Showing 3001 words to 6000 words out of 30185 words
zanyimaku, ke Hassana inaso kifito da miji nanda wata d'aya, ke Kuma Hussaina ya watsamata wani matsiyacin kallo "kigayama jabeer inason ganinshi, wani irin Fad'uwar gaba Hussaina taji dajin dady yace yana neman jabeer, sadda kai tayi 'kasa "daddy nifa mundad'e da 6atawa da jabeer.
Shiru daddy yayi yana kallonta, toki fiddo miji nanda wata d'aya, idan kika wuce iya adadin kwanakin dana ebar miki zand'au duk matakin danaga ya dace.
Mi'kewa yayi tare da d'aukar jakarsa ta zuwa office sannan ya kalli Momy "maganar fita kuma daga yau nakasheta idan sunbar gidannan a tabbatar islamiyya zasu, yana gama fad'a yasa kai yafice.
Love u all my Fan's ππ» Shoki ππ»
[11:03AM, 2/11/2017] Zee Mmn Kd: π *AUREN TAGWAYE* π
πΈπΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈ
πΈπΈ
πΈ
*Written & Story by*
*Zee Elkaseem*
*{Mmn khady}*
*Dedicated to All member's group of* *Ciwon ya mace* π©π»
Page-------------------------4
Hassana na daga d'akinsu taji shigowar daddy wani mummunan fad'uwar gaba taji, tanajin lokacin da Momy kemasa sannu da zuwa, yana zama ba abinda yafara tambaya sai "Ina yarannan suke? Cikin inda-inda Momy tabashi amsa "uhm am suna d'akinsu ko Alh....
Kwalamasu kira yashigayi "Hassana....Hussaina....
Hassana naji tayi saurin Amsawa "na'am...
"Kuzo nan ina nemanku "to ta amsa jiki na kyarma tasako d'an karamin hijab d'inta ta fito, durkusawa tayi gaban daddy "gani daddy tafad'a tare da sunkuyar da kanta 'kasa gabanta sai dukan tara-tara yake.
"Ina 'yar'uwar taki? Daddy ya tambaya, "im ahm....uhmmm tafara inda-inda tarasa wace amsa zata bayar domin kare 'yar'uwarta shiru tayi tana wasa da yatsun hannunta.
Tsawa daddy ya kwatsa mata "ke.... Ba magana nike dakeba ina 'yar'uwarki nace? Jiki na 'kyarma tafara magana tana d'an ja da baya dan taga yanda daddyn nasu ya zuciya a lokacin ze iya mazgeta, "daddy munje walimar bikin wata 'kawarmune shine dazan taho nayita nemanta bangantaba shine nikuma nataho,
"Owk good hakan yayi kyau, shine ita ta zauna dan bata tsoron fushina, aiko ranta inyayi dubu a gidannan yau sai ya 6aci, kallon Momy yayi "kekuma kinsan bata dawoba amma ko ajikinki saboda baki damu da tarbiyar yarankiba ko "haba Alhj ya zakace bandamu da tarbiyarsuba, wlh tun d'azu nake faman kiran wayarta sai tacemun gatanan to ya kakeso inyi? Ko zuwa zanyi intaho da ita,
"A'a ba tahowa zakiyi da itaba, idan bakije kika taho da itaba nizan taho da ita dakaina, yafad'a yana nuni da 'kirjinshi da hannu.
Bejira abinda zatafad'aba ya zari cable d'in jikin tv yafita zuwa harabar gidan,
Me gadi na hangoshi tafe yataso da sauri "Sannu da fitowa Alhj, "yauwa mal bala, abinda kawai ya furta kenan sannan yafita daga wajen get d'in gidan ya tsaya ya maida hannuwanshi duka baya, yafara safa da marwa yana jiran yaga ta ina Hussaina zata 6ullo, tsawon kimanin minti goma sha biyar yana zarya gurin Amma bako Alamarta, mal bala me gadine ya le'ko cikin girmamawa yafara magana "Alhj lafiya kuwa naganka haka kamar hankalinka a tashe?
"Mal bala yarinyarnan ni zata rainama hankali ni zata maida mutumin banza cikin garinnan, da darajata da 'kimata ace wai har kamar 'yanzu 'karfe goma da minti ashirin da takwas yarana suna gantali a gari.
Mal bala yace "amma Alh ai naga kamar sundawo ko? "Gudace tadawo yanzu jiran dawowar d'ayar nake.
"To Alhj Allah maidota lafiya, Allah sa duk inda take tana lafiya.
Komawa mal bala yayi daga ciki ya zauna kan d'an bencinshi, yanda hankalin Alhj yatashi shima duk sai yajishi cikin damuwa, saboda Alhj mutum ne harda rabin mutum.
Da misalin 'karfe sha d'aya saura minti goma, lokacin Alhj yagaji da zarya tsakanin wajen get d'in gidan zuwa cikin gida, yana zaune kan bencin mal bala, tsayuwar mota yaji dai-dai get d'in gidansa da sauri Alhj ya mi'ke le'kawa yayi lokacin Har Hussaina tafito daga motar me motar yayi gaba abinsa,
Momy kuwa da Hassana suna cikin gida hankalinsu a tashe, Hassana banda kuka ba abinda takeyi.
Hussaina kuwa bayan Hafiz ya ajiyeta ya wuce sai lokacin wani mugun tsoro ya dirar mata cikin zuciya, jikinta yafara 'kyarma, hankalinta be 'kara tashiba saida taduba agogo taga 'karfe sha d'aya na dare, ahankali tafara buga get d'in gidan, da sauri mal bala yazo ya bud'e mata tana Shiga,tafara tafiya da sauri tana wai-waye saida tazo gab dashiga falon gidan ta tsaya tacire takalminta dan kada ajiyo 'karar tafiyarta, ri'ke takalmin tayi a hannu sannan tatura 'kyauren falon ahankali.
Love u all my Fan's ππ» shoki ππ»
[11:03AM, 2/11/2017] Zee Mmn Kd: π *AUREN TAGWAYE* π
πΈπΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈ
πΈπΈ
πΈ
*Written & Story by*
*Zee Elkaseem*
*{Mmn khady}*
*Dedicated to All member's group of* *Ciwon ya mace* π©π»
Page-------------------------6
*Bayan sati d'aya*
Hassana da Hussaina sun daina fita konan da can kullum sai dai idan zasu islamiyya, maganar fitar da miji kuwa kullum sai daddynsu ya tinasar dasu,
Yauma kamar kullum zaune suke kan had'addun kujerun dake zagaye da babban falon gidan, Hassana ta kalli Hussaina, "nikam sister inaso muyi wata magana dake,
"Ina jinki Hussaina tafad'a,
"Wai meyasa kikacema Abba kun 6ata da jebeer Alhalin ba abinda yashiga tsakaninku,
Murmushi Hussaina tayi sannan ta d'au 'kafa d'aya ta d'ora kan d'aya tana girgizawa "ba wani dalili kawai tsuntsun 'kaunarsane ya canja she'ka.
Tana fad'in haka ta maida hankalinta kan wayarta wacce suke chat itada Hafiz suna tattauna yanda za'ayi su had'u dan tun ranar da daddy yahanasu fita tasanar dashi, shikuma kullum sai yakirata yakai sau goma yanamata magiya akan dan Allah tayi dabarar dazasu had'u koda na minti biyar ne.
Sauke ajiyar Zuciya Hussaina tayi, tace "amma Hussaina idan kikayima jabeer haka kinci amana, kinriga kinsan irin so da 'kaunar dayake nunamaki, zeyi wuya kisamu namijin daze soki kamar jabeer.
"Ba wani wuya, Hussaina tafad'a saboda nadad'e dasamun wanda ya mayemin gurbinsa, cike da mamaki Hussaina ta kalleta wannan wanene wanda yayi 'karfin halin raba Zukatan dasuka dad'e suna maradin zama abu guda,
"Murmushi Hussaina tayi tare da mi'kewa tsaye tayi taku biyu zuwa ukku sannan tajuyo ta kalli Hassana wacce kebinta da ido tana jiran jin amsarta "Ba wani bane kinsanshi, Hafiz Wanda muka had'u dashi gurin *dinner* itama Hassana mi'kewa tayi ta isa inda Hussaina take cike da mamaki "indai Wannan Hafiz d'in kike nufi wlh inabaki shawara da kada kiyi sakin na hannu kamun na guje danni wannan Hafiz d'in da kike gani kwata-kwata be kwantamin araiba da ganinshi yafi kama da yan abi yarima asha kid'a,
Hannunta takai kan kafad'ar Hussaina ta dafata "sister iname baki shawara kada kibari jabeer ya su6uce maki dan samun namiji kamarsa a wannan zamanin sai antona......
"Ke dakata, hussaina tafad'a cikin d'aga murya, kada ki kawomin 'kabli da ba'adi nace banison jabeer idan ke kinasonshi ki aureshi mana wani yahanaki, "Hmm aini tun farko bani yace yansoba, amma in bancin haka banga abin 'ki gareshiba.
"Mtsswww, Hussaina taja wani dogon tsaki sannan tanufi bedroom tabar Hassana nan tsaye cike da mamakin hali irin na 'yar'uwarta.
Hussaina kuwa tana shiga d'aki kiran Hafiz yashigo wayarta, cike da farinciki ta d'auka bayan ta sumbaci wayar dan a kullum 'karajin son Hafiz takeyi cikin zuciyarta.
"hellow babyna,
"uhm my dear ya kake tafad'a cikin shagwa6a.
"Eh to gaskiya ba lafiya...
"subhannallah meyasameka tafad'a tare da gyara zamanta.
"kin'ki muhad'u dan baki d'auki son danikemaki a bakin komeba.
Wata nannauyar ajiyar zuciya ta sauke "Haba my dear dan saboda wannan zakace bakada lafiya, indai wannan ne ka kwantar da hankalinka yau idan nafito islamiyya zamu had'u.
"Wow babyna amma naji dad'i, 'karfe nawa kuke fitowa?
'Karfe hud'une mukoma shidda, kaga wannan lokacin ya ishemu mud'an gaisa.
"Eh to hakane amma kinsanfa nayi missing d'inki sosai.
"Hmm sai munhad'un kawai tafad'a
"Owk bye "muaaah yasakar mata wani kiss ta wayar sannan ya tsinke kiran, wani dad'i taji ya ziyarci zuciyarta rungume wayar tayi cike da Farin ciki, harta 'kosa Hud'u na yamma tayi sufita zuwa islamiyya.
Love u all my Fan's ππ» shoki ππ»π
[11:04AM, 2/11/2017] Zee Mmn Kd: π *AUREN TAGWAYE* π
πΈπΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈ
πΈπΈ
πΈ
*Written & Story by*
*Zee Elkaseem*
*{Mmn khady}*
*Dedicated to All member's group of* *Ciwon ya mace* π©π»
Page-------------------------7
Da misalin 'karfe hud'u saura minti goma Hussaina tagama shirinta tsaf na islamiyyah cikin uniform kalar ruwan 'kasa,
"Kallon yar'uwarta tayi wacce ke 'ko'karin d'aura farin d'an kwali, tace Hassana kiyi sauri kinga bana bu'katar zuwa a makare, kallo kawai Hassana tabita dashi "Tofah yau kuma kece me cewa bakison makara ince kullum saina gama shiryawa sannan inyi zaman jiranki,
"Naji dan Allah yanzu dai kitaho mutafi kina 'kara tsyar damu, ......
Dai-dai lokacin kuma wayarta tayi ringing dubawa tayi jiki na kyarma takai dubanta ga Hassana wacce tagama shirinta tsaf tana jiran sutafi.
Sunan Hafiz tagani yana yawo kan wayar, dama kuma kobata dubaba tasan shine dan tsakanin 'karfe ukku da Rabi zuwa yanzu 'karfe hud'u yayimata kira yakai tara,
"Hellow yanzu zamu fito daga gidan, tafad'a tana kallon Hassana ta wutsiyar ido,
"To babyna dan Allah kiyi sauri wlh na matsu na ganki dan bakisan yanda nakejibane shiyasa kikai har yanzu baki fitoba.
"Sorry dear ina hanyafa nace ka saurareni mana.
"To shikenan ina gurinda nagayamaki,
To sainazo tafad'a tare da kashe wayar.
Tana juyowa suka had'a ido da Hassana saida gabanta yayi 'yar 'karamar fad'uwa saboda kallon tuhumar dataga tana mata.
Nunawa tayi kamar batasan kome kenanba tace "muje ko kada mu makara naga yau baki bu'katar muyi latti,
"Owk muje to.
Haka suka jero gwanin ban sha'awa kome nasu iri d'aya ga tsananin kamanni dasuke farinsu d'aya tsawonsu d'aya haka zubin jikinsu d'aya, suna matu'kar kamanni wanda hakan kesawa mutane da dama basa gane Hassana basa gane Hussaina, hatta da iyayensu basu cika ganesuba saita gurin halinsu daya bam-bamta.
A falo suka tarar da Momy, cikin ladabi suka isa gabanta "Momy mutafi islamiyyah
"To Allah bada sa'a Yakuma tsareku, Allah yayimaku Albarka, Adawo lafiya.
Amsawa sukayi da Ameen sannan suka fice, suna fita sukasamu me napep suka gayamashi sunan islamiyyar daze kaisu,
Sun fara tafiya Hussaina ta Kalli Hassana tace "sister dan Allah kiyimin taimako d'aya sonike inje gidansu zuby kuma kinsan gida baza'abarni infitaba inaso me napep ya saukeni acan sai awuce dake islamiyya idan antaso kimin waya sai muhad'u mutafi gida.
Da Hassana kamar bazata Aminceba saikuma tace "to shikenan Amma dan Allah kada ki wuce lokacin tashinmu islamiyya, kinsan dai daddy ba sauki.
"InshaAllah kinamin waya zanzo, "to shikenan.
Hassana aka fara saukewa islamiyya sannan aka wuce da Hussaina unguwar Barhim dake wajen Gari, dai-dai inda Hafiz yagayamata yananan nan kuwa tasameshi.
Tana fitowa daga napep ta hangoshi tsaye jikin motarshi ya hard'e duka hannayenshi a 'kirji, sanye yake cikin bakin wando, da yellow riga, sai ba'ka'ken takalmi, sannan ya d'ora wani ba'kin glass Wanda ya'kara fitowa da ainafin kyawunsa.
Yana hangota yafara jefarta da 'kawataccen murmushinsa, itama maida mashi martani tayi harta isa gurinshi suna musayar murmushi.
"Welcome babyna yafad'a tare da rungumata a jikinshi, saurin tureshi tayi tana waige kada ace mutane suna kallonsu. *{Hmm Hussaina kenan idan mutane basu ganinku ai Allah yana ganinku}*
"kada kidamu babyna ba mutane sosai a unguwar, kodama wani yaganmu ba wanda ze shiga harkarmu, amma tunda naga kamar kina tsoro shigo daga ciki, "dadai yafi, tafad'a
Sannan yabud'emata motar tashiga shima yashiga.
Love u all my Fan's ππ» shoki ππ»
[11:04AM, 2/11/2017] Zee Mmn Kd: π *AUREN TAGWAYE* π
πΈπΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈ
πΈπΈ
πΈ
*Written & Story by*
*Zee Elkaseem*
*{Mmn khady}*
*Dedicated to All member's group of* *Ciwon ya mace* π©π»
Page-------------------------9
Bayan shigowar jabeer suka gaisa da Momy sannan tashige d'akinta tabasu guri, Hassana ce tacika gabanshi da kayan ciye-ciye dana sha, sannan tad'an zauna domin su gaisa, lokacin Hussqina tana zaune tabi ta had'e girar sama data 'kasa sai danne-danne take a wayarta,
Shiru ya gifta nayan wasu mintoci, Hassanace ta katse shirun ta hanyar cewa "Yaya jabeer ina wuni,
"lafiya lao ya Amsa yana 'karemata kallo, a zuciyarshi yana cewa wannnan itace hassanar kokuwa Hussainar ce, saida yaji tami'ke tsaye tana cewa "to nikam nashiga daga ciki sannan yagane ashe ga mutunniyar tashi nan gabanshi wacce tunda yashigo ko kallo be ishetaba, taunar cingam kawai take sannan hankalinta duka yana kan wayarta tana ibadar wato chat da Hafiz.
Shiru sukayi suduka anrasa wanda zefara magana dan Hussainama yau ko arzi'kin gaisuwa Jabeer be samuba, illah wani irin haushinsama datakeji dan tadad'e dagayamshi maganar soyayyarsu ya janye ya nemi wata Amma dayake shine d'an anace sarkin naci ya'ki ha'kura.
Jabeer ne ya katse shirun ta hanyar cewa "jiya naga fitarku lokacin zaku islamiyya naso inyimaku magana amma sainaga rashin dacewar hakan kasancewar gurin dazaku yanada muhimmaci bekamata ace na tsaidakuba.
"Hmm aikode, kawai tafad'a tare da yamutsa fuska ta juyar da kanta gefe tana taunar cingam 'kas-'kas
Har cikin ranshi yaji haushin yanda tayi Mashi magana amma sai ya danne kasancewar anason namiji yazama me shariya akan wasu 'kananan abubuwa, magana ya'kara karo na biyu.
"Gaskiya inajin dad'in yanda kuke zuwa islamiyyah fatana akodayaushe kafin Aurenmu ace kunyi safka kunyi hadda koda hizif talatin ga sauran litattafan addini, kinga ko'ina zanyi Alfahari da matata tanada ilimin addini, sannan kuma uwa uba yaranmu zasu koya a gun mamarsu kafin suma asakasu tasu islamiyyar.....
Dakatar dashi tayi ta hanyar d'aga mashi hannu tana magana cikin masifa "dakata malam, wai akan wa kake magana? "Ni, tanuna kanta da hannunta, to indai nice kama daina wannan tunanin kacire soyayyata daga cikin zuciyarka, danni yanzu batakai nakeyi 'karama kanemi me sonka tunda wuri kafin lokaci ya'kurema.
Haba Hussaina donmi kike nema ki gujeni? Menayimaki? Kadafa ki manta mundad'e muna soyayya kullum burinmu be wuce muzama mata da mijiba, amma yanzu Cikin 'kan-'kanin lokaci kina nema ki canja ra'ayi.
"Oh nema manake incanja, tobari kaji in gayama ba nema nakeyiba nama canja gaba d'aya yanzu baka cikin tsarin mazan danike burin aure...
Tuni kuma wani ya maye gurbinka acikin zucyata saboda haka kaje kawai kanemi wata,
Cike da mamaki da takaicin yanda Hussaina ke gayamar magana yabar gidan, dan kosamun damar yin bankwana da Momy beyiba,
Dai-dai harabar gidan suka had'e da Zuby tana shigowa "tana ganin jabeer ta washe baki "a'a'a Manya kenan anzo gun mutuniyar, dariyar ya'ke kawai ya 'ka'karo Wanda hakan baze hana kagane cikin tsananin damuwar dayakeba,
"Eh wlh kuma gashi harna fitoba, to shikenan agaida gida.
Tana tsaye yashige motarsa yatayar da ita Malam bala me gadi yabud'emashi get yanatayimar fadanci dan yasaba duk ranar dayazo yakan bashi nacin goro amma yau sai yaga Alamar ranshi kamar a 6ace yake, haka yabar gidan Malam bala yamaida get yarufe sannan yakoma kan bencinsa yazauna yana cewa "ho yar nema yau ta6atama mutumin rai 'yan aninnan danike samuma yau bansamesuba, sannan yajawo redio ya kunna yana saurare.
Zuby kuwa taso taji wani abu daga bakin jabeer amma ganin ranshi a 6ace kuma bebata fuskar hakanba yasa tayi ciki tana zumud'in ji daga bakin 'kawarta.
Love u all my Fan's ππ»shoki ππ»
[11:04AM, 2/11/2017] Zee Mmn Kd: π *AUREN TAGWAYE* π
πΈπΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈπΈ
πΈπΈπΈ
πΈπΈ
πΈ
*Written & Story by*
*Zee Elkaseem*
*{Mmn khady}*
*Dedicated to All member's group of* *Ciwon ya mace* π©π»
Page-------------------------8
Rungumota yayi jikinsa tare da d'ora lips d'insa kan kumatunta yasakar mata kiss,
"Kinsan wani abu babyna? Yafada cikin had'addiyar murayarshi me kashe mata jiki.
"A'a saika fad'a my dear.
"Gaskiya naji dad'i nayi matu'kar farinciki yanda kika amince kikazo inda nake yanzu na'kara yarda da 'kaunar da kikemun hundred percent, wani irin dad'i taji har cikin ranta sannan tafara magana cikin kasalalliyar murya,
"My dear inaso ka yarda dani kamar yanda na yarda dakai,
"Na yarda dake babyna yafad'a tare da saka hannunshi d'aya cikin hijab d'inta yafara wasa da dukiyar fulaninta, hannunsa d'aya kuma nakan cikinta yanamata wani salo wanda ke 'kara rikitata,
Suduka sun lula duniyar soyayyar shan minti, bakajin komai sai numfashi dasuke maidawa sama-sama,