Showing 18001 words to 21000 words out of 26020 words
Chapter 7 - TAWA TA SAME NI BOOK 1 COMPLETE DOCUMENT by Halima Abdullahi k. Mashi .txt
zancen soyayya niko hankalina ba ya tare
dashi, yayanmu kawai nake kallo da kyaun da Allah yayi
mashi ba abinda ya birgeni irin shedar sallah daya fito
mishi a saman goshinshi yayi baki tamkar ya diga ina
cikin wannan tunanin ne naji yaya Kabir na min magana
da karfi nayi ajiyar zuciya sannan na dube shi nace ka
gama?zan shiga gida yace na tambayeki baki bani amsa
ba nace ni ban wani jika ba na mike nayi waje yana
kirana na fito kirana naji anyi daga bakin gate ko ban
juya ba nasan yaya Abubakr ne dogon tsaki naja sannan
naje ina zuwa na hau shi da masifa shima kallona naga
ya tsaya yi,ina cewa nace ni ba aure zanyi ba amma kun
dameni don Allah ku rabu dani ko dole ne?na juyo abina
wani abin haushi ina shiga falonmu sai ga yaya Suleiman
zaune suna hira da Mama...(hhhhhhhhha.yarinya taki
tasameki.)
dakin kwananmu na wuce nayi kwanciyata naki fitowa
ban fi minti goma ba mama ta shigo ta dubeni tace
Sulaiman ya dade yana jiranki wai me kika tsaya yi wurin
Kabir din?nace ya aike nine bayan na dawo kuma sai na
gamu da da yaya Abubkr na cigaba da cewa gsky ni dai
mama ki samu su yaya Abubkr kiyi musu magana nifa ba
aure zanyi ba su rabu dani mana,mama tace aike ma yan
uwanki ne kuma nasan in ki sanar dasu zasu kyaleki
sannan suna ganin girmana sosai bazan iya tunkararsu
da wannan zancen ba, nace haka fa shekaran jiya yaya
Ibrahim yazo wai har yana takama zaije ya samu babana
kuma ko ina so ko bani so shi zai bashi ni mama tace to
bisimilla ai ga kinan taci gaba da cewa don haka ma ni
koda auren ne cikinsu gara Abubakr din nace ni dai
dukkansu har yaya Sulaiman din hakuri zaiyi dani dan
bana son auren zumuncin nan mama ta fita tana cewa
dai gashi can ku gaisa,na dauki hijabina na fito falo
fuskata a daure muka gaisa yace to Iman gani dai na
kuma dawowa duk da kin sanar dani krt zakiyi shine na
yanke shawara ki yarda a daura mana aure ni kuma zan
yarje maki kiyi krt har kiga karshen biro nace mu bar
zancen nan, ina Nana?yace Nana tana nan jiya aka sa
ranarta goron ne ma na kawo ma Mama nace lallai Nana
yanxu itama auren zatayi?yace shine mutuncin duk wata
'ya mace nace to Allah yasa alkhair ni zan shiga na
kwanta ka gaida min da su baba uwa kace da Nana inna
jiran zuwanta, yace amsata fa? ko zaki yi min waya don
Mama tace kin soma amfani da wayarki nace jiya na
soma sai dai ni bata dameni ba don haka ko lambar ban
rike ba in Nana tazo taje maka da lambar yace ai bazaki
min ko flashn bane tunda kinsan tawa nace to na maka
na shige daki ina jinshi yana fadin barakiya?
Sannu a hankali zuciya da gangar jiki suka tsananta da
so kauna da kuma begen wanda bazasu samu ba sannan
ni naki yarda da cewa sonshi nake ban yarda da nayi
nutso a kogin sayayya ba sai da na samu kaina da rashin
barci,sannan na kama karatun littatafai na
soyayya,kallace kallace da basu dameni ba yanzun nakan
zauna nayi duk saurayin da aka nuno sai naga bai kai
yayanmu komai ba ni fa gani nake ba wani namiji wanda
ya amsa sunan namiji in ba yayanmu ba,yauma kwance
nake akan gado yar karamar Rediyon da nike yin karatu
ce na manna a kunnena kaset na wakar fim din kugiya
na sa wakar na ratsani Idona a lumshe sai nakejin kamar
nice nakeyin wakar, duka naji an dada min da sauri na
tashi ganin Amira da Mami shine yasa nayi ajiyar zuciya
nace kin dau alhakina Amira ta cire wayar kunnena sai
ta dauke Radion ta sa a kunnenta dajin wakar sai naga
ta cire da sauri tace Mami ji wannan kaset din Mami ta
sa taji sai naga sun dubi juna sukayi dariya nace wai
menene?suka zauna suna cewa zancenmu gasky ne
nace kamar yaya zancenku gsky ne?Amira ta dauke
fuska tace Iman mun gamsu nace me na muku?Mami
tace akwai abinda yake damunki amma kin kasa sanar
damu,Amira ta amshe damu ne da munhau gaya maki
nayi shiru ina tunanin me zan ce masu can dai nace
Amira,Mami kunsan yayyena Abubkr,Ibrahim da
Sulaiman?suka ce sosai ma kuwa nace dukansu sunce
suna sona ni kuma bani son ko daya sannan yaya Kabir
shima yace wai sona yake na mike tsaye don girmama
maganar da zanyi na cigaba da cewa ni kuma zuciyata
da gangar jikina sun nutse a son wanda bai san inayi ba
kuma koda ya sani ba zai soni ba don yana da wacce ta
fini kyau da ilimi da kuma shekaru,hawaye suka soma
zubo min na juyo da sauri na rike kafadun Mami da
karfiina cewa ku bani shawara kawayena ku taimaka min
da maganin da zan daina sonshi don kukan ku da zaku
san ko wanene da kunce lallai zuciyata tayi wauta,suka
kamani suka zaunar dani tsakiyarsu suka yi shiru dakin
ya yi tsit daga ajiyar zuciata da nakeyi sai karan fanka
can Amira tace a ina yake?kuma yaya sunanshi?nace
kuyi hakuri wata rana zan gaya muku don ba anan yake
ba Mami tace dakin gaya mana ai da mun san yanda
zamu bullowa abin nace no ko zan mutu bazan taba
tunkarar wani da namiji da sunansa ba yanzu ku bani
shawara yaya zanyi na daina tunaninshi suka yi shiru
can Mami tace rokon Allah zakiyi muma zamu taya ki
nace sai dai mukara don kullum yi nake amma ba sauki
sai dai abinda ya karu nan dai suka lallashe ni gami da
bani shawarwari.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Haka naci gaba da rayuwa cikin kunci,wata safiya misalin
karfe takwas Mama tana dakin Alhaji ta kai masa abin
kari ni kuma ina ta faman gyaran dakinmu na gama na
koma dakin Mama ina cikin aiki naji wayar Mama tana
ringin na dauka sai ga lambobin rakwacam na dauka
nace Assalamu alaikum sai naji ance
Wa'alaikummussalam,jin muryar da ta amsa nan da nan
na gane yayanmu ne farin ciki da na ji baya misaltuwa
ina wannan tunanin ne naji yace Naman Sagir ina yini?
nace ba ita bace ni ce Mama tana dakin Alhaji yace ok!
nace ina kwana?yace lafiya amma mu nan rana ce kuna
lfy?nace lfy lau yace to kice da Maman Sagir ina gaishe
ta dama don mu gaisa ne na kira kafin nace to har ya
kashe ranar nayi walwala har yamma don jin muryar abin
sona.
Share
DOCUMENT CREATED BY
ZAHARADDEEN SHOMAR
WHATSAPP 08168575100
Tawa Tasameni1-04
Posted by ANaM Dorayi on 10:13 PM, 30-Dec-15
__________ NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI__
Lokacin da zai tfy nan ko ince da zaya koma ina cikin
wannan tunani sai naji yace kin gama?dama na gama sai
nace e yace to gashi na isa na dan rage tsawo yace
wannan ya turo mani akwati naki ne sannan daya kuma
zaki kaima Mimi nata nace to nagode Allah ya kara
daukaka duk da bai amsa ba nasan yaji dadin adduar,na
dau akwatin nayi cikin gida Allah yasa ba kowa a tsakar
gidan ni da mama muka bude muna ganin kaya nayi
mamakin kayan domin suna da yawa bayan haka kuma
zasuyi tsada english ne kala bakwai sai jakunkuna da
takalma sai rigunan barci masu kyau sai wani zobe cikin
akwatinsa mai kyallin gaske,na dauka ina dubawa zobe
ne na zinari mai nauyi akwai stone mai kalar ruwa gargar
tamkar kankara in ka kura ma stone din ido zaka ga an
rubuta A guda biyu daya kan daya nace la mama duba ki
gani harda farkon sunana tace kin gode sai dai fa in har
irin na 'yan uwanshi ne to ba zaki sa su ba na dan bata
rai sannan nace bama iri daya bane na tashi na soma
gwadawa duk wanda nasa sai su zauna min tamkar a
jikina aka kerasu,da yamma ina zaune a daki ni dai bani
son zuwa aiken yayanmu domin na tsani ganin Mimi
nasan ma wulankanci zasu min Sagir ne yace yayanmu
na kirana dama a shirye nake ina son inga ko ya manta
ne in share in ya tambayeni daga baya sai nace na
manta ne nima haka na tashi na tafi dakin mama na
sanar da ita tace sai na dawo,su hudu na samu na
gaishesu suka amsa dayan cikinsu yace Maska wannan
ma sister ka ce?yace ban sani ba ya wani daka min
tsawa yace shiga ciki ki dauko jaka adidas kizo ki wuce
kin wani tsaya kina kallon mutane na shige
dakinbarcinshi da sauri ya juya gun abokanshi yana ce
mishi dj bana son aboida kuke min baku san yaran nan
da raini ba sai taga kamar sa'aninta ne mu wani yace to
Nasir fa da zai auri Mami kanwarka?yayanmu yace ai
yaga zai iya ne sannan nace mishi kar ya yarda ya kawo
min karanta raina shi ga manyan babys a gari yazo zai
nace gun wadannan yaran,jikina yayi sanyi na sabi jaka
na fito ya dubeni yace kikai mata saura ki dade na fito
ba tare da ya bani kudin mashin ba, gidansu Amira na
shiga bayan mun gaisa da mamansu tace min tana cikin
dakinta na shiga tace daga ina haka?nace ina zani zaki
ce ta ce to sai ina?na zauna bakin gado na ajiye jakar a
kasa na dubeta na nace don Allah zaki raka ni?tace ina?
nace malali gidansu Anty Mimi tace to jeki ki gaya ma
mamanmu sai na shirya kafin ki dawo nace to amma fa
kece zaki biya mana kudin mashin tace wane irin ni zan
biya nace to bai bani kudin mashin ba gashi har yana
cewa inyi sauri ni kuma ban fito da ko sisi ba na fito gun
mamansu na sanar da ita tace sai mun dawo muka fito
muka hau mashin sai malali
Yanda na zata hakan ce ta faru domin da Mamnsu wato
Haj Laure ta ganmu haka ta hau zaginmu wai mu juya da
kayan ba'a so inshi ba zai kawo ba to ya bari,Anty Mimin
itace ta hana tace mu kawo Amira tace ki barshi mana
sai mu maida Anty Mimi tace ke bani son rashin kunya
Amira tace ba rashin kunya bane ance ne mu juya dashi
na dubi Amira nace don Allah ki rufa mani asiri Amira ta
jani zamu juya Anty mimi ta biyomu ta fisge jakar ta juya
ni dariya ma abin ya bani,muna jiran mai mashin wani
yazo da mota a gabanmu ya tsaya ya dube mu yace
kuzo muje yanmata ina za'a kaiku?kafin nayi magana
Amira tace unguwar rimi na dubi Amira nace kina hauka
ne?tace zauna nan in ba zaki ba sai dai kiyi ta zama
anan yace magana fa nakeyi nace ku shigo muje nima
can na nufa,nace nidai ba zan shiga wannan motar ba
Amira ta bude baya ta shige sannan tace ai kina da
kudin mashin ko?nan na tuna bani da ko sisi nayi
tsaki,saurayi mai mota yace yar kanwata shigo mana jan
ajinki ya burgeni kuma na yaba,na dubi Amira ta wani
kame tamkar motar kanin babanta nace bani naira dari
tace nace maki bani da kudi ko?in zaki shiga ki shigo
dole,dole na shiga motar nima bayan na shiga yace yi
hakuri kanwata dan dawo nan mana na koma don
surutun ya soma isata yaja muka tafi,sannu a hankali
yake jan motar sunana ya tambaya nace mashi Amira,
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Amira da take baya ashe taji tace yar iska sunanta Iman
yace yauwa mai sona fada min gsky Amira ta cigaba da
cewa xan kaika har gidansu yanda tace maka haka takeyi
ma samari tace sunanta Amira kuma ta yi masu
kwatancen gidanmu ina jinsu ban kuma magana ba sai
su keta faman labarinsu,muna zuwa kofar gidanmu ya
faka a daidai lokacin yayanmu yayo ma abokanshi rakiya
kallon motar ya tsaya yi da sauri na bude na fito daga
motar ido hudu mukayi da yayanmu nan da nan fuskarshi
ta sauya yayi murtuk tamkar bai taba dariya ba koda dai
dama ban taba ganin dariyar tashi ba,a hankali yake
tahowa har inda muke nayi zaton zai mare ni ne sai
naga ya wuce ya isa gun motar daidai kofar dreba ya
kwankasa gilashin motar,ina zaton Amira da bata fito ba
ita ce tace masa yayanmu ne sai naga ya fito daga cikin
motar da sauri sannan ya mikawa yayanmu hannu gami
da sallama,yayanmu nokewa yayi yaki bashi hannu sai
dai ya amsa sallamr a ciki ya dubeni yace menene
dalilinki na shiga motarshi?nayi shiru shi kuma saurayin
mai motar sai cewa yayi yallabai ai ina sonta ne kuma
banzo da wasa ba,sai ya kara daure fuska sannan yace
ita me tace maka?yace bamu yi magana ba
tukunna,yayanmu yayi mishi wani kallon wulaknci sannan
yace kar na kuma ganinka a gidan nan ka fahimceni?
yarinyar nan krt zatayi ku ne masu hure ma yaran
mutane kunne suki krt bani bukatar sake ganinka
understand?so kama gabanka ya juyo ya kalleni wata
uwar harara ya sakar mani ba zaki wuce a nan ba? Da
gudu nayi cikin gida.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Tara daidai na dare na gama shirin kwanciya kamal ya
shigo ya dubeni ke Iman yayanmu yace kikai mashi
tea,ban tsaya dogon turanci ba na fito falo dakin mama
na shiga ko zan samu ta dafa ma Alhj bata cikin dakin na
fito falo kan tebir naga ples din shayi na duba naga
akwai a ciki yar butar shayi na dauka na zuba na dora
kan tiranshi na hada da kofunan na fita sam na manta
ban sanya hijabi ba rigar bacci ne a jikina mai hawa biyu
sai hular hijabi nayi sallama da kyar ya amsa na dan
dube ahi fuskarshi a daure cikin tsoro na shiga zaune
yake kan kujera mai zaman mutum biyu ya dora kafarshi
suna kan teburin tsakar dakin irin dan karamin nan na
rage tsahona na ce gashi ya zuba min harara na ajiye da
sauri na zan fita sai naji yace ke zo nan na daqo ya
dubeni yace zauna na zauna kan kafet cikin hankali ya
sauke kafafuna daga kan tebur din ya zauna da
kyau,Amina naji ya kira sunana a hankali yar naji cikin
jikina gashi ya iya fadar sunan a gajiye na dubeshi
sannan na amsa yace na lura dake kina shaawar ganin
bacin raina ko? (hhahhh su yaynmu anyi nisa) na girgiza
kai alamar aa yace haka ne mana(a raina nace to me
nayi maka?) Yaci gaba in ba haka ba so nawa zance miki
bani son kina kula samari ko kema auren kike so?nace
aah yace kar ki damu in ma auran kike so to sanar dani
don akwai wani da yayi mani maganar yana sonki,gabana
yayi mugun faduwa a raina nace ni kai nake so ya kara
tausasa murya yace in har kina so ya kara tausasa
murya yace in har kina so ki kwantar min da hankali to ki
tsaya kiyi karatunki kar ki damu da su mami basu san
matsalolin da ke cikin auran ba,kinga kema karamar
yarinya ce baki san komai game da aure ba undaerstand
me?na gyada kai alamar eh yace to yi min alkawari da
bakinki cewa ba zaki kula kowanne da namiji ba ko bana
garin ko bana kasar har sai na dawo na bada izini ba
tare da wani tunani ba nace nayi alkawari ba zan kula
kowa ba ko ba kanan yace promise nima nace promise
yace good ya saki fuska tashi kije ki kwanta na mike sai
da naje kofar fita na juyo shima ni yaje kallo ga
mamakina sai naga ya min murmushi mai tsayawa a rai
na saki labulen na tafi zuciyata na dauke da murmushin
da yayi min,haka na kwanta ina juya maganganun da yayi
min musamman in da yake cewa in har kina so ki
kwantar min da hankali to ki daina sauraron samari me
yake nufi?wata zuciyar tace min abokinshi mana haka
nayi ta juyi har barci ya daukeni
Washegari da safe ina shirin tfy comp Jamila da Sagir
suka shigo da gudu suna rige rigen fada min kiran yaya
Kabir na daka musu tsawa nace kai ba makaranta zaku
je ba?suka ce ai mun fita sai yayanmu yace kizo nace
yayanmu babba?suka ce a'a Kabir,na dan yi tsaki sannan
nace kuce gani nan,sagir yace anty kizo muje yace in
kika zo muje yace in kinzo zai bamu naira 100 nace ku
bace min da gani a nan suka fita sai da na gama sannan
nayi wa mama salla.a sannan na fita,na dauka ya tafi
gun aikinshi sai na ganshi a kofar dakinshi sai faman
duban agogo yake yi na isa gurin shi fuskata babu
walwala nace ina kwana?bai amsa ba sai dubana yake
yana murmushi yace da raina ya baci domin kin shanya
ni amma yanzu kin wanke min zuciyata na dubeshi nace
kamar yaya?kinyi dressing irin nawa,na dubi kayan
jikinshi kampala green nima haka sai naji tamkar na
koma na cire ya dube ni zo muje na saukeki nace ka
barshi yace duk da nayi latti sai na kaiki,dole na shiga
muna shirin fita yayanmu ya shigo shi da wasu
abokanshi cikin kayan training duk da kaninshi ne sai da
gabana ya fadi yako tsira mana ido sai ya tsaida motar
ya dubeni yace kin mani shara?na dubeshi yayi wani
kicin kicin nace a'a yace to fita ki min bai saurari amsata
ba yayi gaba na dubi yaya Kabir nace to kaji fa abinda
yace,yaya Kabir yace don Allah ki rabu dashi bari mu
tafi,nace wai ba haka a tsakaninmu haushi ya kama yaya
Kabir yace toko dai yana sonki ne?nace kaji ka da wata
magana kaima kasan ko mata sun kare yayanmu ba zai
soni ba yace saboda me kikace haka?nace ni nasan bani
da kyau kuma gani baka yayi murmushi sannan yace
ganinki kenan kina abubuwa masu fizgar hankali so ni dai
yanzun ki yarda na fito sai a hada da nasu Mami,haushi
yasa na bude motar na fito shima yayanmu na sameshi
ya cika dam ina shiga ya dube ni duban wulakanci yace
me kika tsaya yi a gunshi?nace ba komai ya nuna ni
yace look ba zaki min yawo da hankali ba bani son na
kara ganin kin shiga motar Kabir kina jina?ya daka min
tsawa nace to,ya fita na shiga gyaran daki ina mamakin
wannan ikon Allah..
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Ina cikin goge TV ya shigo yana waya ya zauna kan
kujera yanda naji yana amsa wayar ne yasa naji duk
bakin ciki ya kamani ko bai fada ba nasan da Mimi yake
magana har yana cewa karki damu nima kin manne cikin
raina kuma ki saurareni in anjima da sauri na shiga
bedroom dinshi har lokacin wayar yakeyi ranar da takaici
na yini wata zuciyar tace min kina kishin banza kina
wahala bai san ma kinayi ba
Kwana biyu ni dasu yaya Abubkr da duk wani mai son
ganina in dai saurayi ne sai dai a waya ranar juma'a ina
zaune da yamma tsautsayin jin takaici ne yasa nace da
mama bari in shiga gun Amira ina isa daidai dakin
yayanmu shi kuma yana fitowa tare da abokinshi sun kai
su bakwai daya ne naji yana cewa ango ango to Maska
wata nawa aka sa yayanmu ne naji ya amsa da cewa
sati biyu suka sa da sauri na juyo cikin sa'a muka hada
ido shima sai naga yayi wani iri tamkar bai so naji
zancan ba wani abu mai nauyi naji ya tokare min wuyana
kirjina kuma ya hau zugi da kyar nake janyo numfashina
kokari nayi naci gaba da tfy amma bana ganin gabana
sosai jirin da naji ya soma dibana shi yasa