Showing 9001 words to 10476 words out of 10476 words
Chapter 4 - MOTAR KWADAYI COMPLETE ORIGINAL PDF by Khadeeja Candy by Arewa Novels.txt
yanzukan
kijira zuwanki kiyama. Safiya ba halin
magana an rufe bakinta.
Wanu abu ya d’auko a gidansa, kamar
na shentos, yarike ya kaleta yace” na
manta ban sanar miki ba, ayanzu duk
wanda kika ga yayi kud’i kazamin kud’i
to ba duka bane na gaskiya, suna
had’awa da yankan kai da shan jini.
“Nima ina d’aya daga ciki, son kid’in ki
ya kawoki.
“Ko TJ da kike gani ba zaman office bane
ya tara mishi wannan kud’in, shima
yana yankan kai, abunda ya hana bai
yanka ki ba, sabida yana matuk’ar sonki.
Shiru yayi na d’an wani lokaci, Safiya ko
hawaye ke zuba sosai, tana sonyin
magana ba dama.
TK yacigaba da cewa”Safiya amma ke
tsaban bariki da cin AMANA, abokinsa
yazo kika nuna kuyi tarayya dashi, ni
kuma ba na sonki niman mata baya
gabana, wacce nakeso d’ayace kuma
bana had’a soyayyanta dana kowa. Yana
gama fad’an haka, yace”kurike min ita”.
Safiya naji tana gani yazo gabanta
wannan abun, yafesa mata a ido, take
taji wani azaban, da bata taba’a jin
irinsa ba, tana kuka haka suka saka
wuka cikin kwarewa, ya cire mata
idonta duka biyu.
Suna gamawa yace” ku kaimasa gan-gan
jikin na d’auki abunda nakeso.
Safiya da azaba yasa ta suma, kattin nan
suka d’auki ta suka sata a Mota suka bar
gidan. Ko da suka fito wani abun
mamaki, gidan da ke cikin gari ya koma
jeji, gudu suka soma shararawa a titi.
Nikam Rash da tsoro yacikani, kasa bin
su nayi, har sai sunyi nisa nabisu inga
mai zai wakana, don kar nima a yanken
kai.
…..Na….
Rash Kardam
&
Khadija Candy
[8:20AM, 10/23/2016] Rash Kardam:
MOTAR KWADAYI
By
Rash Kardam
&
Khadija Candy
~
Gudu sosai sukeyi, sai da sukayi tafiya
mai nisa, d’aya daga cikin mutane
hud’un nan yace”ya Baba nifa yarinyan
nan tun d’azu na kamu da
KWA’DAYINTA, ko zamu ratse da ita ne,
in mun kwashi gara, sai mu kaimasa ita,
kuma kaga yanayin jikintan nan zamu
huta. Duka suka yarda a haka, kwana da
motarsu sukayi, suka nufi wani
k’aramin gida mai kyau, nan suka kaita,
biyu suka shuga cikin gari suka sayo
musu abinci da juice, sai da suka yayya
fa mata ruwa ta far-fad’o, suka bud’e
mata baki, d’ayan yace akwai sauran
maganinane ka bata, don oga yaso mata
mugunta ne, da ya shafa maganin nan
bazataji zafi ba. ‘Dayan ya d’auko wani
ruwan magani, suka shafa mata, take taji
idon ya rage zafi, abinci suka tura mata,
sai da taci ta koshi suka bata ruwa tasha.
‘Daki suka kaita nan suka cire kananun
kayan jikinta, suka fara cika aiki. Safiya
duk son Sex d’inta yau tashiga nadama,
yau ta yarda da karin maganan hausawa
dasuke cewa duk wanda yashiga MOTAR
KWA’DAYI zai sauka a tashan wulakanci.
Yau maza hud’u a kanta gashi bata da
ido, nan tafara addu’a Allah ya kwaceta.
Sai da suka gama biyan buk’atar su suka
tashi.
‘Dayan yace”gaskiya tunda nake d’ana
mace, ban tab’a jin mai test kamar
wannan ba, haka sukayi tayin hira, da
yamma biyu suka fiya d’aya yashiga
wanka, wanda ya yaba da ita yace”ke
zan taimake ki, zai kaiki qofar gida
kisan yanda zaki gudu, don banzo acinye
ki, kin min kyau, kai ta d’aga masa
alamar eh!.
Kama hannuta yayi yana leke ya tura ta
waje yace ta mike da gudu, yana komwa
daman a falo suke da ita, daki yashiga
ya kwanta kamar bai san komai ba.
Gudu take sosai gashi bata gani, haka
zata fad’i ta tashi duk ta gwara jikinta
sai jini yakeyi, a haka harta fito wani titi
batayi aune ba sai jin kiiiii kake mai
mota ya kad’eta, yana gani ba mutane
kusa ya juya yasa gudu, mutane da suka
gansu, suka zo da gudu suna salati, ko
dana leka me zan gani, k’afar Safiya
guda d’aya ya dagargaje tundaga cinya,
a sume akayi asibiti da ita, sai da ta far-
fad’o. Aka tambayeta ita yar inane,
tace”a Kaduna na ke” bata sake cewa
komai ba ta suma, nan take a ka
d’auketa sai asibitin Kaduna, kwanata
uku bata san ida take ba, hakan yasa aka
d’au photo ta aka saka a gidan Tv ana
cigiyar iyayenta.
Inna Safiya tana zaune tace”oh! Yau
barin kali labarai”.
Tana kunawa dai-dai lokacin da’aka
nuno fiskan Safiya. “Ihu tasaka a guje
tayi d’akin Malam tana fad’a masa da
kamar bazai tashiba amma tuna
hakkinsu yasa ya mike, take suka nufi
asibiti, suna zuwa a ka nuna musu
Safiya Malam ya jin-jina al’amarin, nan
likita sukace su kawo dubu d’ari da
hamsin a mata aiki. Malam yace”nikam
banda shi daman duk wanda bai ji
bariba yaji hoho.
“Duk wanda yashiga MOTAR KWA’DAYI
to ba makawa zai sauka tashan
wulakanci.
“Kee na yarki gashi kun gani, kisani ba
balabarinta da ban sani ba, ido na zuba
muku, harda zuwanki gun boka, amin
asiri Allah ya kareni, yanzu sai kisan
nayi, ya juya yatafi ko wai-waisu baiyi
ba.
Inna mashin tahau da ta je gida ta d’au
gwala-gwalan Safiya duka taje kasuwa,
da tambaya taje shagon masu sayan
gwala-gwalai, tasayar dubu d’ari biyu.
Asibiti taje ta basu kud’in aiki aka shiga
da Sofy, sunaji suna gani aka yanke ma
Sofy k’afa d’aya. Haka Inna tayi zaman
jinya a asibiti.
Wanamaker sun tafi cikin ikon Allah,
kafan Sofy ya warke, har tafara tafiya da
sanda. Cikin da ke jikunta ya fito
watansa shida, Inna tana cikin tashin
hankali, ga Sofy ba k’afa, gashi ta samo
cikin shege, tabbas bariki baiyiba bariki
ba gurin zama bane.
……Na….
Rash Kardam
&
Khadija Candy
[8:22AM, 10/23/2016] Rash Kardam:
MOTAR KWADAYI
By
Rash Kardam
&
Khadija Candy
~
Inna ta fashe da kuka tabbas,
KWA’DAYINA shi ya jawo min, na cikin
yanayin aka basu sallama, ta k’arba
suka d’au hanyan gida.
Ayshat suna rayuwansu cikin jin dad’i
da rufin asiri, duk wata yana d’aukan
70k a haka har gida 3 bedroom ya sai
musu, iyayensa ya gyara musu gidansu
suma, ya sai yar motarsa k’arama, ya
shigo gida cike da fara’a, My Sweetheart,
kina ina kizo kuga abun Alkairi, da sauri
suka fito da yara, kama hannuta yayi
suka fita qofar gida, kimga amaryan mu,
Allahu Akbar tafad’a tare da hamdala,
cike da murna yace”dan haka ki d’au
himar d’inki tare zanuje gida asanya
mana albarka. Cikin gida ta koma, ta
sauya ma twins kaya, suka shiga mota
sai gidansu.
Inna sun iso gida, suka shigo Malam
yabkaleta yace”ina kuma zaki ae ki
d’auketa kukoma ida kike turata, nikam
na yafeta a cikin ‘ya’ya na, Inna ta fara
basa hak’uri, har waje ya korosu, ana
haka sai ga su Aysha da sauri tafito, ta
rike Safiya tana kuka.
Hak’uri suka ringa bama Malam tare da
nasiha, Ayshat tace”Baba ina to zasuje ai
bata da gidan da yafi wannan.
“Kuma gannuka baya rub’a kace zaka
yar.
Umma ma hak’uri ta basa, sai Khaleel
yasa baki hakan yasa Malam ya hak’ura,
yace”kekam Inna na sakeki saki uku,
kuka ta fara tana rike rigansa ya kwace
ya tafi. Yace”kuma bana son ganinki a
gidana.
Dole Inna ta d’auki Sofy suka tafi,
duniya juyi-juyi.
Haka su Ayshat sukayi gaisuwa suka tafi.
Bayan kwana biyu, Matar abokin
Khaleel bata da lafiya, suka shirya zuwa
asibiti sai da suka gaidasu, sunzo zasu
shiga mota, Aysha taji ana kiranta, ko da
tajuya wata tagani, baka ta rame tamkar
skeleton. Nan tsoro ya kamata ta rike
Khaleel, wacce ta kira sunanta tace”baki
ganeni ba ne?.
“Seema ce kawar Safiya”
Ido Ayshat ta zaro cike da mamaki
tace”kee ce haka?.
Seema tace”eh! Nice, Ayshat tayi”salati
nasiha ta fara mata.
“Ga irin abunda ake gudun muku, ke da
k’awarki duk k’arshe ku baiyi kyau ba.
Cikin kuka Seema tace”ae mugani kam
itama naga ba k’afa ba ido.
” munyi nadama tabbas na yarda da
kalman da kuke fad’a mana duk wanda
ya hau MOTAR KWA’DAYI zai sauka a
tashar wulakanci. Kuka take sosai Ayshat
ta bud’e jakanta ta bata dubu biyi, godia
tayi mata suka shiga mota, suna hanya
kenan, juyawan da zatayi taga wasu
kamar su Inna suna bara, cike da
mamaki tasa Khaleel ya dawo, ae ko
sune fitowa tayi tace”Inna kune ana
subhanallah, Inna sai kuka, sofy ma
kuka ta fara, saida Aysha ta musu nasiha
ta ciro dubu biyar ta basu, Inna tace”
yaranki kenan har sun girma, Aysha
tace”eh sun girma.
Inna ta kira Amrah ama fir taki zusa
haka suka musu sallama suka nufi gida
cike da jimami.
Ayshat tace”tabbas iskanci bayida rana,
kuma duk wanda ya hau MOTAR
KWA’DAYI zai sauka a tashan wulakanci.
Nima Rash na kali Khadija Candy
nace”My Mumcyna tabbas hausawa
sunyi gaskiya, duk wanda ya hau
MOTAR KWA’DAYI to zai sauka tashan
wulakanci.
BAN HAK’URI
Ina mai baku hak’uri, makaranta littafin
MOTAR KWA’DAYI, na tak’aita labarin
sabida k’aratuwan Azimi. I a muku fatan
Alkairi da kuma murnan zuwan wata
amai Alfarma, Ya Allah ka amshi, ibadun
mu, Ya Allah kasa muna daga cikin
wayanda za’a yanta daga wuta zuwa
Aljannah, Ya Allah ka yafe mana
laifukan mu Ameen.
KIRA GAREKU YAN’UWA
Kira ga reku yan natan zamani, kuyi
hattara da rayuwa, bariki back
matabbata bane, iskanci baida amfani,
karuwanci back komai acikinsa said
nadama da zubuni.
Kung a daily yanda k’arshe Sofy ya
koma, muji tsoron Allah, Ya Allah ka
bamu, ikon tsare mutuncin mu, da
Imanin mu Ameen.
ALHAMDULILAH
Dukkan yabo tsarki, Mulki su tabbata ga
Allah, da yabam ikon kawo k’arshen,
wannan labari maisuna MOTAR
KWA’DAYI, kura-kuren da ke ciki, Allah
ya yafe min, ya bani ikon ganewa na
gyara. Ina fatan kun wa’azantu dashi
kuma ya nisha d’an tar da ku.
SADAUKARWA
Na sadaukar da wannan littafin ga
masoya da yan’uwa Allah ya barmu tare,
taku a kulum RASHEEDA ABDULLAHI
KARDAM tare da KHADIJA CANDY
KUNA RANMU
Duk Marubuta Online Hausa Wtriters,
muna muku fatan alkairi.
GODIYA
Godiya mai tarin yawa ga wayan nan
group d’in
EXTREME HAUSA WRITERS
WISDOMS HAUSA WRITERS
BEST WRITERS GROUP
GALAZAY WRITERS
MODERN HAUSA WRITERS
CLEVER WRITERS
Luv u all my fanz
Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Novels villa
Duniyan novels
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)
WHATSAPP NO:
+2347039625239 Downloaded from GNOVELS.COM.NG
This Novel is downloaded from https://GNOVELS.COM.NG
to download more hausa novels visits our site at www.GNOVELS.COM.NG
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/gnovels
Twitter : https://twitter.com/gnovels
Telegram : https://t.me/gnovels