Showing 9001 words to 12000 words out of 42941 words

Chapter 4 - BABBAN KUSKURE COMPLETE BOOK BY RASHEEDAH A KARDAM.txt

14 Jan 2025

1596

da Indo.
"Wataran in Allah ya yarda zakayi alfahari da hakan.
Ta dad'e tana masa kalamai masu tsuma jiki, wanda dole yafasa abunda yaso fad'a mata.
Hajiya tace"katashi muje ku tafi, in Abba ka ya dawo duk yanda muka tsayar dashi zakaji.
"In zata dawo gidan nane kafin ayi aure to ko kuma ta zauna acan, duk sai in ya dawo zamu tattauna.
Jiki bak'wari Haiydar ya mik'e suka fito falo, Hajiya ta kira wayan Hasna tace"ku sauk'o k'asa ke da Aisha.
Bata jira amsansu ba ta kashe wayar, Hasna ta kama hannu Indo suka fito, suna saukowa kenan Haiydar ya d'aga kansa, dake yana kalon saitin step d'in. Daram! K'irjinsa ya buga, kasa d'auke fuskansa daga kalon Indo yayi, tun dayake da ita yaune rana ta farko da ya fara ganinta da kwaliya, kuma ta saka gyale, gashi shara-shara. Sai da suka iso falon, suka zauna Hasna ta gaida shi, haka Indoma.
Hajiya nasiha ta musu sosai tukun tace"ku tashi muje ku tafi kar dare yayi, duka suka mik'e Hajiya ta kama hannu Indo, da kanta tasakata a gaban motar, ta lek'o tace" Aunty na sai kin jini.
Wani mugun kalo Haiydar ya sakarmata, bashiri ta jabakinta ta bar gun, ta damotan dukayi yabar haraban gidan, sai da sukayi tafiya mai d'an nisa, kafin suka iso qofar gidansa, horn yayi mai gadi ya bud'e masa suka shiga. Indo ta bud'e qofar mota tafita, hartayi nisa Haiydar cikin tsawa yace" kee tsayawa tayi bata juyo ba, cikin zafin nama ya nufota yana huci kamar zaki, da k'arfi ya k'ara cewa"Kee bakiranki nakeyi ba. Cikin razana Indo ta juyo sam batasan Haiydar ya tahoba, aeko jiyowanda zatayi, sai a k'irjinshi tasamu mzauni, Falmi ko jin muryan Haiydar yasa tafito, hmm dai-dai lokacin kuma Indo ta fad'a jikin Gaiydar bisa tsautsayi, Falmi wani razananen k'ara tasaki, tare da yi kukan kura tayi kansu.
Ni ko Rash jin irin gurnanin da Falmi tayi yasa na arci na kare.






DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR)


๐Ÿ’•RASH LUVโœ๐Ÿป






[9/12, 8:17 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป
๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป

NA


ยฉRASHEEDAH .A. KARDAM.


Pg-96~100.


Indo na fad'awa jikin Haiydar, wani sanyi da ni'ima yaji ga wani lafiyayen k'amshin dake tashi daga jijinta. Bai san lokacinda ya mayar da hannusa, yazamana ya mata rumfa, sosai ya matseta a jikinsa, take ya sake wani sassayan ajiyan zuciya. Indo ko jikinta ya fara b'ari, hawayene ya soma zubo mata, don tunda take a rayuwanta, namiji baligi bai tab'a ko da rike tafin hannuta ba. Haiydar ko sai wani shashafa bayanta yakeyi da d'aya hannusa, d'ayan kuma ya sauko dashi kan wuyanta, take yaji wani laushin da bai tab'a ji ba, duk farin da Falmi ke dashi da laushin jikinta, bai kai na Aisha Indo ba. Indo tana kiciniyar kwacewa sai dad'a kamata yakeyi, don Haiydar ya manta wani duniya yake ne d'aya, ko ni Rash dana leka fuskansa, ya wani lumshe ido, tankar mai bacci.
Falmi ganin haka tayi wani kukan kura tayi kansu, Indo ta ta tsin kayo muryan Falmi, tak'ara kaimi gun tureshi. Amma shiko sai k'ara rungumeta yakeyi,
Falmi da ta saki wani ihu ta k'araso gurin, wani naushi ta kai ma Indo, amma kash!! Cikin rashin sa'a Indo tasamu ta kwace, sai ta samu Haiydar a k'afa, Indo na kwacewa tayi cikin gida da gudu, d'akinta tashiga tasaka key a qofar.
Falmi ko shan kwalan, Haiydar tayi tana ihu tana cewa" munafuki ae daman kana Sonta kake b'oyewa, maci a mana kawai, MAYAUDARI, butulu mai sakayan Quna da kiyayya, waya sani hala kulum d'akinta kake zuwa kuna iskancin ku. Kafin ta k'ara yin wani magana, Haiydar ya sauke mata wasu lafiyayun mari, tass! Tass! Tsss! Kakeji, cikin zafin rai yace"asai bakida hankali?.
"Ni Haiydar kike ma cewa d'an iska?.
"Innalilahi wa inna ilaihi raji'un, tunda nake bantab'a lalata yar wani ba.
"Har zaki ambaceni da wannan mumuna kalma.
Take idonsa ya canza kala tsanani bak'inciki nake hangowa a kwayar idonsa. Cikin kausashiyar murya yace"duk wani abunda ke faruwa ke kika haddasa.
Falmi cikin mafifa tasake yo kansa da niyar kamasa da fad'a, yace" kik kuskura kika tab'anini hmm sai na lahira ya fiki jin dad'i.
"Mtsss ya wuce yayi cikin gida zuciyarsa na masa rad'ad'i.
Wannan wani irin masifa ne, d'akinsa ya tura ya shiga, kayan jikinsa yasoma cirewa yaji kashin jikin Indo ke tashi, har zai ajiye sai yabsamu kansa, da sanya rigan a hanncinsa, yana shakan daddad'an kamshinta, harda lumshe idanu, take abunda yafaru d'azu yasoma dawo masa.



DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR)


๐Ÿ’•RASH LUVโœ๐Ÿป
[5/30/2016] Rash Kardam๐Ÿ’•: ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป
๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป

NA


ยฉRASHEEDAH .A. KARDAM.


Pg-101~105.


Manna rigan yayi a sai tin hancisa yana shak'an k'amshi, sai ya tsinci kansa cikin nishad'i.
Hasna da Hajiya suka koma cikin gida cike da farin ciki, Hasna tace"Hajiya gaskiya naji dad'i wannan al'amarin.
Hajiya tace"hmm ae ni nafi kowa farin ciki wallahi.
"Sabida Aisha tana da nutsuwa a kalon dana mata.
"Kuma haka kurum kalonta danayi sai ta tuno min da Lamid'o na.
"Muryansu na tsananin kama, kai hatta murmushinsu iri d'aya ne.
"Ko d'azu dana ganta shi kawai nake tunawa.
Hasna tace" Allah ya shigan sa.
"Hajiya dan Allah in Abba ya dawo in za'asa bikin nan kar asa da nisa.
"Inason ayi a kare don gudun makircin matansan nan.
Hajiya tace"makircinsu ya kare musu su kad'ai.
"Yanzu na gane komai addu'a kam yanzu na fara masa da ikon allah.
Haka har suka iso falo hiransu ta yai duk akan Indo da Haiydar ne.
Falmi kuka taci agun da k'yar ta iya jan k'afarta zuwa d'akinta, wayarta ta d'auko ta kira Mum d'inta cikin kuka take fad'a wa Mum.
Mum tace"jakar uba tun ba'aje ko ina ba?.
"Ina fatan kin mata duka kin nakasata?.
Falmi tace"tagun cikin d'aki ae.
"To ki tabbatar kin bata najaki sosai.
"Yanda ko gobe ance ta kali Haiydar bazata kaleshi ba.
"Kiyi shiru gobe zanje gun Malam ya duba mana abunda zai biyo baya.
Haka sukayi sallama, Falmi ranan ko wanka ba tayi ba ta kwanta bacci.
Jikinta duk ba k'wari tafito falo, tun daga nesa takejin nishi, da sairi ta k'araso, turus tayi don abunda ta gani ya matuk'ar razanata, Indo ne sanye cikin wani mini skirts, ya matuk'ar kamata sosai, k'afanta d'aya na kan kujera, d'aya kuma Haiydar ya d'aura akan cinyansa, rabin jikinta yana nata, hannusa yana kan k'irjinta, sai sarrafa na fulaninta yakeyi, a hankali ya kai bakinsa kan nata, tsotsansu yakeyi kamar ya samu lollipop, yana wani nishi. Indo ko sai wani smiling takeyi, tana k'ara rungumosa, Haiydar cikinsanti yake cemata"Ina matuk'ar qaunaki, ke dabance acikin mata.
"Tundanake kiss bantab'a jin dad'i irin yanda nake ji dak........ Cikin k'araji ko salati babu Falmi ta.......lol.... Masu k'aratu sai gobe, maji yanda za'a kaya.




DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR)


๐Ÿ’•RASH LUVโœ๐Ÿป
[9/12, 8:17 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป
๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป

NA


ยฉRASHEEDAH .A. KARDAM.


Pg-106~110.


Cikin k'araji ko salati babu ta farka, daga mumunan mafarkin datayi cikin baccinta, duk sassan jikinta rawa yakeyi, kasa hak'ura tayi, tana ga kamar abun da ta gani a mafarki, shi zasu aikata a zahiri. Da sauri ta duro daga kan gado tayi hanyar qofar falo, tsit kakeji ba kowa sai k'aran fanka. Wani ajiyan zuciya ta saki, tare da zuwa window d'akin Indo ta leka, Indo na kwance tana baccinta hankali kwance. 'Dakinta ta koma ta kwanta itama.
Haiydar ko da ya rungume rigan can kuma yayi tsaki"mtsss wai me hakan ke nufi?.
"Ni bana son raini kar yarinyan nan tazo ta rainani.
"Amma fa gaskiya yau tayimin kyau.
"Kamar ba itaba wallahi.
"Mtss to ina ruwana ma da kyanta?. A haka yayi wanka ya kwanta bacci.
Hajiya Fiddausi taje gun boka, a duban da yamata, ha hango zallan koyayar da Haiydar ke ma Indo, don haka yace mata karta damu, su hak'ura ayi auren, don in basu bari anyi da Indo ba, to fa ba makawa sai yayi aure.
Hajiya tana dawowa ta sanar da Falmi duk abunda ake ciki, amma tace"karta ragarmata, ta yanka mata kazan wahalan da bazata iya figewa ba.
Indo ko wasan b'uya suka shiga yi da mutanen gidan, dan tabbasa tasan abunda ya faru, Falmi bazata kyaleta ba.
A gidan Hajiya kuwa Abba ya dawo ta sanar masa da komai.
Yace"zaiyi bincike akan yarinyan, bayan kwana biyu da yayi bincike, duk wani labari ya samu gameda zaman gidan su Falmi, ta hankalin Aisha ila dai rashin mahaifinta da basu saniba. Hakan bai damesa ba yana dawowa gida ya mayar ma Hajiya, yace"inaga bikin nan da wata guda kawai, inyaso komai da uba ke ma yarsa, ni na d'au nauyi zanmata. Hajiya cike da murna ta masa godiya, Haiyadar suka kira sukace"yazo yasamu Abban sa, zasuyi magana da shi.
Haiydar da yazo Abba yace"mun tsayar da biki nan da wata d'aya dan haka kaje ka fara shiri.
"Sannan zansa a gyara maka gidana da ke bayan Airport nan zaku zauna tunda part biyu ne a gidan, kuma tsarin gidan yayi kyau.
Haiydar godiya yayi ya tashi ya fita. Hajiya ta mik'e tabi bayansa, a falo ta samesa, ta zauna ya kara gaidata ta amsa, tace"kaji yanda al'amarin ya kasance ko?.
"Dan Allah inaso ka d'au komai da sanyi wataran zakayi alfahari da auren nan.
"Sannan ina son ka kawo kud'i zamuje mu had'a kayan lefe dana fad'an kishiya.
Haiydar cikin girmamawa yace"to zan ciro kud'i zan kawo muku.
Hajiya ta sanya masa albarka ya mata sallama.ya tafi.
Bayan kwana biyu, Hajiya ta aika Hasna ta je ta d'auko Indo, da duk abunda take da buk'ata, don in ta bar gidan Falmi, ta tafi kenan sai in sun had'u a gidansu.
Hasna jiki na b'ari tayi wanka ta d'au hanya, tafiya mai d'an nisa tayi kafin ta isa gidan, horn tayi mai gadi ya bud'e mata, tashiga da murnanta tayi sallama. Turus ta tsaya sakamakon ganin Falmi da tab'arya a hannuta, tana tsaye a qofar d'akin Indo tana son ta shiga ta kwad'a mata. Hasna tace"Aunty Falmi lafiya kuwa?.
Cikin fushi ta huyo tace"to bak'ar munafuka algun-guma.
"Har wani tambayan lafiya kikeyi?
"Bacin duk wani muna furcin da ake had'awa dake ne, da tdohuwar uwar ta....
Bata k'arasa ba taji saukan, lafiyayyen mari a fuskanta. Cikin zafin rai ta d'ago da niyar kwad'a ma Hasna tab'arya don a zatanta Hasna ce ta mareta, amma me cikin mamaki take kalon wanda......




DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR)


RASH KARDAM๐Ÿ’•
[5/31/2016] Rash Kardam ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป
๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป

NA


ยฉRASHEEDAH .A. KARDAM.


Pg-111~115.


Cikin mamaki take kalon Haiydar yau ita zai mara a gaban Hasna ga Indo, shikenan ai raini kam yagama jan mata yau, cikin muryan kuka tace"Haiydar ni ka mara?.
"Kamaren?
"Lallae yau zakasan ka maren?.
Haiydar yace"na lura bakida kunya wato?.
"Duk iskancinki ya tashi a kaina harda uwata ko?.
"Don akan auren da ba so nake ba?.
"Mtss ki sani ni uwata ta isa dani dole ta ban umarni nabi.
"Kuma duk randa kika k'ara zaginta sai kinga abunda zan miki wallahi.
Kalon Hasna yayi yace"kekuma mai kika zo yi ne?.
Hasna tace"Hajiyace tace nazo in tafi da Indo.
Kafin Haiydar yayi magana Falmi tace"ai daman na fad'a bakinku d'aya gashi nan.
"Yauko ba wanda ya isa ya fita da Indo a gidan nan.
"Tunda ni na kawota a k'ark'ashina take.
"Kuma dalilina kuka santa, dan haka ba wanda ya isa ya fita da ita.
Haiydar yace"kinyi k'arya mahaifiya ta ke son ganinta dole taje ta.
"Don na san darajanta.
"Hasna zo ki mata magana ku fita ina nan gurin.
Falmi ta gyara d'amaran skit d'inta, tace"inga mai fitan da ita yau?.
"Shege ka fasa, yau ko ni ko Indo.
"Wai dad'in abun ma shegiyace, a titi akayi cikinta yar kwararao ne.
Ran Haiydar sai tafasa yakeyi, don yatsani kalman cikin shrge ko yar shege.
Hasna tasaka Indo ta b'ud'e qofar d'akin, sai kuka takeyi sosai. Hasna tace"Aunty ki tattara duk wani abunda kike buk'ata, don in kin tafi bazaki dawoba. Indo bata iya tanka mata ba sai kukan da takeyi, Hasna ce ta taimaka mata suka had'a kayanta, a yar madai-daiciyar trolley d'inta suka jawo zuwa falo.
Indo ko sai kuka takeyi, kalo d'aya Haiydar ya mata yaji ta bashi tausayi, yaune rana ta farko da Haiydar ya fara tausaya mata, Falmi tana ganin sun fito tayi kansu, cikin zafin nama Haiydar ya samata k'afa ta fad'i, kanta yayi ya mata kyakyawan runguma, yanda bazata iya kwaceba. Hasna su ganin haka suka fita.
Haiydar sunsha rigima da Falmi sosai, don daga k'arshe kuleta yayi a d'aki ya fita abunsa.
Hajiya kaya na dai-dai misali suka had'ama Indo na lefe, a kwati hud'u da kit, sai kuma Falmi sun mata biyu da kit itama.
Hajiya damtse ta zage gurin gyara Indo, Haiydar ko abun duniya ya ishesa, don sam bai son wannan aure. Shiyasa ma ko ya fad'a ma wani yayi shiru, Hajiya ko ganin haka tasaka a ka kira mata abokinsa, Sadiq ta sanar masa, tace"ya kuma shirya duk wani abumda ake buk'ata, zata bada kud'in.
Yau ya kai kayan fad'an kishiya suka nufi gidan Falmi, da Sallamansu suka shiga.
Hajiya Firdausi da ke kitsa ma Falmi makirci, ta amsa musu, cike da mamaki suke kalonsu, Aunty Rahma ce tace"daman kayan fad'an kishiya muka kawo muku.
Falmi ta zabura ta mike tace"kayan fad'an me?.
Aunty Rahma tace"kayan fadar kishiya ko bakiji bane?.
Hajiya ta mik'e tace"ke kale mu daga sama har k'asa waye matsiyaci.
"Mai zamuyi da wannan d'an tsiyakon kayanku?.
Falmi ta mik'e tare da d'eban kayan ta fara watsa ma su Aunty Rahma.




Masu karatu kumin afuwa na rashin jina yau, ina busy ne amma in Allah ya yarda, zan tak'aita labarin nan mugama kafin azumi. Sabida wasu na min message, da qorafin a gama kafin azumi, zanyi iya yina inga na k'arasa, In Allah ya so hakan.
Khaleesat Haiydar Novel facebook, ina mik'a godiyata mai tarin yawa, comments d'inku, shi yake k'ara bani k'arfin gwiwa.
Whatsapp members kuma ban manta kuba nagode dayawa, Allah ya bar zumunci Ameen.




DEDICATED TO
AISHA MUHAMMAD
(MAMAN ABDUL SHAKUR)


RASH KARDAM๐Ÿ’•
[9/12, 8:17 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐ŸปBABBAN KUSKEREN๐Ÿ™†๐Ÿป
๐Ÿ™†๐ŸปDANA TAFKA ๐Ÿ™†๐Ÿป
๐ŸŒป๐ŸŒป๐ŸŒป
๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป

NA


ยฉRASHEEDAH .A. KARDAM.


Pg-116~120.


Falmi ba kalan rashin mutuncin da basuyi masu Aunty Rahma ba, amma suka kyalesu suka fita a gidan, batare da sun d'au kayan fad'ar kishiyan ba.
Indo ko tun tana d'ari-d'ari da Hajiya har tazo ta sake da ita, sam Hajiya bata d'auketa matsayin surkaba, sai dai matsayin d'iyarta.
Hasna ko sai rawan kai aketayi, duk wani d'inkunan da Indo zata saka, ita ta kaita gun telan ta, ya ciremata mayun d'inkuna, masu kyau sosai.
Hasna ta gayyato k'wayenta Pinky lady da Cutie, sabida Indo bata da k'awa ko d'aya. Hasna ta samu Sadiq shiya basu kud'in events d'in da zasuyi. Walima suka shirya sai kamu, da fulani day. Sadiq kuma dinner da kuma bikin paret d'in police.
Tun daga ran laraba aka fara Fulani Day sun tsara gurin yanda ya kamata,

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login