kardam ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login