Showing 6001 words to 9000 words out of 19708 words
Chapter 3 - BAFULATANA Book Complete Hausa Novels BY ESHAAT.txt
jira cewarta ba ta fincikota sukayi waje, wasu tarin kwanuka ta gani a jibge gefe kuma wani ruwane a cikin wata fanteka da alama ruwan ya Dade a gurin dan haka base an fada ma ya dau sanyi ba,,,
Kallo daya zaka yiwa kwanu kan ka fahimci babu datti ko kadan a jikin su kawai tsabaragen mugunta ne yasa Laure tace ta wanke mata kuma tasan sanyin da akeyi ko daki kake seka ji a jikin ka,
Ba musu Rabe ta sunkuya ta fara dauraye kwanukan tanayi jikinta na rawa sabda sanyi har taxi qarfin kwanukan laure dataga bazata Iya jure sanyi ba setai shigewarta dakin ta tabar Rabe a waje tana fama seda ta dau lokaci me tsawo sannan ta gama ta kikkife su, sannan ta wuce daki jikinta nata rawa tana shiga ta kwanta dikda cewa ta lulluba amma Sam bata dena jin sanyin ba,,
Abu kamar wasa haqoranta suka fara haduwa da juna, nana da nan zazzabi me zafi ya rufeta daqar ta samu bacci ya dauke ta
Ba ita ta farka ba se bayan an idar da sallar asuba , daqar ta samu tayi alwala ta gabatar da sallar
Koda data idarma ta kasa tashi daga inda take a gurin ta kife sabda wani irin azababben jiri data keji,
Har gari Yayi haske sosai kowa ya fara harko kinsa amma Rabe bata fito ba,
A bangaran moddibo kuwa Yayi mamaki sosai ganin har wannan lokacin rabe bata fitoba azatonsa ko bacci takeyi shiyasa be wani damu sosai ba,
A nitse moddibo ya gama gabatar da komai na karyawa Wanda muzaffar zeyi Karin kumallo dashi.
Har ya gama bega idon Rabe ba, se kuma abin ya fara damun moddibo
Bangaren muzaffar ma ya damu qwarai da rashin ganin yarinyar sbda daga jiya zuwa yau yana jin cewa ya saba da ita badan komaiba se yanda yarinyar take nuna kulawarta a Kansa
Cikeda kulawa ya dago ya kalli moddibo tare da gaishe shi, shima moddibo ya amsa da kulawa, azahiri muzaffar yaso ya tambayi moddibo INA Rabe take amma kuma daya kalli moddibo n seyaji baze Iya tambayar sa ba
Moddibo ya kalli muzaffar sannan yace yaro ya kamata ka tashi kaji abinci ka sbda ka samu kasha maganin ka ko?
Ba musu muzaffar ya fara qoqarin tashi dikda cewa ba iyawa zeyi ba,,
Moddibo ya saki murmushi yace yaro gaskia kana da qarfin hali sosai ka qara haquri ka kusa fara tashi da kanka
Tunda moddibo ya fara magana idon muzaffar yana kansa se kuma Yayi murmushi yace to baba Allah yasa , bazan gaji da qara jaddada godia ta a gareka ba sabda ka taimaki rayuwata!! Seda yayi dan shiru sannan ya sake kallon moddibo yace thank you for save my life,,, ya qarashe maganar tare da hawaye
Da sauri moddibo ya dafa kafa dunsa yace kada ka damu yaro ni nayi maka dan Allah ne badan wani ba dan haka ka dena zubar da hawayenka kaima kamar da kake a gurina kuma nayi maka alqawarin zan kula da kai har zuwa ranar da zaka koma garin Ku wajen iyayen ka ya qare maganar da murmushi,
Sosai muzaffar yake jin kalaman moddibo a zuciyar sa harga Allah dattijon ya shiga ransa, moddibo ne ya share mai hawayen sa sannan ya fara bashi kunun su irin nasu na Fulani Sosai muzaffar ke jin dadin kunun dan haka yasha sosai sannan ya cewa moddibo ya qoshi,
Moddibo yayi murmushi yace masha Allah tunda yanzu ka qoshi bari na shafa maka maganin ka se kuma kasha na shan ko?
Muzaffar yace haka ne
Seda moddibo ya gama shafa mai maganin sannan ya bashi yasha yana gamawa yace to yaro bari in je inga Rabe ko lafia naga har yanzu bata fito ba,
Muzaffar yace hakane kam yakamata a duba agani ko lfya,
Daga haka moddibo yay waje ya nufi dakin Rabe da sallama aiko tana nan a India tai sallah jikinta se rawa yake da sauri moddibo ya nufeta yana tambayar ta Meya sameta?
Ayko yana taba jikinta yace subahanallah!!
Rabe meya sameki be jira cewarta ba ya kinkimeta yayi dakinsa da ita banda hawaye babu abinda ke fita a idonta a haka ya qara so dakin da ita
Da sallama ya shigo dakin sannan ya kwantar da Iya tunda suka shigo dakin gaban muzaffar ya fadi ganin wadda moddibo ya kwantar a rude yake tambayar moddibo abinda ya sameta har yana qoqarin tashi daga inda ya ke kwance
Sosai moddibo ke kallon muzaffar tare da tsantsar so da qauna yace yaro ka kwantar da hankalin ka ba wani Abu bane zazzabi ne kawai
Harga Allah moddibo yaji muzaffar ya qara kwanta masa a rai musamman dayaga ya nuna kulawar sa a kan tilon 'yarsa gida daya!
Fatan alkhairi ga aunty na kuma Uwar dakina candy komai cibado ta zama candy CE sanadi, ngde Allah yabar qauna😘
Ina samun saqonku gareni masoya na kuma INA miki fatan alkairi, banyi zaton inada masoya haka ba!
Bazan manta dake ba Aysha musa isah(nanoni)👏
[8:50PM, 2/6/2018] +234 813 272 6929: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
*BAFULATANA*
_True life story_
*_Written By Cibado😘_*
_Dedicated to Khadeeja Candy_
*Page - 9*
Murmushi moddibo yay masa sannan ya juwaya ya dakko boron sa dayake sa magani a ciki ya daukko wani farin magani ya jiqashi a kwanon sha seda ya dan dau lokaci sannan ya dgota ya bata
Ba tayi gaddama ba sabda bata qin magani
Diik abinda suke idon muzaffar na Kansu se kallon su yake yana mamakin yanda moddibo yake Iya gane ko wani qullin maganin dake cikin jakar
Ada muzaffar be yadda da maganin Gargajiya ba sena asbiti wai a cewarsa maganin Gargajiya baya maganin ciwo sedai ya qarawa mutum wata cutar( Niko nace dakyau bature lol)
Segashi maganin Gargajiya yayimai ranah, shiyasa a rayuwa kada ka raina baiwar da Allah yayiwa wani ko wata idan kayi hakan tabbas bakayi Abu me kyau ba, Allah ya kyuta
A hankali seyaji abin yana birgeshi sosai lallai ilimin baiwa ne bawai kawai ilimin sanin rayuwa kona addini bane kawai ilimi, sanin nau'ikan itace shima ilimine kinji muzaffar Abdulwahhab😊
Bata jima da shan maganin ba bacci ya dauke ta banda zufa ba abinda takeyi, muzaffar ya kalli moddibo cike da damuwa yace kayi wani Abu kagafa se gumi take kodai zamu kaita asibiti ne??
Da mamaki moddibo ke kallonsa😳 yace yaro a wannan dakin kake tinanin asibiti?
Batare da damuwar komaiba muzaffar yace ae mana
Nan da nan yanayin moddibo ya canza sannan yace yaro ga ganin nan tunda na tashi da iyayena a nan muke rayuwa asalin mu 'yan jihar Yola ne mu kuma maifan mu mu uku suka Haifa mu biyu maza se kuma qanwar mu mace guda daya wadda bansan a inda take ba a halin yanzu
Yana zuwa nan a zancensa seya fashe da kuka, daqar ya samu ya daidaita kansa sannan ya cigaba da cewa shi kuma qanina Wanda yake bina dashi da mahaifin da sauran yn qauyen mu ne mukayi hijjira daga dajin da muke ciki sbda yana fashi da suka sa mu a gaba ba Iya fashin da suke mana bane damuwar har yaran mu mata qanana suke zuwa su kwana dasu a gaban mu, wannan ne dalilin dayasa muka bar jaharmu ta asali muka komo wannan dajin dikkan mu dakake gani dik yana uwan juna ne, wata rana qanina yafita kiwo mota ta bige shi bamu sani ba , seda muka kwana biyu muna Neman sa daga baya muka tsinci gawarsa a bakin hanya,
Wata rana da yamma wasu mutane suka shigo mana nan da sunan zasuyi mana asibiti sbda muma mu samu cigaba, muka karbe su hannu biyu Ashe abinda bamu sani ba cutarmu sukazo suyi
Dayawa a cikin mu kasuwanci shanu suke yi seda suka bari kowa ya dawo daga kasuwancin sa yaxo da kudi, sannan suka far make mu suka qwace komai, sannan suka kashe na kashewa,
Tunda ga lokacin bamu qara yarda da kowa ba, kuma muka dena karbar baki koda ko daga ina suke, shiyasa tunda ka ambaci sunan asibiti kaga yanayina ya canza yaro, ya qara da cewa yanzu da mutanan rugar nan zasu samu labarin zuwanka tabbas da se sun koreka kokuma ma su kashe ka
A firgice muzaffar ke kallonsa jin kalmarsa ta qarshe wato kisa, yace to yanzu Baba meyasa lokacin da abin ya faru Baku nemi tai makon jami'an tsaro ba ???
Moddibo ya kalli muzaffar yayi murmushi irin na takaici yace yaro da fari min gwada yin hakan amma daga baya se muka gane itama hukumar se a hankali,
Muzaffar yayi shiru a zuciyarsa yace Ashe Dama a kwai mutane masu fiskantar irin wannan rayuwa??
Tabbas Allah ne ya nufi zuwansa dan ya qara ilimi akan rayuwar duniya,
Haqiqa baka godewa Allah da irin baiwar da yayi maka seka ga Wanda be kaika ba sannan kake sanin Allah yayi maka baiwa
Haka kawai seya samu kansa da jin tausayin su shiko insha Allah seya tai make su da izinin Allah
Wai ina Laure ne jma'a
Tunda garin Allah ya waye Laure ta fice daga Gidan sabda bata da wani buri yanzu a rayuwata daya wuce taga bayan moddibo da Rabe sannan kuma ta mallake dukiyar sa.
Tabdi kujifa masu karatu!
Dama ance yanzu ba'a maqiyin nesa , ya Allah ka shiga tsakanin mu da maqiyan mu na sarari Dana boye
Kuyi haquri wannan bana jin dadi ne👏
[8:51PM, 2/6/2018] +234 813 272 6929: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
*BAFULATANA*
_True life story_
*_Written By Cibado😘_*
_Dedicated to Khadeeja Candy_
*Page - 10*
A kwana a tashi ba wuya a gurin Allah yau muzaffar ya cika wata biyu a Gidan moddibo, cikin ikon Allah ya samu sauqi sosai, kuma shaquwa me tarin yawa ta shiga tsakanin Rabe da zafar sedai bazamu fassara shaquwar da sunan so ba, sedai kawai mu kirata da yan uwantaka, sabo tirken wawa,
Washe gari da safe ne moddibo ya gama hadawa zafar komai nasa sedai rigarsa da moddibo ya tsinto shi da ita tariga ta lalace dan haka moddibo ya dakko masa wata rigar saqi irin tasu ta Fulani ya miqawa muzaffar da nufin ya sanya a jikin sa tare da wandon shaddar sa, ba musu muzaffar ya karba ya sanya rigar
Ba qara min kyau tayi masa ba dan fadar kyan da tayi masa ma bata lokaci ne
Bayan ya gama sawa ne moddibo yay gyaran murya irin nasu na dattijawa yace yaro yau dai gashi ka warke cikin ikon Allah kuma gashi har kana shirin tafiya, sedai kuma har yau bamu San kokai waye ba, a yanda muka saba dakai ya kamata musan ko kai waye. Sbda mu qulla zumunci wata rana bamu San a inda zamu sake haduwa ba
Sosai kalaman moddibo suka shiga ran muzaffar dan harga Allah gaskia moddibo ya fada
Ya kamata ya gaya musu ko shi wanene
A hankali ya fara da cewa. Ni haifaffan garin kano ne amma kuma ba'a farin kano na girma ba , ni kadai ne namiji a yaran da mahaifina ya haifa kuma ni kadai mahaifiyata ta Haifa sannan ta bar duniya
Hakan ne yasa Mayan babana suka sakoni gaba kowacce burinta taga bayana hakan ne yasa mahaifina ya dauke yabar qasar dani tun ina dan shekara goma ya kaini qasar India. Gurin wata matarsa da yake aure. Babu abinda Mami ta rageni dashi ta dauke ni tamkar dan cikinta Allah sarki mami na.
Ban dawo Nigeria ba seda na cika shekara ashirin sannan Dady ya dawo dani ba yanda beyi da Mami ta biyoshi ba amma taqi sbda wani dalili nata Wanda har yanzu taqi sanar da kowa, haka Mami tayi ta kuka da zamu dawo Nigeria
Bayan na dawo Dady ya Tara matansa da qanne na ya sanar dasu cewar zan fara aiki akamfaninsa na takalma dake abuja, Sam suka CE basu yarda ba sedai a hadamu da qanwata dake bina fadilah ai itama ta gama makarantar
Dady yayi murmushi yace shikenan babu damuwa Allah yasa haka shiyafi alkairi kowa ya amsa da ameen amma banda Hajia lami wadda Mike kira da umma, tunda aka fara maganar fara aiko na har aka gama ba tace qala ba sosai kowa ke kallonta itakuwa ko ajikinta seda ta gama qarewa kowa kallo sannan tace Sam bata yarda a tura fadilah abuja ba sbda it's mace ce kuma dik macen qwari aure iyayenta suke yi mata bawai tura ta aiki na dan haka ba Inda zata sedai ta zauna a gida
Sosai Dady ya ameence da maganganunta, dan haka ya soke zuwan fadilah badan ran mahaifiyarta yaso ba
Washe gari da safe Dady yace in shirya gobe zan wuce abuja kuma jirgin sassafe zanbi a nitse na amsa da too sannan na wuce bangarena dan na kwanta na huta
Yau umma CE da girki dan haka Dady a dakin ta yake. Da wannan damar tayi Amfani gurin canza wa Dady ra'ayi wai be kamata nabi jirgi ba ai yin hakan almubazzaranci ne kawai ya qyaleni in tuqa mota da kaina kokuma yasa ado ya Kaine
Da qar Dady ya amince ado ya Kaine a mota, suna gama mganar tacewa dady tana zuwa,
Daret dakin Momy ta nifa wato mahifiyar fadilah tana shiga Momy tayi mata wani mugun kallo sannan ta dauke kanta tace to 'yar bakin ciki meya kawoki dakina?
Umma tayi murmushi tace to sarkin jaraba labari nazo miki dashi gobe idan Allah ya kaimu su ado zasu qarawa muzaffar gudu zuwa lahira,
Momy tace ke nifa ban gane ba ,
Umma tayi dariya tace to gobe ado ze kaishi abuja a hanyar zasu kashe mana dan iska mu huta shiyasa na shiga na fita na hana fadilah zuwa sbda mu samu mu kashe matsiyaci
Nanda nan fara'a ta mamaye fiskar Momy sannan suk tafa tayi mata sallama
Washe gari da sassafe ado yazo Dady ya rakani mota tare da yimin addu'ar suka lfy nayi sallama da kowa sannan muka kama hanyar abuja seda muka wuce Kaduna sosai sannan ado ya tsaida motar a wani daji babu mutane a hanyar se motocin da suke wucewa cike da kulawa nake tambayar sa ko lfy?
Ado yay murmushi yace yallabai mtsala aka samu kozaka dan fito kafin in gyara?
Ba tare da tinanin komaiba na fito daga motar , INA fita ado ma ya fito sedai banyi aune ba naji daukar qarfe a bayana da qar na Iya juyawa dan naga waye !
Ado nagani yana qoqarin zare wuqa da gudu na yanki cikin dajin ina gudu yana bina har ya samu nasarar kamani daganan ban qara sanin inda kaima yake ba, har zuwa lokacin da Allah ya hadaka dani
Jikin moddibo ba qara min sanyi yayi ba da jin lbrin muzaffar
Harga Allah moddibo ya nuna tausayawarsa ga muzaffar
[8:51PM, 2/6/2018] +234 813 272 6929: 🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺🌺
*BAFULATANA*
_True life story_
*_Written By Cibado😘_*
_Dedicated to Khadeeja Candy_
*Page - 11*
Moddibo yay shiru tsawan lokaci sannan yace yaro idan har na fahimceka daidai, matan mahaifinka ne suke so suga bayanka, bisa wata muguwar manufa tasu!
Mgana ta gaskia kana buqatar abokin rakiyar da ze rakaka gida ma'ana Wanda ze taya ka wannan yaqin dake gabanka👉
Sosài muzaffar ke kallon moddibo tunda ya fara mgana, sannan yace haka ne baba amma kuma waye zemin rakiyar?
Moddibo Yayi murmshi yace kayi haquri yaro ka jira zuwa gobe seka tafi kafinnan na sama maka abokin tafiyar ko?
Cike da girmamawa muzaffar ya amsa da to baba
Zaune yake cikin katafaren falonsa na gani na fada Wanda ya Tara kayan alatu na rayuwa kallo daya zakayi masa kasan yana cikin matsananciya damuwa gami da tashin hankalin Batan dansa namiji tilo
Duk Wanda ya San Alhaji Abdulwahab ya ganshi a yanzu seya tausaya masa musamman yanda ya rame yayi duhu sbda tashin hankali ko abincin kirki baya Iya ci sbda tunanin halin da dansa yake ciki
Ummace ta shigo Fallon riqe da Waya a hannunta ta nufo inda Dady ke zaune a kusa dashi tana kallon sa sosai take Mazarin fiskarsa sannan ta fara magana da salonta irin na yan duniya tace
Hba alhaji sekace ba musulmi ba? Kada fa ka manta cewar yarda da qaddara yana daya daga cikin rukunan imani fa' don Allah alhaji ka ragewa kanka damuwa sbda kasanfa baka da lfy
Tunda ta fara mgana Dady be kalleta ba amma kuma yana sauraronta kuma ya yarda da abinda ta fada,
Sedai baze gusheba gurin roqon Allah da ya baiyana masa dansa ba koda gawarsa CE ya samu ya gani yasan dole zeji sauqi a zuciyar sa
Ganinda tayi maganganunta sunyi tasiri akansa ne yasa tace ga wayarka a.s.p yanata kiranka
A nitse ya ya mika hannunsa ya karbi wayar, yana qoqarin kiransa ne wayar ta fara ruri sunan daya gani a jikin wayarne yasa ya dauka Mamie ce take kiransa,
Ya dauka suka gaisa dashi bayan sungaisa ne take tambayarsa ya jikinsa ?
Ya amsa mata da kulawa sannan Yayi shiru
Hakan ne yasa Mamie ta fahimci akwai matsalar datake damun me Gidan NATA
Sosai ta nuna