Showing 18001 words to 19708 words out of 19708 words
Chapter 7 - BAFULATANA Book Complete Hausa Novels BY ESHAAT.txt
yafito, beyi mamakin ganin ta ajiye masa jallabiya ba sbda hakan al'adarta ce, murmushi yayi sannan ya sanya a jikin sa, yana gama sawa haye gado abinsa bece mata komaiba ya ka bargons da nufin ya kwanta,
Da kanta ta fahimci yayiwa megidan nata laifi dan hka ta bude baki tace don Allah kayi haquri bani da yanda zanyi ne dolece tasa,
Sanin kanka ne kasan bazan taba mantawa da me wannan sunan ba seta fashe da kuka,
Sosai me Gidan nata ya tausaya mata, dafata yayi sannan yay mata nasiha sosai tareda sake nuna mata mahimmancin yarda da qaddara,
Jikinta ne yayi sanyi sosai a hankali taba bargo ta kwanta, a nan ne Dady yake tambayar ta me take ganin zeyiwa moddibo idan ze tafi sbda nuna jin dadin abinda yayiwa dansa Wanda yasan ko duniyar nan yabashi be biyasa ba ,
Murmushi Mamie tayi me sauti sannan tace ka bari tukunna seda safen mayi maganar,
Bata qara cewa komaiba tayi addu'ointa ta tofa, ba jimawa bacci ya dauketa ,
Ban garen su muzaffar kuwa hira suke sosai da moddibo sekace ba dare ba, sun jima suna hiran sannan moddibo ya tashi ya wuce daki sbda bacci daya ke ji, kuma gashi fitar wuri yake so yayi,
Murmushi muzaffar yayi tareda dadin seda safe
A hankali ya tashi ya kashe TV sannan ya rage ywan Ac dake falon sannan ya rage wutar falon ya mike ya nufi bangaren sa, bisa ga mamakin sa seyaga an qara gyara masa dakin, ko ba'a fada ba yasan zahra CE da wannan aikin
Murmushi yayi sanan yace Allah sarki my Darling,
Wanka yayi sannan ya fito daga toilet din sanye da wata farar jallabiya, dik da cewa shirin bacci yayi amma rigar ba qara min kyau tayi masa ba, a hankali ya qraso bakin makeken gadon sa qirar Italian ya zauna yayi shiru, kallo daya zaka yimasa ka fahimci damuwa a fiskarsa,
Wani abin hannun roba dake hannunsa ya taba se kuma ya saki wani tattausan murmushi, a hankali ya firta I miss you Rabi'atu, I miss everything about you, murmushi ya sake yi a karo na biyu sannan ya hau gadonsa yaja bargo ya kwanta, ya jima yana nazarinta tareda Tina wasu abubuwa na quruciyarta gami da yawan murmushin ta,
Yajima yana aikin tinani sannan bacci yay a won gaba dashi,
Kiran sallar farko moddibo ya mike ya shiga toilet yayi Wanka yayi alwala ya kimtsa.
Masallaci ya nifa, yana shiga masallaci ya gabatar da raka'atanul fijir bayan ya idar ya dan jima a zaune yana addu'ah sannan aka gabatar da sallar asuba,
Bayan ya fito masallaci suka hadu da muzaffar suka wuce gda suna hirarrakin su,
Ban garan moddibo suka nufa ya tayashi ya hada kayan sa ya daure seda gari yayi haske sannan Dady ya shigo bangaren dan su gaisa da moddibo, bayan sun gaisa ne Dady yace masa yazo su gaisa da mahaifiyar muzaffar sannan yayi breakfast, se su wuce, murmushi moddibo yayi sannan ya CE to babu damuwa idan ka shiga seka sanar da iyalin baka shigo war tawa,
Murmushi Dady yayi sannan ya kalli muzaffar yace ka shigo dashi falon Mamie n ka idan ya kammala murmushi shima yayi ya amsa da to Dady,
Dady na shiga ya sanar da Mamie cewar moddibo ze shigo yayi mata sallama, murmushi tayi sannan tace gaskia be kamata ya tafi yanzu ba dama ya qara mana kwana 2 murmushi Dady yayi suna ta hira abinsu,
Mamie tace ina zuwa naji kamar abinda na Dora yana kamawa , kichin ta nifa dan ta sauke abinda ta Dora,
Tana fita su moddibo da muzaffar suka shigo falon, guri muzaffar ya nuwa moddibo sannan ya zauna shima hira suke dan yi da Dady jefi jefi, a haka Mamie ta fito ta samesu , ko kadan moddibo be kalli fiskarta ba itama haka ta qaraso falon fiskarta dauke da murmushi a nitse ta zauna a gefan Dady sannan ta fara gaida moddibo a nitse ya fara amsawa cike da kulawa,
Cike da tashin hankali Mamie ta dago sbda jin muryar da ko a INA take tasan mamallakinta,
Kallon moddibo take haka shima kallon Nata yake cike da tashin hankali yake nuna ta da yatsa,
Kasa cewa komai yayi dan haka kawai ya miqe da nufin yabar falon gaba daya,
Da sauri Mamie ta riqe qafafuwansa tana kuka me tsima zuciya, cikin kukan take fadin dan Allah Iya kayi haquri ka yafe min nasan nayi kuskure a rayuwa ta yanda bazan Iya gyara laifi naba! Ta qarasa maganar tana kuka sosai
Cike da rashin fahimta Dady yake kallon su haka ma muzaffar da kansa ya gama daurewa,
Cike da damuwa Dady yake tambayar Mamie shin tasan moddibo ne? Kuma meye hadinta dashi da har take fadin ya yafe mata?
Da qar ta Iya bude baki tace dan uwa nane shine yayana moddibo da mukaje nema shekaru a shirin da biyar da suka wuce, to shine wannan ta qara fashewa da kuka,
Qarfin hali moddibo yayi ya fisge qafarsa daga hannunta ya fice daga falon da sauri yana zubar da hawaye,
Ko kayan sa be dauka ba ya fice daga Gidan gaba daya,
Yana fita ya samu keke na pep ya shiga batare da ya gaya masa inda ze kaishiba !!
Seda suka fara tafiya me napep din yace mlm INA zan kaika?
A taqaice yace masa tashar mota zaka kaini, don Allah idan kasan inda ake lodin abuja ka kaini gurin sabda sauri nakeyi,
A kan titin Zaria road ya sauke moddibo sannan yasa shi a motar abuja,
yakoyi sa'a ciko ake Neman , kudinsa ya bashi sannan yayi masa godiya suka kama hanyar abuja,
[8:56PM, 2/6/2018] ‪+234 813 272 6929‬: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
*BAFULATANA*
_True life story_
*_Written By Cibado😘_*
_Dedicated to Khadeeja Candy_
*Page - 21*
Tun bayan tafiyar moddibo Mamie take kuka, gaba daya hankalin Dady ya gama tashi yama rasa me zeyi guri ya samu ya zauna tare da dafe kansa daya ke masa wani irin nauyi,, falon ne yayi shiru ba'a jin komai se sautin kuka Mamie, muzaffar ne yayi qarfin halin cewa Dady wannan zaman fa ba shine mafita ba fa,
Kawai tashi zamuyi mubi bayan sa, nasan ze sauraremu inayaso se'a gyara matsalar senake ganin hakan zefi da wannan zaman da muke,, cikin kuka Mamie tace nasan halin sa muzaffar yana da matiqar haquri amma idan yayi fishi yana da wuyar sha'ani!
A hankali Dady ya sauke ajiyar zuciya sannan yace abinda muzaffar ya fada shine daidai ki tashi kije ki wanke fuskarki ki shiya mubi bayansa , hakan shine mafita, haka kuwa akayi, a gurguje Mamie ta gama kimtsawa ta fito, koda ta fito bata samu muzaffar da dady a falon ba , dan haka bata tsaya jiran komaiba ta nufi waje tana fita ta hangi muzaffar a parking space yana tsaye a jikin wata ibgegiyar mota qirar ford,da alama fitowarsu yake jira, sanye yake cikin wata dakakkiyar shadda milk colour ammata dinkin tazarce, aikin dake jikin shaddar maroon color ne dan haka ya sanya hula maroon da ratsin milk a jiki ta kalmin qafarsa me danyasa ne shima maroon, se agogon dake hannunsa qirar Gucci, sosai yayi kyau kayan sunyi matiqar amsar jikin sa, a hankali Mamie ta qarasa inda yake kallo daya zakai mata kasan tana cikin damuwa mara musaltuwa, amma dik da haka damuwar bata hana futowar kyawun da Mamie n keda Shiva, da sauri dan nata ya matso kusa da ita ya rungumeta yace don Allah Mamie ki ya rage damuwa indai baba ne wllh ze fahimce ki, nasan shi yana da sauqin hali a Iya zaman danayi dashi , pls Mamie ki cire damuwa haka don Allah!
Batace komaiba se cire jikinta zatayi daga nasa , sannan tayi wani marayen murmushi me baiyana karayar zuciya da qarfin gwiwa tace hka dai kace yaro amma ni nasan da wuya moddibo ya yayfemin abinda nayi masa ,
Be sake cewa komaiba sbda fitowar Dady dasu umma daya gani, a nitse suka qaraso gurin murmushi Mamie tayi musu tareda CE musu muntashi lfy ?
Umma CE ta amsa mata da fara'arta , Momy kuwa ko kallon ta batayi ba, da sauri zahra ta matsa kusa da Mamie tace Mamie INA kwana ? Da kulawa Mamie ta amsa, muzaffar bece musu komai ba sbda shi gaba dayansu ma haushi suke bashi , daya ga abin nasu bana qare bane, se yace pls Dady Ku shiga muje sbda mu isa da wuri, daga haka ya bude driver seat ya zauna, yana qoqarin rufewa zahra ta riqe hannunsa da sauri tace pls yaya nima zan biku tunda ba school don Allah!
Ta qarasa maganar tare da langabar da kanta kamar wata yarinya,
Dariya ma ta bashi dan haka yace ta shiga suje da gudu ta bude qofar gaba ta shige tana yiwa ameerah qwalo,
Mamie CE ta fara shiga sannan Dady da sauri ameerah ta matso ta cewa muzaffar yaya nima, ai be jira cewarta ya daka mata tsawa yace bacemin da gani ba inda zamu dake Mara kunya kawai!
Da gudu ta bar wajen tana kuka, cike da masifa Momy tace to seme in baka je da ita ba?
Ta juya itama ta bar gurin,
Be jira cewarta ba ya tashi motar suka bar harabar gidan , suka nufi hanyar RUGAR HARDO!
Se wajen qarfe uku sannan moddibo ya isa yana hanyar sa ta shiga gida ya hangi Rabe a zaune cikin garken shanu ta rafka uban tagumi, inta take ya nifa ya kamo hannunta yana kallon fiskarta sosai yaga rama a tare da ita, ga kuma duhu da ta danyi ba komai a fiskarta se daradaran idanunta da suka sake fitowa se dogon hancinta shima daya baiyyana alamar rama, be jira cewarta ba ya ka hannunta sukayi gida, mamaki ne kwance a fiskar Laure
Dan haka tace mlm har ka dawo?
Sbda takaici ko kallonta beyi ba ya jata sukayi daki