Compiled By Umar Dalha Funtua. Copy By Xayyneb ( Xexen Fasaha). *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 1. "Menene wannan? uhmm.Nace menene wannan? Ya fad'a cikin kufula tare da watsa mata d'aurin kud'ade a jikinta. Da mamaki karara a fiskarta take dubanshi , ta gagara ko motsa bakinta balle tayi magana. "Ba anan kikace bakisan na shigo da kud'i gidannan ba? Yaya akayi kuma na samesu cikin bedroom dinki har cikin handbag dinki. Sai a lokacin ta samu damar furta "Inna lillahi wa Inna ilaihir rajiuna." Sassauta murya kadan yayi. "Yaushe Kika zama haka? Me yasa kishi ya rufe miki ido kike neman ki b'ata sunanki da rayuwarki? Tunda zainab ta shigo gidannan kika gagara kwantar da hankalinki a zauna lafiya, fitinar yau daban na gobe daban. Shin akanki aka fara kishiya? Barin fad'a miki bazan lamunta ba. Wannan shine na karshe, idan na sake kamaki da wani laifin wlh zan wulakanta ki wulakanci mafi muni kafin ki bar gidannan. Yana gama fadin haka ya kwashe kudaden da ya zuba mata a jiki ya juya cikin zafin nama ya barta a wajen daskare tana binshi da kallo. Kuka take sonyi amma yaki zuwar mata sai zafin da zuciyarta ke mata. Wannan wani irin bala'i ne? Bayan hakurin kara mata kishiyar da akayi har kuma sharri sai suyi ta biyo baya? Kwanaki anyi mata sharrin ta zuba sugar a abincin kishiya, ta dandana kuma taji sugar'n. An sake cewa ta ajiye laya a dakin kishiya. Ance ta yanka d'ankwalin kishiya , kuma an nuna mata ta gani a yanken. Tana tabbaci zainab ce ke aikata hakan da kanta kuma ta ce itace. Bata b'oye mata ba ta sha fad'a mata cewar sakacinta yasa aka aurota. Ta sha cika mata baki cewar da ace itace matar Hafiz ta fari bazai yi mata kishiya ba har abada. Ta sha sanar da ita cewa yanzunma kuma bazata zauna da kishiya na tsawon lokaci ba. A yanzun ma tana da tabbacin shirin zainab ce kai mata kudin Hafiz har cikin d'akinta a cikin handbag nan kuma bata ma san ya shigo gidan da wani kud'i ba. Tsam ta mike ta nufi d'akinshi. Tare da samesu ta zainab yana had'a kudaden cikin jaka. Kud'ade ne masu yawa. Duk yawan kudaden da ya fitar daga dakinta basu kai rabin wadannan ba. Zainab ke tambayarshi kudin na meye ne cikin kinibibi da kisisina shi kuma yana basarwa, sai huci yakeyi yana ci gaba da jera kudaden. A kansu ta tsaya tana binsu da wani irin kallon tsana yayin da zainab ta d'ago da jefeta da munafukin murmushi tare da kashe mata ido d'aya. "Hafiz" ta kirashi da murya mai cike da b'acin rai. Duk da yadda ta kira shin ya tab'a shi, dan bata kiranshi da sunanshi ko kafin suyi aure ma. Hakan kuwa baisa ya dago ba balle ya amsa mata ba. Bata damu da rashin amsawar ba tace. "A shekarun da mukayi da kai a gidannan natab'a yi maka sata? Sata fa? ta sake maimaita kalmar satar da alamun kalmar yana kona mata zuciya. "Kada ka manta, tun baka kai haka ba nake tare da kai. Ta dan ja fasali snn ta kuma cewa. "Kuma na tabbata kasan da cewar ba don kudinka na aureka ba, tunda a lokacin dai ba wani arzikin a zo a gani kake dashi ba. Idan ka gaji da ni kana so ka rabu da ni ba sai ka jefe ni da sharrin sata ba. Gida naka ne igiyar auren a hanunka take, duk lokacin da ka ga dama zaka iya datse ta ba sai ka bi ta haka ba. Saboda haka na gaji , kasan yadda zakayi dani yau a gidannan dan naga abin naku ba mai karewa bane. "Ke kuma." tace bayan ta maida kallonta ga zainab dake jin dadin dramar da ake tafkawa a dakin. Ta ci gaba da cewa. "Ki sani Allah baya barci, shi masani ne akan duk abinda kike aikatawa na b'oye da na bayyane. Zan ci gaba da kai kuka na gareshi yayi min sakayya daidai da sharrukan da kike kulla min. Allah zai min maganinku." Ta karashe maganarta murya na rawa. Sosai maganar satan yayi mata zafi. Fuuu ta fice ta nufi falonta, kamar zata zauna anan saidai zuciyarta na azalzalarta da ta dauki mataki. Cikin zafin nama ta shige dakinta ta janyo madaidaiciyar jaka tana zuba kayanta. *** Tunda ta fita Hafiz yayi tsai yana jujjuya maganganunta a cikin kwakwalwar shi. Gaba daya jikinsa yayi sanyi. Idan ya fahimceta duk abinda yake faruwa a gidan bata da masaniya shiri ne kawai dan a shiga tsakaninsu. "Ikon Allah." ya tsinkayo muryar zainab take fada cikin alamun mamaki. "Ko meye dalili sanya ni ciki ni kuma? Wannan shi ake kira da kora kunya da hauka." kallonta yayi kamar zaiyi magana sai ya fasa ya ture jakar hanunshi ya fita da sauri. Kofar falonta ya sanyawa makulli ya kulle ya zare ya jefa cikin aljihunshi. Haka kawai jikinshi ke bashi zata iya tafiya akan maganar nan. Shi kuma abin kunya ne a wajenshi a ce daga yin sabon aure uwargida ta bar gida. Kuma ma ko ba komai uwar 'ya 'yanshi ce. Bai kamata ace an ji su akan kud'i ba, kudin ma da tare sukayi gwagwarmayar rayuwa kafin ya samesu. **** Wani iri zainab taji ganin ya fita baice komai ba. Bata san abinda ke zuciyarshi ba. Shin maganganun Raheema sunyi tasiri a kanshi ko kuwa. Ta jima tana tsaye a dakin nashi cikin rashin abin yi sannan ta koma can babban falonsu ta zauna ta kasa kunne tana jiran tashin hayaniya amma gidan tsit tamkar babu kowa a ciki. **** Ita kuwa Raheema zuciyarta bai bar tafasa ba har ta gama hada kayanta cikin jakanta ta ratayo gyale tare da dauko jakan. Turuss ta ja ta tsaya jin kofar falonnata a garkame. Murda handle ta sakeyi nanma ko motsi. Jifa tayi da jakar a kofar tana cewa. "Yau ko kafi Umma kokari (Uwarshi kenan) sai na tafi gidanmu. Dan ita a yanzu Umman tafi bata haushi dan ita ta assasa maganar karin auren Hafiz din. **** Tafe yake cikin motarshi yana tunanin rayuwarshi da Raheema. Itace Uwargidanshi, sunyi soyayya kwarai da gaske, tun yana makaranta ta jira shi ya kare sukayi aure kafin ma ya samu aikin sojan da yake matukar so. Da ke yana da'n tab'a sana'a dashi sukayi ta lallab'a rayuwa har Allah ya azurtashi. Hafiz mutum ne mai zuciyan neman na kanshi, abin wani bai dameshi ba. Ga shi da saukin kai da kyautata wa duk wadda ke tare dashi. Shi yasa kannenshi suke ji dashi. Duk da cewa mahaifinsu yana da rufin asirinshi daidai gwargwado amma shi yana iya kokarinshi wajen ganin ya kyautatawa iyayenshi da kannen nashi. Suna matukar kaunar juna shi da Raheema. Suna kuma zaman lafiya, saidai matsalar Raheema shine. Ta fi bawa karance karance muhimmanci akan komai na rayuwarta. Kullum zaka sameta rike da novel ko waya tana karanta litattafan hausa. Da farko hakan bai dameshi ba, dan har yakan zauna ta bashi labaran da ta karanta. Wani lokacin ma tana kwance jikinshi take karanta musu labaran a bayyane. Raheema tana da tsaftar jikinta matuka, gurin gayu da kamshi bata da matsala, haka ma tana gyara kanta ciki da waje. Saidai tsaftar muhalline dai sai a hankali. Farkon aurensu tare suke gyara gidan shi yasa bai fahimci tana da wannan matsala ba saida tafiya tayi tafiya. Sannan ya samu aikin soja baya zama sosai a gidan daganan rashin kulawar matar gidan ya bayyana. Shi kuma gashi da son tsafta, yana so a kullum ya kasance muhallin da yake rayuwa cikin shi tsaftatacce ne. Yayi fadan, yayi nasiha , yabi da lallami duk dai babu canji hakan yasa ya kyaleta kawai kasancewar bawai kwata kwata bata yi bane, tana yi sa'i da lokaci. Yakance mata bai ga amfanin karance karancen da takeyi ba tunda bata daukan darrusan dake cikin su. Ita kuwa dariya kawai takeyi ta ce "Baza ka gane bane." Bayan haka sai rashin girki, zata wuni tana shan fruits, milk, snacks da drinks . Sam bata damu da girki saidai ya sayo ya kawo musu. Girkin ma sa'i da lokaci take yinshi. Sallah ne kam idan ta kuskura ya kamata tana karatu a lokacin sallah, yakan kwace littafin ya yaga, idan kuma wayane ya kwace ya b'oye. Hakan yasa bata wasa da lokacin sallah. Tafiya tayi tafiya har kannenshi suka fahimci irin rayuwar da akeyi a gidanshi suka sanar da mahaifiyarsu. Hakan ba karamin kona mata rai yayi ba dan shima kanshi saida ta nuna mishi ba'acin ranta kuma taje gidan ta gargadi Raheema da ta canza hali ko ta dauki mataki. Da fari ta sauya halinta duk da dai abin yana mata wahala haka ta jure. Saida tayi haihuwar farko abubuwa suka fara yi mata yawa ta fara komawa ruwa. Haka kuma suka ci gaba da rayuwa har ta haifi yarta ta biyu. Duk da kaunar da take yiwa yaran bata basu kulawa yadda ya dace , hakan ke haddasa rikici tsakaninta da ubansu. Nanma kannen nashi ne suka kai rahoto inda Ummanshi ta dage lallai sai ya k'ara aure........ [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. 2. Wannan shine dalilin karin auren Hafiz. Zainab macece mai shegen wayo, ga ta wayayya. Akwai iya kirsa da kuma tattalin miji. Tunda zainab ta shigo gidan rayuwar Hafiz ta canza. Ya fara jin kanshi cikakken namiji saboda yadda zainab take riritashi da bashi kulawa. Gata da tsafta ta ko wani fanni kamar dai yadda yake so. Cikin kankanin lokaci ta gama mamayeshi saboda ta gama fahimtar inda matsalar kishiyarta yake. Dalilin haka kuma yasa Raheema basa shiri sam da Hafiz dan gani take yayi aure yana wulakantata. Samun wannan dama yasa zainab tayi amfani da halayen Raheema take k'ala mata sharri son ranta shi kuma yake hawa kai ya zauna ba tare da bincike ba. Har zuwa yau da abin yakai ga maganar sata. Tabbas yau maganganun Raheema sun tab'a shi har ya fara ganin laifin kanshi da yayi sakaci har yake yanke hukunci ba tare da bincike ba. Har ya isa gidansu bai daina sakawa da kwancewa ba. **** Zainab ta jima tana zaune a wajen dan son sanin abinda ke wakana amma shiru kake ji. Hakan yasa ta tashi taje ta tab'a kofar Raheema dake a kulle. murmushi ta saki tana fad'in "Allah yasa ta kwab'e muku, wata kila ma tafiyan kenan." Cikin yanayi na farin ciki tabar wajen ta nufi kitchen domin samawa mijinta abinda zai ci. *** Tana jin alamun bud'e kofa ta had'e ranta tsaf babu annuri a tare da ita dan ta sawa ranta tafiya kam sai ta yishi. "Talam mummy." Tajiyo muryar karamar 'yarta mai shekara biyu. Ita yarinyar a dole tayi sallama kenan.)😆 Wani irin sanyi taji yana ratsa ta mai gauraye da farin ciki. Yaranta kenan su biyu Allah ya bata (Sultan da Sultana) Sultan d'an shekara hud'u mai sunan Baban Hafiz. Sai Sultana yar shekara biyu mai sunan Mamarta. Da gudu Sultana tazo ta fad'a mata tana dariya. "Assalamu alaikum mummy." Ta tsinkayo muryar Sultan. "Wa alaikumussalam D'an albarka." Cuno baki Sultana tayi tana b'ata fuska alamun za tayi kuka tace "Mummy Talam." Shafa kanta tayi tana dariya "Sweetheart hoo, Wa alaikumussalam 'yar albarka." Washe bakinta sultana tayi har fararen hakoranta suka bayyana. Shima Sultan din jikinta yazo ya zauna fuskarshi fal farin cikin ganin mahaifiyarshi. Me yafi wannan dadi mutum ya kasance tare da gudan jininshi amma sam dangin ubansu suna neman su rabata dasu. Ko da yaushe yara suna wajensu har su ma sun saba. Tana cikin tunanin taji kamshin turaren Hafiz. Ko da wasa bata dago ta kalleshi ba gaba daya hankalinta na ga yaran da suke bata labari. "Hy kids, kuje dakina kuga kayan wasan da na saya muku." Ai da gudu suka tashi suka fita daga d'akin. Kamar jira take itama ta mike fiskarta a d'inke zata bar mishi d'akin yayi saurin shan gabanta yana bin fiskarta da sassanyar kallo. Canza hanya tayi ya sake tare ta tare da d'an tureta da kirjinshi. "Me haka?" Ta fada cikin b'acin rai. "I am sorry my wife, Afuwan lillah." "Kasan inda matar ka take, ni kaban wuri in wuce." Yunkurin barin wajen tayi ya sa hanu ta bayanta ya mannota da jikinshi. "Bani da wata matar da tasha gabanki Raheema, Kece macen da na fara ambata a rayuwata kuma kece farko a ko da yaushe ina kuma fatar hakan ya kasance har karshen rayuwar mu har ma a aljannah ke nake fatar ki zamo shugabar matana, A duk lokacin da za a ambaci maganar iyali kece kike fara fad'o min a rai Babu kamar ki tauraruwar zuciyata..." Katse shi tayi da cewa "Dan Allah rabani da dadin baki". Snn ta fincike ta koma kan stool din dressing mirror dinta ta zauna har yanzu babu sassauci a fiskarta. Karasowa yayi kusa da ita ya zauna a bakin gado. "Ni mai laifine a gareki Heemah, Nasan ban kyauta miki ba, ki yafemin Annurina."! Idanunta suka cika da kwalla ta dan kawar dakai tana ciza leb'e. "Sata fa Daddyn sultan?!!, Nifa kace na maka satan kud'i?!". "Ya wuce Heemah bakiyi ba, Ki daina mayar da magana dan Allah." cikin shakewar murya tace "Bazai yiyu ba, dole sai an shiga tsakanina da ku dan na gaji da tayar min hankali da kukeyi kai da matarka a gidannan, Ban shiga harkarku ba me yasa kuke bibiyata da sharri?" matsowa yayi daff da ita "Dan Allah Noory , baki yi ba na tabbata, Rashin fahimta ne yasa nayi tunanin ko kinyi amma nasan baki tab'a yi min ba kuma na yarda yanzunma ba kiyi ba, B'acin ran da na nuna miki ma tsoron kada kishi ya canza min ke ya gurb'ata tunaninki ne." "Wallahi Daddyn sultan ban maka sata ba." "Na yarda" ya fada da sauri. "Ban tab'a zuba abu a abinci dan na lalata shi ba. Ban tab'a zuwa gurin boka ko malami dan kayi aure ba. Bansan ina layan nan ya fito ba, Amma duk kun d'ora min cewar ni nayi, Wannan wani irin daukan alhaki ne?!" ta karishe maganar tana fashewa da kuka. Cikin nitsuwa ya dagota ya dorata kan cinyarshi. ciki rauni yace "Rashin fahimta ya kawo haka, shi yasa a ke son fahimtar juna a zaman takewa. Da ace na sameki a tsanake mukayi magana ta fahimta ina da tabbacin zaki fahimtar dani gaskiyar abinda ke tafiya. In sha Allahu za'a gyara, Ki daina min asarar hawayenki a banza, in sha Allahu ba za kuma irin haka ba." Yana magana yana share mata hawayen. Tsakanin mata da miji cikin kankanin lokaci ya kalallameta da dadin baki suka shirya a ranshi kuma ya kuduri niyyar sa ido sosai a yanayin zamantakewar gidanshi. Ranar tare da ita da yaranshi suka wuni sai lallab'ata yake yi yana k'ara nuna mata muhimmancinta a gareshi. Hatta abinci ita ta girka musu suka ci. Ko da zainab ta kirashi ta gama girki baizo ya ci ba ce mata yayi ta kawo falon Raheema zaici tare da yaranshi. Zuciyar zainab kamar za tayi bindiga saboda bakin cikin ganin yadda ya sake suna hira cikin raha maimakon ace sunyi mummunan b'atawa. A sonta ma zuwa yanzu Raheemah ta wuce gidansu shine kuma suka zo mata da wani sabon salon iskanci wanda ba zata iya d'auka ba. A ranta kuwa kissima yadda zata tarwatsa zamannasu kawai takeyi Raheemah ta bar mata gidan ita kadai. Dan ta su Sultan bata da matsala da wannan tunda basu cika zama a gidan uban nasu ba. Hafiz kuwa saboda ya faranta mata rai a ranar tare da yaranta ta kwana. Dan cewa Umma yayi tayi hakuri sai gobe zai mayar mata su. Tun daga lokacin kuma zaman nasu ya sauya salon. Dan sosai Hafiz yake mutunta Raheemah, Sannan babu boye boye yake sanar da ita yadda zata gyara aurenta kuma a hankali tana kokarin kiyayewa duk da dai abubuwan sai a hankali. Ta riga da tayi amanna da karance karance. Tsabar iya kirsar zainab sai ta nuna mishi ta ma fishi jin dadin daidaituwar al'amuranshi da Raheemah.... [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. 3. A zahiri gidan Hafiz ana zaman lafiya tunda shi dai baisan wainar da ake toyawa idan baya gida ba. Snn kasancewar Zainab akwai kirsa bata tab'a nuna cewar akwai abu a zuciyarta game da Raheema a gaban mutane ba. Hasalima wani irin girmamata takeyi a gaban mijinnasu ko a gaban dangin Raheeman ko dangin Hafiz. Ammafa idan su biyu suka had'u , bakaken maganganu da habaici, rashin kunya sai abinda zainab ta manta. Ita kuwa Raheema ta fahimci ramin da Zainab take kokarin hak'a mata shi yasa ta rike girmanta bata nunawa kowa tana da matsala da zainab. Zainab bata so hakan ba , taso ne Raheema tayi ta tayar da hankalinta suna rikici da Hafiz har ta bar gidan. Dan kullum ce mata take, ita tafi karfin ace miji zaman hakuri yakeyi da ita har ya fadawa kishiya, maganganu dai daban daban marasa dadin ji wadanda suke nuni da cewa daga bakin Hafiz take jinsu. Tunda ta nuna mishi b'acin ranta sau daya ya nuna mata baisan zancen ba daga nan bata kuma nuna mishi komai ba. Tun Raheema najin zafin kalaman da ta zainab take furta mata har ta cire abin a ranta ta d'auke shi a matsayin makamin da zainab ta rike dan kashe mata aure ne. Tunda dai shi Hafiz baya nuna mata wani halin na daban kuma yana kokarin adalci daidai gwargwadon iyawanshi. Ita kam tunda tana karanta litattafa ai tasan makircin kishiyoyi kala daban daban. Matsalar da suke fiskanta har yanzu da Hafiz dai rashin maida hankali kan kula da gidanta wanda ko da ta fara kwatantawa kwana biyu take sakewa dan fa hankalinta na kan novels. Shi kuma Hafiz baya gajiyawa da yi mata magana kan hakan. Gwara wani lokacin idan tana cikin karatun idan taci karo da inda akayi fadakarwa game da kula da miji da gida tana dagewa ta kwatanta dan taji ta zamo tamkar star din littafin da take karantawa. Cikin wannan hali suka k'ara daukar shekara guda da watanni. Duk bakin cikin da Zainab zata d'ura mata da zaran ta fara karanta labarin da ya nishadantar da ita take mantawa har zainab dinma jikinta ya fara sanyi da al'amarin Raheemar saboda watsi da al'amuranta da takeyi. Sai kuma karin tashin hankalin Zainab yanzu shekaru uku kenan da aurenta babu ko b'atan wata gashi kuma tana bala'in so taga ta haihu da Hafiz ko don ganin yadda yake ji da yaranshi yake nuna musu k'auna da gata. Ta kuma sawa ranta kishi da kyashin Raheema ganin duk kokari da tattalin Hafiz da takeyi baisa ya fifitata akan Raheemar ba. Duk yadda taso ci wa Raheemar fiska baya bari. Saboda wani lokacin sai suna zaune dukansu suna hira zata fara shisshige mishi cikin yauki da kissa, saidai shi tunda ya fahimci inda ta dosa ya taka mata birki. Babu abinda ke dad'a tunzurata irin ganin kamar Raheema bata da wata matsala a rayuwarta. Dan wani lokacin ko ita kad'ai take zauna zaka ga fiskartad'auke da murmushi. Wani lokacin kuma kuma tana rike da waya zata ta sakin murmushi ko ma ta tuntsire da dariya. Hakan ke sa zainab ta tsargu tayi tunanin ko da maigidan suke chatting. Shi yasa ita kullum cikin kiranshi da tura mishi sakonni masu dauke da zakakan kalamai take idan ya fita aiki. Abinda bata sani ba ita Raheema bata da lokacin wannan, lokacinta na karatun novels ne kuma idan ta tuna abinda ta karanta ya burgeta take sakin murmushi ko kuma idan tana karanta guri mai dad'i ko anyi abinda dariya sai tayi ta dariya tamkar da mutum takeyi. Batun kiran waya kuma dama bata saba ba tun farko ya sabar mata shi yake kiranta yaji lafiyarta idan ya fita ita kuma yanzun da ya rage ma bata damu ba tunda tana da abinda yake d'ebe mata kewa. Wani lokacin har goranta mata yakeyi ya nuna mata ta rika koyi da Zainab. Duk da idan ya fad'a mata hakan tana jin zafi amma fa sam bata canza halinnata ba. Ta gefen dangin miji ma tayi iya shisshiginta amma bata samu matsayin da ya d'ara na Raheemar ba yadda take so. Don ko ba komai Raheema tana da sakin fiska kuma abin hanunta sam bai rufe mata ido ba. Bata nuna musu wani hali na daban. Duk da ba wani girki take yi ba idan sukazo bata yi musu iyaka da kitchen, duk abinda suke so shi suke ci. Ana haka Raheema ta fara laulayin ciki. Tun zainab bata gane ba har tazo ta fahimci cewar ciwon Raheema na laulayi ne duba da yadda Hafiz yake rawar k'afa da nuna farin cikinshi a bayyane. A kullum neman mafita Zainab take ta yadda zata raba tsakaninsu idan a sonta ma ya kore ta a gidan. Tunanin sake k'ala mata sharrin sata tayi tunda taga yadda ta d'aga hankalinta wancan lokacin kumashima maigidan ya nuna b'acin ranshi duk dai bata san dalilin da ya hana shi d'aukar mataki ba. Da farko ce mishi tayi sark'a da 'yan kunnenta na Gold sun b'ata. Ce mata kawai yayi ta bincika da kyau. Daga nan bai sake bata kofar ci gaba da korafi ba. Dama kuma ya saba yi mata hakan idan ya fiskanci tana kokarin kawo mishi wani korafin kan Raheema ya ke bagarar da zancen. A kwana a tashi taga hakan baiyi mata ba ta sake d'aukan kud'in Hafiz ta had'a da 'yan kunne da sarkar gold d'inta taje ta b'oye a d'akin Raheema ba tare da Raheemar ta sani ba. Tayi ta sa hankali taji ko zaiyi maganar kud'i taji shiru. Sai ta fara nuna mishi tana bukatar kud'i. Abin mamaki da takaici a gareta shine ba tare da nuna wata damuwa ba ya bata. Aka kwana biyu ta sake tambayarshi nan ma ya bata. Daga nan fa abin ya fara bata tsoro. Ranan suna zaune a falo suna hira da, Raheema kuma tana kwance kan kujera. Tashi Zainab tayi tana wani karairaya tana cewa. "My love na had'a maka drinks na manta ban kawo maka ba." Da kallo kawai ya bita sai ya maida kallonshi ga Raheema dake kwance idanunta a lumshe yana ayyana wani abu a ranshi. "Zainab." Ya kirata. "Yes love." Ta amsa tana juyawa tare da farfara idanu. Daukowa Raheema malt din da na ajiye mata dazu a fridge. Duk da taji haushi amma sai ta danne tace " Yes your Highness." Saida ta kawo malt din ta ajiye ta koma kawo mishi nashi drink d'in. Tana isowa taji yana cewa Raheema da ke kurb'an malt a hankali kamar bata so. "Heemah kinga ajiyar da nayi a d'akinki?" Girgiza mishi kai tayi tace "Ban gani ba." "Idan kin tashi ki duba ta bayan gadon ki akwai wani brief case ki dauka duk abinda ke ciki nakine. Dum dum, kirjin zainab ya buga,gabanta ya yanke ya fad'i har ta kusa faduwa ya taro ta yana fad'in. "Hankali mana Zee." "Sannu." Ya sake ce mata yana kallonta. Inaa, ai ita bata masan abinda yake cewa ba sai tashin hankalin da yake dad'a mamayeta. Da kyar ta ta samu ta ajiye tray din hanunta da ta d'ora jug da kofuna. Niyyarta tazo ta zuba musu tare suna kurb'a suna hira irinta masoya tunda ta lura yanzu kwata kwata Raheemar bata cika son yin magana ba saboda laulayin da ya nik'ata. Ya maida dubansa ga Raheema yana cewa. "Ko zamuje in tayaki dubawa?" Gyad'a mishi kai kawai tayi ya mike ya mika mata hanu ta miko nata ya mikar da ita suka shige sashinta suka bar Zainab cikin mummunan tashin hankali. Ita dai Raheema da zai barta tayi kwanciyarta ma ya fi mata. Binshi takeyi kawai ita a yanzu babu abinda ke mata dad'i. Karance karancenma kaso sittin duk ta rage saboda sai ta d'anji dama dama take yi. Shi ya bude yana dubawa, ganin harda sark'ar zainab a ciki yasashi gyad'a kai yana dariyar mugunta a zuciyarshi. "Gashi nan nakine ki sayi duk abinda ranki yakeso, kiyi yadda kikeso dashi." Shi ya shigar cikin drawer ya saka makulli ya kulle. Godiya tayi mishi a sanyaye. Yana kallonta cikin tausayawa yace . "Ko zaki kwanta ne?" Mikewa tayi a hankali tana amsawa da "eh." ta nufi toilet. ***** Zaune ya samu zainab dirshan kan center carpet na falon ta buga uban tagumi abin duniya ya isheta ta ma rasa ta yadda zata b'ullowa al'amarin. Abin tambayar shine ? Yaya akayi hakan ta kasance , ita da batayi tsammanin yasan da zaman jakar a d'akin Raheema ba? Menene makomar sarkarta? .... [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. 4. Cikin zullumi ta kwana a ranar ko bacci bata samu tayi ba sai kusan asuba. Duk da bata da tabbacin ajiyar da tayi ne yake cewa ya bata, hankalinta ba karamin tashi yayi ba saboda daidai gurin da tayi ajiyar ya kwatanta. Washe gari ta gagara nitsuwa, kuma bata son ya fahimci wani abu daga gareta. Iya dauriya ta daure tayi breakfast suka karya tare. Saida taga zai fita aiki snn tace ta yi kudunbala tace. "Ina da magana." Ba tare da ya kalleta ba yaci gaba da tafiya yana cewa. "Sai na dawo." Binshi tayi kamar yadda ta saba tayi mishi rakiya babu walwala a tare da ita. ****** Tsaye tayi kofar Raheema tana tunanin ta shiga wata zuciyar na hanata. Shin idan ta shiga tace mata mene? Yaya zata fara tambayarta kyautar da aka yi mata? Har ta juya zata tafi ta sake yanke shawarar shiga ko zata ga abinda zai sa ta fahimci wani abu. Tura kofar tayi bakinta dauke da sallama. Bata sameta a falo ba ta leka cikin d'akin. Tana kwance kan tiles daga ita sai towel da alama sanyin wajen take bi dan sai juye juye take yi alaman dai tana son sanyin ya game ko ina na jikinta. Ta jima tana tsaye tana dube dube daga bisani tayi sand'a ta fita ba tare da Raheema ta san ta shiga dakin ba. Haka ta wuni a ranar cikin bacin rai da fargaba dan tasan idan har ajiyar da tayi ya kyautar to fa ya cuceta. Saboda gold din da ta saka a ciki na wanda yayi mata na kayan lefenta ne kuma sau d'aya ta sakashi. Kuma ta tabbata ba karamin kud'i aka kashe wajen sayanshi ba. ***** Saida yayi sallar la'asar ya shigo gidan. D'akin Raheema ya fara zuwa ya dubata saida ya tabattar ta sha malt da cabin biscuit wadanda suka kasance abincinta a yanzu kafin ya fita ya koma nashi d'akin. Ya samu tuni zainab ta had'a mishi ruwan wanka kamar yadda ta saba. Saida yayi wanka ya kimtsa snn ya isa dining table ya samu zainab zaune tana jiranshi. Tasha kwalliya tayi fes da ita sai kamshi ke tashi. Kallonta yayi suka sakarwa juna murmushi. "Sannu da aiki my Zee." Ya fad'a yana gyara zama. Fad'ada murmushinta tayi tana kashe murya tace. "Barka dai your highness." Cikin salo da kwarewa tayi serving dinshi ta dauka da niyyar ta ciyar dashi ya dakatar da ita da cewa. "Huta abinki Zainab, hakanma Allah yayi albarka." Gyara zamanta tayi cikin farinciki tana binshi da kallo tace. "Ameen my love." A tsanake yake cin abinci tana kallonshi tare da yaba yadda sutura ke karb'ar jikinshi. Idan ya shiga uniform sai kace dan shi aka hallici uniform din. Idan manyan kayane nanma tamkar kada ya cire. Haka ma English wears kamar kada ka daina kallonshi. Har ya gana tana zaune tana satar kallonshi. Kamar daga sama ta tsinkayo muryarshi. "D'azu kikace kina da magana" Dan kallonshi tayi lokaci guda kuma taji ta diririce ta rasa ta yadda zata fara. "Ina jinki." Sake kallonshi tayi taga ya kafe ta da idanuwa hakan yasa ta sauke kanta k'asatana wasa da yatsunta. A tsorace ta bud'e baki tace. "My love ina fatar abinda zan fad'a bazai b'ata maka rai ba." "Go on." Yace har yanzu idanunshi a kanta. "A iya zamana da kai nasan kai d'in adali ne, ka saba kuma mun shaida kana kwatanta adalci a tsakanina da Aunty Raheema, amma... Sai da ta d'anyi shiru na da'an lokaci kafin ta ci gaba da cewa. "Amma abinda kayi jiya ya bani mamaki... Jin tayi shiru yasa ya sake cewa. "Umhum? "Kyauta naji kayi mata kuma ita kad'ai ba tare da kayi yadda ka saba ba." "Adalcin kenan nayi Zainab." Ya bata amsa tamkar dama abinda yake jira kenan. Kallonshi tayi sosai kana tace. "Adalci? ina adalci anan? ita kad'ai kabawa fa. Ayanzu ko za a samin wuka a wuya bansan kyautar da kayi mata ba. Fi sabilillahi ka nemi zaman lafiya kenan?. "Kwantar da hankalinki zainab, kinsan kwanaki kin rokeni kud'i masu yawa har sau biyu kuma na baki. Gani nayi idan ban bata nata ba ban yi adalci ba duk da bata san lokacin da nake bakin ba, amma ai nasan Allah yana gani. shi yasa na bata nata yanzu dan kar Allah ya kama ni da laifin danne mata haqqi. Wani irin bakin ciki ne ya tokare Zainab. Ai rokan kudin da tayi ita ba dan tana bukatarsu bane, tayi ne dan ya fahimci babu ajiyar da yayi acikin dakinsa. Daurewa tayi tace "To naji wannan, Kwanaki nayi maka maganar an an sace min sark'a baka ce min komai ba." "Bani da b'arawo a cikin gidana shi yasa." ya bata amsa ba tare da wata damuwa ba. "Baka da b'arawo? Kamar ya?" "To akwai ne?" Ya jefa mata tambayar. "Akwai mana tunda kwanaki anyi maka kaima ka gani." wata 'yar dariyar rainin hankali ya sakar mata snn ya kalleta cikin ido yace "Idan nayi ratsuwa bazan yi kaffara ba, wacce kike tunanin bata aikata ba saboda haka ki sani babu b'arawo a gidannan, idan har kin nemi abu kin rasa ki binciki kanki watakil hanunki ne ya d'aga." wani kullutun bakin ciki ya tokareta cikin hasala tace "kana nufin nice b'arauniyar kenan?" "Kinji na fad'a?" ya tambayeta. Murmushin d'ura takaicin da ya ke mata ya dad'a hasalata take ta mike cikin d'aga murya tace. "Wallahi bazan lamunta ba, bazaiyu ayi min irin wannan asara ba ka shashantar dani ko ni da kaina zan shiga in bincika kayana." Wani kallo ya watsa mata sannan yace. "A dakinki ba, daga nan banga inda zaki shiga kiyi bincike ba, dan na tabbata hanun da ya ajiye shi ya d'auka." Lokaci guda jikinta yayi sanyi k'alau ta fara tunanin ko dai yasan abinda ta aikata ne. Ganin ya tashi yana tafiya tayi karfin halin shan gabanshi dan wata zuciyarta na karfafa mata gwiwa. "Nifa gaskiya kasan yadda zakayi da ni, wlh ban shirya asarar sark'ata ba." Cikin kwanciyar hankali yace. "Bani na sayeta ba? To na yafe, ko ma waye ya d'auka ya riga ya fita rabon ki sai kiyi hakuri." Cikin kid'ima ta cafko rigarshi ganin wucewa zaiyi ya barta. "Wallahi kunyi kad'an ku cutar dani in kyaleku. Idan ba butulci irinna d'a namiji ba duk wahalan da nakeyi a kanka baka gani?" Tsayawa yayi yana kallonta da mamaki. "Ba domin Allah kikeyi ba ?" Cikin hargagi tace "Ko domin Allah nakeyi ya kamata ka nuna min nafi wacce bata san zafin ka ba, ya kamata kasan cewar nice mai kaunarka da gaskiya, nice kuma wacce tasan mutuncinka.? Fincikewa yayi zai wuce saboda b'acin ran da yakeji yana mamayeshi. Cikin azama ta riko kwalar rigarshi. "Allah ya isa tsakanina daku, Azzalumi, munafuki wadda baisan halacci ba." wani wawan bangaza da yayi mata saida ta fad'i k'asa. Ya d'aga kafa zai takata yaji ance. "Kai Hafizu." Ko bai ganta ba yasan wannan muryar Ummarshice. Sosai yaji nauyin halin da suka samesu a ciki, ita kuwa bata tsaya b'ata lokaci ba ta nufi kofar Raheema kanwarshi ta mara mata baya tana mamakin abinda ta gani, dama ita Raheemar sukazo dubawa da jiki suka tadda su haka. Ita zainab ganin umma yasata narkewa tana k'ara k'arfin kukanta tare da fatar Umma ta tambayeta dalili. Wani kallo ya watsa mata mai cike da gargad'i ya bi bayan su Umma. A can ya isketa suka gaisa yana tsoron ta tambayeshi dalilin fadansu saidai ita ko da wasa bata yi niyyar tambayar ba. Basu wani dad'e ba suka fita daga gidan ba tare da sun gaisa da Zainab ba, dan ita zainab ba karamin haushin shariyan da umman ta nuna taji ba. Har suka koma gida umma bata yi magana ba sai juya al'amarin takeyi a ranta.... **** Zainab kwance kan gadonta da waya a kunne tana bawa kawarta labarin yadda reshe ya kusa juyewa da rijiya. Wani irin wawan tsaki kawar tata ta ja bayan ta gama saurarenta tace. "Amma zainab kin bani mamaki. Duk dabaran ki da iya kissanki ban zaci zaki yi irin wannan shirme ba. Idan ya nuna yak'i ganewa ai sai kema kiyi shiru ki kyaleshi kiyi tamkar ma baki san da zancen kudinshi ba. Sannan maganar sark'a idan kinga dama ai cikin kissa zaki sa shi ya biyaki wadda yafi wannan ma ba tare da wani tashin hankali ba. ai wannan sai kisa ya ganoki ma ai.... mtseew." Ta karishe maganar tana kuma jan tsaki. Shiru tayi tana sauraren kawar tata, kuma ta yarda gaskiya ta fad'a mata. Amma ai ta kasa daurewa neapolitan, kudad'en ba kad'an bane ga kuma k'arin sark'a, buk'ata kuma bata biya ba, ai dole taji ba dad'i. "Yanzu yaya kuke ciki da Sojan naki." Ta jiyo kawar tata tana tambayarta. "Wlh Azeena tun shekaran jiya da wannan abu ya faru bai sake cin abinci na ba, nayi rokon, nayi magiyan, nayi rarrashin ko kallona bayayi, bayan gaisuwa babu abinda ke shiga tsakaninmu, yaya zanyine Azeena?" "Hakuri zakiyi ki cigaba da binshi har ya sauko, komai zai daidaita in sha Allah..... [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. 6. Cikin kad'uwa ya d'ago yana duban ummantasa saboda yadda maganarta ta dakeshi. Wai dama shirun da tayi ba kyaleshi tayi ba tana nan tana shiri akanshi. Shin me yasa shi kad'ai ta sawa iyalanshi ido bayan ga yayyunshi bata tab'a umartan wani da ya k'ara aure ba? Ganin yadda yayi zugum tamkar bai fahimceta ba ya sata fad'in. "Wai Hafiz ba dakai nake ba? Nace kaje gidan ummanku Ruqayya kawata ku fahimci juna da 'yar wajenta Fatima. Kuma bana son wasa, Umarni nake baka ba neman shawara ba. Sannan kuma ka samu abbanku da batun suje su nema maka aurenta. Ta wajenmu mukam mun gama magana kai muke jira. Kada kuma abin ya d'auki lokaci. Sai a lokacin ya magantu. Yace "Amma umma da an d'an hakura har Raheema ta haihu kafin ayi maganar auren." "A'a Hafizu, ba za ayi haka ba, bazamu tsaya wani b'ata lokaci ba, inace yanzu ka gama ce min anyi maka transfer zaka je kaga waje ka zo ka tafi da d'ayarsu? Cikin kwanannan za ayi bikin idan yaso sai ka tafi da Fatimar. Yanzu dai zaka bada kud'i zan bawa 'yan uwanka suyi duk abinda ya dace. Nidai kaje wajenta ku gana kafin ka tafi idan yaso ko baka nan za a yi bikin. "To umma." Kawai ya iya ce mata ya sallameta ya bar gidan. Cikin rashin walwala da kwarin jiki ya koma gida. Duk yadda yaso ya b'oye saida suka fahimta. Amma sai ya ce musu maganar transfer din da akayi mishi ne yake damunshi domin bayaso yayi nisa da iyalansa. Zainab ce ta dage da kwantar mishi da hankali kan yayi fatar hakan ya zamo mishi alkhairi. Kuma ma ai zai iya tafiya da iyalannashi idan yaso. Hmm kawai ya iya cewa dan ya fahimci ita rawar kan da takeyi a lissafinta zai tafi da itane tunda Heemah ciki gareta. **** Kamar yadda ummarshi ta umarceshi washe gari da yamma daga wajen aiki da Uniform ya zarce gidansu Fatima. Da yake ta riga da tasan da maganar kuma tayi na'am da zab'in farin cikin ta ya gaza b'oyuwa. Tarba na musamman ya samu daga mutanen gidan. Kwalliyar da fatima ta yi tamkar zata je wurin gasar sarauniyar kyau sai baza kamshi take. Saidai duk yadda taso gwada mishi matsayinshi a zuciyarta kasawa tayi lokacin da tayi kicib'is da kyakkyawar fiskarshi ma'abocin kwarjini da cikar kamala. A nutse ta gaisheshi daga nan ta koma nesa da shi ta d'an d'osana tare da dukar da kanta tana wasa da yatsun hanunta. Badon kada tayi karya ba zatace bata tab'a ganin mutumin da khakin soja yayiwa kyau kamarshi ba. Ko sau d'aya bai kalleta ba sai ma waje guda da ya kurawa idanu yana jin wani iri a zuciyarshi. Idan ba don biyayyayar da yakeso yayi wa mahaifiyarshi ba mai zai sake kawo shi wajen wata mace kuma ma wai aurenta zaiyi? Su biyu da ya ajiye a gida ma yaya ya k'are dasu kowacce da kalar damuwarta. Can dai ya d'ago ya d'an dubeta yace. "Well,Umma ce tace nazo mu fahimci juna da Fatima, duk da dai bansan wani irin fahimtar juna bane na dai bi umarni, ko ba haka ba?" Mikewa yayi ya zura hanu cikin aljihu ya zaro kud'i 'yan dubu dubu ya ajiye kan kujeran da ke kusa dashi. "Ni zan wuce, ina fatar kina da labarin cewar ina da mata biyu har da yara?" ya fad'a cikin halin ko in kula sannan ya juya ya fita. Ji tayi tamkar anyi zipping bakinta , kwakkwaran motsi ta kasayi. Yau ita namiji ke wulakantawa haka? Tayi tunanin sanar da mahaifiyarta amma wata zcyr ta kwab'e kan in har ta fad'a ba mamaki a fasa auren tunda ya nuna baya so. Wayarta ta d'aga a take ta kira kawarta ta labarta mata komai. Bud'an bakin k'awar tace "Kutumelesiii. Lallai ya nuna miki tabbacin zaki zama bora a gidanshi kenan dan babu alamun so cikin kalamanshi." "Ciikin rawar murya take tambayar kawar tata yaya zatayi dan ita fa sonshi takeyi da gaske. Kwantar mata da hankali kawar tata tayi da cewar zata zo ta sameta su nemi mafita. **** Bai tafi ba saboda akwai abubawan dabai gama had'awa ba . Batun maganar aurenshi kuma ya basu kudi suyi duk abin da ya dace, saidai ko da wasa ba sanar da matanshi ba dan yana gudun tashin hankali baranma Raheema mai karamin ciki. Dan yanzu cikin yana da wata uku yana neman na hudu. Ta fara samun saukin laulayinta dan tana cin abinci kuma tana shiga kitchen ta girka. Babu tsammani kawai suka ga ana shigo musu da kaya niki niki ko wacce aka kai mata d'akinta wai inji umma na fad'ar kishiya. Mamaki da kad'uwa ne ya mamayesu dukansu biyu dan basu da labari kuma ko alama bai nuna musu yana neman aure ba. Aiko ranar ko abinci ba a barshi yaci ba dan zainab taso shi gaba tayi sai ya gaya mata dame ta rageshi da zai mata kishiya. Duk yadda yaso ta fahimci ba shi ya nemi auren ba k'i tayi har ya gaji ya kyaleta. Gaba d"aya kuma sai hankalinshi ya koma kan Raheema da tunda ya shigo sau d'aya ya ganta ta mishi sannu da dawowa ta bar wajen. Shirunta ya dameshi. Hankalinshi ya gaza kwanciya gwara dai yaje yaga halin da take ciki. Ita kuwa Raheema ba k'aramin ciwo abin yayi mata ba amma da ta tuna yadda zainab take cika bakin tafi karfin akawo wata bayanta take taji saukin b'acin ran da take ciki, ta sawa ranta cewar Zainab za a yiwa kishiya ba itaba. Saidai fa kishi na cinta kasa kasa bata dai yi niyyar nunawa bane. Ta fito daga wanka ya shigo dakin. Kallo d'aya tayi masa ta kawar da kanta ta nufi dressing mirror. Gaba d'aya sai yaji ya daburce ya rasa me ma zaice mata. Karasawa yayi kusa da ita yana sa hanunshi kan wuyanta kamar maison tab'awa yaji ko da zafi. "Heemah babu wata matsala ko?" Wani irin haushinsa taji kamar ta gantsarawa hanun cizo taji amma ta dake tace mishi "Babu komai." ta kama shafa manta. Tsiyaya man yayi shima ya duka ya kama kafarta yana shafa mata. Ji take kamar ta hanb'areshi da kafar ko zataji sauki a ranta. "D'an satan kallonshi tayi tace "Daddyn sultan mun ga kaya mun gode Allah ya nuna mana lokacin." kamar wadda aka watsawa ruwan sanyi a jiki haka yaji. "Heemah, iya abinda zaki ce kenan?" yace mata. Dakewa tayi tace "To wacece amaryar tamu? Haka kakeso ince ko?" A hankali ya mike ya koma bakin gado ya zauna yana dafe kanshi. "Ni ba haka nace ba, idan akwai abinda ke cikin zuciyarki ki fitar kawai kada kizo ki cutu. "In akwai d'in zan fitar ai daddyn sultan babunne.?" Ta fad'a murmushi shimfide a fiskarta ganin yadda ya bi ya tsargi kanshi. Shiru ne ya biyo baya kafin ya daure yace. "Kiyi hakuri Heemah, ban tab'a tsammanin zanyi rayuwa da wasu matan bayan ke ba, amma ya muka iya da rubutaccen al'amari. Wlh nima lokaci guda umma ta kirani take sanar dani maganar auren." "Allah yasa ayi a sa'a." Ta fad'a tana fiddo kayan da zata saka. Fita yayi jiki a salub'e ya shiga falonshi. Nan ya tarar da zainab ta jibge mishi akwatunan kayan da aka kawo mata tana zaune sai cika take tana batsewa. Bai tankata ba zai wuce ta jawo rigarshi ta baya. "Malam ko ka tattari kayanka kasan yadda kayi dasu ko kuma in konasu wlh." Gyara tsayuwarsa yayi yana binta da wani irin kallo.. [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahir rahmanir raheem. 5. Wannan abu da Umma ta gani gidan Hafiz ya tsaya mata arai ta kasa mantawa da shi, gani take kamar haka rayuwar gidan yake tafiya a kullum dan dai Hafiz mai hakuri ne shi yasa bai tab'a fad'a ba. A jima kad'an tace "Ashe har yanzu dai Hafizu baiyi dacen aure ba." Saidai ko sau daya ba ta kawo mishi maganar ba duk da kuwa yana zuwa gidan. Shima tun yana d'ari d'ari har yaxo ya saki jiki saboda sam bashi da niyar fitar da sirrin gidansa. B'angaren Zainab kuwa tabi shi sau ba adadi amma har yanzu bata samu fiska ba idan ma ta matsa mishi da rokon yaci abinci sai ya ce mata shi bazaici abinda za a zo daga baya ana goranta mishi ba. Wannan abu ba karamin daga mata hankali yake yi ba. Duk wa'yanda ta nemi shawararsu daga 'yan uwanta har kawayenta hakuri suke kara bata da kuma nuna mata dabaru da hanyoyin da zata bi dan komai ya daidaita tsakaninta da mijinta. Wata kawarta ce ta bata shawarar taje ta nemi maganin da zata mallakeshi kawai ta juya shi yadda takeso. Saidai ita kuma Zainab ko kad'an bata da ra'ayin harkar bin bokaye.. Bawai dan imani ne yayi mata yawa ba. Ta saba ganin fina fina ko jin labarai na bokaye da 'yan tsubbu. Ita sam basu tab'a burgeta ba saboda kyama ma suke bata. Ta yaya zata fara zuwa gurin wani da daga ganin shi ma kaga tarin daud'a da datti tace tazo neman biyan bukata. Bata karb'i wannan shawarar ba ko kad'an , tafi yarda da ta jure ta bishi da lalama har su daidaita kansu. Hajiya Raheema kam duk da taga canji tsakanin su bata tab'a kawo mishi maganar ba dan ita ta kanta ma takeyi. ****** "Da lafiya ma ya aka k'are balle kuma an zama tab'ani langwai." D'ago kai Raheema tayi ta kalli yayarta dake magana, ta sani sarai da ita takeyi. Kusan ko da yaushe idan 'yan uwanta sunzo gidan abinda ke had'a su fad'a kenan dan sun rika yada maganganun kan rashin gyara gurinta yadda ya kamata. Tab'e bakinta yayar tayi ta cewa kanwar su da suka zo tare. "Kareema mu gyara mata ba don halinta ba." Kallonsu kawai tayi t tab'e bakinta tana cewa "Za ku daiji da shi." Ganin gyaran nasu sosai ne ta tashi tana daukar wayarta tare da cewa. "Ni kam ina dakin Daddyn sultan, kuma kada kusa min turare amai yake sani." Can dakin Hafiz dinma ta gagara zama saboda kamshin turaren wuta da Zainab ta saka bayan ta gyara. Sai fita tayi kawai taje garden din gidan ta zauna kan lilo da musamman saboda su sultan aka tanadeshi. 'Yan karance karancenta tayi kafin ta fara jin bacci na fiskarta ta sauka ta koma babban falon gidan ta bude windows duk dai gudun kamshin turaren wuta ta kwanta cikin kujera nan ma saida ta cire d'an kwalin kanta ta toshe hancinta ta samu tayi baccinta cikin kwanciyar hankali. Tsaf ta samu sun gyara mata d'aki irin gyaran da d'akin ya jima bai gani komai tsaf tsaf har wani ni'imraccen iska na musamman taji yake shiga jikinta. "Kuma ban godeba." tace musu tana shigewa ban d'aki. "Oho dai, d'aki yaga tsaftar da bai tab'a gani yau dai har magana yayi dan yayi godiyan da kanshi." cewar kanwarta. Bata kulata ba ta karasa shigewa. Daga ciki take jiyo yayar ta ta tana cewa. "Mace har mace ga kyau ga gayu ga aji amma kar a zo muhallinta kamar ba nata ba. Ni wallahi mamaki ma take bani, ta yaya zan kasance kullum cikin tsafta kuma inyi rayuwa wajen da babu isasshen tsafta. Wlh Kareema zan iya kirga miki zuwan da nayi gidannanna samu d'akin Raheema a tsaftace yadda ya kamata." Kareema ta amshe zancen da cewa "Ba dole ayi mata kishiya bama." yayarsu ta sake cewa "Da akayi mata kishiyar kinga wani canji ne, ai inaga Raheema kam zuciyar ta mutu gaba d'aya. Dan Allah kiga yadda amaryarta take tsaftace gurin ta kullum k'al k'al ita kuwa ko oho." Magana suke suna d'aga murya dan tajisu da kyau daga can ban dakin. Yayar ta k'ara da cewa "Ita Raheema babu abinda ta iya sai karanta novel. Idan kina so kiga zak'ewa tambayeta labarin littafi kiga yadda zata baki kanun labarai har da kwaikwayon muryoyinsu da actions dinsu takeyi kai kace a gabanta a kayi komai, maimakon ma ta d'auki abubuwa masu amfani da ta karanta amma tayi amfani dasu amma inaaa, ba dai Raheemarmu ba ." Daga ita sai towel ta fito daga toilet tana yatsina fiska. "Gulma haram." ta fada tana zama bakin gadonta. "Yo a bayan idanunki mukayi da zaki wani ce mana gulma? "Kun dameni wallahi da surutu. Nifa idan kunga k'ura a d'akinnan to daga sama suka zubo ehen." Kallon saman sukayi dukansu da mamaki kamar wasu sakarkaru. D'an murmushi tayi kad'an tace "Babu mai ganin b'ulin da k'uran yake bi ya zubo ba sai ma cikakkaken imani kamar dai ni da Daddyn Sultan." A tare suka ja tsaki sannan yayar tace "Ana fad'a miki gaskiya kina shiririta." "Kareema yunwa nakeji wlh." ta fad'a tana langab'e kanta. "Ki bari idan mai cikakken imani irinki ya dawo yazo yabaki abinda zaki ci 'yar rainin wayo kawai." Ranar ta samu ta d'an tab'a abinci kasancewarta tare da 'yan uwanta ya mata dad'i duk da dai ana hira ana fad'a ne. Sun bata shawarwari ita kanta ta sani idan zata bisu zata mori zaman gidan mijinta. Ko da Hafiz ma ya shigo d'akin a ranar saida yayi ta zolayar ta yana cewa ya tabbata bak'i kayi d'akinnan ya canza dan yasan mai d'akin kam da lafiyarta ma yaushe tayi. ***** Kunun gyad'a take damawa a kitchen shi kuwa ogan yana tsaye kikam a bayanta kamar wani bodyguard fiska murtuke. Da marmarinta take damawa saboda ya dad'e bai bata aiki ba balle ma na abinci. Saidai tsayuwanshi a wajen da kuma yanayin fiskarshi ya kulle mata kai. Har ta gama ta zuba mishi cikin flask. Ya karb'a yace ta biyoshi da cups. Falon Raheema suka shiga ya ajiye a gabanta saboda ita tace tana sha'awan sha. Cup din ya karb'a daga hanun Raheema ya bud'e flask din yana tsiyaya mata tare da fad'in "Zaki bari ya d'an huce yanzu Zainab ta dama shi." Kallonshi tayi ba tare da tayi magana ba ta d'auke kanta. "Ina tsaye a wajen ta fara har ta gama, kisha babu abinda zai faru." Wani irin dumm, Zainab taji take taji kirjinta na mata rad'ad'i tajuya ta fice da ga cikin d'akin. Itama kanta Raheemar maganarshi ta bata mamaki shi yasa tace "Haba daddyn sultan, ai wannan cin fiska ne?" "ke sau nawa nayi miki a a gabanta kuma kan laifin da ba naki ba kika hakura." Shiru kawai tayi tana jinjina hali irin na d'a namiji. Bashi da tabbas, bashi da gwani, yau idan yana tare da ke gobe ga 'yar uwarki. Shi yasa idan kina da hankali bai kamata kiga namiji yana wulakanta kishiyarki kiji dad'i ba don tabbas zai dawo kanki wata rana. **** Saida ta tabbatar ya shiga d'akinshi ta biyoshi. Da ganin fiskarta taci kuka ba kad'an ba. D'auke kanshi yayi tamkar bai ganta ba har ta durkusa a gabanshi. "Yaya kake so nayi da rayuwata Sojana? Na baka hakuri kak'i ka saurareni. Yanzu kuma ka nuna zargina kakeyi, me ba tab'a yi da har kake zargina haka. A ganinka zan iya kashe matarka ne? ko zan cutar da d'an cikinta. Dan Allah ka gaya min ko don ban haihu ba kake min haka. Idan don laifin da nayi maka ne yaci a ce ka huce. Muna neman kusan wata biyu kan abu guda...." Ta kasa karashe maganar saboda matsanancin kukan da ya tirniketa. Da gaske yau ta bashi tausayi . Maida hankalinshi yayi kanta yace. "Kina nufin baki san kinyi abinda za a zarge ki ba? Layan da kika fitar kwanaki a d'akinki daga ina kika samoshi. Meye dalilinki na yanke d'ankwalinki kuma kikace Raheema ce ta yanke? Idan ba harkan tsubbu kikeyi ba yaya akayi kika san da wad'annan abubuwa?" Tirkashi , wannan shi ake kira munafurci dodo yakan ci mai shi. Ita da take gani ta gama da wannan babi ta saka mishi wasuwasi akan Raheema sai kuma abu ya dawo kanta? Yaya ma akayi yasan ita ta shirya wad'annan abubuwa. Yadda ta zaro idanuwa tana kallonshi baki sake saida abin yaso bashi dariya amma ya fuske yaci gaba da fad'in. "Duk abinda mutum zai aikata a rayuwa ya sani akwai Allah, kuma yana ganinshi koda cikin rami ya shiga ya aikata kuwa. Saboda haka ni a ganina ba laifi bane dan na nuna ban yarda da ke akan Raheema ba, saboda nasan duk abunda kike aikatawa ita kuma ta sani dan dai bata da tashin hankaline shi yasa bata biye miki." A yanzu kam ya gama d'aureta, ta fahimci yana sane ya kyautar da sark'art dan ya maganceta, amma ta yaya ya sani. Kunya da nadama suka had'u suka rufe take ta gurfana ta fara neman gafara, dan maganar gaskiya tana son mijinta kuma bata so tayi wasa da igiyoyin aurenta. Saida ya sata taje ta bawa Raheema hakuri sannan suka daidaita... [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 8. Yanzu saboda Allah karatun littafin da nake shi ne na banza Abban Sultan? Hafiz ya ce "Na banza ne mana saboda ni dai ban ga abinda ya anfana miki sai lalaci da son jiki, a da ai ba Haka kike ba Heema amma yanzu duk kin zama wata iri kuma kin daina bani kulawa a matsayina na mijinki" "Ni fa na gaji da wannan tozarcin da kake mini, kun fi so kullum ku ganni zaune bakincikin ku ya kasheni Kai da yan uwanka da matanka? karantun nan fa da nake shi ne yake rage min damuwa da sanya ni farinciki to ba zan daina ba, maganar kulawa kuma ai ba ni kadai bace matarka, idan Kana so ka kirani da ko wacce suna ba zan damu ba, tafiya ce za ka yi Kai da matarso amaryarka Allah ya kiyaye hanya ta na gama maganarta ta wuce dakinta ta barshi nan zaune sake da baki ya bi ta da kallo har ta bace ma ganinshi" "Oh ni Hafiz yaushe Raheema za ta gane cewa ita ce farincikina da ruhina baki daya? Murmushi ne ya baiyana a fuskarsa saboda wannan fushin da ya gani a fuskarta ya nuna cewa ta na kishinsa, dama Duk wannan fadan da nake mata saboda ta gyara halinta ne amma kullum abubuwan ta kara lalacewa suke, da ya ga babu mai bashi amsar tambayoyin shi sai ya mike ya bita dakin". Yana shirin shiga dakin, sai ya ji ana shewa da dariya, juyawar da zai yi sai ya ga Zainab tsaye ta watsa mishi wani mugun kallo ta ce, "Tir wallahi an dai ji kunya, Allah ya isa ban yafe ba dama ta na jin haushinshi tunda ya fada musu cewa wannan tafiyar tare da Fateema zai yi ..." Katseta yayi ta hanyar daka mata tsawa ya ce, "Zainab zan Saba miki, wai ke me yasa bakida tausayi da Imani? Idan haukan naki ya tashi baki ji baki gani, Kina ganin halin da take ciki fa, a hakan kike so na tafi na barta cikin damuwa alhalin ba ita kadai bace?" "Hafiz na gaji da haukatani da kake a kan waccen kodadiyar matar taka, ita ka dai ta fara yin cikine? Ko a kanta aka fara yin laulayi, To tsaya ka ji duk wani makircinta ina sane dashi ta na kafewa da cikin ana cin zalina dan Haka ba zan yarda ba, kuma sai Allah ya saka mini wannan tafiyar da za ka yi da Fateema saboda da ni ya dace ayi tafiyar". Bai bi ta kanta ba ya shiga dakin Raheema ya barta ta na ta zage zage da magangganun da basu da ce ba, idan ya ce ya biye mata halakata zai yi saboda Zainab irin matan nan ne masu bakin kishi ko jibgarsu za a yi bakinsu ba zai mutum ba. Raheema kuma ta na shiga dakin toilette ta wuce ta yi wanka saboda zafi take ji Sosai a Yan kwanakin nan, bayan ta gama ta fito daure da tawel da dan karami ta na goge gashin kanta da ya jike. Hango Hafiz ta yi Yana zaune bakin gado ya zuba mata idanu ba ko kiftawa baya yayi, ita kuma ta dake ta yi kamar bata ganshi ba saboda haushinsa take ji har yanzu, girgiza kansa yayi ya Mike ya isa inda take ta na neman kayan da za ta saka saboda har yanzu bata so ta ji kamshin man shafawarta, rungumeta yayi ta baya a tare suka sauke ajiyar zuciya ya juyo da ita ta na kokarin kwace kanta ya kara mannata a jikinsa Yana shafa bayanta A hankali, da kyar ta iya ce wa "Wai kun fasa tafiyar ne?" Ya ce mata "Ta yaya kike tunanin zan iya tafiya Alhalin kina fushi dani my Heema? Ai ko na tafi hankalina ba zai kwanta ba, ina sonki Heema ina kaunarki kice mace ta farko da na fara so, ke ce hasken da take haskaka mini gidana ina bukatarki a rayuwata dan Allah ki daina fushin ko dan lafiyar bbynmu ya karasa maganar fuskarsa tattare da damuwa". Shiru ta yi ta na maganar zuci, amma wasu mazan munafukai ne ji yadda ya tsaya a gabana Yana zubo zance sai ka rantse ni kadai ce matarsa, to su wa'ancan da ya aura baya son su ne komai? Bama wannan ba da Yana sona kamar yanda ya ce ai ba zai mini kishiya ba, kuma gashi ya ce tafiya zai yi da Fateema Allah kadai ya san irin kulawar da zai bata a can, a gabana mahaifiyarsa ta ce mai sai ya kara aure, wani irin tsanarsa ta kara ji a zuciyarta, so ta ke ta janye jikinta daga rungumar da yayi mata amma ina ko motsi ta kasa yi dago kanta da za ta yi yayi nasarar hade bakinsu waje daya ya fara sarafa harshensa cikin bakinta, ita kanta ta san cewa ta na son mijinta so Bana Wasa ba kuma ta yi kewarsa sosai kawai dannewa take saboda kada ya fahimta bata san lokacin da ta rike kansa da hannayenta guda biyu ta na maida mishi martani Sun dauki lokaci mai tsayi suna Abu daya tsakanin miji da mata fa sai Allah da na ga Sun nufi bakin gado na ja musu kofar na wuce Zainab sai harara take zabga mini hhhhh. Dakin Fateema na nufa naga wainar da ta ke toyawa ita kuma, da isa na na ji ta na cewa, "Wallahi Mufeeda ba zan yarda ba, dole sai na yi maganinsu ta yi shiru ta na sauraren hudubar kawar tata zuwa can ta cigaba da cewa, sabar ya gama zubda mini mutunci har matansa ya fada ma baya sona, yanzu kuma dan ya raina mini hankali ya ce dani zai yi tafiya salon ya ci zalina a can yauwa kawata shi yasa nake sonki insha Allah Haka zan yi sai anjima kada ya iskeni ban hada kayana ba ki gaishe mini da su Mama koma meye idan mun dawo zamu san abin yi bye" ajiye wayar ta yi ta shiga hada kayanta sauri sauri saboda mugun shakar Hafiz take saboda kwarjini yake mata gashi Allah ya jarabceta da mugun kaunarshi a zuciyarta bayan ta gama ta shiga wanka ta na fitowa ta saka bakar abaya babu laifi Fateema kyakyawa ce ita ma. Su Hafiz kuma bayan komai ya lafa suka shiga wanka suna fitowa yayi saurin maida kayanshi saboda jirgin karfe tara zasu shiga yanzu kuma takwas da minti ashirin, sai kiransa ake a waya du wannan saurin da yake hannunsa daya na cikin rigar Raheema ya na shafa bbynsa ita kuma sai shagwaba take masa hannunta ya rike ya bata kudi ya ce ta rike wannan kafin Allah ya dawo dashi ya mata kiss a goshi ya bar dakin ta Na mishi Addu'ar dawowa lfy da kuma godiya, wannan halin na Heema shi yake kara mishi kaunarta a zuciyarsa duk abinda zai bata sai ta yi godiya. Ya na shiga dakin Zainab ya ajiye mata kudi ita ma ko tsayawa bai yi ba har zai wuce dakin Fateema ya ga rashin dacewar Haka saboda ko babu komai a matsayin matarshi take dole ne ya bata kulawa ita ma kuma gashi tare za su yi tafiyar, a hankali ya tura kofar dakinta da sauri ta daga idanunwanta ta zuba mishi wani irin kwarjini yayi mata kawar da fuskarta ta yi ta na gaisheshi, amsawa yayi a dakile ba dan kada Mahaifiyasa ta yi fushi dan me zai yi tafiya da matar da baya so? Juyawa yayi ya bar dakin. Takaici bakinciki sune suka saukar ma Fateema a lokaci guda kome ta tuna oho na ga dai ta na murmushi abubuwa da yawa ta ke ayanawa a ranta tunani take yadda za ta zabga rashin mutunci idan Hafiz ya shigo hannunta. Da sauri ta Mike ta ja akwatinta ta bi bayan shi har ya shiga motar yana jiranta sai cika yake Yana batsewa, da kanta ta saka a kwatin bayan but ta bude baya za ta shiga kallan da ya watsa mata ta yi saurin bude gidan gaba ta shiga, da mugun karfi ya ja motar Kadan ya rage yayi gaba da maigadin gidan shi ya ruga dakinshi a guje har Yana tuntube, Mussa mai gadi ya ce, "Kai wannan Amaryar dai bata shigo gidan a sa'a, tunda aka yi auren nan ya daina ganin dariyar maigidanshi Allah dai ya kyauta". Ya rufe gidan ya zauna bisa dadumar shi ya na karanta littafin Hisnun musulm. Hafiz suna isa filin jirgi ba su dauki wani lokaci ba aka fara Kiran sunayen matafiya abokansa sai tsiya suke mishi yayi banza da su, Sun gaishe da Fateema suna janta da hira irin na abokan miji, shi dai Hafiz shiru yayi musu ya na tunanin Matansa da yadda za su tafiyar masa da gidansa kafin ya dawo kowacce da tata matsalar da ya tuna da halin da suka kasance shi da Heema yayi murmushi da Haka aka Kira sunanshi saboda ita Fateema ta shiga tuni har ta zauna mazauninta ba'a jima ba sai ga Hafiz ya shiga ya zauna kusa da ita har yanzu fuskar tashi a hade take jirgin na su ya daga... [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. 7. "Ke kad'ai ce mace a gidannan ne? Ko a kanki aka fara kishiya? Ita Heemah bata da raine da tayi hakuri ta danne abinda take ji sai ke zaki d'agawa mutane hankali. Da ba a yi ke za a kawo ki? Ko kin manta kema zuwa kikayi kika samu wata?" Cikin hasala ta d'aga mishi hanu. "Ni ba wata ba ce, ni Zainab ce kaga kamar yadda suna suka bambanta haka ma halayya. Ni ba irin lusaran matannan bane da basu san muhimmancin mazajensu ba. Ina son mijina kuma ina qaunarshi dole in nuna kishina kan abinda nakeso. Ko ka tab'a ganin anyi kishi kan abinda ba a so?" Abinka da shaid'an da a ko da yaushe bibiyar al'umma yakeyi yaga tab'arb'arewarsu. Take zcyr Hafiz ta fara ayyana mishi cewar yanzu Raheema ta daina sonshi shi yasa bata kishinsa. Wani irin b'acin raine ya ziyarceshi ba shiri ya daka mata wata uwar tsawar da saida ta razana yana cewa. "Get out of my room idiot." Gaba dayansu haushinsu yakeji. Da gudu zainab ta bar dakin dan ba karamin tsorata tayi ba. Dakinta ta shige ta fada kan gado tana rabza kukan bakin ciki. Ko ta kansu bai bi ba washe gari ya fara shirin tafiya. Su ma d'in babu wacce tu kulashi a cikin su. Abinci ma a ranar a gidan su yaje yaci ya kuma samu ya zauna da yaran shi sosai suke rage mishi b'acin ran da yakeji. Sallamar tafiyar ma dukansu sama sama yayi musu ya ajiye musu kud'i yayi gaba. ***** Fatima kam bata yarda mahaifiyarta ko cikin 'yan uwanta sun gane cewar tana da wata matsala ba. Saboda kawarta ta zo sunyi shawara kuma ta kawo mata mafita da take gani shi zai ficce ta . *** Duk da ango bayanan shirye shiryen biki akeyi ba kama hanun yaro daga gidansu ango da amarya. Su kam Matan Hafiz basu san wainar da ake toyawa ba saboda basu sake ji daga gareshi ba. Bai cika kiransu kamar da ba idan baya gida. Saidai su su kirashi. Wani lokacin kuma zainab ce take dagewa tayi ta wayar karya tana zuba shagwab'a idan taga Raheema kusa da ita. Tun abin na damun Raheemah har ta fahimci iya shege ne kawai ranar tayi mata mai kankat. Suna zaune ta dauki waya ta fara zuba kalaman soyayya a zuwan a na fada mata ne tana mayar da martani. Kallonta Raheema tayi lokacin da ta katse tana murmusawa tace. "Wannan shi ake kira isar da ba a isa ba. Ni fa idan ban manta ba kin sha cewar kinfi karfin ayi miki kishiya, ni dinma kinfi karfin zama dani. Sai kuma gashi nima na gagareki har kuma shirin karo miki wata akeyi." Kokarin kore kunyarta da hauka ta fara inda ta tuntsire da dariya tare da fad'in. "Dadin abindai dukanmu biyu zaa yi wa kishiyar." "A yanzu dai zan iya cewa kishiya taki ce tunda nidai an riga da anyi min, kuma an dai karya alkadarinki , cika baki ya riga da ya kare sai kuma a ci gaba da karyar soyayyar waya da miji." Raheemah na gama fad'in haka ta wuce zuciyarta k'al ko ba komai ta d'an rage rad'ad'in da takeji a zuciyarta. Tun daga ranar zainab tayi sanyi qlau a gidan. ***** Tunda aka fara hidimar bikin ake zuba idon ganin ango amma har akaci aka sud'e babu alamunshi. Biki kam ya kayatar dan dangin ango sunyi rawar gani sun nuna bajinta. Uwar gidaye kuma sunyi iyakar kokarinsu dukansu biyu ba a samu wani tangard'a ta b'angarensu ba kasancewar suna tare da 'yan uwansu masu basu shawarwari nagari. Wa'azi da nasiha kuma sun sha su kamar ba gobe. An watse biki lafiya inda aka bar amarya da uwargidayenta saidai babu ango. Kamar yadda uwargidayen suke kokarin rike girmansu haka ita ma amaryar take nata kokarin wajen ganin ta basu girmarsu. Ko wace wayewar gari sai tazo ta gaishesu da dad'daya , hakama takan fito idan taji d'ayarsu a babban falo ko a kitchen a kokarinta nason karantar yadda rayuwar gidan ke tafiya. **** Kamar yadda ta saba zuwa gaishesu kowace wayewar gari hakama yau ta fara da d'akin Raheema kamar yadda ta saba. Daga can ta wuce d'akin zainab. Zainab dake dakon isowarta tayi saurin kara wayarta a kunne kafin ta yi sallama ta fara cewa. "K'awata ai ina fad'a miki babu wata maganar kishi tsakanina da matannan. abinda kema kinsan ni d'in ta dabance. Itama fa amaryar kwana biyu zaki ji ana maganar ciki gareta abinda kinsan maigidan kuma baya so. Daga haihuwa kuma yaya kike tsammani zata zama? Kinga zata koma tamkar ita uwargidan komai a sassake, itama cikin k'ank'anin lokaci a juya mata baya kamar dai waccar." Saida ta d'anyi shiru na d'an lokaci snn ta d'an dara tare da cewa. "Balle kuma kinsan ita kam ba wani sonta yakeyi ba, mahaifiyarshi ce ta tilasta shi ya aureta. Kinga ko lekowa yayi ne? inda zaki tabbatar da bata da fada a gurinshi kenan ai." fashewa tayi da dariya snn ta kara da cewa. "Zata shigo gaisuwa yanzu Baiwar Allah, ni har tausayi ma take bani. Zamuyi magana anjima bye." Komawa baya Fatima tayi tana jin kirjinta na bugawa. Lallai fa gwara da ta shigo yanzu ta ji wannan babban sirri. Ashe shi yasa zainab take shanawarta kullum kaji tana waya da miji tana baza kalamai. Saida ta daidaita nitsuwarta kafin tayi sallama ta shiga. Gaisawa sukayi a mutunce kamar yadda suka saba har tana cewa Fatima mai gidan ya ce a gaishesu. **** Saida akayi sati guda da biki sannan Hafiz ya samu zuwa. Rashin nuna marmarin shi kan amaryar ya tabbatarwa da dukkansu cewar da gaske dai ba sonta ya ke ba. Ya dai had'asu yayi musu nasiha. Daga nan bai sake kula amaryar tashi. Ko da ya je gidansu ma saida umma tayi ta ja mishi kunne kan amaryar tashi tare da jadadda mishi cewar lallai da ita zai koma. Ranar farko Raheema ce dashi, ta tanadeshi yadda ya dace. Sai washegari zainab itama an shana sai rawar kai takeyi da fi'ili. A rana ta uku yayi niyyar tafiya tare da amarya. Tun dare zainab ta fara mishi complain na ciwon kai, washegari ta kwanta riris zazzab'i takeji. sai surutai takeyi ita tasan kewarshi zai kasheta. Kuka takeyi rurus da nuna mishi irin kewarshi da zatayi. Ita tayi hakanne ko zai tausaya mata ya fasa tafiya da amarya ya tafi da ita. Abinda bata sani ba hakan da tayi ya sa mishi tunani ne kan Raheemah. Ya riga ya tabbata Raheemah bata damu dashi ba tunda ko da ya shiga gurinta bayan ya dawo masallaci har fatan zaman lafiya tayi mishi da fatima. Gashi ko nuna damuwarta kan tafiyar batayi ba. D'akin Raheemar ya koma ya sameta zaune ta d'ora kafa d'aya kan d'aya , hanunta rike da waya. Yana da tabbacin karatun nata na jaraba takeyi da sassafe. Ita bata da wani damuwa sai karatu kawai. Kwace wayar yayi yai jifa da ita yana huci. "Daddyn sultan lafiya?" ta fada a tsorace. "Raheemah wai wani irin mutuwar zuciya gareki ne?" ya tambaya da kakkausar murya. "Me kuma nayi?" ta tambaya hawaye na taruwa a idonta saboda kalmar mutuwar zuciyar ya mata zafi. "Ke wace irin mace ce da bata san muhimmancin mijinta a gareta ba. Duba fa yanzu tafiya zanyi, baki san ranar da zan dawo ba, baki da masaniyar zamu sake had'uwa ko kuma rabuwar kenan har abada ,amma baki damu da wannan ba,! Damuwar ki kawai karanta labaran banza, kima dauki na amfanin cikinsu kinqi to ina amfanin karanta abinda bazasu amfaneki ba duniya da lahira...???"!!!! [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 9. Haka dai rayuwa ya cigaba da tafiya a gidan Hafiz, yau dadi gobe akasin Haka tun bayan tafiyarshi da Fateema. Zainab ta karo wani iskanci sai ta yi zaune a falo ta yi ta zage zage, Raheema bata biye mata saboda ita ta kanta take jikin Nata ya kara nauyi sosai watanin cikinta takwas, zaune take a dakinta abin duniya duk ya bi ya isheta zafi ake a garin ba na Wasa ba, ta kunna fanka duk a banza tunawa tayi da rayuwarsu na baya ita da Hafiz a lokacin da bai auro Zainab ba, Yana bata kulawa yana nan nan da ita kamar kwai amma gashi yanzu duk ya rage. tun da suka yi tafiyar nan yana kiranta a Kai a Kai watansu uku a can bata taba fada mishi abubuwan da Zainab take mata a gidan, ta fi so ya zo ya gani da idonshi falo take zama ta rike rimot a hannunta ta ce, "babu shegiyar da ta isa ta kalli wani wajen". to dama ita kallo bai dameta ba a tambayeta dai karance karancen littafi na Hausa su ma yanzu ta rage kadan ba kamar da ba. "Assalamu alaikum, wai ko babu kowa a gidan ne?" Wata kyakkyawar matashiyar budurwa ce mai kama da Hafiz sak ba za ta wuce shekaru 25 year ba doguwa ce marar jiki hannunta rike da wata yarinya yar shekara hudu, Zainab ta na zaune a falo ta yi banza da ita, shegowa matar ta yi ta rike baki ta na kare ma Zainab kallo ta ce, "Amma dai Zainab wuyanki ya isa yanka, dan tsabar jakanci irin naki na shigo gidan dan uwana na yi sallama ba za ki amsa mini ba? Ai ko dan saboda ladar kin amsa ko?.." Hannu Zainab ta daga mata ta ce, "Ba zan amsa d'in ba, na ce ba zan amsa ba da kike maganar wuyana ya isa yanka sai yanzu kika sani? Sai ki yankata ki kaima waccen munafukar uwar tak..." Marin da Mufeeda ta zabga mata shi ne yayi sanadiyar hadewar sauran maganartata nan da nan fada ya kaure sakaninsu, har Mufeeda tayi nasarar kadata ta na ta dukanta ta ko ina, bby Ayman sai kuka take. Ihun Zainab da zagin da take shi ne ya falkar da Raheema daga barci a hankali ta sauko daga gadon ta nufi falon turus ta yi ta na kallon ikon Allah idan ta ce ta rabasu ciwo za su ji mata shi ya sa ta nufi hanyar waje cikin tashin hankali domin duk Sun jima juna ciwuka a jiki musamman Zainab da take kasa Mufeeda na ruwan cikinta, "Mai gadi! mai gadi! Mai gadi!! " Heema sai kwala masa Kira take ya fito a gigice Yana tambayarta lafiya, ta kasa magana sai nuna masa kofar falon su take da hannunta da gudu ya shiga falon yayi kansu gadan gadan da kyar ya rabasu numfashin Zainab na kokarin daukewa. Rigar Mufeeda ya yage har ana ganin gefan nonuwanta kawar da fuskarsa maigadin yayi ya shiga tambayarsu abinda ya hadasu. Mufeeda ta ce "da ka kyaleni na halakata shegiya yar iska har kin isa ki zagi uwarmu ko kina tunanin duk wani iskancin da kike tantawa bamu San da shiba??!, bayaga zagin da kike wa hajiyarmu yana dawowa kunnuwanmu to wlh iskanci ya ishemu nice dai dai kowace shegiya a gidan nan dan haka zamu cigaba da kwasar 'yan kallo nidake muddin baki canza ba kika dawo hankalinki to nima bazan canza ba banza ballagaza juya kawai sai dai aci kawai a cika ma yaya na gida da qattan kashi ba ribar aure, banda kaddara ma me yaya Hafiz zai yi dake? Yau shekara hud'u da aurenku har yanzu baki taba koda 6ari ba garama waccen kazamar Raheematu ita ta haihu" aiko cikin tsananin takaicin rashin kunyar mufeeda garesu uwa ba matan yayan ta ba zainab ta rarimi kwalbar lemun data gama sha a gefan ta ta shammaci Mufeeda ta buga mata ita a ka, jikake fasssss!!!!! nan da nan jini ya wankewa mufeeda fuska gamida jiri daya kwasheta ta zube a kasa a sume jini na ta cigaba da zuba... " Innalillahi wa inna ilaihin raji'un aifa shi kenan, shi kenan shi ne kawai"!!!! abinda mai gadin yake ta fada, da sauri heema ta yi kan Mufeeda ta na girgiza ta amma ina ko motsi bata yi... *😍By 4 writer's Fasaha* [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 10. Mikewa Heema ta yi da sauri ta nufi dakinta wayarta ta dauka tana neman layin Hajiyar su Hafiz, Yana kara amma ba'a daga ba a na ukun aka daga tare da yin sallama, magana ta shiga yi cikin sarkewar harshe ai hajiyar bata tsaya jin karshen maganar ba ta yi hanyar waje tana kiren direbanta cike da tashin hankali sai addu'a take Allah ya sa ba mutuwa Mufeeda ta yi ba, kullum fada take mata a kan ta rabu da matan Hafiz ta barta da su ita za ta yi maganinsu amma yarinyar nan taki sai shegen taurin kan tsiya. Suna zuwa gidan ko parking direban bai dai-dai ta ba ta bude motar ta nufin falon gadan gadan, "Innalillahi wa inna ilaihin raji'un"!. shi ne abinda ta furta saboda hango Mufeeda ta yi a sakiyar falon jini Nata Malala, magana take so tayi amma ta kasa ilahirin jikinta Bari yake, direbanta da maigadin gidan Hafiz ne suka saka Mufeeda a mota bby Aymana sai kuka take ta na Mmy Mmy, daukarta hajiyar tayi ta shiga baya tare da Mufeeda, heema kuma ta shiga gaba da gudu dreban yaja motar Hajiyar tana ce masa yayi saurin kada jinin Nata ya kare, ikon Allah ne kawai ya kaisu asibitin mlm Aminu kano, dama Hajiya ta Kira mijinta wato dadyn Hafiz ta sanar dashi komai dan babban likita ne a asibitin, dan haka jiran isowar su kawai yake, suna zuwa lokitoci suka kawo gadon daukar marasa lafiya aka wuce da ita emergency domin bata taimakon gaggawa. Bari mu koma wajen Hafiz a Cameron muga me yake wakana wajen na su. Yanzu Hafiz ya daina takura ma Fateema kamar da saboda ya sameta a cikakiyar mace ba lafi sai dai Heema ta fi ta iya dadin mu'amala kullum idan zai kusanci Heema tamkar zuma yake jinta saboda wajen Nata a tsuke yake ba zaka ce ta haifi yara har biyu na ukun Yana hanya ba, ita kuma Fateema ya jita wani irin shi yasa bai fiye zuwa gareta tunda suka zo so hudu kawai ya nemeta a cikin wata uku wai hakan ma yayi kokari saboda bakar wahala yake sha da zafi ita ma sai tayi ta kuka ga saurin gajiya, abinda Heema bata taba yi mashi ba sai dai shi ya tausaya mata ya kyaleta. (Mata a kula a dage wajen gyran jiki da cin ababen kara ni'ima, ruwan zafi kadai idan mace ta rikesa wallahi an wuce wajen saboda zai taimaka miki sosai, Yana hanaki kamuwa da wasu cututtuka marar kan gado irin su infections da warin gaba kuma zai matseki sosai yar uwa kiyi tsarki da ruwan zafi ki shiga daki ki shafa miski hmmm , kuma ki samu kankana da ayaba da dabino da aya ki markada su ki tace ruwan ki zuba Zuma Kadan kisha za ki ba wasu labari, ko kuma ki samu kwai guda daya ki fasa acikin dan roba ki zuba duk kayan kamshi banda albasa sai ki dora kaskonki kiyi anfani da man Oliv a maimakon man gyada, ki soyashi da kyau ki cinye tun da safe Zaki yi shi kafin kici komai, ki dauki tsayin sati daya kina wannan zaki ga yadda ni'ima za ta saukar miki wallahi ko zama kika yi zaki dinga jin danshi danshi a pant dinki banda Yan mata duk yarinyar da tayi wannan na kwan babu ruwana cikinta zai yi ciwo a banza kuma da ta zauna za ta jike, matan aure kawai 🙌🏼 Yan uwa abubuwan suna da yawa na gyaran jiki suna da yawa a hankali zamu dinga kawo muku su daya bayan daya saboda mata da yawa suna fama da wannan matsalar, wasu sai su ce Sun yi komai amma bai Hana mazajen nasu su wulakatansu, yes irin Haka Yana faruwa sosai amma ki gyara Hajiya duk wulakanci da zai miki idan har kina gyara ba zai iya rabuwa dake saboda ya san dad'in da yake zuka a jikinki na barku Haka Allah ya sa mu dace amine). Ko yanzu kwance suke saman gado Fateema sai shige masa take Yana janyeta a jikinsa ta dora hannunta saman faffadan kirjinsa tana Wasa da gashin da suka kwanta lub lub gwanin ban sha'awa wani irin mugun feelings yake ji Yana ta so masa tun daga yatsun kafarsa har cikin kansa, lumshe idon sa yayi Yana kawar da kai saboda baya so ta gane cewa ya fara accepting din saqonninta, da yaga Yana shirin shidewa ya janyota da karfi.a jikinsa har tana yar kara na kitsa ya maidata kasa yayi mata rumfa Yana cire mata kayan jikinta da ya gama cire komai sai ya kashe wutar dakin ya cigaba da aiki. tun Fateema tana daurewa har ta fara tureshi , ita kam ta gaji da wannan bala'i kullum za su yi sai ta ji ciwo sabida baqaramin lafiyayyen ingarman namiji bane,ya iya jiyar da mace dadi na qarshe harta mance a wace qasa shin ma aka haifeta, shiyasa kobai nemetaba take nemosa Amman tanacin uquba inya fara aiki danba wasa kamin dadin yamaye gurbin wahalan kuma tafara masa sambatu itama. kuja ta fara shi ko Hafiz ko jinta bayayi sai faman aika mata yake da karfin tsiya saboda mugunta Yana kwancinshi ta tadar mishi hankali a banza alhalin ba wani gamsuwa zai yi da ita karar da wayarshi ta dinga yi shi ne yayi sanadiyar katse mishi aikin da yake Ya dauki wayar yana sauke ajiyar zuciya kashewa zai yi sai ya ga sunan mahaifiyarsa da sauri ya duro daga kan gadon Yana amsa wayar tare da yin sallama, "Ashe da mahaukaciya kake zaune ban sani ba Hafiz?" Shi ne abinda ya daki kunnen shi ko sallamarsa bata amsa ba, Yana shirin yin magana ta katse shi tare da cewa, "Ai wallahi kaji na rantse sai ka saki wannan yar iskan yarinyar Zainab take kowa oho, fada suka yi ita da Mufeeda ka santa da saurin zuciya ta je gidanka ban ma sani ba ta biye ma Zainab suka yi fada na tashin hankali harda jima juna shi ne ita kuma mahaukaciyar matarka ta rarumo kwalba ta fasa ma Mufeeda Kai yanzu haka gamu asibitin da Abbanka yake aiki kwananmu biyar a can Saida aka yi mata dinki da kara mata jini saboda jinin na ta ya zuba sosai, amma tsabar bakar zuciya irin na matanka musamman ita Zainab ko ta lekomu ta ga halin da muke ciki, ita kuma Raheema tun ranar da muka zo bata kara zuwa ba sai dai ta aiko dreba da abinci na mata uzuri saboda cikinta ya girma sosai, Mijin Mufeeda duk hankalinshi ya tashi ko aiki da kyar yake zuwa nida yayarka Aisha muke wajenta, ban san yaushe za ka yi dacen mata ba Hafiz saura mu ga ita kuma Fateema dame za ta fara mana ta yi shiru ta ji abinda zai ce". Tunda Mahaifiyasa ta fara magana zufa kawai yake zubo masa cike da tashin hankali da jin takaicin Zainab kanwarshi uwa daya uba daya za ta nemi halaka sabar tunaninta ya toshe aiko Hajiya bata yi magana ba zai dauki mataki wannan karon zai yi maganin iskancin da take ji, Hello! Hafiz Kana jina ko? "Ina jinki Hajiya Allah ya tsare gaba Insha Allah yadda kika ce Haka za'a yi jibi zamu dawo da izinin Allah da Haka suka yi sallama ya kashe wayar yana goge gumin goshin shi da hannunshi" Dakin ya shiga ko inda Fateema take bai kalla ba ya wuce toilet domin tsarkake jikinshi, ita kuma Fateema tun lokacin da ya bar dakin ko motsin kirki ta kasa yi saboda azabar da take ji a kasanta tamkar yau ne ya fara kusantarta ta yunkura ya za ta Mike da sauri ta koma ta kwanta saboda ji take kamar yankata akayi da reza... *By sunshine 4 writer's fasaha*😍 [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: [3/11, 11:50 AM] Mrs❤️I: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 11. Hafiz Yana fitowa daga wanka yaja dogon tsaki saboda har yanzu Fateema tana nan inda ya barta, kananan Kaya ya saka ya dauki filo ya bar mata dakin ya nufi falo, a yadda yake jin zuciyarshi yana tafarfasa zai iya lakada mata Dukan tsiya. Daurewa Fateema ta yi ta Mike a hankali ta shiga toilette domin ta yi wankan sarki hawaye na ta zubo mata sai tsine ma Hafiz take a zuciyarta duk ranar da ya shigo hannunta zai gane baida wayo, zama ta yi a cikin baho ta tara ruwan zafi a ciki ta zauna ruwan Yana ratsa ilahirin jikinta sai da ta canza ruwa kusan so uku ta fito ta zura doguwar Riga tabi lafiyar gado tare da rufe ilahirin jikinta da lalausar bargonsu. Wajen su Mufeeda kuma ta na cigaba da samun lafiya saboda mahaifinta Yana bata kulawa na musamman shi da kanshi yake dubata. Yayi mata fada sosai a kan kada ya kara jin ta kara zuwa gidan Hafiz idan har ba zuwan arziki za ta yi ba, ta na kuka ta ce "Yanzu Abba Haka zamu zuba musu ido muna gani su kashe mana dan uwanmu da bakin cikin su?" Dr Ahmed yayi murmushi irin na su na manya ya ce, "Ni na rasa wa kika biyo wajen tsiwa, koda yake na san wa kika biyo yana magana yana kallon matarshi ta kasan ido ita bata ma san Yana yi ba abin duniya ya bi ya isheta, Na dai fada muku kada wacce ta kara zuwa gidanshi da sunan tashin hankali tunda jikin naki da dama zan rubuta muku takarda sallama ki Kira Abdul ya zo ya tafi dake Allah ya tsare gaba ya na gama maganar shi ya bar dakin bai tsaya jin ta bakinsu ba". Ashe tun bayan wannan rigimar da ya faru Zainab ta bar gidan babu Wanda ya tsani saboda fargaban abinda zai je ya dawo, ita Heema bata ma sani ba sai hidimar yaranta take saboda zaman Hajiya a asibitin yaran nata suka dawo hannunta, kullum direbansu yake kaisu makaranta ya dawo da su hakan yayi mata dadi sosai saboda tana kaunar yaranta, Yauw take sa ran dawowar mijinta Hafiz ba ita ce za ta karbi girki ba saboda da za su tafi a dakinta yake, har karfe sha daya na safe bata ga Zainab ta fito domin shirya mishi abinci, abun ya daure mata Kai sosai. To wai ita Zainab ita take zuwa ne tun da farar safiya? Saboda ta rage zama falon tun bayan fadan da suka yi da Mufeeda Kai ita ta jima bata ji motsinta ba, mikewa ta yi ta nufi bangarenta ta kwankwasa kofar taji shiru ta shiga Kiran Sunanta nan ma shiru, sai kawai ta basar saboda sanin halin ita Zainab d'in da tayi da ranin hankali watakila tana jinta ta yi mata banza, Kitchen ta wuce ta fara aiki tana yi tana wutawa har ta shirya masu dabun kuskus da zogale sai dabun nama Kadan da lemun zobo da abarba da kunun gyada gidan ya gauraye da kamshin abincin da ta dafa karfe Biyu ta gama komai ta jera su a dining tebl, ta gaji Sosai direct dakinta ta wuce domin ta yi wanka ko taji dama dama, ta na cikin saka Kaya Sulatana ta shigo dakin tana cewa "Mami kinga Sultan ko marina yayi ban masa komai ba tana goge hawaye". Yi shiru kinji zan rama miki, ta rike hanunta suka fito tunda Sultan ya ji motsin su ya boye bayan kujera, yaro kayi ka gama ka fito naci kaniyarka bakada aiki sai jibgar mini yarinya, "Watakila laifi ta yi masa Mman yara" Da sauri ta kali kofar shigowa Hafiz ta gani Yana sakar mata murmushi da gudu Sultana ta ruga wajensu tana dariya daukarta yayi ya Ida shigowa falon mai gadi ya ajiye jakukunan su ya juya ya fita, Takaici ne ya rufe Fateema ta wuce bangarenta ko gaisuwar da Heema take mata bata amsa ba. A hankali Heema ta isa wajen Hafiz cikin muna ta rungume ta da sauri ya janyeta Yana dariya saboda ta manta da cikin jikinta hannunta ya rike suna shirin shiga dakinsu Sultan ya rungume Abban sa Yana ihu da dariya juyawa Hafiz yayi ya tsuguna ya kama kunnensa ya ce, "My boy ka daina rashin ji kaji Sultana kanwarka ce ka daina cin zalinta ko laifi tayi maka ka sanar da Aminka kada ka daketa" Daga ma mahaifinsa Kai yayi saboda shima abin yayi masa ciwo daga baya, daga Haka ya koma falo suka cigaba da Wasan su shi da kanwarsa. Girgiza Hafiz yayi ya kashe ma Heema ido daya Yana jifanta da wani kallo, tunawa ta yi da cewa yauw ranar girgikin Zainab ce ta rada mishi a kunne nan da nan fuskarsa ta canza ya shiga dakinsu ya barta nan tsaye tare da binshi da kallo. Da sauri ta bishi ita ma ,Ta na shiga dakin ta hagoshi kwance saman gado idanunshi a lumshe kamar mai barci, iskan bakinta ta busa masa a fuska yayi shiru ya kyaleta bakinta ta manna cikin nasa ta shiga tsosa a tana lumshe idanu kamar mai barci maida mata martani ya shigayi amma bai bude idanunshi ba kokarin janta yake ta tureshi tana dariya, shi ma dariyar yayi saboda ta tsokano shi da yawa, wanka zaka yi ko abinci zaka fara ci? Ya ce mata "Ina ga wanka zan fara yi domin naji dad'in jikina duk kasala nake ji kuma kece sanadi, idan na kamaki hmmm zaki gane kurenki" Dariya ta yi ta bar mishi dakin domin ya samu yayi wankan, ta iske an shirya yaranta sunyi kyaut sosai cikin kayan shan iska musamman Sultana wacce babu inda ta barota wajen kammanni, abinci ta zuba musu suna ci suna ci. A hakan Hafiz ya iskesu yaji dad'in hakan sosai dama ace farincikin nan ya dawamma a gidanshi har karshen rayuwarshi amma ina da kamar wuya. Mikewa ta yi ta ja mishi kujera ya zauna ta shiga zuba mai abincin, "Abban Sultan ko na Kira Fateema ne muci tare ? Ita Zainab fa ina ganin bata gidan kwana biyu na daina jin duriyarta, nayi tunanin ko rufe kofarta ta yi na buga naji shiru, dan Allah ka kirata muji inda ta tafi" "Kin san Allah Heema idan kika kara kawo min maganar Zainab zan miki abinda baki taba tunani ba, ita kuma Fateema kyaleta da tana jin yunwa ai da ta fito ki zauna muci kin tsaya magangganu marar kan gado". Yana gama maganar ya janyo plant ya fara ci Yana santi saboda girkin ta mishi dadi sosai, tsuke bakinta Heema ta yi bata kara kawo mishi maganar ba. Ta zuba dabun naman Kadan ta fara ci, suna gamawa ta kwashe kayan zuwa Kitchen inda tace mai aikinta ta gyra Kitchen d'in kuma ta zuba abinci ta kaima Fateema a dakinta, tana saye ta dawo abinci na hannunta ta ce, "Hajiya cewa tayi ba zata ci ba saboda bata san abinda kika saka mata ba a ciki". Ikon Allah shi ne abinda ta furta a cikin ranta, ta bar Kitchen d'in saboda bata so maganar ya yi tsayi a tsakaninsu, ta rasa gane me ya canza Fateema a lokaci daya a da ai tana bata girma amma yanzu sai wani kallon banza take mata da harara, Kai koma meye ita ta sani ni burna bai wuce Allah ya saukeni lafiya ya kuma kara mini sona a zuciyar Hafiz, falo ta zauna tana ta tunani a wannan halin Hafiz ya isketa ya ce, "Heema Lafiya kike wannan tunanin Haka? Sai magana nake miki kin yi shiru" Kayi hakuri Abban Sultan addu'a nake Allah ya sa kafin ka koma na haihu, murmushi yayi ya lakaci hancinta ya ce, "Hutun wata daya suka bani kafin hutuna ya kare Zaki haihu Insha Allah saboda kina cikin watanki na tara" suka cigaba da hirarsu na soyayya. Fateema Yunwa take ji sosai shi yasa ta Mike ta hada shayi tana ta dauki wayarta tana Kiran kawarta da sanar da ita duk wukakcin da Hafiz yake mata, ta yi shiru tana sauraren hudubar kawar tata zuwa can ta cigaba da cewa gobe ta zo su wuce wajen bokan kawai saboda ita ta gaji da rainin hankalin Hafiz, da Haka suka yi sallama ta kashe wayarta abubuwa dayawa take ayanawa a ranta idan har burinta ya cika har ita uwar tashi da yan uwanshi ba za ta barsu ba. Saboda ko rantsuwa ta yi ba za tayi kaffara ba nan gaba za ta kara cewa Hafiz ya kara aure sabar rashin hakali irin na ta, ta rasa Wane irin kwakwalwa ne da mahaifiyar su Hafiz Macé bata da aiki sai umartar danta ya kara aure? Ai kafin tace Hafiz ya kara auren za ta yi maganin shegiya ta rufe mata baki. Zainab tsugune take a gaban mahaifinta Yana mata fada sosai, sai kuka take tana jin zafi cikin ranta. Ita ma fa ta jimata amma sai fada ake mata a kan yar iska Mufeeda ta na kimtsa rashin mutuncin da za ta yi ma Mufeeda idan har ta koma gidanta, ta na cikin tunanin ta ji karar waya ta ruga dakinta murmushi ta yi da taga sunan Hafiz ta dauka tare da yin sallama bai amsa mata sallamar tata ba ya ce "Zainab na sake ki saki daya ta kurma wani uban ihu ta yi jifa da wayarta... *😍By 4writer's Fasaha* [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 12. K'arar kukan tane yasa mahaifinta saurin dawowa daga qofar fita da ya nufa. "Subhanalla ke zainabu lfy kike wnn uban ihun mimakon kiyi salati inma firgici ko razani kikayi abin zaizo miki da sauqi" tashi zaune zainab tayi daga burgimar ihun kukan nata hawaye nata shatato mata masu tsananin zafi da qunan a zuciya, ta dubi mahaifin ta tace "Baba Hafiz ya sakeni kaga ynxun ya fadamun kiran da akayimn a waya ynx baba ka agaji rayuwata wlh inna rasa Hafiz mutuwa zata aboceni koma na kashe kaina da kaina dan rayuwa ta babu tabbacin amfani matuqar babu Hafiz a cikin ta"!! taqarashe mgnr cikin sake rushewa da kuka har tana dukan kanta da garo nan danan kuwa gefen goshinta ya fashe, salati mahaifinta keyi daqyar yasamu ya dafa garo ya zuqunna jikin bango a saman qafafun sa. "innalillahe'wa'inna'ilaihirraji'un....daga Allah muka fito kuma garesa zamu koma!". abunda mlm usman mahaifin zee knn yake furtawa kansa a Sama, cikin dauriya ya dubi zee yace "zainabu miya faru tsakaninku da hafizun haka da zafi har saki ya ratso ciki?"! bud'e baki tai zatayi mgn Yy saurin dakatar da ita da furta "wnn karon gskian lamari nakesonji daga gareki dan a ynx na tabbatar da mgnr da kika zomun da ita kika fadamun qanzon kurege ce dan muddin abinda kika fad'amun gski@ ne to babu ynda za'ayi ace shine silar shikan nan dan haka maza2 ki kiramun Hafiz din a waya". cikin sabon kuka zainab keta faman girgizawa babanta Kai danta kasa ma mgn gaba 1, "kiyi abinda nace mutuniyaz kawai ay nasan halinki bakkida nutsuwa zainabu lokutta da dama, lallaikam na tabbatar ba qaramin abu kikaiwa Hafiz ba dahar kika iya fusatasa lkc 1 haka ya iya furta miki saki dudda kuwa da yawan haqurinsa, tabbas bani kadai ke shedar kyawawan halayen Hafiz ba mutanen dasuke tareda shi ma sunfini sanin hkn Dan HK wallahil azim bana raba d'aya biyu zainab da babban laifin da kikai masa, dn haka ina mai sake umartarki dakiyi hanzarin kiramun shi kmr ynda na umarceki, kiran da zainab taiwa Hafiz yafi a qilga amman ya shareta gaba 1. dan a lkcn ma shiri yk yana saurin den zuwa Barrack dinsu koda ma ya gama shirinsa yasuri key din motarsa yafito falo yasamu heema kishingid'e da tumtum iriyar na gidan sarakai tana shan had'in ta datayi da kanta ynx na garin rogo da murjajjiyan gyad'a da kwakwa wnda yasha madara saisha take tana lumshe ido dan kuwa had'in ba qaramin dad'i yayi mata ba, dan kamin ma ta had'asa d la ta tunosa yawunta har tsinkewa yk, mutum taji ta bayanta an rungumota sosai,sansanyar dadaddden qamsasasshen qamshinsa daya kama jikinsa shine ya tabbatar mata da heron sojan ta ne a manne da ita, tare suks sauke wani sansanyen numfshi sanda taji yana goga tausasan red lips dinsa a gefen wuyanta tareda juyota suka fuskanci Juna yana mai binta da hayataccen kallonsa mai kashe mata illahirin sansar jiki, bin cup din hannunta yayi da fararen qal din kyawawan idanunsa masu yalwar bak'in gashi , yayinda ita kuma tabi ga baki dayan azabbbiyar kyakkyawar fuskarsa da kallo, tabbss dud wacce Allah ya azurtata da samun kyakkywan namiji kmr Hafiz baqaramin dace tayi a rayuwar ta na tarayya dashi ba, koda kuwa a misali ace babu wani abunda yake giftawa a tsakaninku na aurataya dashi baqaramin alfari baneba gareka bare shidin ma cikakken mutum ne nutsattse kamili mai son tsananin son addinin sa dan shedar hakanma gata a goshinsa wato d'igon baqin shedar sallayan sa, hakan kuwa baqaramin sake fiddo masa da sihirtaccen kyaunsa ya kumayi ba na usulin larabawa jinin mahaifiyarsa uwa uba gashi matashin saurayi ingarman namijin zaki dan 32,yrs ga masu gida rana kai Allah na gode ma gskia dolema nazo na canza taku nima kodan sake cusa qauna ta a cikin zuciyars... hure mata idanuwa taji yayi hakanne yasata sauke ajiyar xuciya tareda dubansa. kanne mata ido 1 yai gamida furta "yadai mom twins kada kiciyeni da kallon nan fa" dariya heema ta qyalqake dashi tasa hannu tana shafa gefen fuskarsa tace "Yes my man inma na cinye ka nawa ne ay ko my soja?". sake zuba mata idanu yai yace "yes amman miye haka kike sha my heema a cup?" Yy mgnr idanunsa nabin cup din hannunta da ido yana sake leqawa, murmushi tai tace "abbun sultana had'in abin shan kwadayin masu cikine ko zaka sha kaima?" waro idanuwa yai yace "to aini bnd@ ciki fa, kuma yaza'ay nasha madam inba cikin zaki mun ba nima em?" Yy mgnr yana mata wani kallo mai kashe lakkan jikin wnda ake jifarsa dashi. Murmushi tai tace "basai masu ciki ba kowa ma zai iya sha ay" sake kanne mata ido yai yace "to na yarda zansha amman innayi cikin snn OK?" dariya sosai mgnrsa ta bata tama kasa mgn sbd kunyar mgnrsa. miqewa tsaye yai yana sakin murmushi bayan duqowa dayai yayi kissing babyn cikinta, dagowa tai tabisa da kallo tana yaba ynda uniform din sojojin yamasa kyau sosai ajikin farar fatar sa uwa yau ta fara ganinsa, yamutsa fuskarsa yayi bayan yaduba agogon diamond din hannunsa, sam baison late, sunkuyowa yai ya bata Peck a lips din ta gamida zuqo kwakwr datasa a bakinta yayi murmushi ya nufi dakin fateema. yasamu tana wanka bakin toilet din ya qarasa ya mata mgn snn yawuce compound din gidan inda motocinsa suke. yana fitows waje yaji sautin wayarsa ta dauki Ringing. tabe baki yai dan yasan bai wuce zainab bace, sam baida wani burin sake zama da dud macen dabata dauki iyayensa da Kima ba da daraja ba. saida ya shiga direbnsa wani kurtun soja ya iso gun da sauri ya bude masa motar ya shiga shima ya shiga yaja suka fiita, sun hau hanya sosai yaji wani kiran ya kuma shigowa a wayar tasa, cikin kufula ya zare Bluetooth din kunnuwan sa daya sa ya na kai dubansa ga wayan da shirin d'agawa ya yarfa mata rashin mutuncin da ya qudur tama zuciyar sa kota shafa masa lfy ammsn saiyaga sa6anin hkn wato sunan surikinsa mlm usman maihaifin zee din ne yaga yake shawagi a kan wayar tasa.. lumshe idanunsa yai gamida sakin wani iriyar huci mai zafi daya furzo daga bakinsa dan idanunsa har sun fara sakin kalar ja.... "Ya salam" abinda ya furta knn biyo bayan bud'e idanunsa dayai.... *From 4 writer's fasaha*😍 [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 13. Sosai yake ganin qimar Mlm usman baban zainab,dan kuwa aminin baban sane sosai kuma tun tashinsa yagansu tareda mahaifinsa a abokai, (dan mahaifin ta shine da kansa ya samu baban sa da mgnr yabawa dansa 'yarsa dan qara danqon zumuncin da ya jima a tsakaninsu, mafarin knn mahaifinsa a lkcn shikuma yakirasa ya masa mgnr, Sam bai iya jayayya da umarnin babansa mafarin knn ya amince dan a lokacin aurensa da heema basui irin jimawar nan ba, dan a lokcn ma ko wata 5 baiba da fara aikin sojan saba wnda yarsnsu 2 lkcn ne, kusan Kansu daya dan wasu cewa masu ma twins, dan wani lkcn in sukai wani abun like a qwafi sukaima irin na 'yan biyu, a farko hafiz sam bai damu da zainab ba Amman dayake sarkin wayau da dabara ce ga iyayi da shegen sanabe kissa da kisisina da tattali gamida tsabta ga girki na musamman da bada himma a fagen auratayya tattalin miji batareda nuna gajiyawarta ba sune ya jawo hankakinsa gareta Wanda hkn baqaramin gudummawa yasamrba daga abubuwan da heema ta Gaza masa ita zainab takeyi masa mafarin knn da itama zainab tasamu kulawa daga garesa danshi mutum ne mai son a kulasa da abubuwan daya shafi rayuwarsa nayau da kullum, mugun halin zainab ya fara fitowa tun sanda taga atashin farko heema Allah ya azurtata da haihuwan kai da kai a gidan Hz, wato yan sultan da sultanan oga hafiz knn yaransa kyawawa, aifanan ta dunga nunawa herman hassada da baqin ciki musamman data ga ta Shari kusan 2 yrs a gidan Hafiz ko 6atan wata bata ta6a yiba, taje kuma ganin likita ba adadi amman sai dai ace babu wata matsala Allah dai kebai kawo mata haihuwar ba, haka ta dawo ta haqura badan taso ba, rashin kulawa da twins da heema batayi sosai Abu kadan zasuyi mata sai duka, akwai sanda ta kama sultan ta bugesa haryaji ciwo saiga hajiyar hafiz, sosai zuciyarta ta sosu danba qaramin so takewa jikokin nan nata ba, aiko nan taita fad'a ta inda tashiga bata nan tk fitaba uwa zata doke heeman, tay mata gargadi akan kada ta qara duknsu in bazata iya riqesu ba ita zata riqe, wnn mgnr kuwa sam ko cikin kunnen heema bata Shiga ba dan wata rana tana tsaka da karanta wani novel a wayrta wnda ta jima tana nemansa said a qyar wata qawarta ta samo mata shi takuwa share waje ta kwanta tana karantawa cikin tsananin farinciki har dariya tk tana lumshe ido , kawai taji girkin data daura yana wani mugun qauri, danta mnta ma shaf ita tana wani girkin, ajiye wayartai da gudu taje kitchen ta kashe gas din tana bude tukunyar taga abincin ya kone baqiqirin sai hayaki yake,tsoki tai ta jika tukunyar da ruwa ta komarta falo danufin qarashe karatun ta aranta fadi tak" oho dai kobanza inada sauran 2 hours kamin abbun sultan yadawo kamin llkcn nasan nagama karatun inyaso ko indomie ce na sulala masa (dudda tasan shidin bai dauki indomie abincin dazai ci ya gamsu ba, kuma ranar itakeda girkin. dan zainab na side dinta abinta banda toshe kunnuwenta da air piece ta kunna waqa a wayarta tana ta dafsar rawa bata komi,)hmnn *matan hafiz* knn hayaqi baka fitowar banza kowace da kalar tata matsalar a garesa. a lkcn kuwa heema na qarasawa a inda tabar wayarta tasamu sultan da sultana sunata wasan table tennis da ita , dasauri ta qarasa da shirin kwacewa dan gudun kada su fitar mata daga inda ta tsaya a karatun nata, hartana musu tsawa amman kojin tama basuyi ba, tana qarasowa gunsu daidai nan kuwa sultan ya tullowa sultana ita da hannunsa kamin ta amshe saiji kake tushhh !!! wayar ta fadi qasa ta tarwatse, wani kukan kura tayi zata cimamiyosu suka gudu dakin zee, dagudu ko ta bisu suka buya bayan xee data cire air piece tana kallon ikon Allah ganin ynda ta kama yaran nata tana duka had'ida musu gware da kawuna tana surfacesu da zagi, tana fadin "kun qara tabamun waya?"! suna kuka suna fadin "a'a momy kiyi shorry shory(kiyi sorry)dan Allah" Amman duknsu kawai takeyi bata saurarensu ma dan idanunta sun rufe da bacin ran abinda sukai mata. zainab ko zamatai a gefen gadonta gamida daura kafa 1 bisa daya a rants tana furta "Allah sa ki kashesu ma mayyar waya kawai, da wlh nida kaina zankaiwa BBC Hausa labarin wata takashe yaranta sabida wayarta" daga qarshe sumewa yaran sukai, aiko zee cikin kukan kissa ta kirawo hajiyan hafiz tana sheda mata qarya da gskia,dan tasan baqaramin so take musu ba dan kuma a batawa heeman tai hakn. tana kashe wayan ko taita dariya. heema tafiyarta tai, tazuri hijab ta fice xuwa kai gyaran waya da adduan Allah sa batai missing komi ba a ciki. Qarshe da aka duba wayan haka akace saidai tai haquri dan tayi condom ma gabaki 1, tatafo tana kukan takaicin muhimman litattafanta na waya data rasa a wayarta zuciyarta na gaya mata ba shakka sultan da sultana sun kuma yiwa wayar tata qwafi kamr ynda suka tabayi mata a baya data ta6a dunguresu akan sun dau mata wayn Suna angela game tunkn sukai hakama girma. Aiko da hajiyn hafiz tazo ta kwashi yaran sai asibiti daqyr numfashinsu ya dawo kaitsaye gidanta ta wuce dasu aranar kuma tadawo gidan Takori heema Wanda hafiz a lkcn bai gari. saida qyar da zufar goshi baban hema yaita bada haquri ga baban hafiz snn ya lallahi hjyn heema ta dawo dakinta Bacon ja mata kunne datai again, tundag lkccn hema ta rage nacewa waya kashi 20 cikin 100, (Niko nace ananan dai) sai dai qazantarta nanan, kuma tun lkcn ne su sultana suka koma gun hjn da zama gaba 1, saitaso snn suke zuwa gidan nasu. kuma itama heema tarage matsa musu tana basu kuluwa dud insunzo Hutu wata sabuwr soyayyr yaranta ke sake shigarta kodan basu tare? Shiyass in sukazo Hutu kmr kada su tafi takeji to wnn knn. kiran da aka kumayi yasake shigowa wayar hafiz dinne yasashi qara sa gyara zamansa yana sakin doguwar ajiyar zuciya, da sallma ya daga wayar daga can shasehn Mlm usman ya amsa sallmar da furta "aminwaalaikslm d'ana ykk da iyalinka fatn suna lfy?". cikin jin nauyi hafiz ya furta Alhamdulillah baba, cikin muryar dattijantaka Mlm usman yace "masha Allah hafiz nace dan Allah in babu takura kazo ina gida inason muyi ngn dakai" shiru yai yana tunanin lashakka yaji batun sakin zainab kuwa dayayi, sauke ajiyan zuciyanyai snda yaji Mlm usman nasake furta "kanakn layi kuwa hafiz?" "to baba ynx inakan hanya zanje wajen aikine Amman insha Allah da nadawo tanan zan biyo" "to, to ,shiknn Hafiz babu damuwa saina jika" daga haka sukai sallama, dayake hands free wayar take shiyasa zainab taji komi, baban baice mata komi ba yawuce dakinsa (dayake maman zainab bata gidan sun rabu da bbnta sai kakarta wato Maman babanta ta dawo gidn da zama kuma itama taje ganin gida can garinsu bata nan. Share qwalla zainab tayi ta lafe a jikin bango, aqalla tundataga 4 tayi taketa zuwa leqen kofan gida dan tasan lkcn dawowarsa daga aiki knn lokutta da dama, 5 daura dagudu ta dawo cikin d'aki sanda ta hango motarsa ta shigo layin yai parking motarsa kofar gidan, a d'aki zee mazurai kawai takeyi dan tasan kuwa dole hafiz yafada ma babnta rashin mutuncin dataiwa mamansa da qanwarsa shiknn taga ta knta, daura hannuwa tai aka gamida furta "na shiga 1000 ni zainab ya zanyi da qaryar danaiwa baba?'' bata qara tsinkewa ba kuwa saida taji mahaifinta naqwala mata Kira dasauri ta miqe ta na tafe cikin mutuwar jiki wata xuciyar nacewa anya kuwa zainab bazakibi shawaran hafsa ba qawarki kishiga layin malaman zauren nan ba 'yan yayi kodan ki kama zuciyar Hafiz tsaf ta dawo gareki ke d'aya ba,???? kiran da babanta ya kumayi matane yasata ida isa gun dasuke da sauri, zaune shida hafiz bisa tabarma , tana ganin Hafiz gabnta ya qara tsinkewa da azababbiyan kaunarsa dan kwana biyun nn dabata gnsaba ganitai yaqara mata wani danyen kyau na tashin hknki, da haiba gamida qwarjini , saitaji kishin fateema yasake ratsata kuma,haka tazauna tana ta satar kallonsa yayin shi hafiz ko sau daya bai ko kalli inda takeba hankalinsa na ga malm usman yana mai furta " barka da yammaci baba..... *By 4 writer's fasaha😍* [7/12, 8:33 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 14. "Barka da yammaci baba" abinda Hafiz ya furtawa Mlm usman knn yayinda shi kuma ya amsa cikin fara'ar sa. sam baba usman bai tuntubi jin farkon batu ba daga bakin Hafiz dan haka cigaba da cewa yai "shi al'amarin rayuwar duniya da kuke ganinsa baqaramin Abu bane musamman in zama ya had'aka da mutum kuma ace zaman nan na har abada ne to dole fa yau da gobe asamu wasu kura kurai daga juna wnn ya 6atawa wa wnn da Sani ko akasin hkn, dan HK har kullum zakuji anacewa ma'aurata ayita haquri a zamn aure dan samun dace ranar gobe qiyama, to zakaga wasu na cewa musammn ma sudin sabon aure ne zakaji suna fadin 'to haqurin mi zasuyi da juna bacin Suna qaunar juna to bazasu gane abinda ake mgn ba sai yau da gobe ta gifta, dan haka a rayuwa no condition is permanent, dadi bai daurewa haka wahala bata daurewa a rayuwur duniya" d'an tsagaitawa yai snn yadubi zainsb ya jefeta da tanbayar data sake hautsina mata yen ciki, shiru zainab tai tareda sunkwi da kanta, tsawa mahaifinta ya daka mata tareda maimaita mgnr da fadin "zainab nace ko zaki iya qara maimaitamun mgnr da kikai man anan gameda Hafiz?"! cikin rawar jiki zainab ta dago bakinta na rawa tace "kayi haquri Baba wlh nama alqwarin bazaka sake jin ance ga abinda naiba" " oh kenn dama mgnta ta zama gskiy danace qarya kike a maganganunki kan sakin da Hafiz yy miki ko?" matse qwalla tay takasa mgn kuma. gyad'a kai yai gamida juyowa gun Hafiz yace "kayi haquri d'ana dn Allah ka fad'amin gskian lamarin abinda ya faru kaida zainsb" batareda bata lkc ba Hafiz ya kwashe dud iriyar wutar da zainab ta jima tana rurawa a gidnsa gamida had'as@ da matars sa kan tana masa sace sace zuwa raina yn uwansa datai har kawo fadan dasu kai da qanwarsa da hukuncin daya zartar kansa Kn yaji zafin maganganun da taiwa hajiyarsa shikuma. sam kasa mgn Mlm usman yai sai zuwa can yaja numfashi kamin yaita bawa Hafiz haquri gamida wanke zainab da fad'a harda markuka 2 tasha da zazzafan ranqwashi aka, taita kuka abin ya hade mata 2, baban yayi rantsuwa muddin takuma hasala Hafiz ya saketa saidai tanemi dangin mahaifiyarta suci gaba da riqonts a bazawara wlh badai shi ba, sosai kuma yasa tabawa Hafiz haquri qafafu bibbiyu, babu ynda za'ayi hafiz ya iya ja inja da lattijon arzikin nn aminin babnsa kuma, dole tasa ya haqura yace babu komi ya maidata, baban kuma yaroqi Hafiz akan daganan yatabvatr yakai zainsb tabawa hjyr sa haquri, haka Hafiz ya tashi ya fice zuwa motarsa zuciyarsa Bb dadi dn gskia babu ynda ya iya ne da har abada da ya gama zmn aure da zainab sai kuma inaa Allah bai nufa ba, zee kuwa jiki na rawa ta kwaso akwatin kayanta ta fito tabude motan yafigeta da gudu ya wuce sukahau hanya batareda ya ko kalle taba. Ita ko sai satar kallonsa tk ammsn kwarjininsa ya danne mgnr datake kokarin masa. Kofar gidsnsu (main house) ya tsaida motan yaqi mgn kuma shi bai fita ba, ganin tana niyyar 6ata masa lkc yasa shi juyowa gamida watsa mata mugun kallo a hassale yace "koko saina sake maimaita mk abinds mahaifin nk yace kixo gidan kiyi dayake kwalwan kifi gareki ko?" da sauri ta gane nufinsa "Kayi haquri Dan Allah" ta furta gamida ficewa daga motar. ya bita da dogon tsoki gamida dauke Kansa gefe yana fadin "mad woman kawai. tayi rashin sa'a babu kowa gidan sai 'yan aiki dan HK ta dawo ta sheda masa hjyn basu nan bayn ta shiga motar, baice nata qala ba yaja motar suka wuce gida aranta quta kawai takeyi dud zatay maganinsu shida uwar tasa sudai shigo hannun ta saisun zama soory wlh. tay sa'a babu kowa falon dan HK da sauri ta haye saman side dinta gamida sauke ajiyar zuciya dan daman tsoronta samu sauran matan nasa sugnta da akwati sufahimci wani Abu,shima dakinsa yawuce dan qagare yake yajisa yasakarwa kansa shower dan rage zafin da zuciyarsa ke masa, dudda abincin da fateema amarya ta shirya masa ta killacesa a dakinta bisa carpet tanata tsumayin dawowarsa saidai sanda ya shigo bata saniba tanacen sun qule a cikin bedroom da qawar ta mufeeda cikin d'aki wanda ko minti 5 cikakke batayi da zuwa ba, Mufeedan tace "to nidai na fada miki ki tashi tsaye wlh inda kinji ance baison haihuwa to kikiyaye zuwa nn gaba inkin kamasa da hannunki saikiyata sambado yara wlh kicike gidan dasu dam ynda zasu gaji arziqin ubansu ynda yake da kudin nan haka ga aiki yanayi ga kasuwanci motors motors kala kala guy din fa yayi kud'i kota Ina baida Case dasu kudi ay sune rayuwar dama, shawarace nake baki qawata wlh ynda kike babbar likitan nan kinsan kuma magunun da zakiyi amfani dashi kina sha, kada ki kuskura ki dauki ciki ynx kizama bora uwa waccen heeman kmr yadda kikaji zainab din tace" dariya suka kwashe dashi suka taba snn mufeeda tace "shiyasa nk sonki Qawata akwai iya bada Shawara mai kyau, yanda kikace HK za'ayi, ynx kmr nawa kike ganin za'a kaiwa malamin nn yaimana aiki kan Hafiz din ya zamana baida tunanin kowa da soyayr kowace mace a ransa a duniyar nn hatta wann addababbiyar mahaifiyar tasa face ni??" mufeeda tace "Kada ki damu saidai kin jini bari na wuce komi knn kyaji wayata" fateema tace to shiknn nima hutun dana dauka na amarci ya qare jibi zan koma aiki" mufeeda tace " to ay koba komi kinsha amarci doctor temo dubi yadda kike ta qyalli fa, dariya suka kumayi tare tawuce itakuma tahau duba kayan dazata saka Dan bata jima da fitowa wnka ba, nan akabi aka cancada kwalliya a fuska, balaifi doctor fateema itama masha Allah tanada kyaunta, wata farar atamfa tasa dinkin buba doguwar riga, snn takashe d'auri tajawo wayarta danufin kallon lkcn dawowar Hafiz din. " to miya tsaidasa yau?" Tanbayar dataiwa kanta knn tana dogon nazari, 'daammmm!!!! wata zuciyarta ta buga bayan cewa Mata datai kodai yana can tareda wata ne? Dasauri ta miqe tana zagaye dakin tana fadin Kay INA bai yuyuwa, dasauri ta nufi window din dakin taleqa motor park, to gadai motoci nan iri2 ciki hadda ta sojoji Amman tarasa tantance da wacce ya fita bare tai tunanin koya dawon bata sani ba. Heema CE baje cikin dakinta komi ya hargitse a cikinsa can undie can bra can pant can kayan daud'a komai dai barkace , Amman Sam takasa kimtsawa Dn rabon dakin yaga gyra tun zuwan yan gidansu, tsoki tai matsalr Hafiz yaqi ajiyemusu mai share sharen dakuna iyaka saidai mai share falo dasauran wuraren gidan. dancewa yai daki Sirrin maishi ne kowata gyara nata, samutai tamiqe daqyar tadan tsince kayan daudan takaisu cikin matching ta tsubesu, Amman batun sharar dakinma ko zomata arai baiba Dan tun fitar Hafiz tadawo daki ta kwanta tanata dannar wayar ta ibada sai ynx da caji yaqare ta haqura ta ajeta ta sata a cajin. rabon ta da wanka yau 2 days knn gashi sai faman kartar kay takeyi Wanda yajima a kwance shima bakitso ba kula, samutai ta sharce kan ta qullesa dudda ba gashi gareta ba tabarsa ya kakkabe Amman yana iya yin parking harda dan saura, d'an martabar cikin jikinta ne yasa gashin yafara dawowa sakamon da dayabi ya kakkabe SBD qazanta ko parking baiyi. Samu tai tayo wanka Sama Sama koda ta fito tsane jikinta tai batareda tashafa maiba bare turaren dahar ynz batason qamshinsa, tazura rigar ta doguwa a sharp ta yadin material ja ta fice falo dan yunwa ta isheta. bataga komi ba a dining tsoki tai tarasa gane cikin zainab da fateema wakeda girkin bai ba, sabida tsabar wulaqanci abar mutum da yunwa. Kitchen ta wuce tahado madara da snack ta tsaya ta ci ta koshi snn ta fito falo, ta zauna. ko minti 5 batayiba da fitowa saiga zainab ta fito anci wanka na wani tamfatsetsen less Riga da siket sai qamshi take bulawawa abinta, tafiya tk cikin takun isa tana waya da qawarta tana fadin "to shiknn saina jiki goben kishigo pls ramla akwai mgn OK by saina ganki". katse kiran tai ta zauna kujerar dake facing herma ta dubeta ta tave baki tana cigaba da taunar cwingum yanata qara Qas Qas, takaici taji ganin cikin heema sai barazanar shirin fitowa duniya yake, aranta cewa tai "hmnn basai kin haifi d'an cikin naki da ranshi ba, target dina na farko kan cikin jikinki zai fara heema dan bazai yiyu inaji ina gani kicika gidan hafiz da ya'ya ba niko babu amo babu labari, kamin najuya kan waccen dayar shashar matar tasa(tana nufin fateema, Niko nace hmnn zee fatimar da kikasani bata ynz ba Amman dai bari muga ko matan Hafiz din zasuyi nasara kan mijin nasu a junansu) "Hey sannu hjy hema mai ciki yakikaji da qwarin jikin?" abinda zainab tace knn wa hema a raine da kllon wulaqanci. Kallonta hema tai dudda tafahimci da salon mgnr zee Amman saita share gamida furta "lfy" daga haka taja bakinta ta tsuke tamaida hankalinta ga TV tana kallon wani Indian film mai suna Asaka Tara(poris) munaqisan dake cikinsa a baqaramin mamaki takeyiba kodayake ba abun mamaki bane HK rayuwar take a koina. Fateema ta fito daga daki ganin matan Hafiz zaune yasata mamakin toku yadawo ne? zama tayi a wata one theater tana binsu da wani kallon raini tana tabe baki, wayarta ta fiddo tana buga game tanata sheqa dariya. zee ta qufula damn taji haushin fateema datazo ko miqo gaisuwa baitawa kowace ba kmr ynda ta saba saima wani kallon banza dataga kmr tana musu, kodai idonta bainuna mata daidaiba?, danhaka fuska daure ta dakawa fateema tsawa da fadin "dalla malama daina mana dariyar hauka anan wnn ai wawanci ne tsabar kin rainamu kinzo kinsamu manyanki a waje ko sallma babu bare gaisuwa wnn yanuna ba'a samo tarbiyya ba a gida ga alamdai gidan ku ba manya k..... tun kamin zee ta qarasa Fatima ta miqe afusace itama dantaji ciwon mgnr datai mata, tamayar mata da cewa " ke saurara kece dai gidanku ba manya dan kowa kikaga tana zagin iyayen wasu to uwarsa da ubansa ya raina su, sanna ynz daidai Nike da kowace 'yar iska wlh a gidan nan ynz ba da bace kowace tacemun kulle zan cemata cas koda dinma da kukaga inamuku lubbu lubbu dannaga kamin luddenkune kuma nafahimta anyi walqiya ta haska mun Ku dan haka kowacce ta riqe kanta imba hakaba kuwa mukwashi yan kallo yanda kike taqama da kanki haka nike taqama da nawa dan kinsan ko qashi zamu hada baki isa ki d'ibi komi a jikina ba bare su o'e kilishi ba abin sai kwadayin ayi cikin a haihu ba'asan ynda za'a kula da miji ba a faranta masa tayi mgnr tana jifan raheema da harara tana riqe da qugu. ko kallonta raheema bataiba amman abun yamata ciwo wato dudda suna abinsu bata samasu baki ba amman hakan baisa ta tsira ba knn saida aka gaya mata ba dadi? zee kuwa tsabar mamakin fateema yasata surrender tasaki baki kawai tana kallon ta, daqyar ta had'a yawu ta dubi heema tace "heema yaushe fateema ta koma tambadadiyar watsattsiyar yarinya ban sani ba wacce ta kwashe kayanta daga gaban manzo?" kamin heema tace wani Abu sukaji mgnr Oga Hafiz kamar daga Sama yana fad'in...... *By 4 writers fasaha*😍 [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 15. Wai ke Zainab yaushe zaki yi hankali ne? Ta na shirin yin magana ya Daga mata hannu ya cigaba da cewa "Ba fa tsoronku nake ji ba da nayi shiru na kyaleku kuna iskancin da kuka ga dama, har kunya nake ji abokaina su zo gidana saboda kada kuyi mini hauka a gabansu, A ido dai gaku Kamar masu hankali Amma ko mintu biyu mutum ya zauna daku sai yayi Allah wadai daku, to ya isheku hakanan ko wacce ta gyara halinta idan ba haka ba Kuma hmmm ya sa Kai ya bar musu gidan gabaki daya." Takaici bakinci sune suka Hana Heema ko motsin kirki, ita dai ta shiga uku a wannan gidan. kowa tashi jabarshi sai ya hada da ita, bata shiga harkar kowa Amma kullum sai anci mutuncinta. Magangannun Hafiz sun Kona mata rai sosai maimakon ya hukunta Zainab da Fateema da suke matsifar su aa Saida ya hada da dukansu. Zage zagen da su Fateema suke shi ne ya dawo da ita a duniyar tunanin da ta lula, dogon tsaki taja ta bar musu falon ta shige dakinta. Asalin labarin Alhaji Ahmed dane a wajen malam Ismail da Inna Lami, manomi ne Wanda yake zaune a garin Niger republic jahar Damagaran, malam Ismail mutum ne da ya dogara da kansa kasancewa su biyu ne mahaifansa suka haifa shi da kanwarsa Maryam bayan rasuwar mahaifansa da wata biyu kanwarsa ma ta zo ta rasu a lokacin yanada shekara ashirin da uku a duniya ya zama maraya gaba da baya ba uwa ba uba danginshi duk sun guje shi, ko yaje inda suke korarshi suke haka yake shiga gari yayi dako ya samu abinda zai ci saboda karatun ma ya ajiye shi gefe tun bayan rasuwar mahaifansa, Inna Lami sunyi auren soyayya shi da ita diyar maigarin garin ce ta na da kyau ba laifi uwa uba ga kunya, kasancewa maigarin ya san mahaifin malam Ismail bai wani tsaya dogon bincike ya bashi auren diyarshi lami, bayan tarewar lami abubuwa suka Kara kwabe ma malam Ismail ya rasa yadda zai yi wani lokacin haka zai fita gari ya wuni Yana neman aiki ya kasa samu, yauw ma Kamar kullum tafe yake Yana zullumi da tunani yadda rayuwarsu zai cigaba da tafiya a haka har ya karaso gida yayi sallama ya shigo gidan, da sauri lami ta amshi ledar hannunsa tana murna saboda jiya ruwa kawai suka Sha suka kwanta, bude ledar tayi taga garin kwaki ne da suga sai madarar gari leda biyu, ta juyo ta kalli maigidan nata ta ce, "Malam Ina ka samo mana wannan?" Murmushin karfin hali yayi ya ce, "Na biya wajen mussa mai shagone abokina shi ne fa ya bani ledar ni banma bude ba". Kai Alhamdulillah Allah mun gode maka ka Kara mana kwanciyar hankali da lafiyar jiki, ya amsa da "Amine" wannan halin na lami shi ne yasa take Kara shiga ranshi Yana sonta so mai sanani. Katse mishi tunanin tayi tare da mika mishi ruwa, karba yayi ya kafa kanshi yasha sosai sai ya ajiye yayi hamdallahi, yauwa malam da zu maigari ya aiko wani yaro Yana nemanka... Da sauri ya kalleta tare da cewa, ."Innalillahi wa'inna ilaihin raji'un, shi kenan lami rabani za'ayi dake dama na sani watarana sai an rabamu saboda na kasa Baki Kulawa yadda ta dace, duk hakinki da ya rataya a wuyana bana cikashi wani lokacin haka muke kwana Bamuci ba ya karashe maganar idanunsa Yana ciko da kwallar tausayin kansu". Doguwar ajiyar zuciya lami ta sauke ta ce "Babu Wanda ya isa ya rabamu sai Allah, bafa abinda kake tunani bane saboda ni ban taba zuwa gida nace ga halin da muke ciki dan haka ka cire tunanin komai a ranka ka shiga bandaki kayi wanka sai ka je kaji abinda yasa ake kiranka" Ajiyar zuciya ya sauke ya Mike ya shiga bandakin, Bai wani Jima sosai ya fito ya shirya ya kama hanya ya tafi Kiran surikin nashi tana mishi adawo lafiya ya amsa da Allah ya sa. Da isar shi fadar maigari an tarbeshi hannun bibbiyu an kawo mishi ruwa da abin motsa Baki, saida ya natsu tukunna mai gari ya fada mishi abinda ya sa ya kirashi Kamar haka, "Na kiraka ne saboda ganin irin halin da kake ciki na yanke hukuncin baka daya Daga cikin gonakina na malaka maka su har abada ko bayan raina naka ne, ga takardun ma duk na canca na saka sunanka ya karshe maganar Yana murmurshi". Hannunshi na karkarwa ya amshi takardu cikin murna da farinciki ya shiga mishi godiya da addu'o'i hawaye na zubo mishi, da kyar maigarin ya shiga kwantar mishi da hankali ta hanyar nuna mishi wannan abin ba komai bane, saboda sunyi zaman mutunci da amana da mahaifansa kafin su rasu Dan haka ya daina godiyar hakanan fatanshi kawai Allah ya sanya mishi albarka aciki ya amsa da amine da haka yayi sallama da maigarin ya wuce gidanshi sai murna yake. Yana zuwa gidan ya nuna ma matarshi Lami abinda ya samesu ta tayashi murna da fatan alheri. Haka dai rayuwa ya dinga tafiya ya dinga noma a gonar tashi inda ya saka hatsi Alhamdulillah kafin shekara hudu arziki yana ta shigo mishi saboda yana Kai buhuhuwan hatsin shi kauyuka masu yawa Yana Saidaa, yanzu ya ma daina nomar ya dauki yaran da suke mishi, saidai kawai a kawo mishi kudinshi yayi nisafi hata yanayin gidanshi ya canza komai da komai surikin nashi ma Yana yawan mishi alheri da mutanen gari Baki daya, haihuwa ne har yanzu shiru shekarar su takwas da lami har yanzu ko batan wata bata taba yi ba, Bai taba nuna mata damuwarta saboda Yana da ilimin addini sosai ya san cewa hahuwa nufin Allah ne, shi da kanshi yake kwantar mata da hankali watarana. A wani daren juma'a suna zaune ita da lami suna hira misalin karfe Tara na dara sai ganin lami yayi ta mike da sauri tayi hanyar waje tana kwarara amai cikin tashin hankali ya bi bayanta Yana mata sannu tareda mika mata ruwa ta wanke bakinta duk ta galabaita sai ajiyar zuciya take sauke ya riketa suka koma daki jikin nata zafi radau, Daren ranar Basu runtsa ba Daga ita har shi, washegari misalin karfe takwas na safe suka tafi asibiti sun yi sa'a Babu mutane daya mutum biyu kawai suka iske ya je ya yanko kati suka shiga domin ganin Dr, ya mata tambayoyi da Kuma yadda take jin ajikinta da ta mishi bayani yace mata ta je a dauki jikinta domin Kara tabbatar da zarginshi, bata wani jimawa ba ta dawo ya ce su tafi gida karfe uku na rana su dawo domin amsar sakamako. Bai samu damar zuwa amsar results dinba sai wajen karfe biyar saboda bakin da yayi sun zo neman taimako Saida ya sallame su ya samu damar fita, Yana zuwa a office din Dr ya tura kofar tare da yin sallam ya amsha mishi Yana wasu rubuce rubuce a wasu takardu, ya nuna mishi kojerar da hannunshi ma'ana ya zauna. Yana gamawa suka Kara gaisawa ya mika mishi sakamakon tare da tayashi murna, cike da zumundi ya amsa ya bude Yana gode ma Allah da ya azurtashi da samun karuwa, likitan har dariya yake mishi kudi ya mika ma Dr din masu yawa ya fita ya shiga motarshi yayi hanyar gidanshi ko parking Bai tsaya yayi da kyau ya shiga kwalla ma lami Kira Yana fada mata irin abin farincikin da ya same su, dadi ne taji sosai ta Kara rungumeshi da kyau suka wuce daki, haka dai suka cigaba da rainon cikinsu har ya shiga wata na Tara ta sha wahala sosai saboda tunda safe da aka kaita asibiti sai wajen karfe hudu ta haifi danta namiji kyakyyawa dashi sak tamkar mahaifinsa sai washe gari aka samesu maigari ya aiko mata da wata tsohuwa ta zauna mata har tayi arba'in, ranar sunan yawon yaci suna Ahmed sun dauki son duniyar nan sun Dora mishi kowa kaunar yaron yake saboda yanada saurin shiga rai... *Yan uwa ku bimu a hankali domin gane inda muka da so, yanzu labarin kankanin Hafiz muke bada wajen mahaifinsa✊🏾.* *By 4 writers fasaha* [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 16. Kwance tashi Babu wuya a wajen Allah, sai gashi Ahmed ya cika shekara goma a duniya Yana aji d'aya a college, makaranta ce ta 'ya'yan masu kudi makudan kudade malam Ismail ya biya kasancewar makantar kwana ce, acan ake Basu komai week-end kadai yake zuwa gida yayi shima wani lokacin baya zuwa, Ahmed Yana da kokari sosai saboda kullum na daya yake zuwa a ajinsu shi yasa malamai da dama suke kaunarshi. Tun daga kan Ahmed Allah Bai Kara Basu haihuwa ba, shi ya sa suke bashi Kulawa na musamman Kuma hakan Bai Hana su sawatar mishi idan yayi laifi. Shekarar na juyowa malam Ismail ya baiyama iyalenshi gaba daya aikin haji harda surukansa da limamin unguwarsu, Kai ya sha addu'o'i wajen mutanen nan sosai ya nuna musu cewa Babu komai Komai mukaddari ne daga rabbil izati. Ahmed yana Kara girma a ko da yaushe kyawanshi yana Kara bayana kasancewa iyayenshi fulani ne gaba da baya, sai ya kasance shi ba fari ba koma ba Baki ba. Bayan shekara ashirin da shida abubuwa da dama sun faru ciki kuwa harda kammala karatun Ahmed na sacondry har ya fara University idan ya zabi fannin likita, mahaifansa malam Ismail ya Kara manyanta kokari yake ya sama mishi gurbin karatu a garin Madina saboda ya cigaba da karatunshi a can, Alhamdulillah kafin sati daya ya gama hada komai washe gari zai bar kasar. Misalin karfe goma na dare zaune yake a gaban iyayenshi inda suke mishi nasihohi na yauw da kullum irin ya rike mutuncinshi da darajar da Allah ya mishi Babu ruwanshi da kulla abokan banza, yayi karatun da ya kaishi kawai malam Ismail Yana gama jawabinshi cikin hikima ya goge hawayenshi ya kalli matarshi da tun da zu take kuka ya ce "Haba Hajiya lami ya zaki saka yaro a gaba ki dinga kuka? Salon ki karya mishi da zuciya yace ya fasa tafiyar, bana so ki daina addu'a zaki mishi Allah ya dawo mana da shi lafiya ya bashi nasara a kan abinda ya kaishi". Da kyar ta mishi addu'o'i tana son Ahmed Kamar ranta da tana da iko da ta Hana wannan tafiyar Amma Babu yadda za ta iya an fita iko. Bayan sun gama ya mike ya wuce dakinshi hawaye na zubo mishi shima tabbas zai yi kewar iyayenshi ba kadan ba da Haka har barci yayi awan gaba da shi. Washe gari misalin karfe takwas suna filin jirgi da wani takardu da ya kamata ya cika yayi saida jirgin nasu ya tashi suna dawo gida tare da kewar tilon Dan nasu. Haka dai rayuwa ya dinga tafiya shekaru nata wuce wa har gashi yanzu Ahmed ya cika shegara shida a Madina sauran shekara biyu ya gama ya zama Dan gari kullum suna waya da mahaifansa karatun nashi ma yana tafiya dai-dai tun shigowarshi makarantar ya haru da wata yarinya ana ce mata ana ce mata Amina tana yawan zuwa ajinsu saboda yayi mata Karin haske a kan karatunta na banki tun Yana dari dari da ita har ya saki jikinsa, watarana idan bata zo bama sai ya shiga damuwa. Wacece Amina? Amina Diya ce wajen Alhaji Anwar da Hajiya Khadija su biyu kawai iyayensu suka Haifa ita da kanwarta Kaltum, a kwai ta da saurin shiga rai gata da kyau kun dai san larabawa Allah yayi musu ruwan kyau batada tsayi gajera ce Amma ba can ba tanada manyan idanuwa Masha Allah shekararta ashirin da hudu a lokacin, iyayenta suna zaune a garin Madina sosai suke sonta Amina yarinya ce mai rawarar Kai idan har tana son Abu duk rintsi sai ta sami abin gata bata da hakuri ko kadan wannan shi ne kadan daga cikin tahirin Amina mahaifiyar Hafiz wannan kenan. Wasa Wasa soyayya mai karfi ya shiga tsakanin Ahmed da Amina su kansu Basu San yadda aka Yi kawai tsintar kansu suka yi da tsananin kaunar juna. Ahmed Bai fada ma iyayenshi ba ita Kuma Amina tsoron fadi take saboda su larabawa basa auren wani jinshi Amma ta kudurta ma kanta duk tashin hankalin da za'a ba zata iya rabuwa da Ahmed saboda ko wanne bugun zuciyarta sonshi karuwa yake a ranta, kullum idan Ahmed ya ce zai zo gidansu sai ta nuna mishi iyayenta sunyi tafiya wannan abin yana damunshi sosai yauw dai ya sakama ranshi sai idan sun fita aji zai jirata ta fada mishi idan har da wata matsala ne ta sanar dashi.karfe biyar na yama bayan sun fito daga ajin karatu zaune suke a karkashin wani bishiyar mangoro wajen Babu hayaniya sosai ajiyar zuciya ya sauke ya ce, "Amina wai me yasa Baki so na zo gidanku? Idan har kinsan baki Sona ki fada mini na kama gabana, ni ba yaro bane da zaki dinga wasa da hankali na. Ki fito fili ki fada mini abinda yake ranki yafi wannan boye boyen da kike mini ya ida maganarshi tare da hade rai." Cikin tashin hankali ta fara magana "Kayi hakuri Allah ba haka bane ta shiga fada mishi irin kallubalen da yake gabansu da yadda take iya kokarinta wajen ganin ta magance abin." Ajiyar zuciya ya sauke ya ce, "Amina Ni dai kawai ki bani dama in zo gidan insha Allah Babu abinda zai faru sai alheri". Da kyar ta amine akan next week ya zo. Haka dai abubuwan suka dinga wakana shima Ahmed iyayenshi sunki amince mishi ya auri Amina, a cewarsu me zai yi da larabawa su da ba'a musu kishiya ga hausawa Nan iri iri yace sai bare. Malam Saida ya je wajen megari tukunna mahaifansa ya amince ita ma Amina iyayenta sun amince saboda sakasu tayi agaba da kuka Bata cin komai. Bayan shekara uku abubuwa dayawa sun faru ciki kuwa harda kammala karatun Ahmed da Kuma auren da yayi har Allah ya azurtashi da samun maza 2 haisam da nura sai Aisha, suna zaune a garin kano kasancewa a can aka turashi aiki. Aisha tana yin shekara biyu aka haifi Hafiz tun Daga shi haihuwa ta tsaya musu cikin ikon Allah Hafiz Yana yin shekara shida aka Kuma samu Mufeeda bayan wasu shekaru aka samu Nabeela autar Mama kenan, yaran sun taso cikin tsananin kulawar mahaifansu su yaya nura sunyi aure da matayensu, itama Anty Aisha ta gama makarantar ta na jarida Daga Nan aka Yi mata aure tareda wani Dan kasuwa inda ya nuna shi Bai amince tayi aiki ba babu yadda ta iya dole ta hakura badan ta so ba, yaransu uku Imrane, Mubarak, Sudays. Ita ma Mufeeda ta gama school ta auri wani Dr Muhsin yarinyarta daya Aymana, ita Nabeela karatunta take Babu ruwanta da samari saura shekara uku ta gama Burinta ta zama Dr ta gaji mahaifinta. Hafiz ma ya gama karatunsa, saidai a shekarar ne kuma karayar arziqi ta samu mahaifinsa doctor Ahmed sakamakon kudi daya zuba maqudai a harkar wani kasuwanci nasa da abokansa aka nemi abokan da kudin aka rasa shiyasa rayuwa take d'an gaya musu a lkc, danma sauqinta yaya haisam da Yaya nura suna temakawa gidan nasu sosai dud in sun samu albashi ,(dashike teaching sukeyi) Hafiz tun Yana yaro yake sha'awar aikin sojoji da ya fada ma iyayenshi Basu hanashi ba addu'a suka masa Allah ya tsare shi yasa kuma burinsa ya cika, to dayake yanayin qasan tamu inba kanada wani tsayayye ba ko cin hanci a wasu wuraran to ba lalle aiki yazo ma da sauqi ba, shiyasa yahada da yan Neman nakan sa shima a lokacin bai zauna haka ba buga nan buga nan. hafiz haddaden saurayi dan kimanin shekaru talatin da biyu matashi mai jini ajiki Yan mata sai kawo tallan kansu suke Yana watsar da su saboda shi mutum ne mai son natsatsiyar mace Kamila mai addini da tsabta, dan alokacin bai kula kowa face heema dantun yana karatu ta tsaya jiransa batareda ta kula kowa ba dan sunyi alqawarin aure, farkon haduwansu yafara ne wataran tunda arziqin babansa yafito gidan nasu a mota daya daga motocin gidansu wabda tuki yake a hankali Yana sauren karatun shek Sudays Yana bin karatun har ya wuce sai ya dawo baya ya tsaya kusa da ita, tana ganinshi ta kauda kanta ta cigaba da tafiyarta da sauri da sauri yunwa take ji saboda saukowarsu Daga islamiya kenan, ta sani naci wallahi dibeshi sai wani binta yake Kamar ya santa watakila irin mutanen nan ne masu bata diyan mutane mtsss taja tsaki ta shige cikin gidan su da gudu. Raheemat kenan Diyar Alhaji jafar da Farida ita ce ta biyu a wajen mahaifanta ta Kamala karatunta na Family economy tana zaman jiran aiki, tana da kyau dai-dai misali Bata fiye son hayaniya gata da son karatun novel shi yasa basa shiri da mahaifiyata saboda ita ta zauna tana karatun ko motsi Bata yi a shekara kiranta Bata ji, Momy ta tayi bugun har ta hakura yayarta da kanwarta kuwa haushinta suke ji. Wannan kenan Ajiyar zuciya Hafiz ya sauke ya lumshe idanunsa saboda yarinyar ta tafi da ruhinsa juyawa yayi ya ahiga motarshi ya tafi da nufin gobe zai dawo koda za ta wulakantashi ne shi dai kawai ta saurareshi ko hankalinshi zai kwanta. Agurguje, haka dai Hafiz ya dinga tsintirin zuwa gidan su Raheema tun tana fitowa da kyar har ya shawo kanta. Soyayya sosai suke ma junan su tamkar su hadiye juna, to ana cikin hkn kuma sai wnn ibtila'e ya fadawa arziqin babnsa, to a iyayensu suka shiga maganar ba'a dauki wani lokaci mai mai tsayi ba aka daura musu aure abinsu cikin rufin asiri da temakon 'yan uwa na Hafiz din... *By 4 writers fasaha* [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 17. Iyayen Raheema sunyi rawar a zo a gani, saboda sun Kawata gidan Raheema kujeru ma seti biyu aka saka mata a falon kasancewa yana da girma sosai dakuma shida ne sai katon falonsu bayan yan kawo amarya duk sun watse sai yaba tsarin gidan suke. Bayan Hafiz ya sallami abokanshi ya shigo gida sakiyar gadon ya hangota sai kuka take, da sauri ya karaso wajenta ya rungumeta yana lallashinta ya mikar da ita tsaye suka shiga toilets domin yin Alwala dan gabatar da nafila. Wannan daren dai Hafiz ba zai taba mantawa da ita saboda sun raya daren Heema tasha Albarka ba adadi. Wani irin kulawa Hafiz ya dinga bama Heema burinsa ya faranta mata dudda dai bashi garesa a kokcn ba Amman yana qoqari, sunga rayuwa suma ,sosai hema tai haquri da yanayin samun mujinta in an samu ayi in ba'a samuba kuma a haqura, kullum suna manne da juna , komai tare suke yi. Inko zaya fita qwadago harda kukanta da kyar yake lallashin ta ya tafi ta zauna bisa daya daga cikin kujerun falonta ta yi tagumi da taga kadaici zai dameta sai ta kunna daga tayi sa'a kuwa an turo littafin da take mugun so nan fa ta fara karanta wani lokacin tayi murmushi ko tayi dariya ita kadai har karfe biyu tayi bata sani, da sauri ta kashe datar ta shiga toilets domin yin Alwala. Haka dai Rayuwrsu ta cigaba da tafiya tun Hafiz yana yi mata fada a kan ta rage karance karancen littattafan da take har ya zuba mata idanu yaga iya gudun ruwanta suna cikin wannan halin ta fara laulayi sosai take shan wahala musamman cikin dare kwana take taba amai sai da cikinta ya shiga wata shida ta samu kanta. Daga nan ta cigaba da sana'arta wato karatun falon nata ma sai tayi sati bata gyara shi ba , dakin barcinsu kuwa sai dai Hafiz ya gyara da kanshi ita bata da aiki sai tayi wanka taci ado ta zauna falo so uku abincinta yana konewa har fushi Hafiz yayi da ita duka da ta gyara Amma a banza a haka dai wata ranar juma'a Allah ya sauketa lafiya ta samu bby boye kyakyyawa dashi ranar suna yaron yaci sunan Sultan, saboda Hafiz ya nuna bai amince taje shan kunu gida sai mahaifiyarta ta aiko mata wata dattijuwa ta cigaba da bata kullawa na musamman, gidan ya gyaru sosai saboda matar kullum cikin aiki take bata gajiya ko kadan har Hafiz yaji aranshi dama ta zauna tare dasu ne. Heema tana yin arba'in Inna Rumana ta tafi kafin sati ungulu ta koma gidanta na tsamiya wato kazancin Heema ya dawo wataranar asabar sabar Takaici Hafiz ya mike yana gyara falon sai sallamar Mahaifiyarsa yaji abakin falon tashigo, subahanallah ni Amina me zan gani? Wato Hafiz sabar iskanci Yar aikinta ka zama? Yana shirin yin magana ta daga mishi hannu, yi mini shiri ko naci mutuncinka yanzun nan marar hankali tsoko kawai, ta juyo tana balla ma Heema harara ko gausuwar da take mata ma bata amsa ba tace, "Raheema ce wace irin mata ce marar tunani da sanin ya kamata? Kina zaune mijinki yana aiki tsabar lalaci da rashin sanin ciwon Kai to tun wuri ki gyara tun lokaci bai kure miki ba tana gama fadar haka ta wuce ta tafi tana ta fada". abubuwa dayawa dai sunata faruwa a lkcn harda na farinciki, domi kuwa arziqin mahaifin Hafiz yadawo sakamon abokansa nan guda 2 Alhj sabe da Alhj muttaqa sun dawo masa da dukiyarsa hrda riba ba adai(Ashe dasukaje qasan waje wani baban business sukai da kudin kuma sun fidda layukan da za'a samesu sbd ayanda sukaji lbrn business din bakaramin kudi ake qara samuba shiyasa sukabace 6@t basu ba labarinsu don niyyrasu su dawoma da mutumin kirkin abokin nasu doctor Ahmed surprise dan dukiyarsa tafi tasu yawa aciki ba kadan ba kuma gashi kuwa. Familyn Alhj Muhammad farinciki da gidiyan Allah babu tsagaitawa kuwa da sukai a lkcn. kankance mi arziki yadawo mazauninsa, a kuma shekarar ne Hafiz yasamu aikin soja kuma a babban muqami,snn gefe guda ga kasuwancin da sukeyi da mahaifinsa da sauran yayunsa da suma a lkcn sunbar aikin teaching sun zama manya manyan ma'ikatan gwamnati. gida hadadde gari guda haifiz ya gina Wanda babu ne kawai babu a cikinsa sultan da mamansa gata suke ta sha gun oga Hafiz dan a yanzun kam basuda matsalr komi na matsin rayuwa sai jin dadi, wata safiyar juma'a heema ta tashi da ciwon Kai zazzabi mai zafi gaske tana zuwa asibiti likitoci suka tabbatar mata da cewa tanada shigar ciki har tsayin wata biyu tayi mamaki sosai da bata gane cewa tanada shigar sa ba. nan ta kama kumbure kumbure har ta isa gida ta fada ma Hafiz yayi murna sosai saboda Hafiz yana son yara yayi mata kashedi cewa kada ta kuskura ta salwantar mishi da yaro idan ba haka ba zai saba mata badan ranta ya so ba. Haka dai ta cigaba da kulawa da yaronta Sultan yana da wata takwas ya cire kanshi nono haka dai abubuwa suka dinga da wakana wata ranar Alhamis Heema ta tashi da nakuda wannan karon bata wani sha wahala sosai ta haifo bbyn ta mace mai kama da Mahaifinsa ranar suna aka rada ma yarinyar Sultana. Tun bayan haihuwar sultana abubuwan suka Kara rincabe mata har watarana Mahaifiyar Hafiz ta zo gidan tana shigowa falon ta koma da baya da sauri saboda wani irin wari da kazani da suka yi mata sallama falon ya baci kaca kaca. Wayarta ta ciro ta Kira Hafiz tace mishi duk abinda yake ya zo gida tana jiranshi ba'a dauki lokaci mai tsayi sai gashi baima gyara parking motarshi da Kyau ya zo wajen Mahaifinsa yana tambayar ta lafiya?" Magana ta fara yi cikin takaici da bakinci "Hafiz ni wacece a wajenka?" Cike da manakin tambayar ya ce "Mahaifiyarta!" Ta ce "To idan har ka daukeni a matsayin Mahaifiya ina so ka Kara aure nan da sati biyu sati biyu kawai na baka ba shawara nake baka ba umarni ne ta sa Kai ta tafi". Ko motsin kirki Hafiz ya kasa yi yana mamakin wannan lamarin, da kyar ya daga kafarshi ya shiga falon ai da sauri ya toshe hancinshi saboda wani irin kazani da falon yake, Sultana da Sultan duk sun bata falon ita ko Heema sai shating take tana murmushi bata ma San ya shigo ba, da sauri ya fisge wayar a hannunta yayi gifa da ita, tana Shirin magana ya balla mata wani uban mari kafin ta dawo hankalinta ya Kara mata wani ta dafe kuncinta tana kuka sosai ta ce"Hafiz ni ka mara?" A zazzafe ya ce "An mareki din nace an mariki ko za ki rama ne? Sakacinki da rashin hankalinki ya janyo mini auren da Ban shirya ba, Ni na kasa gane ce wace irin mata ce? Kalli falon ki yadda ya koma sai ka rantse yayi wata uku ba'a gyara ba, dubi yadda yaran nan suka maida mini falo ko ina jurwayin futsarin su, tana Shirin magana ya daka mata tsama duk ilahirin jikinshi rawa yake idanunshi sunyi jajawur, wallahi kinji na rantse zan nada miki dukan tsiya idan kin bude mini bakin naki, me zaki fada mini? Yayi kofa ya juya ya nufi waje" da karfin tsiya ta daga murya yadda zaiji ta tace "Yo kayi auren mana Dan Allah ka auro mata goma idan ka isa marar mutunci kawai azzalumi Kuma ban yafe maka ba Marin da kamini ta fashe da wani kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro" yana jinta yayi banza da ita saboda yana komawa wajenta zai halakata a yadda yake jin zuciyarshi tana kuna shi yasa ya kyaleta ya shiga motarshi ya koma wajen aiki tare da damuwa mai tarin yawa, shi ba wani yan mata yake kulawa ba ballai a Kai ga maganar aure. Saida Heema tayi kukanta mai isarta ta mike ta gyara falon sab ta kunna turaren wuta ta yi ma yaranta wanka, ta shirya su suka zauna a falo tana Basu Madara da biredi wayarta ta dauka taga duk ya tarwatse ta Kara fashewa da wani uban kukan tana yi ma Hafiz Allah ya isa. Hafiz yana zaune a falonshi sai Mahaifinsa ya kirashi a waya yace mishi idan ya tashi daga aiki ya je ya karbo mishi sako wajen abokinshi, haka ko akayi karfe shida ya wuce gidan ya amso sakon a nan ya hadu da Zainab Babu laifi ta hadu yaji ta kwanta mishi a rai ba'a dauki lokaci mai tsayi aka daura musu aure Zainab ta tare a gidanta. Tunda Zainab ta shigo gidan Heema ta canza kadan tana kokartawa wajen gyara falonta ba kamar da ba Amma babu abinda ya canza gameda karance karancenta littafinta kullum nemanta Zainab take ita kuma bata kulata sai hidimar yaranta take, shi ne watarana bayan ta daki yaran da gudu Zainab ta Kira Mahaifiyar Hafiz ta sanar da ita saboda dama ta tsani ganin yaran a gidan hajiya Amina tana zuwa ta tafi da yaran wannan abin ya ma Zainab dadi sosai. Kullum maganar Hafiz yashe zai samu kwanciyar hankali a gidanshi. Wannan kenan. *Cigaban labarin* Innalillahi wa'inna ilaihin raji'un shi ne Abinda Raheema take ta nanatawa sanda take shirin saukowa daga bene,(dan tun bayan futan Hafiz gidan bata sake safkowa ba kasan said ynz dataji zuciyarta tasamu sassauci daga 6acin ran su zainab dasuka cusa mata hour kusan 7 dasuka wuce itada Fatima a hatsaniyarsu,) ynx ma tunawa tai d'ayar wayarta na falon Inda ta tashi mafarin fitowarta knn santsi ya kwasheta saigata ta gangaro kif a kan karamin tayin cikinta, qara ta sake saki duk ta jike da gumi tana ta cizan yatsa, Hafiz ko dayashigo gidan a lkcn dasauri ya qaraso a rude ya riqota sai sannu yake mata bata ma san Yana Yi ba saboda duk ta fice haiyacinta, wani irin murdawa cikinta yayi ta kurma wani uban ihu tayi Baya luuuu ta fada saman Hafiz idanunwanta suka rufe jikinta yayi sanyi. da karfi tsiya Hafiz ya shiga girgizata yana kiran sunanta mma Ina ko motsi Bata yi ba. dan girman Allah Heema kada ki mutu kibarni sune kalaman da yaketa nanata wa, ita dai Heema gata nan shimfide a tsaikiyar falon numfashin nata ya tsaya cak... kankacemi saiga zainab da Fatima sun fito jin Qatar heema, waro idanuwa Hafiz yai qirjinsa ba bugawa sakamon jini dayaga yanabin qasan heema yana malalowa yayinda zuciyar zainab kmr ammata albishir dantasan tsinanen cikin ne yake ficewa daga gidan. tsawa Hafiz ya dokawa fateema dacewa "Ina amfanin likitancin naki da baziki iya mata wani taimakon gaggawa ba kike nufi komi?"! Kamin Fatima tayi wani yunquri haba tuni harya sunkuci heema batareda da damuwar jinin sake binsa ba yayi waje da ita hankali tashe yakejin bazaima iya jiran wata fateema ba... a hargitse ya iso hospital din mahaifinsa... *By 4 writers fasaha* [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: .*♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 18. Isarsu hospital din keda wuya emargancy aka shiga da hema, a qalla manyan likitoci kusan 5 ne kewaye da ita suna dubata dan yanda jinin nata keta qara cigaba da 6ul6ulowa. Hafiz kuwa banda sintiri babu abinda yakeyi hankalinsa tashe dudda likitoci 'yan mata na hospital din nata neman shisshige masa da rangwada kodan yaje ya wanke jinin dayai fata fata da rigarsa Amman Sam baida wnn nutsuwar "it's OK tanz" abinda ke rabasu dashi knn haka suka gaji suka bar wajen gwiyoyi a sace, dan matuqa Hafiz ke matuqar firgitasu da tsantsar kyaun da Allah ya haliccesa dashi kamarshi ya tsarawa kansa shi, babu macen dazatai arba da handsome army man din nan bata firgita da bugun zuciyan soyayayrsa farad daya ba, saidai rashin ganin fuska ne yasasu basu iya bayyana masa soyayarsu a fili saidai a aikace, hakan na daya daga cikin abinda yasa Hafiz bai cika ziyartar asibitin dadyn nasa ba domin dazarar sun qyalla ido sun gansa zasuyita masa zarya aka da tambyar miyakeso akawo masa ne. dan qaramin tsoki yaja bayan bin bayan doctor hafsa dayai da harara data bar gun musamman da ita tafi takura masa acikinsu, haushinta yaji yaqara mamaye masa zuciya gani dayai mutum na cikin tension suzo su qara masa wani, a qalla Hafiz ya sake share kusan 3 hours snn yasamu ya zuqunna akan qafafunsa idanunsa a lumshe red lips dinsa na motsawa alamun addu'a yake a ciki . dan har yagaji da trying number dady Amman bata shiga may be ko wani uzurin ne yanasa isowa asibiti a lokacin, dasauri ya miqe ganin doctor blessing mele ta fito daga dakin da aka shiga da heema sauran doctors din na biye da ita a baya, har office dinta tajasa taimasa nuni da have a st, bayan yazauna gaba daya hankalinsa na gareta, babbar likitace qwararriya ata fannin matsalar mata Wanda shekarunta zasukai 55 a yanzun Amman tsabar hutu yasa bazakai tunanin takai hakan ba zasuyi kusan sa'a da momynsa. Hafiz yakad'u matuqa dayaji tana sheda masa zubewar cikin dake jikin heema dudda sunyi iya qoqarinsu amman Allah bai yarda ba, wanda dole suka ida yi mata wankin ciki ynzun tanacan tana barci sakamakon alluran da suka samata a drip kuma sun bata bedrest na tsawon sati guda domin samun nutsuwar mahaifarta. sosai idanun Hafiz suka kad'a jajir kawai sadda kansa yai a jikin table din gabansa zuciyarsa na fat-fat, har ga Allah ya qwallafa rai a cikin jikin heema domin yanada son yara a rayuwarsa matuqa, jin ynda doctor din keta tausarsa yasashi lumshe ido gamida had'iye wani busassan miyau. tunowa dayai Allahn daya basa wnn din shi zai sake bashi wani, sosai yake jan adduo'in tausan zuciya a ransa snn yasamu qarfin gwiwan Barin office din bayn yasamu excuse din shiga room din da aka kwantar da heema din, sosai yake cigaba da tausar zuciyarsa ahankali yake takunsa uwa wani patient don idanunsa na qasa kawai da zuciyarsa yake nakaltar inda zai dosa zuciyarsa babu cikakken dad'i. babu zato yaji sunyi karo da juna kamin ya dag'o yaji an furta sautin "washhh Allah na abbu"!!! dasauri yakai dubansa gabansa dudda baiga fuskarta ba dan a lkcn durqushe take a gabansa sakamon turo qofan da yayi zai fito daga office din doctor blessing ita kuma ta zo shigowa kowanensu Yakama handlng din kofan Amman shi yarigata fara turowa mafarin knn gegen for head dinta ya dan bugu da qofan harta duqe qasa tana cigaba da furta wash idanunta a runtse tana yarfe hannnu lkc daya hawaye nabin kuncinta batareda ta sanma suna zubowa ba, zuba mata sanyayyun idanuwansa yai dake saqe da damuwa still gamida dan duqowa gareta tana furta "sorry bansan akwai wani a wajen bane.. dasauri ta miqe tunowa da halin da mahaifinta keciki tuni zafin ciwon ya dauke mata lokaci daya suka dubi juna. wani irin mummunan bugu zuciyar Hafiz tai lokaci 1 yaji numfashinsa na masa seizing dan cin karo da asalin kyakkyawr fuskar yarinyar dayai wacce kalarta yayi kama da usulin Fulani camaron..kasa cigaba da mgnr dayakeyi yai ya tsaya can yana binta da kallo.. siraran labbanta yaga sun motsa a hankali daqyar yaji ta furta"bkm nayafe maka" ganin datai yayi tsaye a hnya yakasa wani kyakkywan motsi sai binta da kallo yake uwa maison gano wani abun a jikin baby face dinta, aikam da sauri zagaye sa tawuce zuwa office din doctor blessing tana shiga tayi kneeling a gabanta murya na rawa ta fara furta "dan Allah doctor ki taimaka aiwa babana aikin nan wlh kuwa da zarar kawuna yadawo zamu biya kudin, please doctor kitaimaki rayuwar abbuna, wlh ko aikin sharar asibitin nan naku ne zanyi muku koda kawuna baidawo ba da wuri har mu biyaku kudin ku barema nasan yayana zai dawo n...daka mata tsawa doctor blessing tayi gamida furta "hey stop girl, oya get out ko angaya miki nan wajen wasa ne?, to bari kiji I swear to Jesus nan da 1 hour in baku kawu dubu 300 nanba ba aikin babanki zamu tarkataku ne muyi plshing naku a waje dan nan ba asibitin mahaukata bane...nonsense girl I say get out"!!!! *By 4 writer's*😍 [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: .*♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. *Muna wa daukacin musulman duniya murna ansha ruwa lfy Allah ya amshi ibadunmu aminn.* ~Happy salla dears~🙋‍♀️ *Masha Allah mundawo yanzun matan Hafiz zai daura muna godiya masoya* 20. *Matashiya....* Motsa red Lip's dinsa yai gamida shafar kwantaccen sajen fuskarsa wanda keta sheqi. fararen idanunsa ya sake sauqewa a kanta daga nan inda yake tsaye bayan maida wayar sa a aljihun jeans din jikinsa na kakin sojoji dayai had'e da rigarsu da pacing cap dinsu. "Mike damunta to?!!!" tambayar da yaiwa zuciyarsa knn a farko. zuciyarsa na tunanin shin ya qarasa gunta yaji damuwar ta koko ya koma wajen heema dan qara rarrashinta akan rashin da sukayi?" bai tsaya sake tunanin komi ba ya cira qafarsa gamida dosar inda basmah take a zaune, ta had'e kai da gwiwa sam batasan da tsayuwar mutum ba a gun, dudda tanajin tashin wani sansanyan perfume a gun amman saitai tunanin ta dauro ko masu gittawa ne ta wajen, koda ya isa inda take bai sake cewa uffan ba tun bayan sallamar sa ta farko yaji shiru ga alama ta zurfafa a tunani ne, zura hannuwansa duka biyun yai a aljihun sa gamida yin gyaran murya mai sauti. a zabure ta dago da fuskarta babu bata lokaci idanunsu suka sake had'ewa a cikin na juna a karo na 2 a haduwar su tun farko. miqewa tayi tsaye da dan sauri tana Gyara zaman hijab dinta gamida furta "mlm wani abu?" bai bata amsa yayinda ita kuma jikinta ya fara sabuwar rawa dan ko a tunaninta doctor ce ta turo mata wnn sojan yayi musu fatata sbd basu biya kudi ba har yanxun, wahayen da suka zubo mata nai tai saurin shareware ganin datai fuskarsa babu alamun wasa dasauri ta sake ja da baya ganin yana sake takowa gabanta, abinka da tsoratacciya tuni ta fashe da kuka tana waige waige uwa wacce ke neman hanyan guduwa, Aiko da sauri ta raba sa zata wuce... "inasan kiban minti 1 zuwa 2 zamuyi mgn dake" ai kamar yasata qara sauri dan kuwa sosai dakakkiyar muryarsa ta sake bugun zuciyarta da gudu gudu tabar gun ta shige dakin da aka kwantar da abbu har tana had'awa da tuntube, itadai fatanta ta tserewa sojan nan mai bada tsoro dudda kallo 1 data masa a yanzun taga ba qaramin kyakkyawa bane amman tsabar tsoron datakeji nasa a lkcn ya danne tunanin kyawan fuskar tasa a zuciyarta, a rude ammi ta ga basmah ta shigo dakin tana haki, dagudu ta rungume maman tana sakin kuka abbu dake kwance yana numfashi daqyar Amman ahaka ya ke kokarin ruqo 'yar tasa yaji dalilin gigicewarta haka, yayinda ammi keta famn hero tambayoyi lfy, daqyar basmah ta riqo hannun abbu da ammi tace "Ammi inaga sun turo mana sojoji ne su koramu a asibitin nan inda mun gagara biyansu kudin aikin da za'aiwa abbu, ammu mukama abbu mutafi dashi gida kada suzo su sake tabo mana lafiyan Abba sojiji basuda imani ammi mutafi...mutafi... hawaye abbu yakeyi hakama ammi gabaki 1 duniyar tai musu qunci, basu taba tunanin haka talauci yake da zafi ba, amman bakomi akwai Allah domin Allah shine mafi sanin dai dai ,Allah na sane dasu kuma dukkan wnda ya maida lamurransa garesa bazai taba ta6ewa ba, ganin da ammi tai lokacin da aka ibar musu ya wuce da kusan minti 10 , da sauri ta miqe tafara hada kayansu yayinda basma ke kokarin tada mahaifinta sukaji an banko qofa da qarfin gaske, doctor blessing ce ta shigo wasu maza guda 2 na take mata baya da kalar wani tsanwan uniform ga alama security din hospital din ne. nan tafara musifa cikin gwamatsattsiyar hausar ta take furta "oya oya let's go talakawan banza kubar mana hospital tunkan nasa amun fata fata daku dan asibitin nan bana faqirai bane, bacin tsiya da tsabar talauci kunsan bakuda kudin jinya zaku wani kwaso jiki Ku nufo mana hospital ko? to saidai Ku tafi wata matsiyata kawai dakikai marassa daraj.... maganar ta datsewa tai sakamakon wanda tagani a gabanta yana jifanta da wani fititannen kallo ko dauke idanunsa baiyi ba a kanta, "sorryy sir" abinda mazan security din sukace masa knn da sauri bacin wani hayaqaqqen kallo daya koma aika musu suma da musu alamun su fice, dasauri suka bar room din kuwa. Hafiz ya dawo da kallonsa kan doctor blessing datai tsuru tsuru gaba daya a kidime take dan batasan Hafiz din yana gun ba tun data fara wulaqancin nata ya shigo sai ynz ya ida bayyana gabanta, jikinta har rawa ya fara tsoronta kada ya fadawa dadynsa doctor Ahamed har hakan yazamo silar barinta asibitin dantasan doctor Ahmed bai lazumci wulaqanta wani ba a cikin asibitinsa ba ko yaya mutun yake, kowa kuwa yai gigin hakan saiya fuskanci hukuncin sa, tuni jikinta ya sake kabewa da rawa qafafunta sun gagara tsayawa waje daya har batasan sanda ta durqushe a qasan gun ba tana furta "sorry woo sir Hafiz,! i mean ba da haka nai niyyan musu ba I beg you kada ka fadawa yallabai pleasesss and please..!!!" rai bace Hafiz ya furta... *From 4 writer's😍* ~Fasaha online writers (f.o.w.)~ *Muna baran addu'anku sisters 1 daga cikin marubutan matan Hafiz bata lfy Raheenat Mahmoud👏🏼*. [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 19. Cikin gigicewa da tsoron tsawar da doctor blessing take mata yasata sake fashewa da kuka ta na durqushe sosai kan qafanta, ta furta "to doctor na amince amman dan Allah kimana haqurin zuwa safiya inbamu kawo kudinba saiki koremu kinga yanzun inmun dauki abbun mu mun tafi dare ne qarfe biyu da mintoci fa nasan ko abin hawa wuya zai mana"!. hararta doctor blessing tai tace " jinyi s'a ni mace ce mai son abu mai matuqar kyau dan haka kije kinci albarkacin tsantsar kyawunki yarinya, amman kisani gobe 11:nasafe inbaku kawo kudin aikin nanba nazo kada kuyi mamakin wulaqancin dazan muku, mtsww mutane HK kuke kodan kunga mai asibitin na tausaya muku yanawa wasunku aiki har kyauta?! to shidin bainan ni kuma daidai nake da kowane qaramin dan iskan talaka, talakawa kunada kudi kuki fiddowa ayi muku magani Amman said ku tsaya kunai musu dogon buri, mtsww dalla bacemin da gani "dasauri ko ta miqe tabar wajen ko ganin gabanta batayi, can wajen asibitin ta nufa tazauna qasan wata baranda ta had'e kai tana kuka, gaba daya duniyar jitake tana mata yawo a idanunta, dudda dare ne harya raba alokacin amman Sam ko alamun bacci babu a idanunta. daqyar ta samu ta rarrashi kanta ta lumshe idanunta tana hadiyar kukan nata kanta jingine da wall din gun tana karanta kowace addua tazo bakinta ta samun nutsuwa. jitai an dafata gamida furta "basmah" dasauri ta bude idanunta jin muryan amminta, cikin dabara ta goge hawayenta gamida qaqaro myrmushi. zuba mata idanuwa amminta tai tace"basmah bazaki daina kukan nan haka ba ko? ciwo fa ba mutuwa ake bane tun jia da muka zo asibitun nan kike faman kuka yakamata ki sarara wa zuciyanki kinji dan Allah, insha Allah jikina yana bani malam zai tashi kiyi haquri, ajiyan zuciya basma ta sauke gamida furta kiyi haquri ammuna wlh bansan snda kukan ke zuwa ba, sosai nake tausayan abbun mu, ammuna cutan nan na matuqar wahalar dashi kiduba fa ammu ko numfashi daqyar abbu yake saukewa ga zubar jini a jikinsa ammu shiba mace ba komi ba, kuma Yaya tunda yatafi bai dawo ba naje wajen doctor na roqeta suyi masa aikin nan inyaso kodaga baya ma biya ko ma ni su riqeni anan din harsai mun biyasu amman sunqiya ammi..kasa ida mgnr tai ta rushe da wani sabon kukan mai jijjiga jiki. zama ammun tayi kusa da 'yar tata takasa furta komi gaba dayansu suka shiga zurfaffan tunani rayuwarsu ma. *Suwaye Ammu da Abbu da Yaya da basmah ne?* Mlm Muhammad Osama ladan haifaffen qasar Cameron ne gaba da baya uwa da uba da 'yan uwa suna can, koda Mlm Muhammad Osama ladan yatashi mutum ne mai matuqar nacin neman karatun addini hakane yasa yatashi cikin tsantsar ilimin islama wanda kankacemi a shekarunsa a aduniya kusan 58 yazama babban malamin da duk yankinsu babu Wanda bai sansa ba a fannin ilimin Islam, tafsir tafsir wa'azuzzuka dasauransu shima ba'a barsa a baya ba, matarsa guda daya mai suna maryamu, wacce yaranta ke kiranta da ammu, sosai yake gudanar da koyawar sa makarantu2. saidai akwai wani cuta da Mlm Muhammad Osama ke fama da ita tun tashinsa Amman bata ta'azzara ba saida girma ya fara shigarsa snn. to koda ya ankara da ita saiya fara ziyartar asibitoci karbar magani cikin ikon Allah saigashi dayasha magungunan shiknn yakan samu sauqi, musamamn wani doctor Hussain daya daurasa kan magunguna masu dausashe cutar. Yaran mlm Muhammad osama 2, namijin shine mus'ab sai macen basmah, Mlm Muhammad nazuwa cikin yankaunan garuruwa domin gudanar da kasuwancin sa, sai yai yan kwanaki snn yadawo gida. cikin ikon Allah sai gashi yasami uban gida suna siyar da hatsi a nan kano, dawasa da wasa har abokin Mlm Muhammad Osama ladan wato Alhj muttaqa yajawo ra'ayinsa kan yadawo nan da iyalansa a garin kano din da zama,a memakon jeka kadawo dazai tayi kusan kullum Inda kasuwancin nasa yafi qarfi anan kano din. saigashi Mlm Muhammad Osama ladan baisami Marsala ta fannin iyayensa ba suna samusu albarka adawowarsu kano din. Ahj muttaqa mutumin kirki ne matuqa kowa ya rabesa saiya ji dadi, dan haka ganin aminin nasa mlm Muhammad osama ladan yadawo kusa dashi, shida kansa ya basa kyautar wani gidansa mai dakuna hudu da girman tsakan gida da qatuwar baranda ga famfo a cikinsa haddda rijiya , daga wajen gidan kuma akwai baranda mai girma, Mlm Muhammad Osama ladan yayi godiya sosai haka suka cigaba da zama cikin aminci. ahaka suka kwashe kusan shekara yayinda Mlm Muhammad Osama ladan ya bud'e makaranta dud bayan sallar isha'e kullum shi Mlm Muhammad Osama ladan ke koyarda mutane manya nan a kofar gidan nasa hadda Alhj muttaqa kuwa cikin daliban, wato yanda kasuwancin Alhj muttaqa da Mlm Muhammad Osama ladan ke tafiya shine ,shi Alhj muttaqa ke kawo kaya shikuma Mlm Muhammad Osama ladan ya karba ya rabawa abokan kasuwancin su in an siyar saiya basa nashi kason, sai gashi da kudaden da yake samu a wajen Alhj muttaqa dana hannunsa shima saiya kama qaramin shago ya saka kwanikan hatsi wato su gero dawa alkama, shi kuma alhj muttaqa saiya qara masa da kyutar buhu 2 na masara 1 na ridi daya na wake, shima ya fara cin gabn kansa dud shekara kuma yana komawa Cameron yayi noma snn yadawo wajen iyalinsa. ashekar 2020 ne Allah ya amshi ran iyayen Mlm Muhammad Osama ladan Wanda suka rasu ata hanyar 'yan fashi da makami da suka dirarwa yankin shiyyarsu sukai kashe kashe suka kwashi dukiyoyi sukai gaba. sunji mutuwan abbu har suma yai lkcn da lbrn ya iske su SBD tsabar firgici,amman haka aka share makoki watansu guda da dawowa kano shida iyalinsa bayan rasuwar iyayen nasu sai kuma babban amininsa Alhj muttaqa shima ya amsa kiran mahaliccinsa ta hnyar hatsarin mota a hanyarsa ta dawowa daga fatauci a birnin gwari, sosai mutuwar ya girgiza Mlm Muhammad Osama ladan dan har rashin lfy saida ya kwanta ta kwana 2, haqiqa yayi babban rashi na aminin qwarai dud duniya baida amini na qut da qut kamrsa, yayi kuka yayi masa addua da fatan halinsa na gari ya bisa dan haqiqa bashi kadai ba ya sheda alherin Alhj muttaqa garesa kowa ma ya sheda, kowa kaji yabuda baki yabon sa ake. (damn ance shedun duniya sune ba qiyama Allah kadatar damu amin) wata 5 da mutuwar Alhj muttaqa tsohon ciwon Mlm Muhammad Osama ladan ya taso gadan gadan Wanda har saida suka dangana da babban asibiti dadyn Hafiz, likitoci sun sheda aiki za'ayi masa a fidda masa cutar dake cikinsa wacce take sashi zubda jini kuma kudin aikin zai kama dubu 300 gashi basuda gaba basuda baya, dan d'an jarin Mlm Muhammad Osama ladan din baifi dubu 100 ba a yanzun, hidimar rayuwa ga dawainiyar karatun iyali da sauransu sai dai godiyan Allah, mus'ab babban dan Mlm Muhammad Osama ladan Wanda shekarunsa 31 yana mataki na qarshe a karatunsa na digree yayinda maibi masa itace basman a shekarunta ynzu 19 tana matakin qarshe na secondary school wnn knn. a yanzun haka tun jia da likitan yasheda musu kudin aikin mahaifinsu sukai yanke Shawara shi mus'ab da mamansa kan yaje can gida Cameron ayiwa gonar ta kudi wacce ta gada a wajen babnta konawa yakama asiyar yakawo kudin saisu biya, to tun jia da azhur yatafi amman har yanzun washe garin ranar har gashi dare ya qara shigowa amman shiru kakeji bai dawo ba, kuma cikin awannin da aka dauka za'aiwa Mlm Muhammad Osama ladan aiki saura awa daya shi baccin da aka qara musu lkc zuwa safiyan gobe da basusan ynda zasuyi ba. *cigaban labarin* ammi da basma sun yi jugum jigum bayanda basmah ta shedawa ummun ynda sukayi da doctor blessing ynz suna jiran hukuncin Allah, gashi babu mai waya a cikinsu bare a kirasa aji lfy( Dan ita basmah babnta yahanata amfani dawaya yace saita gama karatu zai siya mata) daqyar ammi tashawo kan basma suka tashi daga bakin darbejian sukayo alwala gamida gabatar da salla kan wata baranda da majinyata ke hutawa a wajen sunyi addu'a sosai kan samun lfyn abbu. sunanan har saida sukayi sallan asuba gari ya waye basma tasiyo musu kalaci wajen asibitin sukayi snn suka wuce dakin da aka kwantar da Mlm Muhammad Osama ladan danasa a hannunsu, har lkcn kwance yake komotsawa bayayi sosai, saidai yakalli wnn ya kalli wnn saikuma ya rufe ido, cikin boyewa basma ke share hawayenta da dogon hijab dinta kanta a qasa. cikin dabara ammi take basa kalacin , luddai 3 yai na koko daqyar snn ya koma ya kwanta2 Wuzin 10 na safe nan daliban Mlm fa sukaita zuwa musu yamai jiki da dan alherinsu, sam basuji labarin kudin da ake nema ba tabbas da sai sunyi masa karo karo to ba'asin shine sam ahalin Mlm din basuda tabi'ar roqo shiyasa ammi bata d'aga mgnr ba bare basma. su daliban sunzata rashin lfy ne daine ke damun Mlm din nasu, fatan samun lfy da addu'@ sukai ta masa dud Wanda yazo, basmah kuwa kadan kadan zata dubi agogon hannunta tana kallon lkc fashewa tai da kuka sanda taga saura 1 hour qa'idan korarsu asibitin ya cika. a can gidan Hafiz kuwa daqyar yakirasu yashe musu halinda aje ciki, jin dasukayi heema ta farfado amamn babu labarin ciki yabi ruwa, murna kawai zee keyi yadda sufa a kan gado, dasauri fateema tanufi shashin zee domin ta kai mata guman heema(dan a zatonta ita kadai Hafiz yakira ya sheds wa) nan taji zee nata dariya hadda kyakkyatawa ga alama waya ma take, labewa fateema tayi tan sauraronta, nataji zee nabawa qawarta lamra labarin wato haqarta ta cimma ruwa na ruwan kilin dataje ta watsa a matakalan bene sanda taji Heeman naqoqarin fitowa daga dakinta, dankomi gabn ta akai tundaga sulmiyowanta a bene kawo shigowan Hafiz a gidan, danhaka ranta wasai tashiga zuba zance hadda mgnr dataiwa fatiman na qarya cewa Hafiz baison haihuwa. ba tabar gunba saida taji zee ta gama wayan, sosai Fatima ta shiga kidima, da tashin hankali,lallaima wato ita wnn muguwar matar zata yaudara, gashi ta riga ta banbanka ma cikinta kwayoyin hana haihuwa, "tab to wlh saidai ayi mutuwar kasko na rashin haihuwa agidan nan, yadda ban haihu ba ba shegiyar da zata haihu kuwa daga wnn lkcn". abinda Fatima ta furta knn tabar gun. fateeam kuwa daman Hafiz ya bata umarni ta shiryo wa heema abinda zataci dan haka tai amfani da wnn damar cikin kakkauran tea din data hadawa heema hadda wasu mugayen qwayoyin lalata mahaifa gaba 1 ta saka mata a ciki tana dariya a fili take furta "yanda nasha kwayan nan nima babu wata shegiyar dazan bari ta dauki ciki a gidan nan( in Baku mnta ba masu karatu sanda zee keyin wayan qarya kwanki ai fateema tajita tana fadar cewa Hafiz baison haihuwa to tun daga lokacin ita fatiman tazata da gske ne tajetasha wasu magunguna Nasu na likitocin wanda haihuwa sai illa masha 'Allah, to daga baya sai ta fahimci anya ba qarya Zee takeyi mata ba, duba da ynda taga yake tarairayan yaransa sultan da sultana, sai ynz dataji gskian zance a bakin zee zarginda tk mata ya tabbata. qutawa tai tana share qwallan baqinciki dan haka data gama girkin a yanzun tafakaici idon zee tajuye mata nata maganin a abinci wato cikin miya, dayake tuwon shinkafa da miyan agushi tayi musu hadda asibitin, danhaka qwayar ma datasawa zee irinta heeama ce, daukan abincin tai har daki takaiwa zee uwa basune sukai fada dazun ba,zee kuwa ta yatsine fuska uwa bataji dadin ganin abincinba, nankuwa noqewa tai dan cikinta fall yunwa, dan haka fatema na fita ta hau zaqar abincin nan ba ko bismilla uwa Allah ya aikota, saida ta cinye tas nan tayi gyatsa tamaida kayan kicin ta dawo tai kwanciyarta tana charts hankali kwance., Fatima ta shirya tsab ta dukar basket din abincin ta fito tashige motarta direct tanufo asibiti zuciyarta cikeda mugun quduri. Hafi kuwa tun bayan daya samu yajanye qafansa daga Inda suka hadu da yarinyar nan yanufi dakin da aka kwantar da heema zuciyarsa kwata2 kamanin yarinyar taqi goge masa, sai yaji ma yana kwadayin sake son ganin baby face din nan nata da sound dinta "bkm nayafe maka" abinda yatuno knn a mgnrta dashi 1, samun kansa da d'an sakin murmushin kasan lebe yai, ga alama yarinyar nada sauqin hali, ahaka yashiga dakin da heema ke ciki yanayi yana waiwayan ko Allah zaisa yasake *gamdakatar* da ganin yarinyar amman shiru dan HK jiki a matuqar sake sanyaye ya qaraso bakin gadon da heema ke kai, kallonsa heema tai kawai sai ta fashe da kuka danta tabbata babu cikin jikinta kuwa dudda qwallafa rai datai dashi itama,.... zama Hafiz yai gamida kamota zaune ya rungumeta tsam a jikinsa yana d'an bubbuga bayanta alamun rarrashi...karar wayarsa yasashi dan janyewa daga gareta, ganin hajiyarsa CE yasadhi saurin barin gun, waje ya fita ya daga wayar nan take cemasa taga missed Cull dinsa ynz lfy? Nan yasheda mata hinda heema take ciki, sosai hjyn taji tausayin heema dan haka tacewa Hafiz gatana zuwa asibitin ta dudata, dan a lokacin ma yakeji daga bakinta ashe dadynsa yayi tafia Egypt. Ajiye wayan yai yana shirin juyowa ya koma dakin heema idanunsa suka sake hango masa yarinyar dayake mararin sake gani a rayuwarsa, sosai yayi mamkin yanda ya hangeta tawuce tana share qwalla, kan yayi wani motsi sai gashi Fatima ta 6ullo a gabansa hannunta dauke da basket din kalacin su, saida ta gaishesa hadda masa yamai jiki snn tawuce dakin da take tunanin heema na ciki, yayinda shi kuma yajuya Inda yarinyar take bai ganta ba, aqalla yayi 3 mnt yana dube dube bai hange ta ba, d'an tabe baki yai gamida daga kafafunda alamun oho harzai juya kmr ance ya kalli setin wata darbejiya, aiko canya hangota ta hade kai da qafa alamun kukan takeyi, tsura mata ido yai sosai daga nan Inda yake tsaye yana hangota, lumshe idanunsa yai lkc daya yaji shigowan text message a wayansa, zaro wayan ya duba, major general dinsu ne me Neman sa a barrack ynx, abinda saqon ya qunsa knn, motsa red Lip's sa yai gamida shafar kwantaccen sajen fuskarsa Wanda keta sheqi. fararen idanunsa ya sake saukewa a kanta daga nan Inda yk tsaye bacin maida wayansa a aljihun jeans din jikinsa na kakin sojoji dayai had'da rigarsa da facing cab dinsu, "mike da munta to?!!!" tanbayr dayaiwa zuciyarsa knn a farko. zuciyarsa na tunanin shin yaqarsa gunta yaji damuwarta koko Yakoma wajen heema dan qara rarrashinta akan rashin da sukayi??? *To readers insha Allah nan zamu tsaya a labarin Matan hafix sai Allah yakaimu angama azumi snn zaku sake jinmu insha Allah mun dawo gareku.* *Allan datar damu albarkar dake cikin watan Ramadan amin ya karbi adduo'inmu ya yafe mana yabiya mana buqatanmu na alhreri amin*👏🏼 *Bissalam🤝🏻* *By 4 writer's😍* [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. *Sisters mungode da addo'inku ga marar lafiyarmu Allah ya qara zumunci a tsakani🤝🏻🤝🏻* 21. ...Rai bace Hafiz ya furta "dakata naji komi daga bakinki doctor blessing basai kin cemun wani abu ba, yana gama furta hakan ya zaro wayarsa yana lallatsawa, sosai Dr blessing ta qara tsurewa dan tabbas ranta ya bata mahaifin sa zai kira, bata Ankara ba ko taji hawaye na biyo mata itako ta shiga ukku da wnn aikin take ciyarda kanta da yaranta ta fantama iyason ranta tayi qaryarta ynz idan aka rabata dashi ai karyarta ta qare mutane dariya zasuyi mata musamman wanda takewa kallon hadarin kaji. Sukuwa su ammi suncika da mamakin abinda ke faruwa wajen, tambayoyi cikeda cikinsu fall, shin wnn sojan mike hadinsu da Dr blessing haka har take durqushin bashi haquri dudda rashin kirkin nata? (dan kwata 2 basuyi tunanin shi d'an mai asibitin bane) kuma ga alamu shi ba likita bane to ya akayi ne?'' tambayar dake cigaba da kewaye kwakwalunsu knn amman babu damar yi. dan shi kuwa abbu a lkcn ma yaji kamar an tsokano masa ciwon nasa, shi kadai yasan yanda yakeji don sama sama kawai yakejin mike faruwa yayinda basmah har lokacin batabar sharar kwalla ba hannunta cikin na abbun ta. "Hello bro kana inane? OK to please ina hospital din ku shigo please kaida bro nuran, OK ina sauraranku ynx" Katse wayar yai, ya medo dubansa ga Dr blessing fuska babau annuri ya furta da yarenta "nawane kud'in aikin nasu" da sauri ta sadda kanta qasa tana in ina tama kasa mgn, biyoni, abinda yace knn yajuya ya har zai fita saikuma yadawo gabnsu ammi fuska a dan sake dudda har lokacin ransa babu dadi ya ce "kuyi haquri dan Allah ba aladar asibitin nan bane wulaqanta mutane mai asibitin ma bai laminci haknba, kunsan mutane akwai d'alihan akwai salihan ako inane ammn kuyi haquri kada ku tafi ina zuwa, kamin ammi tace wani yayi saurin ficewa itama Dr blessing tabi bayansa jiki babu kwari. basma ta dauke idanunta akansa gamida ajiyesu kan na amminta bayan ta share kwallan shigewa tai jikin ammi tana sakin wani sabon kukan qasa qasa. ** fateema kuwa koda ta shiga wajen heema Sam bata nuna mata wani mugun hali ba saima rarrashinta take da bata haquri kan rashin da sukayi na asaran beby, har take bata qarfin gwiwan kada tadamu dan mijin nasu ai gwarzo ne zasu samu wani babyn soon kada ta damu. a zuciyarta kuwa cewa take munafuka keda haihuwa a gidan Hafiz saidai kuga anayi keda dayar munafukar zee, wlh mutuwar kasko zamuyi gaba daynmu ynda ban haihuba kuma kunyi kadan, fatana dai kidai sha tea din nan komi zaimin dai-dai ne. cikin kissa ta daukowa heema kakkauran tea din nan data hado mata Wanda pills din datasaka a ciki sun jima da gama narkewa, wani munafikin murmushi ta saki gamida gyad'a kai ta cije lips , ahaka ta juyo ta dawo ta zauna kan gefen bed din da heema ke akai tace "sannu heema amshi tea din nan kisha nasan zakiji dadi 'yan hanjinki zasu warware dan nasan baki sawa cikinki komiba, kuma abinci ki da kikafi so ma shi nayo miki kici ko kyaji karfin jikinki dan zama da ciwo ga yunwa mu likitoci munsan ba qaramin illa yake sake haifarwa patients ba" jiki babu kwari heema ta amshi cup din tareda qaqaro murmushi dudda bata buqatar tea din amman ta furta "ngd da kulawanki gareni fateema..., katseta fateema tai a d'an murnushe ta furta " shihh,,,, kisha tea din dai ai babu gdy a tsakaninmu sbd na fahimci ke mutuniyar kirkice heema fiyeda zee kuma insha Allah zaki sameni da koyi dake a kyawawn halayenki musamman na haquri da kauda kai, bazan qara biyewa zee ba zanso mu had'a kanmu mu ukun nan a matsayinmu na *matan Hafiz,* fad'a ya qare a tsakaninmu insha Allah oga Hafiz yagama kukan rashin jin dad'in mu'amalanmu da juna a gidansa saidai san barka inda ynz tafiyarmu tazama d'aya daku" taqarashe mgnr a sigar wani rainin wayau. heema ko ta aminta da gaske fateema take mgnrta har zucci, sai murmushi ta keyi taji kaso cikin 100 na damuwar 6arin datai kashi 60 sun tafi, fateeam ganin kamar heema na jinkirin shan tea din gashi batason wani ya shigo ya rosa mata tsari ga kuma hafiz tabarosa waje tadauro ya shigo ynz musammn ma data lura kmr heema bata buqatar shayin abincin take buqata gashi kuma iya tea din ta saka maganin kuma tasan Hafiz na shigowa inya fahimci tafi buqatar abincin to tabbas shi zata ci, danshi bai lamunci takurawa wani ba a rayuwa kan ra'ayinsa da sauransu,dan haka fateeam amsar cup din tayi daga hannun heema a yaudare ta nufi bakin heeman dashi tana furta "please sha kinji sis... *By 4 writers👩‍👩‍👧‍👧😍* [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 22. "Please sha kinji sis daure ko kyaji kuzari kincin abincin bashine mafita ba". ahaka heema ta dinga kurbar tea din badan tana so ba, yayinda fateema bata sauke cup din a bakinta ba face saida ya zama empty. ajiye cup din tai gamida sakin wani narkakken munafikin murmushin jin dadin ta gama aikinta, tasan inda har heema tai gigin shan shayin nan data sawa wnn hatsabibiyar qwayar to haihuwa ko tarigaya datayi bye bye da ita, yayinda a fili fateema ta saki 'yar dariya tana kakkabe hannuwanta tana cewa "shikenan ay fam fam fam, bagashi har angama da wuce wajen ba, yanzun zaki iya cin abincin in kinso" kallonta heeama tai da mamakin jin kalmarta ta qarshe "in kinso?" kmr dai ba ita bace ynz ta gama lallaba ta kan tasha tea ba? to kodai wani abun ne ta shirya mata Dn itakam ynz kishiya tajima da sanin mugayen halinta, dasauri kuma ta kauda zancen a ranta tana tunanin ai koyaya ne Fatima tafi zee kirki inda ita ko leqota bataiba gashi ita fateema tazo har ma tana lallaba ta akan taci abunci Wanda mijinsu yadace ace yana wnn fagen bata wnn kulawan yanzun bawai kishiya ba, saitai tunanin may be Fatima bata son matsa mata ne kan ta qaracin wani abun kuma tunda tasamu ta shanye tea din duka, murmushi heema tayi gamida furta"zubomin d'an kadan shima dan kince abincin mutumina ne kikayo, inyaso shauran naci in an jima" miqewa fateema tayi batareda tace komiba ahakan tazubo ta ajiye mata plat din, ngd" cewar heema wa Fatima, wani guntun murmushi tai tace nima ngd sis heema, tayi mgnr a qudundune (wato bima'ana godiyarta Kn temakwa datai tasha maganin nan batareda sanin ta ba) cokali uku tai ta ajiye cokalin tace "fateema ko kinga yallabanmu kuwa?" janye fuskarta fateema tai daga kan wayarta daga latse latsen da take kamin tadan tabe baki tace "uhm dazun dai da zan ahigo nabarosa waje yana waya kilan wani uzirin ne ya taso masu kinsan aikinsu akwai ujila" shuru heema tai gamida tunanin duka duka yaushe aka auro ta ko watannni bata rufaba dahar take fada mata ujilar aikin mijinta itada ta share Sama da shekaru taredashi tasani tasan3 Indai aikin soja ne babu zama to wa kuma zaizo yabata lbr daga baya?, d'an murmushi dai tayi gamida gyada kai tareda furta "hakane fateema Allah medo mana da shi lfy" fateema tace "amin" a taqaice gamida zura earpieces a kunne tanajin kid'a abunta, yayinda heema ta kishingida hannunta a saman cikinta idanunta a lumshe qasan zuciyart na qarajin rashin dadin zubewar cikin nata still. Hafiz kuwa tun fitowarsa a room din su abbu yaja bakin motarsa ya tsaya ransa bace, ahaka doctor blessing ta iso ta samesa tana dad'a basa haquri aman ko kallonta baiba saima kallon watch din hanunnunsa dayake famanyi time to time, isowar yayun sa haisam da imran ne yasa shi miqewa tsaye sosai daga jinginar dayai a jikin motar tasa, yayinda Doctor blessing ta qara tsurewa ganin antafo harda haisam dan shima zafine dashi zata iya cewa ma kwamma kwamma Hafiz dashi wani lkcn kan amsar afuwa, ta tabbata da shine jin kunnuwansa yaji tana wulaqanta patient din nan da tuni ta jima da sanin inda dare yai mata, nura ne mai sauqin cikinsu ma. nan suka qaraso gamida shaking da hannun juna suka rungimi juna su ukun, haisam yace "yadai sojanmu? ka buqaci ganin mu kmr kasan kuwa muna tareda nuran" dan guntun murmushi Hafiz yai yace "brothers nakiraku danna sheda muku dady na tufkan kirki a hospital din nan ana warware masa ita da tsiya"! "kamary bamu ganeba fa Hafiz, miya faru?"!! Juyawa yai yana kallon dr bleesing dake tsiyayar da kwalla yace "nayi zaton tunda jimawa kin gyara halayenki kmr ynda naji dady na yawan complained akanki akan sauran doctors na asibitin nan, nazata dakikaga yanda nashiga rudu sakamakon halinda kika ga nashiga na rashin da mukayi da matata harkika iya rarashin kika kwantarmun da hankali, Azatona kowane patients a hospital din nan irin kular da kike basa knn a matsayinki na babba wacce ta mallaki hankalin ta, ki kwatanta kigani a misali dakece a matsayin bayin Allahn can aka maki hakan yazakiji knn? Zatayi mgn yadakat da ita a matuqar tsawace gamida furta "wait ban gama ba ay, snn yaci gabada furta ''knn dady ya daukeki aikine don ki dinga wulaqanta mutane in sunzo? Kokuma komin dare ki dinga korasu in basu kawo abinda aka buqata ba? Knn dady yna qoqarin ganin yana kyautata tsakaninsa da majinyatansa Amman ke kina sawa anawa asibitinsa kallon dud likitoci cikin asibitin marassa kirki ne?! domin irinkune kuke sawa akewa likitoci kudin goro dan haka Yaya haisam abunda yafaru shine ..... nan ya fada mu su komi ya ji gameda abinda yafaru da su abbu da ita, da kalar tozarcin datai, Hafiz ya kara kallonta yace kiyankewa kanki hukuncin dakikaga ya dace dake kwatankwacin abinda kika shuka da zaki girbe OK" Haisam yace Hafiz aibasai ka bata choice ba kawai ta fuskanci gate shine kawai mgn danmu bamu tareda mawulaqantan mutane" sosai ta kuma rudewa, kuka share share hadda majina ta zube qasa takama qafafun Hafiz Dana haisam tana tuba tana ahi amman sunki kulata, sosai tausayinta yakama nura dan haka ya furta "brothers muyi haquri please mubata change na qarshe muddin bata gyaraba shiknn taiwa kanta". (haka al'adar yan uwan take muddin suka hadu kan wani batu kuma wani yakawo ra'ayinsa a kai suna amsa) hakance ta faru ynz, Dr blessing taci albarkacin nura dan haka sosai taji sauqi a ranta, tai ta gdy uwa bakinta ya yage, tajuya knn zata tafi haisam yace "zamusa idanuwanmu akanki zamu bibiyeki zakuma muji daga bakin mutane muddin baki canza ba ko? Hmnn zamu dauki hukunci tunkan ma dady yaji batun wnda munsn shima abinda zaiyi knn. tayi saurin cewa "ay wallayi baja akumaba ganin idon Jesus na tuba" tsoki hafiz yai gamida dafe kai dubanta yai yace "kuma ki tabbatar dakin je kinba mutanen nan haquri snn zan biya kudin aikin nasu, bama su kadaiba dud Wasu masu karamin karfi dake kwance anan basuda halin yin wani abun kimin list ina sauraranki, dasauri ta dinga amsawa da to, to, sun gode yallabai" Hafiz dauke kansa yai kmr baijin mitake cewa ma, snn tabar gun tanufi room dinsu ammi dasauri har tana buga tuntube. haka yan uwan sukaci gaba da tataunawa Kn lamarin har Hafiz yafada musu abinda yafaru dasu gameda heema nan sukaje room din datake kwance suka mata ya jikin, cikin kisisina ma Fatima ta gaidasu dasuka tashi tafiya ko kowanne saida ya ajiyewa heema bandir na 100k snn suka wuce,fateema ko taji baqincikin hakan 6oyewa dai tai tana musu gdy. bayan Hafiz yarakasu sun shiga mota yana shirin komawa room din knn wayar ogansu ta kuma shugowa, "ya'ilahee Allah"! ya furta gamida dafe kai, shaf tension din dake kansa yasa shi mantawa ogansa na nemnsa a barrack tun kiran dayai masa dazun kuwa har ya amsa masa da gashi nan zuwa, haquri yabasa gamida basa uzurin daya riqesa wato iyalinsa yakawo hospital aman gashinan zuwa ynz, dasauri ko ya bude motarsa ya tayar da ita gamida barin asibitin gaba daya. Doctor blessing ko cikin sakin fuska gamida washe baki ta shiga room dinsu ammi uwa ba ita bace tagama sharban kuka ba kuwa ynx *By 4 writers*👩‍👩‍👧‍👧😍 [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: .*♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* *Gargad'i* *Bamu yarda a juya mana littafi kotawace siga batareda izini ba akiyaye.* 23. Samun ammi da basma tai suna kokarin tayarda abbu dan sun rigaya da sun yanke shawara gwamma subar asibitin tun kan akuma yi musu wulaqancin da yafi na wanda doctor blessing din tai musu, sun kwammace suyita zamn jira a gida har sanda yayan zai dawo. dasauri doctor blessing ta qarasa gunsu gamida furta "a'a mikuke shirinyi haka kuma?" ammi tace "tafiya zamuyi likita kamin mu samu kudin saimu dawo ai masa aiki, kinga bazamu cigaba da zama anan ba alhalin bamuda taqaimaimain lokacin da zamu iya biyan kudin aikin nan , a hakan ma mun gode da lamunin da kukai mana na tsawon awanni" murmushi doctor blessing tai gamida qara sakin fuskarta sosai snn tace "bakuda wnn tantamar yanzun domin wani bawan Allah ya dauki nauyin biyan kud'in aikin naku" da sauri suka dubeta hadda abbun kuwa, kara sakin murmushi doctor blessing tai gamida gyada kai tace "yes kwarai kuwa kada kuyi mamakin jin hakan domin bama Ku kadai ba hadda sauran mutanen cikin asibitin da basuda halin sayen magunguna ko kuma wa'inda za'awa aiki, haka shike mutumin, kyautatawa mutane a jinin sa yake wnn ba abin mamamki bane domin daman dud bayan lokaci yakan shigo asibitin nan ya dinga irin wnn alheran tuntuni ma ba yanzun ba dan haka kuma gashi hakan ya rutsa daku". basmah batsan sanda tace "amman Anty ko zamu iya sanin kowanene shi din please? " shiru doctor blessing tai domin tuntuni tasan Hafiz yaqi jinin yayi alheri a bayyanasa da shi dinne yayi, dan haka ta kasa mgn tana gudun sake ballowa kanta wasu ruwa indai ta bayyana sunannsa bacin tasamu ambaliyar ruwan ta lafa mata kuma, ammi tace "gsky ne ko gdy ne sai muyi masa ay" tayi mgnr tana kallon fyskan doctor blessing Wanda fuskar ammi tacika da farinciki a lkcn gamida godiyar Allah. sauke ajiyar zuciya doctor blessing din tai gamida cewa "nop kada kudamu da sanin kowaye shi din,kunsan akwai manyan mutanen da basuson adinga bayyan sunayensu akowane alheri sukai ga al'umma to shima wnn mutumin na daya daga cikinsu dan haka kuyi masa addu'a zaifi jin dadinsa akan godiyarku" taqarashe mgnr cikin fara'a. shuru basma tai xuciyarta na mata tunani kan mutumin daya shigo dazun anya kuwa?. yayinda ammi ta gyada kai taja sansanyen numfashi gamida furta ''hakane muna roqon Allah ya haskaka rayuwarsa gaba da bayanta yabasa kwanciyar hankali akomi nasa daya shafi rayuwarsa da nutsattsun iyalai da ahali, qarshe kuma muna masa fatan gamawa da iyaye da duniya lfy yasamu babban rabo ranar gobe domin tabbas kowaye zai temakeka a cikin halin buqata da kake ciki alhalin baka sansaba bai sanka ba ba qaramin ma'alheranci bane mungode Allah ya qara bud'i" da amin doctor blessing tai ta amsawa uwa itace tai alherin, yayinda ta dubi abbu tace "baba komi ya wuce zuwa nanda awa 2 za'a zo atafi dakai dakin aiki" gyada kai abbu yai yayinda a hankali ya furta " Allah saka da alheri" sbd har lkcn ciwon baqaramin cinsa yakeba ajiki mgnr ma daqyar ta fito (kayy!! Ciwo! Ciwo!! Ciwo!!!Allah shibawa marassa lafiyanmu lfy a ko Ina suke dan alfarmar Annabi Muhammad saw amin) doctor blessing ta duba masa wasu magunguna tabawa ammi tace abasasu ynz yasha ammi ta karba cikin kulawa tana gdy, yayinda basma tabi bayan doctor blessing da sauri wace ta fita, bayan tacewa ammi tana dawowa ynz. dasauri ta nufi qarasa wajen doctor blessing dake kokarin barin bangaren nasu tace "doctor da d'an sautinta mai sanyi" juwowa Doctor tai ta dubeta, itadai kyaun yarinyar yana matuqar rudarta uwa an zanata dudda kuwa cikin hijab dinta take dogo har qasa, kuma dagani babu mahalukin dazai ganta baiji ta kwanta masa ba, ahaka basmah ta iso kusa da ita ta tsaya tace "dan Allah zan miki wata tambaya guda 1 inba takura doctor" jinjina kai doctor blessing tai tace "to ina sauraranki beauty girl" (sunan data rada mata knn a xuciyarta harya fito fili) shiru basmah tayi tana tunanin anya kuwa doctor bazata fassara ta dawata manufa ba akan mgnr dazatai mata? d'an matse bakinta tai wata zuciyar nacewa aikedai da nufin son gano ainihin wani zance ne zaki Mata tambayar bawai kmr ynda zata xata ba dan ynda doctor ta rikice a gabnsa dazun da walaki akwai wani boyayyen abu gamedashi, ad'an shagwabe wnda hkn yabi jikinta, indai zatai mgn zakaga kmr shagwaba take akan haka wanda habitually dinta ne, a hankali tace "emmm ...damn.. damn.... ce. cewa zanyi doctor wannan mutumin.., sai kuma tayi shiru tana sauke ajiyan zuciya mai qarfi... Doctor tace " kiyi mgnr ki kai tsaye wanne mutumin kike mgn kuma miya faru? ban gane manufarki ba beauty girl, ko zaki iya mun ynda zanna fahimceki a sosai ?" d'ago fararen idanunta basma tai ta kuma kallonta kai tsaye tace .... "daman cewa zanyi wnn mutumin mai kayan sojoji dayashigo room dinmu dazun wai so..... *By 4 writer's*👩‍👩‍👧‍👧😍 [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 25. Idanunsa sanye cikin farin glass,jikinsa sanye cikin wani lallausan farin boyel sai kyalli yk, gaba daya qamshinsa ya gama baibayeta a wajen. da qyar basmah ta iya bud'e bakinta cikin murmushi ta furta ''Yaya hamiz sauqar yaushe?" 'yar dariya hamiz yayi yace "sauqar yanzun m k'anwarmu, gida kawai naje na ajiye kayana nayo nan dan idanuwana cike suke da qishin ruwan ganinki" yayi mgnr yana mai sakin tattausan murmushi, ganin kallon da take masa na kmr mai tunanin wani abu yasa yayi saurin gyara zancen da fad'ar "ke da su ammi sosai nakejin kewarku sbd haka ynz koma ina zaki to haqura zakiyi mu koma gida musha hirar zumunci da muka saba hadda ammi dan nasan abbu yana tareda dalibai ynz haka" jitai kwalla sun taru a idanunta na tuno inda ta baro abbu ynz haka, batada tabbacin ma ya farka koko" "Subhanalla, miya faru qanwrmu?!, daga mgn sai kuka? kona takura miki ne?!, kinga wasa nk miki in akwai inda zaki nikuma sai na qarasa gidan da kaina ay, jin bata ce komi ba saijan ajiyan zuciya datai ne yasa yadan qara matsowa gabnta sosai murya qasa qasa snn yace "ko kinason na rakaki ne?" girgiza kai tai ta furta "yaya hamiz ahalin ynz ba kowa gida dan abbu ne bashida lfy har ankwanta dashi asibiti" "inalilahe, hamiz ya furta gamida cewa "badai ciwon nasa bane ya yaso ko?"! gyada kai tayi gamida furta shine amman alhmdlla an masa aiki ynz sauraron farkowarsa mukeyi ynzn ma daka ganni abinci nadawo nayi mana zan koma" dasauri yabata umarnin tashiga motar tasa, nan tashiga kai tsaye suka nufi hospital din kmr ynda ta fada masa sunan hospital din. hamiz knn, matashin saurayi dan shekara 31 Wanda zamu iya kiransa shiba dogo ba shiba gajere ba tsaka tsaki yana da kyaunsa shima wankan tarwada ne, shine babban dan marigayi Alhj muttaqa sai qanwarsa nusaiaba su 2 kadai ne yaran marigayin Alhj muttaqa, sai mamarsu hjy Aisha, hjy Aisha ta kasance mace ce mai matuqar son abin duniya shiyasa taketa sawa yayan aminanta masu kudi ana kawowa hamiz din pic's dinsu danya zabi ta aure cikinsu amman shikam yaqi kulawa sbd so 1 tak a ransa shine yamiqawa basma dudda bai shaida mata ba kuwa, sam hjy Aisha ta tsani yanda yake mu'amala da gidansu basmah dandai babu yacce zatayi amman itakam ta tsani talakka wai ina ka fito tsiya ina zaka tsiya komi nasu a tsiyace banda shi mlm usaman mai kashin tsiyane bashida rabon arziqi a duniya ynda ya zauna da marigayi mijinta alhj muttaqa aiyaci ace yayi arziqi shima tuni, bata tunanin arziqin nufin allah ne, shiyasa 'yarta nusaiba ma ta gado ta, hamiz ne kadai ya dauko halin babansa na kyautatawa kowa, sosai hjy Aisha take business din manyan lasa lasai da sarqoqi 6arayin gold da na gasken, wanda a ynzun hamiz shi kuma ya kammala karatunsa yana aiki a nan matatar mai, yanzun ma tafiya yai gano qanin babansa kawu musa a jihar katsina da bashida lfy kwana 6 yai sai yau ya dawo tareda nufo gidansu basma, harga Allah shi kansa baisan iya adadin sonda yakewa basmah ma a rayuwarsa, Wanda koda yaushe zuciyarsa na raya masa yaje yasamu babnta da mgnr ammn nauyin abbu yakeji, wata zuciyar kecewa to ka bari kunya tasa kayi nauyin baki har wani ya shigo cikin rayuwarta, ya rasa dai ta yadda zai bullowa lamarin mafarin knn ya yanke shawarar dosar mus'ab da mgnr insun zauna, Wnn knn. * sanda suka shigo hospital din har dakin dasu abbu yake suka isa tana gaba yana biye, sosai basma tayi farincikin ganin abbu zaune suna mgn fa doctor husain da yake tambayr sa ya yakejin yanayin jikin nasa, abbun nace masa lfy lau saidai yanayin rashin qarfin jiki doctor yayi rubutu awata takarda fara ya dubi ammi yace "mun aunasa babu sauran wata matsala ynz insha Allah, snn wnn magungunan a nemosu ynz zanzo nayi muku bayanin ynda zai dinga amfani dasu, yayi mgnr yana miqawa ammi takardar, ammi ta amsa likitan ya fita shi kuma hamiz na gaisheau gamida yiwa abbun ya jiki abbu ya amsa " Alhmdlla hamiz yaushe ka dawo?" "yanzu na dawo abbu nakejin lbrn tashin ciwonka a bakin basmah da muka hadu a hnya" abbu yace hakane to masha Allah ya kabaro mai jikin?" "da sauqi abbu" ammi ma ta ce "to Allah qaro afuwa" yace "amin ammi" d'an shiru yai snn sukaci gaba da mgn shida abbu hamiz din na cewa yasan su momynsa basu saniba ammn zai kawosu gobe, yayinda ammi take tunanin ina zasu sami kudin siyan wadan nan magungunan nan kuma da likita ya buqata ynz su ba shi ba?, gashi bata san yawan kudin ba ma kuma tana tunanin kudin data sa basmah ta dauko ko 4k basu rufa ba, to misali ma kudin maganin sunkai 4k to mizasu dinga siya sunaci knn da wanne kudin?!. shiru tai tama kasa bude takakar sai sake jujjuyata takeyi a hannu da qyar dai ta duba,,sosai ta girgiza da ganin abinda aka buqata na maganin, kamin tai wani motsi sai jitai basmah ta amshi takardar tafara dubawa, zaro idanuwa tai waje gamida dafe qirji jin datai kirjin ya buga da qarfi sai 6al 6al3 yake sbd razana, wnn wanne magungu nane guda 5 kudin har dubu 28? Wata zufa taji tana sauqo mata babu shiri zuwa can kuma ruwan kwalla suka cika mata idanuwa tabbb lokaci daya suka had'a idanu da ammi, ammi ta girgiza mata kai akan kada ta kuskura hawayen nn su sauqo... [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 24. "Daman cewa zanyi wnn mutumin mai kayan sojoji da ya shigo room dinmu d'azun wai so nake nace waye shi d'in?" dubanta doctor blessing tai tace "miyasa kikai mn wnn tambyar beauty?" d'an turo baki ta danyi snn tace "nima ban sani ba doctor inadai son insan shi d'in waye please" shiru doctor blessing tai tana kallon kyakkyawar baby face din yarinayar, juyawa tai damanta da hauninta da gabnta da bayanta taga babu mutane sosai gefensu snn ta juyo ta dubi basma tace "dan dai kin shiga raina ne beauty yasa zan fad'a miki matsayinsa anan din, shi din ba ma'aikacin asibiti bane kmr ynda kike zato a tunanina, shi din land army ne babba, snn kuma matsayinsa anan asibitin ya kasance shi din d'an mai asibitin nan ne ina fatan kin fahimta batun nawa?" (hmn basma knn sarkin tambaya, wnda dmn babban burinta a rayuwarta ta zama cikakkiyar 'yar jarida wnda ammi da abbu da yy mus'ab kansu sunsn da wnn burin nata) ynz ma haka ta kasance maimakon ta bawa Doctor blessing din amsarta da "eh" ko a'a saita kuma jeho mata wata sabuwar tambayar da cewa "knn shine ya biyawa abbu kudin aiki doctor?"! zaro idanuwa doctor blessing tai gamida dafe qirji tace "waaaa a inaaaa???! bansan da wnn zancen ba beauty, tayi mgnr tana mai saurin barin gun gamida qarasa cewa "nawuce duba patients" da kallo basmah ta bita kawai, sauke ajiyar zuciya tai gamida juyawa tabar gun ta koma dakinsu aman bawai dan tabar batun ba. hakan kuwa akayi awa 2 na cika akazo aka dauki Abbu zuwa dakin aikin, cikin ikon Allah zuwa magrib angama yiwa abbu aikinsa andawo dashi dakin nasu saidai har lokacin bai farko ba amman likitocin sun basu tabbacin zai iya farkawa koda yaushe lfy, Cikin ikon Allah kuwa sai gashi bayan sallar isha'e abbu ya farka, dasauri ammi dake bisa sallaya tana lazumi ta miqe sakamon muryarsa dataji yana ambaton sunanta, zama tai gefensa ta riqo hannunsa ta na share hawayen farinciki ganin datai abbun ya farko lfy, cikin murmushi da d'an qarfin jiki abbu ya miqe ya jingina bayansa da kan gadon yana furta "Alhamdulillah ala kullihalin" "Alhmdlla ala kulli halin" itama ammi ta fada, cikin sabon farinciki ammi take tambayrsa ya jikin abbu ya amsa da jiki Alhamdulillah yai masa dad'i a ynda yakeji ynz. cikin murna ammi ta miqe zata fita abbu yatambya ina zata tace "dmn Doctor yace inka farka akirasa" "ya amsa da to masha Allah, amman ina basma ne?" yayi tambayar yana dudduba dakin, anan ammi tace '' da naso ta siyo mana abinci ne to sakamon babu kud'in a hannunmu ne yasa na ce taje gida akwai wasu yan kud'i nawa da dana ajiye na sana'a nace ta dauko su sai ayi abinda za'ayi mlm" shiru abbu yai yana jinjina matuqar halacci irin na maryamu , haqiqa tacika mace ta qwarai jaruma mai tsayawa kan kafafunta akowane hali na tausasawa da temakwa matuqa garesu koda yaushe, sosai yakejin farinciki samunta a matsayin matarsa haqiqa Allah yayi masa kyauta mafi girma a rayuwarsa domin samun mace kamr maryamu baqaramin alheri bane kuma yana fatan yaransu zasuyi koyi da halayen qwarai suma a koina suka kasance godiya ya dingayi wa Allah a zuciyarsa kamin yace "Allah shi miki albarka maryamu, cikin jin kunya da kuma farinciki ammi tace aminn Mlm domin har ranta tanson wnn dua'in nasa. "mus'ab har yanzun shiru ko?" abbun yayi mata tambya, tace wlh kam mlm bansan miya tsayar da shi ba" shiru abbu yai kamin yasaki ajiyan zuciya yace "to Allah sa lfy" ammi tace "amin, ni mlm inatunanin ko ba'a samu mai siyan gonar bane kas@n ynkinmu ynz mutane sunyi qaranci masu kudin dud sunyi hijira sabida rashin kwanciyar hankali a yankin na 'yan ta'adda dasuke yawan kai farmaki" ajiyar zuciya abbu ya sauke yace "wnn qasa tamu Allah dai ya kawo mana kwanciyar hankali cikinta domin ko'ina babu inda bai amsaba da wnn jarabta, amman kamin nan dole sai mu mutane mun gyara tsakaninmu da ubangijinmu, hadda sabawa ubangijj da mike yawanyi ne yake jarabtarmu da yawancin shuwaganni marassa jin tausayinmu amman muddin mukaji k'an junanmu muka daina zalunci hassada giba dasauransu to muma Allah zai kyautata mana ta inda bamuyi tsammaniba dudda ba duka aka taru mutane aka zama 1 dayaba, amman tabbas wasu ke jawa wasu, Allah shi kawo mana dai qarshen wnn tashe tashen hankulan shikuma mus'ab din muna fatan Allah me dosa lfy" " amin Mlm bari na je nakira likitan" cewar ammi snn ta fita. basma ko data samu ta qarasa gida a qafa tun daga asibitin dudda tsananin nisan da ke tsakanin asibitin zuwa gidansu, dan haka sai wajen magrib ta 'isa daqyar kuma ajigace dudda a hanya kamin ma ta iso ita kanta bata iya tantance masu manyan motoci nawa ne suka faka da nufin yimata Left ba taqi basu fuska ba, wani mai nacin nema har motarsa ya sauko yaita gamata da Allah kan tahau saidai tai masa qaryar matar aurece mijinta take jira snn yawuce itakuma tahau istigfarin qaryar datai, ahakanma sadda taja qasan hijab dinta mai gemu tai niqab da Rabin fuskarta da shi snn ta samu sauqin mutane aranta tanajin haushin rashin fitowa da niqab dinta da bataiba ta mnta shaf, dan tariga tasaba da yawo da niqb abinta ko ina hankali kwance, dan ko hr ynz abbu bai bata damar tsayawa da kowane namiji ba sakamakon akwai wani buri dayakeso ya cika a ransa hakan yake yawan ce mata,saidai bata taba tambayrsa minene burin nasa ba, a ran abbu wato yanada burin aurawa bababn dan amininsa marigayi alhj muttaqa ita, dan sosai ya yaba da hankalin hamiz, kusan kullum hamis yana gidan da sunan zuwa yk gaishesu, sosai abbun yafahimci hamiz din nason basma sai dai ita basmah din yalura bata fahimci hakanba dan ynda ta dauki yayanta mus'ab haka ta daukesa ko da suna fira in yazo,wanda ammi kanta tasan da wnn buri na Abba na alaqan dayakeso ya hada, mus'ab da basmahn ne kawai nm basusan da labarin ba.. Wnn knn * dan haka basma na isa gida tayi dabarar dafa musu jallof din shinkafa ta juye a kula ta yi wanka gamida canza kayan jikinta zuwa wata ash and black doguwar riga kalar ta larabawa mai 'yar himar, ta fito, bakin titi ta tsaya jiran abin hawa dan a lokacin har an gama sallar isaha'e ma a masallacin anguwarsu, wanda tagani ne ya fito daga motarsa bayan parking dayai a gabanta yasa ta bude baki cikin mamaki gamida zaro fararen idanuwanta waje tana cigaba da kallon isowarsa gareta dan kwata kwata batai tunanin ganin sa ba a wannan lokacin ba, cikin wani tsadadden murmushinsa ya tsaya gabanta idanunsa sanye cikin farin Glass jikinsa sanye da wani lallausan farin boyel sai kyalli yk, gaba ki daya qamshinsa yagama baibayeta a wajen.. ~tofa niko nace Hafiz dinne ko hamiz?🤔~ *By 4 writers*👩‍👩‍👧‍👧😍 [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 27. A marairaice ya langabar da kai gamida kama kunnuwansa alamun neman afuwa gamida furta "afuwan my sweet wife, ni kaina nasan na cancanci kimin ma fiye da haka, amman nasan ke mai yawan uxuri ce gareni sabida yanayin aikin mu, please wife ki daina fushin nan kinsan koda bana kusa dake kina cikin zuciyata a kowane bugun numfashi". nan yaita rarrashi gamida qara saqar mata zaqaqan kalamnsa ita kanta batasan sanda ta juyo ta na mai masa murmushin jin dadi ba, nan yake tambayr ta jikin take cewa da sauqi saidai rashin qarfin jiki da bataji kamr zata fadi inta tashi, yake sheda mata sunyi mgn da doctor yace tana buqatar jini sbd ta zubda jini sosai, sabida HK gobe za'a gwada nasa suga idan yayi sai a d'iba. bud'a mata siyayan da yayo mata na kayan kwadai yai tahau ci dan wani sabon kwadai ta tashi dashi a tun farkowarta, anan heema ke sheda masa hjy ma tazo da 'yan gidansu dazun, fatema dake kwance tayi likimau uwa mai barcin gaske Wanda tun shigowarsa ta farka ta kasa kunne tana ta nad'ar firarsu sanka sanka, wani tsanar heema taji ta qara yi a zuciyarta, ta tsani ganin wata mace na ra6ar Hafiz a rayuwa ba ita ba, dan dai ba yanda zatayi ne, amman tasha alwashi a juri zuwa rafi dai saita zamo kwallin kwal mace 1 a zuciyar sa da gidan Hafiz wnn shine babbn burinta, ganin yanda Hafiz din ke sa mata nama a baki yasata miqewa tana Mirza idanu kamr mai magagin barci, shi sai lokacin ma ya lura da ita ma, janye hannunsa yai bayan ida sawa heema naman cikin bakinta dayai ya furta "damn kina nan baki tafi gida ba?, tun safe fa? kinada hankali kuwa fateema ko ke ce kike iko da kanki ban sani ba?" karyar da kai tayi gamida cewa "yi haquri yallabai naga babu kowa ne wajen heeman shiyasa...katseta yai a dan tsawace yace "sai kuma akace miki ba masu kulawa da patients a hospital din ko? look ni ba irin mazan nan bane masu sakin mata sakaka any how dan haka maza maza tashi na maidake gida" yayi mgnr yana miqewa tsaye, heema bataso hkn ba taso yabar fateeman kodan tasamu abokin mgn amman babu ta cewa dan tasan Hafiz bai mgn ana maido masa, haka fateema ta miqe tana tuquburi snn tace ''to wazai kwana wajenta?" afusace yace " ban sani ba zaki wuce muje koko?" dasauri ko ta fita heema na mata saida safe ko amsawa bataiba dan gani take heema taji dadin wulaqanta ta dayai gabanta muna furci ne yahanata nunawa,dayake daman Hafiz sunyi mgn da yan gidansu heema kan qanwarta karimat zata zo ta kwana nan wajenta ko heman bata saniba sai ynz yake fada mata hkn bayn fitar fateman, dan suna fita ma babu jimawa sai ga karemat din ta iso danma matsalr abin hawa daya tsaidata da tuni ta iso tun sanda Hafiz din ya kirata a waya. Hafiz ko suna isa gida fuuu fatima ta fice daga motar rai bace, shikam sam baima nuna yasan tana tuquburin nata ba Dn haka shima biyo bayanta yai bai samu kowa a falon ba, kai tsaye dakinsa ya wuce ya watsa ruwa ya fito ya canza kaya gamida fesa turarukan sa masu kamshin kwantar da hankali, dakin zee ya nufa dan yaga lafiyar ta yasameta tayi shame shame sai sharar barci takeyi, rage wutar dakin yai ya rufo mata kofar snn ya juya zuwa dakin fateema, dan a matuqar buqace yake jinsa, dan haka babu wani sanya ya haura gadon gamida maqalota a jikinsa yashiga kashe mata jiki da rikitaccen salonsa, itako sai nuna fushinta takeyi na disgin dayai mata, haka yaita kasheta da kalamn rarrashi abinka da mata da miji tuni ta mance komi suka fad'a tafkin qauna, saidai baisan miyasaba sanda yake sarrafa teema 'yar fulanin yarinyar nan dabai san sunan taba har ynz ta dinga masa gizo, lumshe idanunsa yai gamida cigaba da murza Fatima iya karfinsa yana mata kallon yarinyar duk yabi ya rikice kota ina jinsa takeyi a jikinta itako fateema tun tanan daurewa tana rokonsa ya barta hakanan harta fara sakin kuka kashirban dan tasan muddin yafara mata wnn hanzarin sai inda mai yaqare, saida yaji ya gamsu iya gamsuwa snn ya rabu da ita,nan ya barta tana barcin gajiya yaje yayo wanka gamida dauro alwala ya tayar da sallan nafila dan lokacin kusan 3 na dare ne, saida yai asuba snn ya kwanta, lokaci daya kuma yarinyar ta qara fado masa arai , ya rasa isalin abin nan shikam, saima ya samu kansa da murmusawa dan tuno rigimarta ta dazun wai zata biyasa kudinsa? Zamu gani,to taya knn ma? a binda ya furta a ransa knn gamida sakin wani murmushi mai Sauti, sannu a hankali bacci yayo gaba dashi harda tsarabar mafarkin yarinyar tana qara jaddada masa biyansa dukiyarsa kota Yaya harda kukanta na shagwaba, washe gari kuwa shi ya tilasta zee ta kan ta shirya masu heema abincika. qarfe 10 na safe ya iza qeyarta zuwa hospital din itako sai faman baqin rai takeyi uwa wacce aka tura zuwa mahallaka, koda suka isa dakin babu wata cikakkiyar gaisuwa tsakaninta da heema saima wani shasshan qamshi da zee keyi. Hafiz ya Dan jima snn ya wuce office din doctor gameda dibar jinin ana gama abinda za'ayi ya fito ya shiga motarsa ya wuce office dinsa wanda dmn tuni ya umarci zee da ta zauna nan har sai ya dawo snn ya maidata gida, haka zee ta wuni wajen cikin baqin ciki da takaicin tsayar da ita da Hafiz yai Wanda da tuni ta cika bujenta da iska, babu wata mgnr arziqi daga bakin zee koda heema tayi niyyar janta da fira kuwa yanzun nn ta danqaro mata mai zafi, babu arziqi heema tayi shiru sukaci gaba da hira da kanwarta karimat sannu sannu, Wanda hakn ya hasala zee tamiqe a fusace tanata surfa ashar wai gulmarta sukeyi, kuma Allah ya isanta, cikin musifa ta figi jikkarta tace "qwamma na zauna a waje wlh Dana zauna da kidahumai jakkuna anan muna gwamutsa numfashi". fuuuu tayi gaba, suko da kallo suka bita gamida tunanin anya ko zee bata rasa iska kuwa. ana haka sai wata likita tazo ta daura wa heema qarin jinin dayake tun jia da aka dibi nata shima Hafiz aka dibi nasa ynz anga yazo daya kuma. zee ko waje ta samu a wani waje ta zauna bisa wata kujera dayake kujeru ne wajen reras na zaman 'yan awo side din, sai famn hura hanci takeyi tana karkada qafa, tarasa mike mata fadi masifar kishi kawai kecin ranta, qawarta ramla ta fado mata arai kan mgnr malamin nan, dasauri ko ta zuge jikkarta ta fiddo wayarta tashiga neman layin ramlat din, taqi shiga wajen babu network sosai ahaka ta dinga matsawa tana hello hello ban jinki ramla... kiceeeeeb!! taji an kifo mata abu a jikinta babu shiri ta kai dubanta ga jikinta , kwakkwo ne ya 6ata mata illahirin gaban mayafin jikinta gashi da zafinsa kuwa, aikuwa a fusace takai dubnta ga Wanda yai mata wnn danyan aikin, basmah ko dud a rude sai famn bata haquri takeyi yayinda tasan da cewa laifintane ta tafo a hanya tana tunanin abinda ta kwana dashi a ranta, na mgnr da sukai da sojan nan jia datace zata biyasa kudad'ensa basu son kyautatawarsa, tunani take Inda zata samo wadannan makudan kudade, mafarin knn data siyo kokon tafo tana tunani abin har ma batsan ta fadowa wnn hajiyar ba, saida Zee ta kuma kallon jikinta kamar ta yi kuka takeji tsabar wani Sabon takaicin da wnn qajagar yarinyar ta sake daura mata, itadai bata shigo asibitin nan da sa'a ba, to itakam ba kanwar lasa bace kowaye yai mata kuskure a duniya saita nuna masa batasan uzuri ba dan haka babu zato basmah taji sauqar mari tauuuu tauuu a kumatunta har saida ta hantsila tai tagataga uwa zata fadi snn ta tsaya kan qafafunta safe da kumatunta, dan har saida kingin kokon dake hannunta cikin jug ya zube qasa, zee tacigaba da masifa tana furta "haka kawai matsiyatan mutane talauci ya addabi rayuwarku ko mima kun manta burinku kushafi masu kudi don Ku goga musu kashin tsiya, dan daga ganinki gidan matsiyata kika fito dubi shigar tufar jikinki dawani qaton hijabi can naki dubi cimar da kika taho dashi kika batamun jiki mtswww ga alama irin kune kuke zuwa kuna fad'awa gab@n mota dan ta bankeku kusamu nacin abinci koda kuwa zaku rasa rayuwarku bazaku damu ba inda iyaye na nan zasu karba suci,dalla malama zaki wuce mun a hanya koko saina ballaki?! har lokacin basmah dafe da kumatunta take tana kallon zee tana hawaye, ita bawai marin ne yasata kuka ba aibata mata iyaye da takeyi ne alhalin bata santa ba basu santaba, Sam basmah bamaison hayaniya bace koda yaushe, dan haka bata sake furta komi ba kawai sai ta duqa ta dauki jug din tabar gun tana share qwalla, zee tabita da tsoki tana juyowa taga doctor blessing tanufota cikin fara'a, haka taja zee din zuwa office din ta dan taga jikinta ya baci kota gyara,basmah ko daqyar ta sawa kanta natsuwa ta isa jikin famfo ta wanke sauran kokon da qasa ta manne a jikin cup din duknsa snn ta sake siyo musu wani kokon ta kaimasu ammi sai lkacin sukai kalaci Dn qarfe 11 da wani Abu sa'in, ahaka doctor Husain ya shigo yasake duba jikin abbu yaga dasauqi komi lfy babu bata lkc kam ya rubuta musu sallama,gamida sake basu shawarwari ynda zasu cigaba da kula da shan magungunan abbu harsu qare. Doctor Husain Nada kirki sosai babban mutum ne sosai ya iya tarairayar patients dinsa, sosai yk tsokanar basmah da sarkin kuka kan abbun ta, itako saidai ta sinne kai kana 'yar dariya. sosai su ammi sukaji dadin hkn nan sukahau shirya yan kayansu kuwa, saidai babu ledan dazasu saka kayan Dan haka ammi tasa basmah ta samo musu ledan babba anan bakin asibitin, ahaka basmah ta siyo ledan kamin ta iso dakin nasu suka hadu da doctor kusada office dinta hannunta daukeda gyale ga alama ajiqe yake, ta dai bazasa a wani qarfe dake gefen office din nata. nan Dr blessing take tambyrta da "ina zakije beauty?" nan basmah ke sheda mata Dr Husain ya sallamesu ay, Dr blessing tai musu murna har take tambayar ta number wayarta tana cewa zata kawo musu ziyara wataran dan tana sonta sosai, nan basmah ta shiga karantowa Dr blessing din number ammi dudda wayar batta hannunta tana wajen gyara dan tunda ta fadi a ruwa ana ya gobe zasuzo asibitin, basmahn tabawa wani mai Gyara nan anguwarsu tanada tabbacin yama gyarta Dn idris nada cika alkawali, yayinda zee ke tsaye daga bakin office din doctor blessing din tana kallo yarinyar, tabe baki tai tana hararota dan gsky kam hakan takejin tsanar yarinyar can a ranta hakanan batareda tasan daliliba dudda yau ta taba ganinta kuwa, tasan komi haduwar jini ne ammn nata baizo daidai da nata ba,, itafa dud wacce taga tacika kyau da yawa tsanarta takeyi sabida tana ganin irin sune suke qwace musu mazaje idan har Allah yasa sukai gamdakatar dasu bare ita wnn din datake ganin kmr kyaunta yasha ma bambam da sauran matan duniya datake gani, kynta yafita dabn, nata mai sanyi ne, wato sanyin kyau ne da ita,, tsoki taja dan taqagara ma taga yarinyar tabar gun, Dan HK ta shiga kwalawa doctor blessing kira.... ba shiri Dr blessing ta sallami basmah snn ta qaraso wajen zee din taja hannunta suka koma office din uwa nata tana wata tafiyar taqama. basmah ko suna gama parking kayansu ta tsaido musu napep sukasa kayan suma suka shiga ammi da abbu sunsata tsakiya sukabar asibitin. * sai ana sallar isha'e Hafiz ya iso asibitin, fitowa daga motarsa yai agajiye, burinsa ya gabatar da salla kawai a lokacin, alwala yayi salla a masallacin asibitin, yana gamawa ko nan ya fito direct dakinsu ammi zuciyarsa ta raya masa ya shiga ya dubosu, dan suna cikin ransa family din har lokacin, saidai yana isa yaga wayam babu kowa a dakin, sosai mamaki ya kamasa da sauri ko ya rufo dakin yajuya knn yaji mgnr doctor Husain a baynsa, yajuyo ya dubesa gani yai ya fito daga wani room hannunsa riqeda files, kokarin seta kansa Hafiz yai byn sun gaisa yake cewa ay yazo ne duba mutumin da akaiwa aiki nan dakin, Dr Husain ke sheda masa ay an basu sallama sun tafi tun dazun, baisan sanda ya dafe Kansa ba gamida furta what?! ganin yanda Dr Husain ke kallonsa da mamaki ya sashi furta "Ok bkm naso muyi bankwana ne dasu shiyasa, dan mutanen nada kirki sosai" mgnr da yaji knn tana fitowa daga bakinsa, cikin sakin rai Dr Husain yace ahi " eh gsky kam, sunada kirki ai yaji sauqi Alhmdlla jikin wa warware dan tun safe ma suka wuce, Nima wasu Patients na duba ynz" nan sukai sallama Dr Husain ya wuce, wanda yallabai Hafiz kuwa waje ya samu gun ya tsugunna samn kafafunsa baynsa jingine bayansa da bango da yai, tafukansa yasa cikin fuskarsa yana tunanin shikenan yanzun bazai qara sakata aidanunsa ba knn? Abu kamr film sanda ta shigo rayuwarsa farat 1 snn zai nemeta ya rasa ta kyauta wa rayuwarsa knn?? why? Whyy?! tambayar da ya hau yiwa Kansa knn cikin tsananin kasala na mutuwar jiki...✍🏻 *By 4 writer's fasaha👩‍👩‍👧‍👧😍* [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 26. Da qyar basmah ta samu hawayen suka koma ammi ta furta "basmah ki zubawa hamiz abinci yaci" dasauri hamiz din yace " a'a ammi Alhamdulillah" ammi tace dawowarka knn fa kace daga katsina kaga kuwa kana buqatar sawa cikinka wani abu, abbu ma yasa baki dan haka hamiz ya amince zaici abincin, sosai kuwa yaji dadin girkin yasan daman basmah indai ta bangaren girki ne kam Alhmdlla, dan haka duka ya cinye abincin ko cokali bai bari ba, saida ammi tace ko 'a qaro masa snn ma ya ankara da yaiwa plate din empty kaff, snn fa kunya ta kamasa ya shafa sumar kansa yace " a'a ammi, miqewa tsaye yai yace "akwai abinda doctor yace yana buqata ne ammi ayi?" shiru ammi da basmah suka danyi dan gaskiya kam su keda buqata ammn sunajin nauyin furta hakn, shirun da yaga ammi tayi ne yasashi fahimtar da wani abun, yasan kuma halin su ammi da kawaici dudda yayi yayi su dunga daukarsa kamr dansu mus'ab komi suke buqata su dinga masa mgn ammn sun kasa har ynz, qarsawa yai ya amshi takardar hannun basma ya duba snn ya riqeta ga hannunsa yace "ammi zamu d'an fita da basmah ynz zamu dawo" ahaka suka fita ammi tahau zuba wa abbu abinci, yaci abincin kam ba laifi wnda yarage baifi cokali 5 ba sauran ammi ta ci. a mota kuwa anan hamiz kejin mus'ab baya gari yaje Cameron daga bakin basmah, bai tambayeta dai miya kaisa ba dan yasan komi nason sirri a rayuwa. saidai yaci gaba da janta da fira tana basa amsa jifa jifa, bayan sun je ya siyo magungunan dukansu kai tsaye ya canza hanya, wani babban Oasis's taga yayi parking yace ta jira yana zuwa, ahaka ta sauke glass din motar ta lumshe idanunta tana shaqar iskan yanayin damina mai dadi kamar ance ta bude idanunta nan taga wnn sojan ya fito daga cikin oasis din hannunsa riqe da leda ga alama waya yake amsawa ahaka yaqaraso ya shiga motarsa yabar gun. bin sawun motar tai da kallo ta sauqe wani numfashi taso ace face to face suka hadu, sosai take son yin magana dashi. haka ta hango fitowar hamiz shima hannunsa riqeda manyan ledoji 2 yashigo motar yana furta "sannu qanwarmu nabarki zaman jira ko?" Murmushi ta yi tace "hmn a'a naga dai duhu yafara sosai kadda su ammi suji shiru" " hakane ynz zan maidaki ai qanwrmu mai tsoron dare" yayi mgnr cikin son tsokanarta, murmushi takumayi mai sauti batace dai komi ba dai, sun shigo asibitin ta fito daga motar shi kuma bai fito ba, da ido tai masa alaman yadai ya tsaya? murmushi ya saki gamida fitowa ya miqo mata ledojin yace ki kaiwa su ammi ni zan tafi, gobe zan kawo su Momy suga abbu da jiki, kamar bata amsa ba dan taga dawainiyar da yawa, maida hannuwanta tai duka baya ta 6oye irin na yara dai, daqyar ta furta ''kayan nan sunyi yawa fa yaya hamiz" gintse fuska yai gamida galla mata harara yace "kena kyautarwa koko iyayena?" Sunkuyar dakai tayi tace "afuwan yaya hamiz, mun gode Allah saka" bayan ya amshi kayan. sakin fuska yai yace "yawwa kokefa dear qanwas sai goben ko?" ta gyada kai har zai wuce yadawo yace "mine qanwata zata fadamun dazai Sani farinciki tsawon daren nan ayau sakamakon mun kwana 2 bamu tare umh?" Yayi mgnr a marairaice, ita saima ya bata dariya kuma Sam bata kawo komi a ranta ba dan haka kai tsaye tace "Allah tsaremun kai yayana kuma kayi bacci lfy tsawon daren nan mai albarka" saida ya lumshe idanunsa snn ya bude yace ''godiya nake qanwarmu ki kula mun da kanki"ahaka yashiga motar kamr karya tafi yakeji baiqi sun dawwama ahaka ba shikam. Murmushi tai tabi motar da kallo ta juya tanufi bangarensu knn shi kuma Hafiz ya fito daga office din doctor Husain anan suka had'e kici6is kan hanya, sosai yayi mamakin daga Ina yarinyar take ynz, d'an birki yaja yasata gaba yana kallo kmr ynda itama tayi, kamr an mintsilesa yayi saurin duba watch din hannunsa yaga 11:43 pm, jiyai ransa ya baci batareda yasan dalili ba, sai kuma ya dauke kansa da sauri daga gareta ya juya yana shirin barin gun, da sauri yaji saukar sautin sansanyar muryarta ta furta "Yall6ai dan dakata mana" cak ya tsaya na tareda ya juyo ba, gabansa ta zo ta tsaya cikin nutsuwa ta furta"Kaine ka biyawa abbu kudin aikinsa ko?" cikin mamaki ya dubeta kamar bazaiyi mgn ba sai kuma ya furzar da iskar bakinsa daya qunsa snn yace "for what reason?" "I don't know" ta baahi amsa itama, cije lips dinsa yai kamin ya sake furta "bani bane!" " Kaine !" ta bashi amsa da qarfi, zuba mata idanuwansa yai yace "ina dalilinki na fadar hakan?" " Jikinane ya bani?" Ta basa amsa da hakn, kasa mgn yai, sai binta da ido dayake, tsuke fuska tai tace "kai soja ne ko??" shima fuska gimtse yace "idanunki miya gaya miki?" tabe baki tayi tace "sun ko gayamun gaskiya dan ga uniform nan kuwa a jikinka, kasan wani abu kuwa?" kamar ba zai ce komi ba dan yaga yarinyar kamr zatayi tsiwa ga kuma tambayr tsiya, da qyar ya furta "sai naji snn zan Sani" yayi mgnr yana mai tsareta da kaifaffan idanunsa, karaaaf yaji ta ce "Na tsani dud wani mai kakin soja a rayuwa sbd basuda kirki ko sunyima kirki sai sunzo sun cuceka ni ganau ce ba jiyau ba" dasauri ya dubeta dan baiyi tsammanin jin hakan daga bakinta ba, dafe gemu yai kawai yana kallon ta, cigaba da cewatai "na tsani dud wani soja a duniya haka zalika natsani temakonsa gareni ko yaya ne dan haka kudin daka biyawa abbu akai masa aiki zan maidoma da abinka ina fatan ka fahinta yallabai?" kwata kwata Hafiz kasa mgn yai har lkcn zuciyarsa cikeda mamakin yarinyar yana ganinta sanyi sanyi ashe haka take?! to mi soja yai mata ne ta tsanesa hk? bai zataba yaga ta zaro Biro a gabn rigarsa ta kamo hannunsa ta saka masa gamida miqa masa tafin hannunta tace "your account number?" abin dariya yaso basa ma shi a lokacin ba shiri, kwanyarsa tafara tunanin anya kuwa lafiyanta lau yarinyar nan? Amman saiya kanne dariyar danshima yasomajin game din yamasa dadi dan haka baiyi wata wata ba ya rubuta mata number sa kawai a jikin tafin hannun, itako tayi tunain ko account number ne yasa shiyasa bata wani duba ba saima kallonsa datai tace "aman fa da sharadi inason mgnr tazama sirri tsakanin mu, tasoma tafiya kamin tadan juyo fuska daure tace ''ka saurari jin alert fa koda yaushe" yanda tayi mgnr ne kmr wata hajiya yada baisan sanda ya fashe da dariya ba , tsayawa tai ta hade fuska gamida dawowa gabnsa ta ajiye kayan hannunta tai ta riqe qugu gamida furta "au mahaukaciya ka mayar dani knn?" rufe bakinsa yai da kyawawan yatsunsa yace "sorry madam bahaka bane" harararsa tai kadan ta qasan ido gamida duqawa ta dauki kayan ta tace "komadai mikenan saika jini" ahaka ta shige room dinsu, kamr jira yake tabar gun kuwa yasake tuntsirewa da dariya hadda riqe ciki wanda rabonsa dayai dariya HK tsawon rayuwarsa harya mnta, sosai yarinyar ta qara burgesa salonta da nuna qarfin halinta kan abinda ta tunkara, a fili yace "wnn game din yaimun zam zam bazanso ya ya qare ba....." kai tsaye yabar gun yanufi room din da heema ke ciki wanda yasamu tayi tagumi yayinda Fatima tai d'ai d'ai tanata sharara baccinta, heema na ganinsa ta juya baynata alamum fushi,.... Shikansa yasan yy laifi tun safe bai sake leqowaba sabida busyn dayasha kansa dan haka ya ajiye ledar hannunsa ya zo gabnta a marairaice ya langabr kai gamida kama kunnuwansa alamun Neman afuwa... *By 4 writers*👩‍👩‍👧‍👧😍 [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 28. Saida ya jima wajen sosai snn yasamu ya miqe tsaye jikinsa ya qarashe mutuwa mururus a kokacin, haka ya isa room din da heeman take, zee wacce tun sanda taga shigowarsa asibitin tai azamar dawowa dakin kamar bata fita ba, cikin yatsine yatsine ta zauna kan kujera batace musu komi ba sai surban yoghurt dinta takeyi hankali kwance tana karkada kafa, haka Hafiz ya shigo ya samesu, su kansu sun lura da kamar yana cikin damuwa, amman babu wanda ya tanka sai sannu da dawowa da sukai masa, sauqe ajiyar zuciya yai gamida duban zee ya umarceta data tashi ya mayar da ita gida hakama ya umarci karimat itama tazo ya sauqeta gida ta huta shi sai ya kwana a asibitin, dudda karimat taso ta kwana wajen 'yar uwar tata amman haka taso badan taso ba saidan tasan Hafiz baya mgn 2, haka yasauqe karimat gida bayan biyawa da ita wajen kayan makulashe dayai yasiyi leda hudu kowace da nama da kayan sanyi cikinta danginsu vanilla ya danqa ma ta babbar ledan ta ta amsa tana gdy snn ta shige gida, suma suna isa gidan ya miqawa zee tata ya dauki dayan ya nufi dakin Fatima da ita, samunta yai gaban laptop dinta tana aiki, dasauri ta miqe tana masa welcome hug gamida sakar masa hot kiss a le6ensa, jiyake a halin da yake ciki babu wani feelings tartare dashi dan haka cikin dabara ya janyeta jikinsa gamida ajiye mata ledan a gabnta nan yake sheda mata itama zai koma asibitin ne wajen heema ya kwana cikin kissa ta furta "to yallabai ko muje tare ne?" girgiza mata kai yayi gamida dan rungumota jikinsa yana shafa bayanta itako sai wani sake shisshige masa takeyi tana tunanin turaren da malaminta yabawa mufeeda qawarta ta bata ta shafa kan jawo hankalin Hafiz ne yafara aiki kmr ynda ya bata tabbaci, jitai ya dagota gamida shafa gefen fuskarta yana mai qaqalo murmushi ya furta "kada ki damu kiyi zamanki kici gaba da aikinki kinga kema zakije aiki goben hospital naku ko, to ki kwanciyarki ki huta banson ki wahala" haka ya mayar da ita ya zaunar gamida dan tsotsan lebenta na qasa ya fice da sauri ya barta cikin tsananin buqatarsa dan jitai aikinma datakeyi ynx ya fita kanta dan haka rufe laptop dintai tana mirgina kan gado gamida shaqar qamshin sa daya bar mata a dakin, batasan sanda hawaye suka fara zubo mata ba na tsananin soyayyar Hafiz dataiwa zuciyarta kamun kazar kuku. daqyar dai tasamu bacci ya figeta cikeda mafarkin oga Hafiz din aikin sarrafata. zee kuwa nunawa tai qarara tana buqatar mijinta dan a dazun zaman datai office din doctor blessing ta samu ramla a waya sunyi mgn take ce mata dmn shirin kiranta takeyi dan Mlm yace sharadin maganin dazai bata gobe dole saita kwanta da mijinta a daren yau snn zai yi tasiri sabida taurarin nasara dake yawo a yau, dan haka tabi ta manne masa tun bayan dayayo wanka ya shigo dakin da niyyar mata sallama zai koma asibitin, ganin ynda ta wani kankamesa tana masa salo iri iri sai faman shafa majiyarsa takeyi tana tand'e baki uwa mayya nan ya fahimci nufinta, har ga Allah yasan bazai iya tabuka komi ba sbd damuwar dake tartare dashi har ynz, amman yayi kokarin romance dinta sosai har saida yaji jikinta ya saki alamun saqonsa ya gamsheta dn haka cikin dabara ya janye zee a jikinsa gamida nuna mata 11 ta wuce kuma gashi heeman ba kowa a wajenta tayi haquri sa hadu goben tanaji tana gani ya fice nan ta zube kan gado dafe da kai cikin tsananin takaici babu wanda yaja mata wnn asarar sai qazamar banzar heeman can, mtsww taja tsoki a fili take furta "komi zaiji a jikinta ma da yake rawar qafar zuwa wajenta ya kwana databi ta tsotse dagani babu wata mamora a jikinta qeqasasshiyar banzan heeman nan, atunanin zee a yanayin rashin jikin heema bazati testing ba a auratayya didda itama zata iya cewa kanta dami kwad'o ya d'ararwa gaya, amman tafi heema cika da kad'an, inda ko qirjinta sun d'anfi na heema girma dan tana kula dasu sabanin heema da tsaftar jikinta ma ya aka qare bare wani gyaran Private part of body nata dan jan hankalin miji, saidai Fatima tafisu jiki sosai, hakama qirjinta yafi nasu girma, wato ga breast wanda har sun soma dan kwanciya ga jiki wanda jikin ta ne yahana mata fitowar shape din qugu sai iyayen hips abinta, haka abin ya hade mata, wai danma tana danyin exercise , to a tunanin zee irinta da irin Fatima sune suke luntsum da ni'ima, shiyasa ynz gaba daya kashi 100 cikin hankalin zee dake kan heema yafara karkatowa kan kishiyar amaryar tata Fatima, quta tai a fili ta kuma furta "zanyi maganinku daya bayan daya ne muje zuwa dai, dagaku har wanda ya ajiye Ku dani kuke zancen. koda ya koma asibitin ya jima yana tsaye gaban room din da su ammi suka bari yana kallon mutanen dake kaikawo wajen ga alama har an saka wasu ma a dakin, lumshe idanunsa yai, tana masa gizo sosai yarinyar, barin wajen yai ya nufi wajen heema, saida ya tabatr da taci abubuwan sosai snn yarakata tayo brush ya kamota suka dawo kan gadon dakin ya kwantas da ita shi ma ta samu waje ya kwanta kan wata doguwar kujera da yasa aka kawo masa, dudda heema taso ya kwanta Kn gadon amman yaqi sai ya nuna mata gadon bashida fadi sosai kada ya takura mata, bataso hknba dn harta bude baki zatayi mgn yayi mata alamun "shihhhht" da yatsansa manuni Kan lips dinsa, haka ta haqura ta kwanta, shima haka ya kwanta ya rungume jikinsa uwa maraya sai juye juye yake qwalwansa na raya masa shin ina ne zai gano details na yarinyar nan wai ko zai samu sauqin zuciyar sa kanta, wai miyakeji kan tane haka abinda bai taba jiba mai girma haka tunda yake akan kowace mace? sometimes har jiyakeyi numfashinsa kmr yanson yimasa gardama ga bugun zuciya why?. haka suka kwanta zuciyoyi ba dad'i. washe gari da safe saiga hajiyar sa sunzo, da Anty Aisha yayar Hafiz din sai mufeeda qanwar Hafiz din tareda nabeela Auta sultan da sultana yaran heema na riqe da hannuwanta, da gudu ko yaran suka haye jikin mahaifiyarsu suka qanqameta cikin murnar ganin ta da sukai. sunma heema ya jiki dayake hajiyan Hafiz ko mgnr arziqi take zakajita kmr tanayin fad'a sbd hakanne yanayinta, nan tace "amman Hafiz yaza'abar qaramar yarinya a CE itake kulawa da marar lfy? karimatun nan qanwar heema hakafa muka samesu jia, mizai hana daya daga cikin matanka kadaukota suyi jinyar tare inda ranar dole sai dole ranar naka kuma sai naka" (sosai hjy amina Mmn Hafiz keda kirki ammanfa in taso, in ko ta botsare kowa yashigar mata hanci saita fyatosa kmr dai ynda kuka snta, tanada son yaranta batason taga abinda ka daga musu hankali shiyasa take dirje matan Hafiz din tasss sabida rashin son zmn lafiya a tsakaninsu darashin kulawa irinna heema, dan tasan zamn lfy da tsabta suna daya daga cikin jagororin wanzar da farinciki a rayuwar ma'aurata, to hkn yaqi yuyuwa ta ina hankalin d'an nata zai kwanta ga matansa, danma yana jajircewa a gidnsa da abinma saiyafi HK qazancewa wnda silar hkn nema tasa Hafiz auren fateema kmr dai ynda kuka Sani to, wnn knn) haka ta juya harshe zuwa larabcinsu, (dayake dud yaran nata sunajin harshen gaba daya,) to nan shima hafiz ya shiga bata haquri da harshen mahaifiyar tasu Na larabcin,yana mai nuna mata za'ayi hakan kamar yanda tace. Hafiz ya bude baki zai sake mgn knn saiga doctor Yusuf ya shigo shiyasa yayi shiru da mgnr, nan doctor ya sake duba heema yaga komi normal kuma yaji tabbacin babu Inda ke mata ciwo daga bakinta, dan haka a ranar aka sallamesu suka tafi gida, ahakanma said a hjy amina tabisu gidan ta tarasu zee din da heema da Fatima ta qara buga musu warning da cewa har yanzun tana kan bakanta muddin taji wata cikin su na son cigaba da kawo fitina a gidan nan to wlh zata dau mummunan mataki kuwa kowacece ita, saida tamusu tatas snn ta tafi, wanshekare ko Hafiz da kansa ya tsara cewa heema xata huta dayin girki har na tsawon wata 1 sabida ta qara warwarewa sosai, kuma hkn bayana nufin cewa zai dauke mata kwana bane zai bata hakkinta kmr sauran, haka zee da Fatima suka tashi kowace fuska daure wato suda girki itada kwanciya da miji saidai su dafa taci knn gsky an cucesu cewarsu, hakan ko dokar oga Hafiz ta fara wakana a gidan dole suka dauketa kuwa. * tsawon sati biyu knn Abbu ya warware d'alubansa sunata tururuwar zuwa gaidasa da jiki, Alhamduilla a sati na 3 har ya koma shagonsa yana aune aunen kayan hatsinsa, ya koma kuma makarantarsa da d'alibansa sunci gaba da karatun su na addini na dare nan qofar gidan nasa kamar yanda suka saba kullum bayan sallan isha zuwa 10 suke rufe makarantar da addu'a masu aure su wuce wajen iyalansu marassa aure ma suyi nasu wurin, yayinda kusan kullum hamiz ke gidan dayataso daga aiki sai yaje, dan dole yasa momynsa tazo taiwa abbu yajiki kuwa dudda batai niyya ba. haka ma sunyi nasarar samun mus'ab a waya bacin basmah ta amso gyaran wayar ammi, nan sukeji daga bakinsa cewar tun zuwansa garin aketa cuku cukun neman asayi gonar da kirki ammn mutane sai son rai suke nunawa, wai qaramar gona ce ga gyare gyare cikinta da za'ayi,kuma tayi nesa da gari daqyar dai aka samu Alhj bawale yasiyeta dubu dari biyar da hamsin, Amman bai kaiga bayar da kudin ba yace sai ankawo masa kudin shanunsa wnn satin snn zai bayar, Ammi dudda tasan gonar tata batada wnn matsaltsalolin da suka lissafo kawaidai abin mutane ne na in sunga kana son siyar da abu a lokacin zasu yita maka ynda sukaga dama,kuma aqalla gonar tafi qarfin million bataso dai mus'ab d'in yaci gaba da zama shiyasa ta amsa da ya amso kudin ansan abun yi dasu, Inda nan ma ta basa labarin wani bawan Allah mai temako ga jama'a ya biyawa abbu kudin aikin har anyi cikin nasara, a haka ammi da mus'ab suka tsaida mgn, danshi abbu koda ta fad'a masa yaso ma kada ta saida gonar sai Ammi ta nuna a'a asiyar dai d'in Inda ko ba'a siyar ba a can d'in gonar da lokacin amfanin gona yayi mutane na zuwa suna ciccirewa dan sunsan masu gonar basu gari kuma ba ajiyarta aka bayar ba, haka suke kwashe abinda ya fito cikinta batareda tunanin haqqin masu itaba, taci gaba da cewa "amman kaga Mlm in aka saida wnn kuma tsakaninsu da wnda ya siya" wanda anan ammi ke fadawa abbu idan mus'ab ya zo da kud'in zata basa su ya ja jari wato ya bude shagon saida kayan masarufi kodan su dinga rufawa kai asiri, sosai abbu yayi na'am da wnn Shawara tareda sa mata albarka. yayinda a gefe basmah kullum babu abinda ke damun zuciyar ta irin ta yanda zata biya mutumin nan kudinsa,damuwar hkn ne yafara zata rama a tsattsaye har ammi ke tambayarta bata lfy koko? man take cemata jiki a sanyaye "lafia lau Ammi, ina jin ko masassarar dare CE ke tsotsana" "kidinga shan magani kuma Allah sawaqa" a cewar Ammi d'in, babban damuwar tama data nemi number da mutumin ya rubuta mata ta rasa dan tayi copy Nata a takarda, kullum cikin damuwa take da tunani, dud tayi zuru-zuru, asatin ne mus'ab ya dawo, nan su Ammi suka tarasu shida basmah suka fada musu shawarar da suka yanke kan kudin, musab yaji dadi ko, yayinda basmah taita yaqe tana satar kallon kudin uwa ta dauka tabiya bashin nan data azawa kanta, amman inaaaaa bazata iyaba, zuciyarta nata mata saqe saqe tanaji kmr ta fada musu ammi gskyn abinda ke ranta ko zasu temaketa su bata kudin ta biya? yayinda wata zuciyar ke cewa to ynz wnn kudin shine kadai ya rage muku a rayuwa tayaya zasu ba dun? Koda aurenki yazo ta sune za'a samu ayi abinda ya dace kuma dasune zakuna cigaba da rufawa kanku asiri Inda jujjuyasu za'anayi, sana'ar Abbu kuma bamai qarfi bace, tana wajen sai jitai hawaye suna shirin zubo mata babu shiri, dasauri tayi dabara sharesu tana qoqarin barin wajen knn taji muryar yaron maqocinsu yace "Assalamu alaikum wai ance ana sallama da basmah inji wani mutum a waje" arazane ta juyo har tsintsiyar dake hannunta ta sabule qasa dan daman shara take abbu ya kirasu ita da yah mus'ab d'in, dafe kirji tai gamida fuddo fararen idanunta waje batasan sanda ta furta cewar "innalillahe..wayyo Ammi abbu yah mus'ab na shiga uku shiknn ya biyoni har gida kar6ar haqqinsa"! dud ta rud'e ta gigice nan ta fara sakin hawayen dataketa boyo tun dazun, tuni su abbu hankalinsu ya dawo gareta har had'a baki sukeyi wajen furta "subhanalla,! shi wa kuma basma?" ✍🏻 *By 4 writer's fasaha 👩‍👩‍👧‍👧😍* [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 29. sai lokacin basmah ta ankara da subul da bakan mgnr da tayi, girgiza kai ta hau yi alamun bakomi yayinda ta tsagaita kukan a dauriyance tana goge hawayen ta , amman har lokacin zuciyarta batabar 6allawa ba, abbu ne da mus'ab suka ida isa gabanta yace "ki fad'a mana miya faru basmah ko kinada wasu ne dazaki gayawa damuwarki bayan mu?" tsit tai tana tunanin dole kam tayi qarya dan kubutar da kanta astagfirillah ta fad'a a ranta tunkan ta yita, zatayi mgn knn abbu yace "tsaya ina zuwa, zo muje mus'ab" ahaka suka fita waje yaron da aka aiko ya wuce su kuma suka tsaya wajen mutumin, sunyi mgn ta fahimta inda nutumin ke cewa abbu shi sunansa Sha'aibu yaga basmah ne yana son ta da aure shiyasa ya biyo sahu ko Allah zaisa rabon sace, cikin hikimar mgn ta manya a tsarance na hikimar iya mgn ta ynda mutum zai fahimta batareda nuna wulaqanci ba abbu ya nuna yaji dad'i dan dud mai son naka ya gama ma komi, "saidai wani hanzari ba gudu ba Mlm shu'aibu na jima da yiwa basmah miji lokacin nedai muke jira na auran ubangiji Allah ya ida kawowa.. nan abbu ya basa haquri, dayake mutumin mai fahinta ne sai yaiwa su abbun fatan Allah bada zamn lafia ga auran, snn sukai sallama, haka shu'aibu ya wuce dudda yaso ace yasamu basmah a matsayin mata saidai babu yacce ya iya matar mutum qabarinsa, bakomi zaiyi kokarin fidda ta daga cikin zuciyarsa haka Allah ya qadarta. su abbu ma suka koma cikin gida amman zuciyar mus'ab cikeda tunanin wai shin miyasa dud tarin mazan da suke zuwa neman auren basmah tunda ta fara girma kawo yanzun na cikar 'yan matancinta abbu ke musu bayanin ya bada ta? to waye akaba?! danshi dai bai sani ba dudda suna taredasu abbun kullum, wnn tambayar kam nacimasa tuwo a qwarya. dayake mutane iya musu sai Allah dud yanda kake dasu kuwa, ahakan mus'ab din yakejin rad'e rad'en a cikin anguwar wai abbu ganin 'yarsa kyakkyawa ce shine yake korar qananun masu zuwa Neman ta , waiga alama auren jari yake shirin yi mata amman hk dai ya danne bai furtawa kowa ba. samun waje sukai suka zauna wato a inda suka tashi hakama basmah ta dawo ta zauna a umarnin da abbun ya bata, abbu ya fad'a musu ammi ynda sukai da mutimin snn ya zarce da cewa "to ina sauraranki basmah fad'a mana miyafaru waye ya biyokin har yazo neman haqqinsa gareki wanne irin haqqi ne kuma?" haka abbu yai mata tambayoyin a jere yana kallonta Ammi da mus'ab ma ita suke kallo. sunkuyar da kanta tayi qasa tana mai sauqe ajiyar zuciya, sosai taji nutsuwa da abbu ya barta na mintocin nan dan kuwa tasamu ta had'a zarurukan plan dinta yanda zata kubuta daga tambayoyinsu musamman ma taji hankalinta yadan qara kwanciya dataga su abbun sun dawo lfy lau daga wajen nutumin dabatasan waye ba ma. dan haka murya a sanyaye ta fara cewa "dad....daman jia ne dana shiga gidan adda salma bayn ammi datace inje ta aiko yaronta kirana shine na samu kanwarta badariyya tazo shine kuma adda salma ta aikemu siyan pumpers a store din Alhj haruna na bakin kasuwa to... to shine sai bayan mun fito ne muna hanyarmu ta dawowa gida bamu lura ba muka zubarwa da wani mutum gurasar sa dayakeyi a lokacin, dayake dare ne abbu kuma wajen da yakeyin gurasar yayi d'an duhu shiyasa bamu lura da inda muka saka qafar mu ba akwai wani abun agun, shine ya biyomu yana cewa sai mun biyasa kuma mun basa haquri ya qiya shine ya biyomu har kofan gidan adda salma to munyi sa'a mijinta na nan shine ya basa kudin gurasar da ya fad'a adadinta to shine abinda ya faru abbu" mus'ab yace "to inda an biyasa mizaizo yayi anan kuma har kike tsorata?" da sauri ta ce "ay..ay nazata shine yadawo yau danna tsorata da mutumin nan yah mus'ab sam basshida kirki" "ay inda an biyasa shiknn bazai dawo ba by now kuma kudinga lura a cikin tafiyanku" cewar ammi. abbun yace "ni fitar daren ce ma banaso garin yaya ma ta fita?" abbu yayiwa ammi tambayar,ammi tace "ayi haquri Mlm salman ce ta aiko kiranta jian kuma kaga maqotane snn ga danyen jariri shine nazata kowani aikin ne yataso zata mata" shiru abbu yai yace " to shikn Allah kyauta gaba" "amin" suka amsa, yayinda zuciyar basmah ta samu dan qarin nutsuwa sosai taji dadin kiran da adda salma tai mata jian kuwa dan gashi plan dinta yahau Kan turba,wanda haqiqanin gskyn lamari ba aikensu Adda salma tayi ba aiki tasa su itada qanwar tata a lokacin wato su shirya mata wadrobe dinta dana baby dayake yau kwana 4 dayin sunan babyn tata wadda taci suna humsanatu, komi ya hargitse mata ga tarin gajiya ga batajin dad'i. shiyasa ma tasasu aikin, da ita zatayi abinta dan sam adda salma batada qyuyan aiki tana da tsabta matuqa gaya ga kirki. (wacece adda salma?) adda salma maqotane gasu ammi wanda gida 6 ne ya rabasu, mijinta dan sanda ne wanda asali ba garin Kano suke da zama ba su yan maiduguri ne to silar anyiwa mijin nata muntari d'an sanda transfer na aiki zuwa Kano shine mafarin zamansu anan din wanda a qalla ynzu sun shafe kusan shekara 8 a anguwar, yaransu biyu al'amin dan shekara 5 daga shi kuma sai bata kuma samun haihuwa ba sai ynz data haifi jaririyanta mai suna humsanatu, mijinta nada kirki shima,dan ko kwanciyar da abbu yai asibiti sun jajje musu sau kusan nawa. adda salma macece mai kirki sosai batada rowa battada baqinciki sosai take sana'arta na kayan mata iri-iri masu kyau da inganci, sosai mutane ke tururuwan zuwa saye hadda masu sari, tana gyran amare wato ta had'asu ciki da waje shiyasa komi na adda salma tsab tsab. yanzun ma haka an kusa bikin qanwarta badariyya shiyasa tun bikin yarage wata 2 tasa qanwar tata tazo ta fara hada mata magungunan tana sha masu azabar kyau wato *hana kishiya saqat sai ana hadawa da tsoron Allah,* komi ta ba badariyya ta sha saita bawa basmah a haka suka dauka tsawn nn lkc, acewarta matsayin qanwarta ta dauketa dan haka itama zata fara tsumata tun ynz dan ta ginu kan hakan sabida su dmn hkn al'adar garinsu adda salma ce tsuma mace tun tana qaramarta. wasu magungunan ma basmah batasan kona miye bane haka taketa dura matasu. hatta dilka da halawa tare take musu sosai jikin basmah yafara canzawa a tsayin sati 4 na dawowar su asibitin, tayi kyau har wani sheqi takeyi. Shiyasa hamiz bai gajiya da surubtun zuwa gidan ynz dan sanyin idaniyar tasa wacce batasn ma yanayi ba, Allah sarki boyayyen so knn. to ynz wnn satin ake fara events na bikin badariyya dan a jibi ne su adda salma zasu tafi gida domin fara shagulgula, basmah taso tabisu amman adda tace tabari taje da ita wataran inda ynz sun kusa fara exam next week ga shi kuma ita kadai ce take temakawa ammi a ayyukn gida da sauransu wnn shine kadan daga cikin tarihin adda salma) har kuka basmah tai dataji adda ta hanata safiyar ranar ko bataje gidan adda salma ba a daka ta wuni tana mad'od'owa gefe daya zuciyarta na qara azalzalarta da tunanin mafita gameda samun kudin mutumin nan dole kanta ya fara ciwo babu shiri sabida tsabar tension din dayafi karfinta, mafita kawai take nema. * sintiri kawai yakeyi a cikin babban office dinsa wanda ya qawatu fiye da gaban a misilta, damuwar sa kan rashin sanin inda yarinyar take bai musultuwa kullum abun gaba yakeyi maimakon yasamu sauqin zuciyarsa knta koya manta da lamarin ta amman inaa qaramar mgn ta zama babba zai iya rantsewa da Allah cewar daren jia bai runtsaba kwana yayi sallan kan Allah ya kawo masa mafita kan lamarin, zama yai kan gefen hand chair din office din ya tsurawa coppe dinsa idanu wanda yasa aka kawo masa bai sha ba,ko kalaci bai tsaya yiba haka yai sammakon baro gidan nasa dan a lokacin cikinsu ma babu wacce ta farka, daurewa yai ya sha coffy din gamida chips snn ya Shiga toilet din office din bayan yacire yar tasaman uniform din jikinsa, brush yasakeyi gamida dauro alwala ya fito ya shimfida pray mate yafara gabatar da sallar walha, sosai Hafiz keda ibada azkar koda yaushe bai tsinkewa daga rayuwarsa wanda zamu iyacewa da temakon yawan azkar dinsa ne dayabi jikinsa da zuciyarsa yasa har ynz babu wani tasiri daya fara aiki kansa gameda matansa dasuka fara bin malamai a kokarin kowacensu nason mallakesa inka dauke heema, tabbas annabi yayi gsky yawan yin azkar nakare mutum daga wasu fitinoni na rayuwarsa batareda shi mutum din ya Sani ba, gadai shinan ya faru ga Hafiz ya nama cikin faruwa yanzun zamu iya cewa, ya jima yana addu'oe bayan daya gama sallar, snn ya miqe ya dubi agogo 10 tayi kuma sunada meeting a lokacin suda major general dinsu dasauran ma'aikatan, babu bata lokacin yawuce zuwa meeting din, ana cikin meeting din kuwa wani tunani ya fado masa kan matsalar data taso shi a gaba, aikam kamar yayi tsuntsu yaji a lokacin yatafi amman haka ya daure har aka tashi, ana tashi daga meeting din ko dasauri ya fito ya fad'a motar sa ya figeta sai hospital din dadynsa street, kai tsaye Dr blessing ya nema, nan ya umarceta data binciko masa file dinsu basmah mai daukeda details dinsu, Dr blessing tayi mamaki a ranta akan mizaiyi da file dinsu amman bata nuna ba haka ta tafi nemowa, tajima snn tadawo dauke dashi a hannunta, amsa yai ya buda, wani sansanyen boyayyen murmushi yai gamida zaro wayarsa yadan matsa daga gbn Dr blessing yayi hoton address din anguwarsu gamida phone number daya gani a rubuce, ya jiwo ya miqa mata gamida furta "tnzz alot Dr" dasauri ya nufi motarsa ya qure gudu uwa zai tashi yayinda Dr blessing tabar gun cikin tunanin hakan.. ya shigo layin anguwar kamar yanda ya gani a rubuce wato address din daya biyo na jikin wayan sa a hoton daya dauka, da tanbaya har ya iso ainihin layin nasu basmah, nesa da gidan ya tsaida motar tasa batareda ya fito ba, sauqe numfashi yayi snn ya bude motar ya fito ya jingina da ita gamida hard'e kafafunsa hannuwansa yayi crossing nasu a chest dinsa fuskarsa saye dawani black ear glass still uniform din sane a jikinsa, kowa yawuce ya gansa tsaye agun sai yayi mamaki miya kawo wnn hadadden sojan a anguwar?, sai dai babu damar tambaya saidai su wuce salin alin suna faman waiwayen sa, 'yan layin wane yaji ga wane wanda kuma suka shiga cikin gida suka fadawa na ciki sai leqe ya tashi, wasu ta kafar qyaure wasu ta maguji , da masu wucewa su ga qwam, sosai zuqatan mutane suka cika da mamakin miya kawo balaraben soja an guwarsu, dan harga Allah sunyi zaton balarabe ne, koda yake d'an balarabian ne babu mamaki, tsarguwa yai da anata faman kallonsa dan haka a hankali ya zare glass din idanunsa yana bin kofofin gidajen da kyawawan idanunsa nan yaga kawunan mutane hawa hawa wasu harta 6ular bango da katanga ya gani suna leqosa, murmushi kawai yai tareda komawa motarsa yajata yabar anguwar dudda yaso ganin burin zuciyar tasa amman anguwarsu zatayi masa wuyar shigowa a wnn rana, saidai bai damu sosai ba inda yaga gidan zai dawo zuwa dare. sai gashi da daren kuwa wani aiki ya riqesa sai 10 snn ya iso anguwar, yayi mamakin ganin mutane da yawa a qofar gidan ga Alama makaranta ce, saida ya nutsu ya tsaya daga nesa kadan daga inda ya ajiye rova rova machine dinsa ya gane ashe Mlm usamane malamin makarantar knn (dan da mashin yayi ra'ayin dawowa anguwar wnn karon ba mota ba) gani yai anyi addua ana kwashe shinfidan ga alama an tashi daga makarantar, ga hadari na motsi kadan, sannu a hankali yaga mutane nata barin wajen wasu a qasa wasu kuma a abin hawansu, shima Mlm Osama gida ya shiga da dardumarsa ga hannu wajen yai tsit gashi an guwar babu wuta sai masu sana'ar janareto jifa jifa dake hanyar wnda da temakon hakanne haske yadan wadaci area din, a hankali ya qarasa kofar gidan yana tunanin yasan babu ynda za'ayi abar ta tafito yanzun koda kuwa ya aika kiranata dan goma harta gifta, shiru yai gakuma hadari na cigaba da tasowa dan kuwa harya fara sakin walqiya, lumshe idanunsa yai gamida zura dukkanin hannuwan sa a aljihun tattausan yadin jikinsa, jiyake bazai iya barin gunba batareda ya sakata a ido ba koda ruwan nan zai qare kaf a kansa kuwa, zuciyarsa har hucin zafi take shi kadai yasan miyakeji time din. yayinda a daidai lokacin basmah na gidan adda salma suna kallon wani film a wayar addan, bata ankaraba sai jin rugugin hadari tai, zumbur ko ta miqe tsaye bayan data kallo agogon dake cikin wayan adda salma lokacin, afili tace "na shiga 3 adda nawuce lokacin da Ammi tace in dawo gida, kinga 10 har ta wuce kuma nasan su abbu sun tashi a mkrnat ynz, natafi saida safe, dudda haka saida adda salma tasa badariyya ta rakata ta fita daga soron gidan dayake yanada zurfi kuma ga duhu har badariyya tana mata dariya gamida tsokanarta "basmah sarkin tsoro,abinda ga baki ga hanci" ita dai basmah da d'an gudu gudu ta nufi gida, jin motsin ana nufo inda yake ne ya sashi bud'e idanunsa dan lokacin har ruwa yafara sauqowa, sauqinsa ma gidan nasu basmah cikin baranda yake shiyasa baiji digowan ruwan a jikinsa ba, saidai ita da take kokarin shigowa barandar ta shiga gida ta fara jiqewa, ganin mutum a gefen kofar gidan su ga duhu batasan kowaye ba kuma shine yasata bugun zuciyan tsoro sabida babu kowa agun, to wane ne? daurewa tai taqaraso zata wuce yayinda Hafiz tun tafowar ta da akayi wata walqiya ya fahimci itace, wani sansanyan dad'i yaji yana ratsa sa kota ina, ganin ta ra6asa tana shirin shigewa gida yasashi hanzarin riqota, ita ko daman da jininta ya ke kan akaifa ta bud'a baki zata tsala ihu yayi saurin ida janyota jikinsa gamida rufe mata baki da hannunsa 1, sai mutsu mutsu take abinka ga sarkin kuka tuni ta fara sako qwalla dan a tunainta tayi gamo da masu yankan Kaine ko kidnappers, shi ko a hankali yasa hannunsa a aljihu yazaro wayarsa ya kunna torchlight gamida haske fuskarsu lokacin 1 , cak kukanta ya tsaya sauyin bugun zuciyarta ya qara hauhawa sabida tsabar firgitar da tai na ganin wanda ke gabanta a yanzun , wato yabiyo sahun kud'insa knn? aikam sabida gigicewa nan take ta fara ganin lummmm2 a idanunta, a hankali ta fara kokarin yin mgn, cak! kuma sai tsoro ya ida yin nasarar tafiyar da numfashinta gaba daya ya sumar da ita a jikinsa.... sulalewa take shirin yi daga jikinsa zuwa qasa ,dasauri yatarota ya maidota jikinsa cikin faduwar gaba shima sabida ya fahimci sume masa tai, gata dai a hannunsa kamar matatta rasa ynda zaiyi ya ceto numfashinta yai gashi lokacin na tafiya ai kam bai sanma sanda ya kamo fuskarta ba da tausasan tafukan hannayensa ya had'e bakinsu waje guda yana hura mata iska domin bata taimakon gaggawa da tunanin kozaya dace ta farka time din, wani qaqqarfan iska ya taso mai kuwwa da feshin ruwa, kankace mi lokaci daya kuma ruwa ya ida tsugewa shaaaaa ba qaqqautawa uwa da bakin qwarya .. *By 4 writer's fasaha👩‍👩‍👧‍👧😍*. [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 30. Hafiz kuwa dud yabi ya rud'e matuqa gaya, sosai yake mamakin kan minene ya sumar da ita haka badai ganin sa datai ba ko?!, to miyasa ganinsa zaina tsoratata harta dinga suma shida yake burin ta zama tasa ta har abada su kasance tare!. sosai ya qara ruqo fuskarta garesa, ruwan da ake mai tsananin qarfi da rugugin qarar da akeyi gamida walqiya ga kuma hurawa bakinta iska dayakeyi babu qauqautawa wanda hakan ya yetemaka wajen kawo wani dogon ajiyar zuciya da basmah tayi, lokaci daya ta ware idanunta a kansa, da sauri ta miqe daga jikinsa tana ja da baya baya hawaye Na fita ta fara mgn da cewa ''kayi haquri na dauki alkawarin zan biyaka kudin ka ban samu na biya ba har yanzun,qa qara mun haquri dan wlh ba mancewa naiba kowane bugu na fitar numfashi na da tunanin hkn a raina,kayi haquri yallabai dana samu zan kawo wa Dr blessing ta baka don daman account number dinka da kabani ta 6ace, kada ka daukeni marar cika alqawali a'a ba haka nake ba snn kuma ya'akayi kazo gidanmu bacin bamiyi da kai ba?nace zan biya ka miyasa bazaka mun uziri ba Dan Allah?!". Zuba mata idanu yai Sam shi yama manta da zancen wasu kudi kwata kwata, wato tsorar da tai na ganinsa knn ko tayi tunanin kudin yazo amsa ta qarfin tsiya knn shine hadda sume masa?!, wani kasalalllen murmushi ya saki gamida soka dukkanin hannuwansa a aljihun jeans dinsa a hankali ya fara takowa zuwa gabanta yayinda ita kuma cikin tsabar tsoronsa ta dinga ja da baya baya batai zato ba tajita ta fad'a ta baya qasa a kicafff sanadiyyar tudunkar zauren gidansu dataci mata diddige, runtse idanunta tai gamida fashewa da wani sabon kuka hadda yarfa hannu uwa wata yarinya qarama, tsugunnawa a gabnta yai yana kallon fuskarta, sosai salonta na kamar shagwababbiya ya ke burgesa, dudda bawata faduwa tai sosai ba amman tawane lagwabe qasa uwa mage tana kuka, sauqe numfashi yai gamida miqewa tsaye, ga tunaninta sai taga ya miqo mata hannunsa alamun ta riqe ta taso, kin miqa masa hannun tai saima ta fara kokarin tashi da kanta, jitai kugunta ya amsa da wani sauti qassss, rintse idanunta tai ta koma ta sulale qasa tana fidda numfashi a wahale dan kuwa har ga Allah taji buguwar qugunta ba kadan ba, matsowa yai ya sake miqa mata hannun a karo na biyu bayan nad'esa da yai daga qirjinsa a karo na farko data qiya, ganin lkc na tafiya tanason shigewa gida gudun fadan abbu yasata babu arziqi ta miqa masa hannun nata, taushin hannun junansu daya ratsa jikin kowanensu shine yasasu jin wani shocking a jikinsu batareda sun shirya ba, da sauri ta zare hannunta gamida juyawa zatabar gun, zaraf tagansa yaci gabnta yanan mata wani narkakken kallo, kasa jure cigaba da kallonsa tai mafarin data juya fuskarta gefe knn. "wayace miki kud'i nazo amsa?"! ya jefo mata tambaya uwa daga sama, kallonsa tai kamar zatai mgn taji yaci gaba da cewa "hasali ma ni na mance da batun wani shiriritanki na biyan wasu kalilan kudi ni idan na bada Abu shiknn yabar kaina so please kibar mn wnn joking din naki it's enough ok? in har abbu ya isa gareki kuma da girman qaunar dake tsakaninku,ya dan taqaita da mgnr snn ya kuma takowa gabnta har suna jin saukar numfashin junansu ga fusakokinsu dudda shi d'in ya d'arata a tsayi, wani dogon numfashi yaja sannan ya Cigaba da cewa "ni Abu daya ya kawoni wajenki a ynzun mai matuqar muhimmanci ne kuma a gareni da rayuwata gaba 1" jikinta yai sanyi da mgnr dayai mata natabar mgnr kudin nan, itakam har ga Allah ya daureta da jijiyoyin jiki, amman fa kuma tasan ay abbu ya isa gareta fiyeda tunani inda shine silar zuwanta duniya tayaya zata had'asa da wani kalilan abu?, sosai take da tabon soja a rayuwarta shiyasa ta tsani komi nasa a rayuwarta, wasu hawaye ya sulalo mata tunowa da abinda ya faru da qawarta raf'eah wnda hkn ne dalilin jin ta tsani dud wani army man, ynzunma jitake da tanada iko data daukesa daga gabnta ta tsani kasantuwarsu tare, katse mata tunani taji yayi ta hnyar hure mata idanu dayai, katsam taji ya ce "but kamin na fada miki abinda ya kawoni gareki shin ko zan iya sanin dalilinki na cewa kin tsani soja da dud wani temakonsa gareki?"..... [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 32. da wnn tunanukan barci yayi nasarar dauketa, washe gari da wurwuri ta gyara gidan nasu tagama tayi wanka ta cewa ammi tatafi gidan adda salma, ammi tai mata fatan dawowa lfy dan a lokacin tuni abbu da yaya mus'ab sun fita siyayyan kayan da yaya mus'ab zai zuba a shagonsa Wanda yasamu hayar wani babban shago can kasuwar kurmi. koda ta Shiga tasamu adda salma na kwashe girkin ta Na wake da shinkafa dayaji kayan yanke yanke hadda soyayyaen kifi da dafaffen kwai a kai gamida sanyayen zobo data had'a da kanta mai dan karan dad'i , aiko saida ta tilastawa basma cin abincin wanda ta gagara zama taci isasshe tun wayewar garin yau sabida zullumi gar gashi anyi azhur, suna gamawa ta dubi adda salma muryarta a sanyaye kmr Kunlun tace "Adda salma shiknn ynz gobe zaki tafi ki barni da kewarku keda baby humsanat ko?" nurmushi Adda salma tai tace "basma ta knn ki kwantar da hankalinki nima fa kwana 4 zanyi sabida next week Al'amin zasu fara exam ki yi haquri mutuniyas" dan murmushi basmah tayi gamida furta "yawwa adda salma har naji dad'i nazata zakiyi kusan wata ma" zaro idanuwa Adda salma tai tana furta "yaza'ayi nayi wata ban sanya ki a idanuwa ba qanwata ai banzn iyaba" taqarashe mgnr cikin tsokana, dariya sukai dukansu snn basma ta fara karantowa Adda salma damuwarta wacce ta fara tun farkon haduwarsu da temakon abinda yaiwa abbu har kawo chaptarsu da zuwansa gidansu yau saidai ta boye rirriqeta da ya dingayi a jikinsa ga jiyan. shiru adda salma tai kmr mai tunani, zuwa can tace "naji komi basma snn kuma adud mgnr nan da kikayi ba laifin kowa bane face naki" fiddo idanuwa basma tai ashagwabe tace ''ni kuma Adda salma minayi anan?" "qwarai ke, tun farko da baki nuna baki son abunda yayi muku ba har kike ikirarin biyansa da baizo miki ta wnn sigar ba inda ba roqonsa kukai ba temakon da yakewa jam'a a ne kmr ynda naji lbrn daga bakinki Allah yaci daku" turo baki basma tai tace "to Adda salma kinsanfa abinda yafaru tsakaninmu da Rafi'a to danmi zan qara sakin jikina da wani sojan a rayuwata bacin yamin hankali?"! gyada kai adda Selma tai tace " banda abinki ai komi ya wuce tunda ita kanta Rafi'a din data dauki zafi ta gano gskyn lamari inda ta tako ta zo baki haquri da gsky tayi halinta kuma shi kansa suraj din yana ina yanzun, dud wannan fa na mana nuni da duniya gajeriya ce bamai fad'i ba kamar yawancin mutane ke zata, ynzun ina number daya baki?" Miqa mata card din basma tai tana sumburo baki, murmushi Adda salma tai batace komiba tashiga saka number a phone dinta, tana gama sawa ta dubi basmah tace "little sis dawanne suna zanyi save?" tabe baki basma tayi tareda cewa "to wama yasan sunansa yo Adda salma? bama saikinyi save ba kawai barta haka". gyada kai salma tai tace "ynz zan kirasa saikuyi mgn" zabura basmah tai tace "adda Selma...dakatar da ita adda salma tai tace "nan gidan zaki masa kwatance yazo saiki kaisa sit room din amsan baqin dadyn al'amin, ince dayazo kin basa dalilinki na labarin kmr ynda ya buqata shiknn kun rabu lfy? inma jiqa labarin zaiyi yasha kedai kin basa kin fita shiknn ba kowa saiya kama gabnsaba?" Murmushi basmah tai tace "kinkawo Shawara fa adda dan banson yacigaba da bibiyata gsky idanunsa tsoro sukeban sunfiya kyau hakama fuskarsa, did tsoro sukeban" murmushi Adda salma ta kumayi tana kallon basmah aranta tana fadin wato har ynzu yarinya kk basmah, tuni na d'ago cewa wnn mutumin kowaye ba qaramin sonki yakeba kuma daga jin labarinsa da kina bn naji na aminta dashi a matsayin mijinki zai riqeminke da kyau kuma kema kmr ina hararo muradinsa a gareki dan idan baka son mutum bazaka yabi komi nasa ba, nasanki da taurinkai dan kona mk mgnr ynz zakice bahaka bane, ammn muje zuwa zan fahimci inda kikasa ba Ku dukanku , Miqa mata wayar Adda Selma tai gamida cewa "gatan ta fara ringing, amsan wayan basmah tai jiki a sanyaye dan hannunta har rawa rawa yk sbd tsoro, kamin ta gama kissima mizatace taji an daga wayan gamida furta "Assalamu alaikum" cikin sautin muryarsa ,murya na rawa ta amsa da Aminwa'alaikslm"! tanajinsa yasauqe wani sautin nunfashi gamida furta "mikika yanke cikin biyun? batai mamakin ganeta dayai haka farad daya ba dan wanda yakeson addabawa rayuwarka ko ina yajika zai shedaka ne nan da nan, dan haka ta furta "kai zaka zo" taqarashe mgnr uwa zata fashe da kuka, dagacan bangaren sa ya lumshe ido yana fadin matsoraciya a ransa, dan dmn bawai da gake bane yake dayace zaisa a daukota yadai tsoratata ne kawai danta amince yasamu shiga jikinta... Amman afili ya furta "OK lfy lau a ina knn zamu hadu?'' "anguwarmu" ta bashi amsa kai tsaye, " OK abbu ya amince knn kitsaya dani?, dasauri ta taresa da fadin "a'a ba gidanmu nk nufi ba gidan adda salma daga gidanmu ba nisa... nan taimasa kwatance kanan takashe wayar da sauri tana mai sauqe ajiyar zuciya uwa wacce tai gudun ceton rai...jitai wayan yasake ringing a rude ta daga, muryarsa ta kuma dokan dodon kunnenta karo Na 2.. [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 31. bata kallesa ba saima qoqarin shigewa gida da tayi, caraff taji ya ruqo tsintsiyar hannunta ya matse, da sauri ta juyo fuska had'e ta na 6alla masa harara cikin jin haushin riqe mata hannu dayai, ta fara qoqarin kici kicin qwace hannunta amman ta kasa, cikin murya kuka tace "ka sakarman hannu mlm haramun ne tabamun jiki ka daina kona maka ihu". damqar hannunta ta ya kumayi gamida fizgota garesa lkc daya tajita kwance male male a faffadan qirjinsa ya rungumeta qam yana sauqe ajiyar zuciya ba'adu bayan haka tausasan tafukansa sai faman kara kaina sukeyi a tsakiyan bayanta, tarasa wani irin mutun ne shi wnn gashi yana shirin haifar mata da wani baqon lamari tareda ita bata saniba, still hawaye basu daina bin idanunta ba daman abu ga mai saurin kuka, shi kam wani sanyin dad'i yaji yana tsarga masa a kowane kafatani na sensitive areas jikinsa dan shi kam baiqi sun dawwama a haka ba gawani qamshi kadan kadan dake tashi jikinta iriyan yabi jiki din nan. qoqarin barin jikinsa taci gaba dayi da iya qarfinta saidai ta gaza uwa an jonata da magnet wannan sojan ya sha gaban tunaninta kuma gashi sam bata son cika kallon qwayar idanunsa sabida wani irin Abu datakeji yana dukan qirjinta adud sanda idanunsu suka sarqe cikin na juna tun farkon ganinta dashi, a maimakon taci gaba da kokarin kwatar kanta saima ta haqura ta kwantas da kanta a qirjinsa tana sauqe ajiyan zuciya dan kukanma ya tsaya cak sai hawaye dake sulalowa tarasa abunyi, murmushi ya saki a gefen bakinsa gamida dan tsotsan red lips dinsa na qasa ahankali ya kawo bakinsa saitin kunnenta yace "ya'akayi kika daina fighting din amsan kanki ko kin gaza ne?" cikin rawar murya ta furta "dan Allah kayi haquri ka barni na shiga gida kaga dare yayi kuma abbu zaimun fad'a ne please sojaaaaa" taja kalmar sojan da dan tsayi wanda jin zazzaqar muryar tata dake ratsa dodon kunnensa yasa ya qara matseta qam a qirjinsa har yanajin tudun manyan tsayayyun albarkatun qirjinta a nasa jiyake uwa za'a qwace masa ita dudda hijab ce a jikinta kuwa, itako jin hkn yasata qara bude baki tana kuka, tausayinta ne yaji ya tsarga masa dan kukan nan nata ba sonsa yakeba tunda ta farasa daurewa dai kawai yake, dan haka ahankali taji ya dan janye ta daga jikinsa amman hannuwansa nakan cinyoyin hannunta ya riqesu yana kallon fuskarta, snn ya furta ''OK zan barki ki shiga gida amman dole ne gobe zan dawo domin jin amsar tambaya ta kin amince?" ajiyer zuciya tayi gamida sadda kanta qasa ta furta "ayy... ayy..abbu baya barina tsaya da wani kokazo baza'a barni na fito ba bare muy mgnr" rasss!!! yaji qirjinsa ya buga, mi wnn yarinyar ke nufi, dan haka cikin sauri ya furta "kina nufin an miki miji ne?" dudda batasan abinda abbun ke nufi da hanata tsayuwa da mutane ba saita samu kanta da gyadawa Hafiz kai alamun "eh" atunaninta na inyaji haka zai shafa mata lfy, amman kuma sai taji wata hargitsattsiyar magana daga bakinsa yana cewa "wnn mgnr bamai yuyuwa bace kuma dole mu hadu gobe in kuma kin musa zansa azo a daukemin ke akawomn ke har inda nike ni ba'a wasa dani komi nasa a gaba saina cimmasa kisan mi zaki dinga fadamun, dan haka shawara ya rage naki" katinsa ya zaro a aljihu ya kamo hannunta ya saka mata gamida furta " akwai special number na a jiki wnda da kin kira direct zata had'aki dani dan haka sai kiyi tunani *zuwana ko zuwanki* wanne kika zaba" bai jira jin amsar ta ba yayi saurin nufar mashin dinsa yabarta nan tsaye jiki mace ta bisa da kallo, tana gani ya bude Booth din machine dinsa ya dauko wata rigar leda ta ruwa ya sa a jikinsa yahaye Rover2 dinsa yabar gun, dafe saitin zuciyar ta tai tana ajiyar zuciya , gaba daya kwanyarta ta rufe tarasa mima zata furta a Kansa, ahaka tasamu ta shige gida, sosai taji dadi bata samu ammi a dakin ba ga alama tana dakin abbu, dan haka cikin sauri ta sauya jikakakun kayanta zuwa na bacci bayn ta shanya jiqaqqun a qyauren daki, kwanciya tai kan gadon ta rufe idanunta kamar maijin bacci barci, jitakeyi kamar har ynz tana jikinsa da irin abubuwan da suka faru, jitai tsigar jikinta na tashi gefe ga qamshin jikinsa a nata tanajin tashinsa dudda tacire kayn da suka kasance tare da shi kuwa amman qamshin bai barta ba, "ya ilahi" ta furta a fili gamida tunanin maganarsa ta qarshe dayace zuwansa ko zuwanta wanne ne zabinta????!!! sosai takejin gabanta na cigaba da bugawa babu ko qaqqautawa.... batason sabawa umarnin abbu snn kuma daga gani wnn mutumin mugu ne komi nasa da gaske yake, shin ya su ammi kuma zasuji in sukaji labarin an dauketa ??? tambayoyin datakewa kanta knn tagaza samun matsaya, adda salma ce ta fado mata a rai a take ta tsaida Shawara kan zata je mata da mgnr gobe kota samu mafita akai, runtse idanunta tai jin motsin shigowa dakin, Ammi taji yace "ah Ashe ta dawo ma Mlm kaganta nan har ta yi barci kaga ba saima ka fita ka tafo da itan ba, ga alama tun ma sanda ka shigo naje kaima abinci ta shigo mu muna cen muna mgnr bata dawo ba ashe ta na nan ta na barci" muryar abbu taji yace "to inda ta dawo Masha Allah bari naje na kwanta". haka ammi ta kwanta bacin tasake musu sabuwar addua ta shafe mata a jiki. haka Ammi takeyi mata tun tana qarama koda tayi addua wajen bacci ta saba idan tazo sai tayi mata tata, tanajin Ammi ta yafa mata malullubi sabida ruwan da akeyi tafe yake da sanyi, kwanciya ammi tai itama tashiga baccinta daga bisani. basmah ko wasu sababbin hawaye taji sun sauqo mata sosai iyayenta ke qaunarta suna bata kulawa shin ya zasu ji insukaji labarin tabi namijin da basu sanshi ba a burinta naqin son kaucewa umarnin abbu kan mgn da wasu batareda izininsa gareta ba na yuyuwar hkn a kofar gidansa bayan yasha cewa lokaci yake jira danya sanar da ita ma'anar hakan?? *By 4 writer's fasaha*👩‍👩‍👧‍👧😍✍🏻 [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 33. Muryarsa ta kuma dukan dodon kuneneta a karo Na 2 taji yace "zuwa wanne lokaci knn?" cikin rawar murya tace "d...daga yanzun har zuwa kamin la'asar" Yace "OK gani nan zuwa ynz" qit taji ya kashe wayar, sauke numfashi tai gamida dafe kai, adda salma ta dafata tace "ya kukayi ynz kuma?" basmah tace "yace gashi nan zuwa, kinga Ammi batason najima waje shiyasa nace masa lkc daga ynz har kamin la'asar kinga ynx 2 saura" gyada kai adda salma tai tace "hakane, bari naje na qara kikkimtsa sit room din dudda dai shararre ne adai qara kakkabewa" haka adda salma ta qara gyara wajen sai qamshi ke tashi na turaren wutar data jona, basmah ko sai binta da kallo takeyi, dud inta tuna wa akewa wnn shirin saitaji haushi ya qara kumeta. minti 20 tsakani saiga wayan adda salma ta soma ringing, adda tai mata alamun ta dauka dantasan baqon nasu ne yazo, "na iso" abinda taji ya furta knn ya katse wayar, miqewa tai ta nufi soron gidan, tun kamin ta ida fitowa ta hangosa tsaye a bakin motarsa, qananun kayane jikinsa yayi matuqar kyau, fuskarsa saye da glass gamida facemask, lumshe idanu tai numfashinta na qara sauri, ahaka taga yabaro bakin motar ya nufo inda take tsaye bakin zauren, saddar da kanta tayi gamida mgn cikin sanyin murya bayan gaishesa datai "ka shigo inji adda salma" ta juya zuwa bangaren sit room shima ya bita hannuwansa soke cikin aljihunsa farinciki na ratsa sa ganin komi na tafiyar masa yanda yake so, sun gaisa da adda salma dayake shima yanada raha inyaso haka suka yi hira da adda salma sosai kamar wasu 'yan uwa haka basmah tasaki baki tana kallonsu, tayi mamakin kuma yanda abincin da adda ta kawo masa shaqe da plat yaci sosai d'an wanda ya rage baifi 2 spoon ba, (readers kada kuyi mamamkin cin abincin Hafiz dan baici komi cikin gidan nasa ba ya fito, Fatima tana asibiti tun safe ta fice yayinda zee ta nad'e a gado tanata qaqalen amai a zuwan batada lfy, dudda ko lafiyanta lau tana gandar yin girkin ne kowa taci ta qwammaci ta yini cin siding da lemo, heema ko tunda tai ciwon nan qazanta saita qara samun muhallin zama kamin ta tashi ta kauda hakki sai an kai ruwa rana acewarta har ynz jikinta bai dawo dai daiba aman hkn baihanata karatu cikin waya anytime, shi kuma gashi ba ma'abocin cin kayan ciye ciyen waje bane kuma ynz abin yace yaje gidan hajiyarsa yaci saita tuhume sa mata har 3 cikin gida babu wacce zata iya masa girki yaci?, mafarin knn ya haqura yasha lemo da snack, yayi wanka ya shirya ya fito gidan ya nufo anguwarsu basman, aransa baqin ciki da takaici fall, na tunanin ace kanada mata har uku amman matsala bata gama yanke maka ba ta samun cikakkiyar kulawa daga garesu kullum dai kowace da tata matsalr to sai yaushe zaisamu cikakkiyar kulawa daga matansa kamar yanda yake gani ga sauran gidajen abokannsa?, a wann gabar muke cewa kuyi haquri readers kuyiwa Hafiz adalci dan dalilan qara auransa nada yawa bari mu kawo daya daga cikin su zakuga wani namijin dukkan wata kulawa da ya dace ace yana samu daga matarsa ya rasata warwas to shin yakuke ganin cewa bazai yi tunanin kawo wata ba, wataqil dan tunanin samun canji gamida samun sassauci akan auren da yake shirun qarawa wataqil ma shi d'in haka tasa kaddara tazo masa ta jarabtar rashin gyararrun mata, kunsan kowa da qaddar sa, gata dai heema mata ta farko garesa sunyi auran soyya daga baya tazo ta gaza ata fannin tsafta da bawa miji kulawa, kunsan da hkn kuma shine ginshiqin rayuwar aure babu namijin dazai iya daukan hakn, yayi nasihar yayi mgnr yayi fadn ammn taqi gyarawa burinta kawai ta kwanta taita karance karancen labaruka to inda Allah ya hore masa karo watan mizai hana?, snn kuma mace ta 2 zainab wnda babnsa aminin babnta ne kuma babnta shi ya samu babansa yayi masa kyautar ta ga dansa atunainsa auran zainab zai kawo masa sauqi inda babanta mutumin qwarai ne kmr yanda yasani kuma yana iya yinsa wajen bawa yaransa tarbiya bugu da qari ga zee 'yar qyale qyale CE saidai matsalarta gandar yin abu, sai taga dama ga rashin haquri ga tsananin kishi da had'a fad'a tsakaninta da abokan zamnta inbacin datake shakkarsa ma da abubuwan da zatayi sai sunfi haka yawa a gidan, to Ina wacce zaka nuna cikin kace itace ta qwarai? Kowace da halinta, snn ga Fatima kuma tazo ata uku, again ita kuma mamnta aminiyar mmnsa ce, mamansa ta zaba masa ita, wato mamnsa ta had'a auran dan tunanin zaya samu sauqi daga gareta wanda ada ta faro kmr duka knn tana bawa abokan zamn nata girmansu saidai daga baya ta botsare sakamon sauya mata tunani akan maganganun dataji daga bakin abokiyar zamnta zee na tsantsar makirci maimakon tadauki d'amarar kawo qarshen rashin zaman lafian a gidan itama saita fiddo nata mugun halin Inda tai amfani da matsayinta na likita ta dinga dirkawa abokan zaman nata qwayoyin hana haihuwa kmr ynda wautarta tasa tasha itama, dudda dai Allah ne mai bafa haihuwa ga wnda yaso, amman dan kinji abu daga bakin kishiya ai bai zama dole ace kin ta'allaqa akai ba har kiyi gaggawar aikata hkn wato kisha maganin hana haihuwa dataji ance mijin baiso,miyasa shin bazaki tunanin zaki so son ganin ya'yanki ba kema komin daren dadewa,? bugu da qari Fatima batada jimirin tarayya da mijinta na tsawon lkc shi kuma Hafiz nada qarfin sha'awa Wanda kaf a cikinsu zee CE mai kokarin kam@nta iya daukar buqatarsa, gaya nan dai kowa da tata matsalar haka gidan Hafiz yake, to yaya kuke tunanin Hafiz bazai so ida cike ta hudu ba koda Allah zaisa yayi gamdakatar da mai dauke dukkan lalurorinsa ta basa farincikiba a rayuwar auransa kmr ynda yajima yana add'ua yana mafarkin samu? amman dai komi knn muje zuwa zamu gani yaya gidan Hafiz da matan Hafiz zai/su cigaba da kasancewa shin zai gyaru koko). adda salma na fita ya juya karaf suka hada ido nan ya kamata tana satar kallonsa,saurin biye idanunta tayi, wata yar dariya yayi gamida furta ,yadai da satar kallo?'' yanzun dai ina sauraranki mi soja yai miki haka da zafi cikin rayuwarki gawani kuma sojan na son shigowa ya zauna a cikinta zama na dindindin" kwata kwata bata fahimci ma'anar kalmnsa na qarshe gareta ba maimakon ta bashi amsa saiyaga tana goge qwalla ta tsurawa wani waje daban ido gamida furta "har yau har gobe Idan na tuno abinda ya faru sai inji kmr lkcn ne abin yake faruwa tabas na qara tabbatarwa da mugu mugu be munafiki kuma bashida tsara a duka duka labarin nn dazan baka baifi shekara da faruwa ba lokacin ina ss2 kaf school dinmu banda qawar data wuce Rafi'a dan tun muna jss mike tare sit dinmu daya har kawo sanda muka ahiga aji 5, abbu da Ammi babu Wanda bai San rafia'a ba hatta adda salma ma, dan sautari nan mike zuwa muyi komi anan sai dare direban gidansu yazo yadauketa, har iyayen Rafi'a sun sha kawowa iyayena ziyara sosai zumunci ya qullu tsakaninsu, wataran muna zaune da Rafi'a byn mun fito break take cemun wani cousin dinta zata aura suraj soja ne har anmisu baiko jia itama batasan da mgnr ba sai yau dadynta ke fada mata,kuma bikin wata 2 aka sanyashi nan nake mata ftn Allah sa alheri har ina tsokanrta da cewa ni kadai zan ida school dina wata kam tanacan abinta, sai tai dariya tana cewa taji bakomi ai zata qarasa itama in akayi auran, baqaramin so Rafi'a na kula tanawa suraj ba wata sa'in har kuka nakan same ta tanayi Idan na tambayeta dalili sai tace mun takira suraj yaqi dagawa ko kuma yaci mata mutunci gamida fadin kada ta qara kiransa yana cikin aiki, nakan rarrasheta ahakn,dan akwai sanda tazo gidanmu tana kuka take gayamun suraj ne ta gansa da wata a hotel bacin a ranar sunyi waya dashi yace kwanansa uku baya gari anturasu operation. take cemun koda ya ganta bai girgizaba saima borin kunya da ya hauyi wai mina zoyi otel a matsayina na matar dazai aura Shi bai son yawon banza auran ma zai iya fasawa Inda bashi ya ganni yace yanaso ba had'in iyaye ne temaka mata kawai zaiyi ya aureta dan yaga son da take masa yana niyyar zautar da ita, dudda a lokacin ta gaya masa saqo tazo amsan wa momynta wajen ma'aikacin wajen amman sai da ya qare mata cin mutunci tass snn yawuce shida budurwar tasa, daga nanne tayo nan gidan namu tana kuka,a lokacin nabata haquri na rarrasheta gamida bata shawarar data rage yawan nuna masa so haka inda amfani yake dason datake nuna masan yake wahalar da ita, to daga nan tadan samu sauqinsa kuma ana haka har biki yazo baifi saura sati ba wanda a ranar soraj ya tsara zaizo gidan su Rafi'a kan shirye shuryen bikin, ban mancewa ranar ranar wata talata CE tazo gidanmu muna fira da marece sai gashi ya kirata nan take cemasa tana gidanmu dudda sunana kawai yake yawanji a bakin Rafi'a baitaba ganina ba amman ni nasansa a photo dake wayan Rafi'a kala kala pics dinsa wasu da kaki wasu babu, wasuma wajen aikinsu ne yayisu yake turo mata, saiji nai tana masa kwatancen gidanmu babu jimawa ko saiga shi yakirata da ya iso, lokacin abbu yana kasuwa Ammi kuma bata nan mafarin knn nakawo shimfida zaure nayi musu, ya shigo ya zauna nikuma naje dauko ruwa tunda ya ganni naga ko'ina nayi sai yana faman bina da kallo ga idanunsa jajjaye gwanin tsoro haka na kasa sukuni babu shiri nabar gun, azuciyar suraj ko a lkcn jiyai ya girgiza da ganin yarinyar tunda yake yawon neman matansa bai taba cin karo da wacce ta tafi da tunaninsa ba sai basmah, gashi ga alama yarinyar lafiyayya ce zatai mai, tun daga nan bacin yatafi ranar da qyar ya runtsa banda tsananin sha'awar basmah baya komi gawani bala'itacciyar soyyr ta na ruruwa masa, jiyake dama da ita ya fara had'uwa da yayi aure tuni amman ynz kam Rafi'a ta kwafsa masa wata zuciyar tace masa to ka kyankyasa yarinyar kaji ko itama "yar hannu ce , dan haka cikin dabara ya amshi number wayarta (wayar ammi knn) wajen Rafi'a da mgnr cewar zaya tambayeta abinda su qawayen amarya zasu buqata ga biki, Rafi'a bata kawo komi a ranta ba aranar kuma ya kirani lfy lau muka gaisa saidaga baya naji wasu baqin maganganu marar tsari da dadin sauraro daga garesa,wai muddin na amince masa muna tarayya komi na rayuwa zai daukemn hatta su Ammi saiya kaisu qasa mai tsarki yasake mana gida kuma zai dauki nauyin karatuna muddin zan dinga binsa ko Ina zaije, ma'ana ya maisheni matarsa, wa'iyazubillahee haka suraj yaita mun wnn maganganun a lkcn, dudda na girgiza dajin hkn ammn ban nuna ba nan hau nuna masa ya tubarwa Allah yabar wnn shedancin amman yaqiyi daga qarshema kaca kaca nai masa koya kirani bana dagawa, daya matsa mun da text marassa màana sainai block dinsa hakn baimai ba saiya dinga zaryar zuwa gidanmu yana aikowa inzo abbu kuma yakan bada amsar kowaye yayi haquri an fidda mata miji, dayaga hakan yayi masa wuyan koda ganina ma katsam saiga Rafi'a wanshekare tazo gidanmu taroqi Ammi akan zan rakata kasuwa siyayan kuloli, to koda muka fita sai naga ba kasuwar muka nufa ba mun dauki wata hnya, nan take cemun dan Allah na rakata gidan suraj bashida lfy waya yayi mata, niko nashiga tunanin tomi yasame shi mutumin dayazo jia yana nacin neman nazo, ko kusa banji tausan shi ba a raina saima tsanarsa data qaru, dandai babu yacce za'ayi naiwa Rafi'a musu gudun kada takawo wani Abu a ranta, haka muka isa gidan, suraj dake tsaye ta taga yana hango shigowar mortar Rafi'a yayi wani uban tsalle gamida naushin iska ya furta "yes, qwallona zai shiga kyakkyawar raga yau knn" da sauri yakoma kan kujera ya kwanta tareda jan bargo ya rufe rabin jikinsa ya langwabe uwa mai ciwon gaske, ahaka suka iso suka same shi, Rafi'a dud ta rude sai sannu takemasa basmah ko tankawa bataiba Rafi'a batama lura da hknba saifmn tmbaya ya sha magani take, anan ya sake langwabe kai yace yasha ynz abu daya yakeso, dasauri tace minenne, yace kamin ta shigo Layin daga titi akwai wasu masu saida danwake toshi yake so yaci ynx sai yasha magani, da sauri Rafi'a ta miqe tace tobari naje nasiyo ma, basmah ma ta miqe daniyyar bin baynta aisai ya qara lanqwashewa yace dear kisa qawarki ta dafamun ruwan zafi nasamu nayi wnka kamin kidawo, hakanko akayi Rafi'a taroqi basmah data daga masa hakan ita kuma ta shige motarta da sauri tabar gidan, Allah sarki basmah batasan wnn dud shirine suraj yayi akanta ba, dan a zahiri qarya ya shirgawa Rafi'a safiyar yau kan bai lafia kuma yana mararin son ganinta dan Allah tazo da qawarta basham Dan inya gnsu tare da juna suna burgesa hakan kuma zai qara masa kuzari, da yake son da take masa yafi wnda yake mata yawa shiyasa batai tunanin mgnrsaba sonsa ya rufe mata idanu ruf bataji bata gani,ahaka ta amsa masa da to gasunan zuwa, kuma ynz ma plan ne ya hadawa Rafi'a din dan ta tafi koya samu dmr karkarewa tsakaninsa da masoyiyar rayuwar tasa data addawabawa zuciyarsa tahanata saqat a ynz, basmah na shiga kichin taga babu ashana fuska babu wasa ta fito tace" ina ashana?, Sam baiyi wani reaction knta ba da hannu ya nuna bedroom dinsa yace " kije tana kan side mirror leta ce zaki ganta, nufar dakin nai a lkcn hakanan naji gabana na faduwa add'ua na shiga yi har na shige dakin,ganin na shige dakin da sauri suraj yature bargon jikinsa ya yasar da kayan jikinsa trouser kawai yabari yabi bayana yashigo dakin tare da sawa kofar key.... shiru basmah tai sabida kukan dayaci qarfinta jitakeyi kmr ynx abin yafaru kuka take hadda shessheqa yayinda idanun Hafiz sun kada sunyi jajir jijiyoyin hannunsa sun fito burdun burdun jikinsa har rawa yakeyi, wani silver cup dake hannunsa ya matsesa gam sai da ya lomaqe kuwa uwa takarda, Cikin wata mahaukaciyar murya taji ya furta......"what!?" still kasa mgn tai sabida miyau daya sartesta cikin kukan tahau tari babu kakakutawa,jiki na rawa ya zuba ruwa a dayan cup din ya miqa mata ta amsa ta fara sha yayinda gaba daya Hafiz yaji kmr rayuwar na jujjuya masa yna, fatan sa Allah sa abinda yake tunanin bai kasantuba inko ya kasnace yai rantsuwa dud Inda suraj yake sai ya lalubo sa a duniyar nan ya amshi hukuncinsa ga hannu ko awane Barack yk kuwa, tabbas tunkn labaarin ma ya qarashe ynz kma ya tabbatar ko iya HK aka tsaya dole basmah takasa mance soja a rayuwarta komima zata furta a Kansa daidai ne dan zanba cikin aminci babu abinda yakaishi ciwo a rayuwar dan Adam ta duniya...... *By 4 writer's fasaha*👩‍👩‍👧‍👧😍 *fasaha tamu ce*😎 [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 34. da qyar ya rarrashi zuciyarsa ta d'an nutsu gamida dawowa gabanta ya zauna ya na kallonta baidai ce komi ba,ammn har lokacin idanunsa jajir suke, tsagaita kukan tai tahau sakin ajiyar rai daqyar ta cigaba da cewa "sanda naga suraj ya biyoni cikin dakin na razana matuqa nayi qoqarin barin dakin ya yazare key din ya saka a aljihu, da qarfi ya riqoni jikinsa yana wata shedaniyar dariya yake cewa "haba yarinya inda nabi miki ta hanyar arziqi kinqi yadda kin nuna ke matsiyaciya ce buqatarki ki mutu cikin talauci toni wnn bai dameni ba tunda har kika yarda kika fada tarkona yau sai nayi abinda naga dama dake kamin in ankara suraj yafara kokarin ciremun hijab cikin qarfi, kokowa muka hau yi jinai ya dare hijab dina tundaga sama har kaqa ya wurgar dashi yayinda ya turani kan gadonsa kuka nake ina kiran sunan Rafi'a amman babu mai jina wanda ahaka har yai nasarar cire doguwar rigar jikina bra da pant gamida inner siket yamun saura ajiki, suraj ba qaramin rudewa yaiba dayaga surar ta nan yafara kokarin rungumoni na tashi a guje na nufi kofa ina gunjin kuka gamida dukan kofan uwa zan ballata sai kiran sunayen Allah nake Kan samun dauki ya miqe knn zai cafkoni yaji dirar mota, ga alama Rafi'a ce ta dawo, dafe kansa yai gamida furta "oh my god mtsww wnn banzar ta batamun budget"! kamin ya ankara yajiyo muryarta a falo tana kiran sunansa dana basmah tana furta ina suka shige ta duba kitchen bataga kowaba, ganin dayai yana shirin bata 10 daya bata gyaru ba ya sashi canja salon wasan ta hnyar maido laifin kaina nan naga ya ruqoni gamida dafe bakina da hannunsa tayanda bazan iya mgn ba cikin daga murya yanda Rafi'a zata jiyo yake cewa "basmah nace miki ni bazan iyacin amanar qawarki ba na kwanta dake kmr ynda kike nacin hkn tunda kika ganni, haba ku miyasa mata bakuda amana ynzun kirasa wacce zaki ciwa amana sai qawarki data yarda dake tabaki amanarta da yardarki to gsky kin kaini kwano wlh saina fadamata kina bibiyan mijinta...yana mgnr yayi saurin jawoni jikinsa yadinga goga jikinsa ga bakina da fuskarsa ta ynda shatin janvakina zai fito a jikinsa cikin dabara yabude dakin yayinda ya yi saurin zuqunnawa kasa yana kakkare fuskarsa da tafukansa yana sake cewa "futarmun daga daki banson ganinki a haka kuma ina mai tabbatar miki da cewar baxaki taba samun abinda kikeso ba daga gareni" basmah mamaki ya kasheta a wajen gaba daya jinta da ganinta ya dauke na wucin gadi, bata ankara ba taga Rafi'a kanta tana mata wani hargitsattsen kallo mai dauke da tsana, kamin ta yunqura saiji tai Rafi'a ta shaqota tana kuka tana kaimata duka tana "maciya amana wlh basmah banyi tunanin haka daga gareki ba kinban mamamki kowani yazomun da wnn batun bazan taba yadda ba amman babu komi kije kanki kika cuta, kullum kina yawo da hijab Ashe karuwar gida ce nake tare da ita ban sani ba, kije Ddn kanki mijina yafi qarfin iskancin ki basmah kuma Allah ya isa abotarmu datai girma takawo ya yanzun" tana kuka tana cewa "wlh Rafi'a bani na cucekiba shine ya nemine naqi yarda ki aminta dani.... marina Rafi'a ta kumayi har saida jini ya fitomun ahanci takama cewa basmah babu sauran yadda atsakaninmu natsaneki bansan qara ganinki arayuwata dud sanda kika kara kokarin shigowa rayuwata wlh saina kasheki har lahira, haka na kwanta qasa naita kuka ina bata haquri gamida nuna mata bani bace amman inaaa idanunta sun rufe haka ta jawoni waje ta watsar gamida watsomin kaya a jikina, da sauri nazura doguwar rigata namaida abayar gyale nafita gidan ina kuka dan a sanda take jawoni waje suraj har gwalo naga yanamin, haka na iso gidan adda salma a lkcn ina kukan fitar rai dan banyi gigin tunkarar gidanmu ba a ynda nk hargitse, adda salma ta shiga tashin hankali dataji miya faru, ta rungumeni tana rarrashina tana cewa na kwatar da hankalina nafita rayuwar Rafi'a inda halinsa ne neman mata dakanta zata ganewa kanta wataran, haka na haqura na fidda Rafi'a a cikin rayuwata ko haduwa mukai wani waje tadinga aibatani knn tana yadamun zance, haka naji labarin anyi auransu da suraj sun koma Lagos da zama. ni kuma haka nacigaba da rayuwata cikin tsanar kowane soja dan muddin zanga mutim da kakin soja zanji abin ya dawo mun sabo dan soja yamun sherrin dahar na mutu bazan mance dashiba, ana haka har nashiga ajin qarshe na secondary ban mantawa wataran ina dawowa daya makaranta adda salma ta aiko kirana uniform kawai na canja natafi ,ina zuwa wacce nasamu gidan adda salma ba qaramin mamaki naiba,Rafi'a ce nagani tayi baqi ta rame ga tsohon cikin a jikinta, tana ganina tataso da gudu ta rungumeni tana kuka take cewa na yafe Mata suraj ya cuceta shida bakinsa yake fada mata shine ya qullamun Sherri a ranar da ta samesa da karuwarsa kan gadonsu ma sunna data dawo daga anguwa, take cewa a halin da ake ciki ma ynzu yasaketa yabar garin dan Allah in yafe mata, ganin ynda tadawo abin tausayi yasa naji zuciyata ta kare nan muka rungume juna muna kuka, ahaka na yafewa Rafi'a taita gdy dazamu rabu tana sake sakin Sabon kuka gamida tsinewa suraj, kamar kada tatafi haka taji saidai babu ynda zatayi haka tatafi tabar basmah Wanda kunyar abinda tai mata kan namiji yaketa dawainiya da ita har ynz dudda ta yafe mata kuwa amman jitakeyi dud ta tsani kanta, tunda Rafi'a tatafi ban sake jin labarinta ba sai daga baya nikeji daga bakin adda salma ashe ita da iyayenta sun koma jos sun bar garin kano, kuma harta auri wani babban mutum, sai daga baya kuma bansan ina tasamu number Ammi ba take kirana mike gaisawa, ashe tasamu number ne daga wajen Yaya mus'ab da suka hade dashi jos dayaje wani d'aurin auren abokinsa to angon ashe kuma qanin mijinta ne, haka take sheda mun,harma take cewa ai suraj yadawo yana nan gida ba lfy ciwon HIV AIDS yayi masa mummunan kamu komi sai anmasa kashi da fitsari nan, kwana kadan da muka sakeyin waya take shedamun ai suraj ma ya rasu, nai masa fatan samun rahmar Allah, har nan take roqona dana yafe masa koya samu sauqi a kabarinsa ata fannun haqqina daya dauka dan Allah Bayya yace laifin tsakanin bawa da bawa har sai inshi bawan be yafe ba, haka na haqura nayafe masa domin nasan muma muna laifi Allah na yafe mana kuma Allah bason masu yafiya sai dai dud a haka da zarar naga wani soja sai suraj ya fadomun Rafi'a kuma har ynz muna gaisawa ta waya duk bayan lokaci, to wnn shine labarin da kake son ji dangane da had'ina da soja, kaima kuma ina roqonka dan Allah kayi haquri kabar rayuwata haka nan kona samun nabar tuna baya" sauqe ajiyar rai Hafiz yai gamida zama kan kujera ya rufe idanunsa yana qara godewa Allah da suraj bai haiqe mata ba daya cucesa shi ma. bude idanunsa yai yana kallon yanda take goge qwalla, tasowa yai ya tsugunna a gabnta yace "wnn sojan dake durqushe a gabanki basmah ba kalar sojan da kika Sani bane, wnn mai qaunarki ne tsakani da Allah tunda ya fara arba dake, burinsa kizamo uwar ya'yansa ta har abada shin basmah zakimin wnn almafarmar na kasance miji a gareki?" yayi mgnr murysa na rawa gaba daya yakoma kalar tausayi, kallonsa takeyi takasa mgn bata ankara ba taga ya kanne mata ido daya gamida cewa "please my pleasure say something" kasa tai da idanunta murya na rawa tace " abbu...pleas kada kicemun HK wlh zuciyata bugawa zatayi,zanbarki kiyi tunanin akai kuma snn insha Allah zan share mini hawaye, soja zai saki farinciki a rayuwar ki fiyeda ynda kk tunani nai miki alkawarin zan goge damuwar da suraj ya darsa miki a zuciya ki yarda dani basmah bazan cucekiba Nima inada qanwa inada yara bazanso hkn daga garesu ba, kiyi tunani kmr ynda nace, nabarki lfy sai munyi waya" haka yafice daga gidan yabarta cikin tunanin, Adda salma take bawa labarin yacce sukai anan adda ke cewa to tayi tunanin dan gsky tana ganin dacewar su, HK basmah ta kwanta a daran ranar cikin tunani, qarshe dai ta tashi ta dauro alwala ta shiga salla tana neman zabin Allah. * tun daga ranar ko kullum sai Hafiz yabugo mata wata tun tana qin dauka har ta fara dauka suyi fira sosai, da yake yanada da saurin shiga rai basmah bata ankara ba tajita lumtsum cikin soyayyar matashin balaraben soja, zata iya cewa zancen sa dutse dan ynz tafara fidda damuwar Suraj a ranta, wata kalar hadaddiyar soyayyah suke nunawa juna dan dud alhamis da juma'a sai yazo sun sha firarsu cikin gidan adda salma batareda sanin su Abbu ba, saidai muddin taji ya furta zaya turo iyayensa saita shiga rud'u duk kuzarinta zata rasa shi bawai dan bata son abin ba a'a sabida abbu daya hanata kula maza to taya zata basa damar zuwa ganin iyayenta, gashi ynz batai auneba ta sakawa zuciyarta son abinda take ganin ba lallai bane ta mallakesa ba arayuwa wato Hafiz din,takan zauna taita kuka sosai duk inta tuna ranar rabuwar su da Hafiz dinta, gefe guda ga hamiz ya fito fili ya nuna mata zallar qaunarta data jima yana dakonta a zuciyarsa abin saiya ida jagule mata dan kam harga Allah bata isa ta fito fili tace bata sonsa ba sbd karamcin daya jima yana nuna mata a rayuwa hakama tasan koda abbu yaji wnn batun zaiyi farinciki danta lura yana son hamiz sosai, wato soyayyr da yakewa aminina marigayi shine ta dawo kan d'ansa, ita kuma a halin da ake ciki ynz Hafiz shine burin rayuwarta dan ya mamaye mata zuciya gaba daya da salon soyayyrsa ta ynda bazata iya yakicesa ba lokaci daya, sosai ya sabar mata da kanshi, har adda salma data fadawa ynda sukayi da hamiz adda kebata Shawara tacigaba da roqon Allah kan yazaba mata abinda yafi zama alheri, Hafiz ko da sauran yan gidansu tuni yasanar dasu labarin basmah, dayake family din sa irin wadan nan family dinne masu son duk abinda d'an uwansu yakeso itama haka momynsa ta nason abinda yaranta sukeso shiyasa sukai na'am da batun sai murna suke uwa yanxun zaiyi auren fari, harsun fara tausaya masa inya rasa yarinyar shin wane hali zai shiga ganin ynda koda yaushe dayazo gidan bashida labarin da yakebawa monynsa sai nata, watarn hjy amina harce masa take Hafiz karage sonda kk nunawa yarinyar nan gudun matsala tunbana Inda naji kace tace babbnta baibarinta fira baka tunanin da mijin daya fidda mata, inta fadi HK saiya hade rai yace momy pleass kidaina fadar HK kinsan bakin mahaifiya Na hawa Kn daidai I swear to God momy inna rasa basmah kmr narasa rayuwata ne HK nakeji, haka zaibar gidan jiki a sanyaye, sosai hankalin hjy amina yata shi Kn batun dan har takan roqi yan uwanta dake madina akan in sun shiga ka'aba su roqar ma ta Allah kan yarinyar da Hafiz ya qwallafawa rai in alherinsa CE Allah ya basa inkuma akasin hakane Allah ya sauya masa mafiyinta a alheri shi kuma ya bashi haquri da dangana, haka momyn taita tayasa da addua itama. su kansu matansa sunga kwanan nan kmr yana cikin damuwa saidai dazarar sunyi yunqurin tambayrsa yakan amsa musu da babu komi suma ko suka sharesa suna masu cigaba da nunawa junansu kishi babu kama hanun yaro, heeama kam ta warke garas har ta shiga hidimar bikin kanwarta karimat da akeyi a wnn satin, tuni Fatima tasoma jiyo kishin kishin Hafiz Na Neman aure aikam ranar kasa rintsawa tai kamar tayi hauka takeji sai da takira mufeeda take gaya mata nan mufeeda ke cewa ta kwantar da hankalinta zatayi bincike komi knn tajita, a zuciyar teeama ko jitakeyi in Hafiz yayo mata kishiya a ynz ya cuceta ai dariya ma abokan zamnta zasuyi mata ace aurenta ko adadin watanni bai qulla ba har ya soma kokarin kawo mata wata bazata sabuba bindiga a ruwa. acikin wnn watan ne kuma su basmah suka kammala jarabawarsu ta fita daga secondary sai jiran sakamako kuma. a kuma wann tsukun ne Hafiz yayi qoqarin shiga cikin makarntar da abbu ke koyarwa, yaje a matsayin sa ba sabon dalibi sosai abbu ko ya ganesa saida aka tashi abbu ya tsaidasa yake cemasa yaji dadin sake ganinsa dmn yana nemnsa akan ya masa godiyan nema musu afuwa dayai a asibiti kwanaki,dudda cewa abbu baisan Hafiz ne ya biya musu kudi ba, ammn yaji dadin amsar musu 'yanci da yai hannun Dr blessing a ranar, nan Hafiz ke sheda masa babu komi ay,haka yakasan ce dud dare Hafiz zai dauki jikkar q'uraninsa da sauran litattafan addininsa ya je yabiya karatunsa ya dawo sosai abbu yake mamakin yanda Hafiz keda kwalwa da baiwan karatu, dan karatun nasu kmr tafsir yake Hafiz naja abbu Na fassara wa, sun shaqu ta wnn fannin sosai har Hafiz ke shedawa abbu matansa uku yaransa biyu sosai abbu yy mamaki dan babu wanda zaiga Hafiz yacema ya'aje mace daya, bare har uku, saidai koda wasa basmah batasan Hafiz na zuwa wajen babanta ba makaranta ba wnn knn. sai dai abinda basmah bata gane ba tun farkon wnn satin take ganin mutane keta shigowa yiwa Ammi Allah sa alheri inta tambayi Ammi sai Ammi tace taqara haquri kadan abbunta zai mata bayani, gefe kuma abbu nata siyan kayan miya yana jinginewa da abubuwan da ba'a rasa ba,wnda hakn yasa sosai jikin basmah yin sanyi koda Hafiz yazo jia alhamis saida ya tambayeta ya'akayi yaganta so cool sai tace masa bakomi yanayin ne yazo mata a haka, to shima din bai zafafafa tambaya ba dan damn hkn naturally dintane wato komi nata cikin sanyi take yinsa kmr ynda fuskarta take mai sanyi dama komi nata, shima din dan dai ya karanceta sosai ne harya gano kmr akwai abinda je damun nata, to zuwan nasa ma ne yasata sakin jiki tadanyi nishadi da kuwa zai tafi har da d'an kukan shagwabarta saida ya bata lkc yana rarrashi snn ta haqura ya tafi. * yau ta kama juma'a ana dawowa daga masallaci saiga abbu sun shigo shida Yaya mus'ab da hamiz, sun saba damn duk ranar juma'a tare suke dawowa suci abinci to kmr kullum ma yau haka ta kansnce suna gamawa har musa'b da hamiz zasu tashi abbu ya dakatar dasu yasa Ammi ta kira masa basmah, cikin hijab basmah ta qaraso wajen ta zauna ta gaishe su, abbu ma ya amsa gamida cewa "to Alhamdulilla ala kulli halin, maqasudin hadaku nan da mukayi shine ke basmah kan mgnr mijin Dana zaba miki ne INA fatan kuma zakiyi na'am da zabina Dan ban tunanin zaki bijiremn kan hakan daman Wanda shine silar daban baki damar tsayawa da kowa ba har gashi yau kin kamala karatunki,,nasan kinada burin cigaba da karatu musammn domin cikar burinki Na aikin jarida to wnn kuma idan har mijinki ya amince kya qarasa a dakinki, Ina fatan kin fahimceni?" gaba daya jikin basmah macewa yayi kanta na juya mata tana ganin abbu bibbiyu tuni kwalla suka ciko idanunta uwa taita burgiman kuka wajen takeji saidai babu halin hakan,cikin dabara ta dinga share hawayenta gamida dagawa abbu kai alamun eh,hamiz ko daskarewa yai a wajen zuciyarsa Na bugawa, shiknn ynz yarasa basmah miyasa yayi nauyin bakin furtawa Abbu cewar ya jima da dasa soyayyr 'yar tasa a zuciyarsa yana kuma da tabbacin da ya fadawa abbu yana ason ita basmah da tazama tasa tuni. Saddar da Kansa yai baice komi ba sai numfashinsa da yake jansa daqyar zuciyarsa na sake qara Sauri2. abbu suka ji yaci gaba da cewa "na zaba miki mijin dan nasan zai riqemun ke amana koda bayan raina domin shi din ya fito daga tsatso na qwarai Wanda har abada ban mance halaccin da mahaifinsa yayi mun, dan haka wadan nan sune katunan daurin aure ni na riga da na rabawa mutane na nawa da d'alibaina tun shekaran jia wasuma yau Na samu damar qarasa basu wnn nakune mus'ab da hamiz gobe asabar ne daurin auran bayan sallar azhur insha Allah, sannan kuma angon ba kowa bane face kai hamiz, Kaine nake da tabbacin zaka riqemun amanar basmah muddin rai dan haka kaje ka fadawa mahaifiyanka, kuma daga sadaqi ban buqatar komi daga gareku shima sadaqin dan ya zama dole ne" gaba daya hamiz yaji kamr an sashi a aljanan baisan sanda ya riqe qafafun abbu ba yana qwalla gamida godiya, abbu ya shafa kansa gamida barin wajen ya koma kasuwa, mus'ab ma yayi murna sosai ga lamarin, basma ko batasan sanda ta gudu daki ba ta fada kan gado tana rizqar kuka.. jitakeyi gaba daya duniyar tai mata zafi da qunci babu wanda take gani cikin idanunta face Hafiz, rungume fillow tai tana sake sakin gursasshen kuka, jitai an dafata gamida dagota aka jinginata ga jiki... *By 4 writer's fasaha*👩‍👩‍👧‍👧😍 [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 35. Ammi ce tagani zaune a gabnta tana bubbuga bayanta alamun rarrashi, a fili take cewa "kiyi haquri kiyi biyayya basmah nasan kedin mai biyayyace a garemu to kicigaba dayin ta insha Allah zaki cimma gaci, insha Allah zakiyi alfahari da biyayyar da kike mana a rayuwa" kwantar da ita Ammi tai gamida shafa kanta snn ta fita,kukan nata ya daina sauti Amman sam hawaye basu katse mata ba, tunani takeyi shin idan katin daurin auren nan ya isa ga Hafiz wanne hali zai kasance dan tanada tabbacin sai abin yafi bugunsa a kan ita, lumshe idanu tai wasu hawaye taji suna sulalo mata, qarar wayar ammi ce dake gefenta yasata dubawa, adda salma ce tagani mai kiran, daqyar ta daga cikin qwalla jitai adda tace tazo ynz, ajiye wayar tai ta zari hijab dinta gamida fadawa ammi zataje gidan adda, ammi ta amsa mata gamida binta da albarka a ranta tana nemawa 'yar tata dace da miji na qwarai gamida tsarkakkar zuria'a. tana shiga sauron gidan adda salma knn taji anfinciko hannunta ta gefe, a razane ta waigo, hafiz ne, taga idanunsa sun kada sunyi jajur kmr tattasai jikinsa banda ciri babu abinda yakeyi, ya setota da I'v din daurin auren muryarsa it's highly yafara da cewa "miyasa zaki ci amanata basmah inkinsan baki sona miyasa zaki bari har nai nisa cikin soyayyarki? katin daurin aurenki fane basmah wai nan a hannuna kodai mafarki nake??!" yana mgnr gamida jujjuya katin gamida binsa da kallo uwa shine zai basa amsa yayinda yake wani murmushi marar dadi mai tafiyar da farinciki, cikin kuka basmah tace"ya hafiz tun farko damn saida Na sheda maka batun Abbu akaina na gameda hanani tsayuwa dayai da kowa dudda a lkcn abbu bai nunamun akwai wanda zai auramun ba, amman haka ka share mgnr baka dauketa da gaske ba snn kuma kayi dud mai yuyuwa ganin ka tusamun soyayyarka acikin rayuwata batareda na shirya ba kuma wlh ya Hafiz ynda ka rizqi labarin auran nan nima haka Na rizqesa ynzu daga bakin abbu, wayyo ya Hafiz bansan ya rayuwa zata kasancemun ba in babu kai a cikinta domin kaimun sabon da bazan iya barin ka ba na farad daya wlh zuciyata tafasa takeyi kayi wani abu yy Hafiz Na ganin mun mallaki junannmu Na rantse da Allah babu Wanda nakeso da aure a duniyar nan face kai yy Hafiz" ta qarashe mgnr tana mai sake fashewa da kuka, wani tausayinta yaji ya mamamyesa tareda yunqurowar wata zazzafar sabuwar soyayyar ta azuciyarsa tuni yabar ganin laifinta yakoma ganin nasa, jitai ya riqota a jikinsa ya rungumeta tsam, su duka suka hau sakin ajiyar zuciya, shafa bayanta yakeyi bayan goge kwallan idanunta da yayi ya ce "laifina ne basmah, laifinane daban je Na tunkari abbu ba a iya sanayyar dake tsakaninmu da kuma shaquwarmu ta farad daya, Na tabbata da zan samu alfarmar mallakamin ke da abbu zaiyi"! d'agowa tai cikin mamaki tana kallonsa tace " Ina Kasan abbu HK har kuka shaqu wnda iya Sanina sau d'aya ka gansa a aaibiti?" wani murmushi yai mai d'aci gamida sake kwantar da Kansa a bayanta bayan maidota jikinsa daya kumayi snn yace "na shiga makarntar abbu tun farkon fara zuwana wajenki tanan mukai wnn sabon basmah, lumshe idanunta tai sai jitai ya dago kanta yayinda ta bud'e idanunta suka hau kallon idanun juna hannunwasa tallabe da fuskarta ya furya "how can I for get you in my life basmah?, ki fadamun tayaya zan iya manceki a cikin rayuwata dan Allah?!" yayi mgnr hs voice in crying, ahankali kuma sai ya saki fuskarta yadinga ja da baya yana girgiza kai gamida cewa" hakan bazai yuyuba hakan bazai yuyuba kina a cikin rayuwata har qarshen rayuwata ki riqe wnn snn kuma har ynz banji zuciyata ta karaya dangane da rasaki ba da nai inaji a jikina *ked'in tawa CE* " (salon sabon kittafin *xexen fasahar Ku yana nan zuwa insha Allah tafeda sabon salo na daban)* ya qarashe Kalmar tasa ta qarshe cikin sauti mai amo, daga haka kawai ya juya yabar zauren ba nutsuwa a tareda shi ya fada motarsa ya nufi gidansu. durqushewa basmah tai gamida rungume jikinta tana mai sakin gursasshen kuka, jin sautin kukanta yasa adda salma tazo ta dagota suka shiga cikin tana rarrashinta, anan adda kefada mata cewar ai silar zuwan Hafiz dinne yasata kiranta dan ya qi ma shigowa gaba daya dudda ta rarrashesa data samesa a sauron gidan dan itama Ammi ta aiko mata da nasu katin. ta nuna masa yy haquri in basmah rabonsa sace sai ya sameta idan kuma ba rabonsa bace haka Allah ya hukunta, fashewa da kuka basmah tai ta rungune Adda salma tana cewa "shi knn ynx abbu ya rabani da yy Hafiz adda?!" runguneta adda tai tahau yimata nasiha mai ratsa jiki wanda a hankali kukan nata ya fara raguwa ta koma sakin ajiyar zuciya akai akai, tajima tareda adda snn ta koma gida, anan taji sallahun abbu daga bakin ammi nacewa baison taron wasu qawayenta bare wata bidi'a ta biyo baya walima kawai ya amince ayi bayan daurin auren wato kamin a miqata dakin mijinta, da gudu basmah ta qarasa daki ta fada gado kukan nata ya dawo sabo yayinda zuciyar ta kecewa ita inama zata iya wani taron qawaye aibaxata iya gayyatar ko qawa 1 ba a wnn bad condition din datake ciki. gaba daya ranar basmah bata moru ba saima wata masassara data rufeta a dakin ruf, har saida Ammi ta temako mata da magunguna tasha dayake ciki kmr da na bacci shiyasa tashiga baccin dole batareda ta shirya ba, ** Hafiz ko yana zuwa gida jikin mahaifiyarsa ya zube yana sauke wani qaqqarfan numfashi mai zafi,kamin kuma qwalla ta soma fito masa, sosai hankalin hjy amina ya tashi dn rabon da taga qwallan Hafiz tun yana yaro, dan kuwa ko taskun rashin da suka Shiga na babu a baya baisa shi karaya ba, ammn ynz kam ta tabbatar do ko miye ba qaramin abu bane zaisa sojan d'an nata zubda hawaye ba, da qyar ta shawo kansa yayi shiru har yake sheda mata abinda ya faru, sosai momyn ta damu har take cewa ya kaita gidan iyayen yarinyar komine ne zata mallaka musu matuqar zasu saka farinciki a rayuwar d'anta, girgiza kai yai gamida sakin murmushi mai ciwo yace "Momy iyayenta ba irin iye bane masu son abin duniya mutunci suke nema" tamaida masa da masa "to Hafiz kaima din ai dan mutuncin ne kowa ya sani danme bazan jeba ata wnn sigar itama?, bana son ganin damuwa ne tattare dakai Hafiz hankalina inyai dubu wlh saiya tashi" kokarin saita kansa yayi gamida qaqalo murmushi yace "bakomi Momy kada ki damu Nima na haqura wataqil ba rabona bace, kici gaba da mun addua Allah sa basmah rabona ce mafi alheri" ahaka yabar gidansu zuciyarsa bata ko ganin sosai ikon Allah ne kawai yakaisa gidansa, dakinsa ya shige yasa key ya kwanta yana mai jin duniyar ma na jujjuya masa. hamiz ko tunda yabar gidan abbu cikin farincikin samun basmah da abbu ya mallaka masa dayai bai yi zato bare tsammani ba, ya nufi gidansu da nufin shedawa momynsa farincikin daya samesu, sai dai yayi rashin sa'a bai samu momyn ba fitar gaggawa ta kamata zuwa wajen kayan ta da costam suka riqe a bakin boda ta Niger, dan wasu lokuttan haj Aisha damn tana had'awa da sana'ar simogal, yawancin kayanta duk fitowar 6arauniyar hanya ce tareda nusaiba taje. hamiz yayita zaman dakon ta dawo har dare shiru, sai wajen 9 suka dawo, cikeda takaicin asarar data tamfka dan kayan nan sun lume a lum. aiko cikin rawar jiki hamiz ya tasata gaba yadinga zayyano mata kanun zance saidai yai mamakin da bata basa amsa ba, saima cewa tai yaje gobe sayi mgnr ynz ta gaji, haka yabar wajen jiki a sanyaye dan yasan halin mahaifiyarsa muddin taiwa Abu shiru a lkcn to ka saurari bayani daga baya, to ammn ai bai zata zata ki nuna farinciki Kan ba sa basmah da akayi ba ayanda ta matsu yai aure duba da babn kuma basmaha da babansa aminaine na qut da qut da duniya tasan da hkn ma, nusaiba kanwarsa tai qwafa ta dubi uwar tace "cabbb lallaima Yaya yarasa wacce zai auro mana sai dangin tsiiya da talauci wanda cin yau da na gobe sai anje nema?" qutawa hjy Aisha tai tace kibarni dasu dani suke zancen basu san ainihin kowacece ni bane dahar suke kokarin aikata wnn mumnunn shirin ammn Zn fayyace musu asalanin kalata Allah kaimu kaimu goben lfy dai" dariya nusaiba tay tace "yes so mom shiyasa nike qara sonki kullum" Hafiz kuwa kwana yai yana kai kukansa ga Allah gamida karatun qur'ani koda gari ya waye yaji sauqin damuwar dake zuciyarsa sosai dan haka cikin d'an qwarin gwiwa ya fara shirin tafiya daurin auren yana mai kokarin cigaba da kauda tunanin basmah a rayuwarsa Inda yau zata zama mallakin wanin sa , yasan kuma abbu bazaiji dadi ba in bai halacci daurin auren nan ba kuma shima zaiji kunya ay dan fa abbun kuwa ya daukesa kmr D'A, shi kuma ya daukesa a matsayi uba. yana fitowa daga wanka saiga zee ta shigo tana wata karairaya jikinta rigar barci ce ta zauna a gefensa gamida kissing lips dinsa snn tace "ina kwana sojana?" ya amsa fuska ad'an sake yana cigaba da abinda yk kamin yace "hope kintashi lfy" " lfy lau my soja, Lotion din da yake shafawa ta amsa taci gaba da mulke masa jikinsa dashi, sosai yakeda qarfin Sha'awa a ynda yakejin zee tana masa salon shafa mai hadda Mirza Kan nipples dinsa cikin iyayi yasashi saurin miqewa dn yana iya biyemata nan har lokaci ya tafi, turaruka ya feshe jikinsa dasu snn ya dauko wata dakakkiyar gizna dinsa darkblue yasa, aikin gaban babbar rigar anyisa da golden and White color sai mai takeyi hularsa ya daura akai yayi masifaffen kyau marar masaltuwa dudda ba cikin walwala yk ba ammn hkn nai tauye kyaunsa ba, sosai zee ta rud'e da ganin kyakkyawan jinin balaraben mijin nata kamar ta lashesa, saitaji kishin su heema ya kuma kameta zagi ta dinga dura musu a ranta gamida cewa yan banten uwa ynz dani kadaice dashi dasai nafi samun kulawa nayita tsula tsiyata a gidannan gamida ninka yiwa qawyena fankama ammn babu komi lkc na zuwa da mafarkina zai zama gsky duk saina koraku a gidannan, yayinda a fili ta dinga santin shigar tana daukarsa PIC da wayarta dudda bawai shirin tsayuwan PIC din yaiba amman yayi masifar kyau, kamin tace "wai sojana na tambayeka wnn shirin na miye kamar wani sabon ango?" tayi mgnr tana turbine fuska, hannun links din rigar sa da ya fara datsewa shi ta amsa ta qarasa daddatse masa kwantaccen gashin dake Kn farar fatatsa ya fito sosai ta qasan hannun rigar links din hannun yai gwanin kyau Masha Allah, babbar rigarsa dabai warware ba tana linkenta lub ya sagala ta a hannunsa hakan ba qaramin sake ruda zee yaiba tana shirin mgn knn saiga teema ta sigo, turus ta tsaya ganin wankan da Hafiz ya zuba a jikinsa, gabanta ya buga damm!! data tuno mgnr Neman auransa wata zuciyar tace to ko yau ne daurin auren bamuda labari?, dasauri wata zuciyar tazo ta Kore wnn tana cewa tub da mugun bakinki tayama zaiyi aure bai sheda ma iyayensa da muba, kuma bacin mufeeda tace ta bincika babu mgnr wani aure da yake nema shaci fadi ne kawai na mutane, sai lkcn ta saki ajiyar zuciya ammn taji fa kishin ganin zee kusa dashi uwa ta shaqeta takeji, da gangan ta ingije je ta isa jikinsa aiko a kufule zee tace "ke dilla malama ke makauniya ce kike ingijeni haka ko yane?"! cikin barikanci teema tace "oh sorry Bn luraba bane hankalina ya dauko ga handsome din mijina,kinsan in Ina taredashi komi tarkace yake komamin inks daukesa, ta dawo da kallonta garesa yayinda zee ta dinga binta da harara tanaji uwa ta fara da kwakule mata maqoshi kota samu sauqin zuciyarta,har ita zata gayawa ba dad'i?. shafa kwantaccen sajensa teema ta hauyi tace "my handsome wnn shirin fa ya tsoratani ai wnn sai kasa na 6arke da gudawa nayi zaton ko kishiya ta iso kaina" murmushin gefen baki yayi gamida shirin sa rufaffun shoes dinsa da sauri teema ta matso masa dasu a gbnsa yasa snn ya dubi zee ya dubi fateema gamida cewa "daurin auren wani abokinmu zani naga duk kunbi kun tashi hankali, kusan atare zee da fateema suka sauqe ajiyar rai, cikin fari da ido zee tace "oh har naji sanyi wlh dudda dai koda hakan yakance na tunaninmu akan zuwan kishiyar toni miye na damuwata inda ga tawa a gabana anyi an wuce wajen sai dai wasu su tallafi qaddarar daukar ta danni najima da amsar qaramar tsakuwar qasqantattar tawa" sarai fateema tasan da ita zee take gaya wnn mgnr wato idan kishiyan ma zai yi ba itace za'ai waba kuma itace qasqantacciya?! qutawa tai gamida cewa "a qasqance na samu babbar qasqantacciyar data nuna ta gaza saida aka kawo karamar qasqantacciyar mai nasara take bata kashi, shin tayaya babbar qasqantacciyar ynz take kokarin shiga taitayinta bacin ta baro bid'a baya tun farko data gane cewa bakin rijiya ba wajen was an makaho bane". duk wnn habaicin dasuke sarai Hafiz na jinsu ammn bai nuna alamun hakanba saida ya gama saka watch din hanunsa snn yace "heema fa?" tabe baki sukai kamin teema ta kauda zancen da cewa "breakfast is ready habiby" agogon hannunsa ya kalla yaga 12 da kusan minti 40 sai ynz za'ace zaka samu arziqin karya kumallo a gidankan, murmushin takaici yai gamida nufar falo suka biyo bayansa Suna masu ingizar kafadun juna dudda teema tafi zee auki nesa ba kusa ba ammn HK zee take shigemata masifan kishin nacinta. zee yasa ta kirawo heema haka ta tafi tana guni, ta dawo tasheda masa gatanan, ba jimawa heema ta sauqo daga benen d'akinta ga alama ko wanka bataiba ko ace shi takeshirin yi dan daurin qirje ne a jikinta kanta sanye da hula mai raga tana tafe tana danne2 wayar tata ta qa'ida kuma, binta yai da kallo ya girgiza kai gamida basmala yafara cin abinci, ajiye wayar heema tai tana kalkonsa dan sai lkcn ta kura da shirinsa, cikin fara'a tace "Ah abbun sultan wnn shirinfa sai ina?" tayi mgnr tana Sosa qeyarta, hade rai Hafiz yai yace " kinzo kin samemu a wuri babu sallama bare gaisuwa saima tambaya da kika fara kuma? Why heema yaushe zaki gyara ne dan Allah, jibi ynda kika zo a gabn minjinku aqalla ko rigar wanka kya sanyo kinsan na tsani ganin mace da zane daurin qirji gwara acemun na ganki towel kinn sane kema kinsani kuma" maimakon ranta ya baci da abinda ya fada ta zuciya kota Gyara saitai dariya tace "yi haquri dadyn sultan banson bata mk lkc ne shiyasa nafito hkn ammn bari naje nasanyo rigar inyaso wankan ko zuwa da marece ko dare sai nayi Dan daman bawata daud'a nayi ba inda shekaranjia nai wanka, da sonai ma nabari sai gobe nai wankan sai kuma na canza Shawara sabida inason naje gamida gajiyanka kwana 2 bamu hadu ba" baiwar Allah tadage tana fiddo gskiyan abinda ke ranta aiko zee da teema suka kwashe mata da dariya hadda kyakkyatawa itako tabisu da kallo fuska hade batareda tace komi ba, dafe kai Hafiz yai gamida ajiye spoon din hannunsa ya miqe tareda kallonta yace "shawarata gareki kibar irin wadan nan maganganun agaban abokan zamanki zaifi kyau kimin ita dagani saike dudda nasan gskiyan ki kika fada baki qarya ammn ki gyara harshenki bakina sakina sa kina maganganu ba kinga ynz kinyi mgn sunyi dariya ranki kuma ya baci to laifin wa?, snn Ku kuma banson wata na mgn cikinku kuna dariya domin dariya tana daya daga cikin alamun raini, shiru heema tai jitai yace "daurin aure zanje natafi saina dawo" teema cikin iyayi tace "adawo lfy my handsome" yayinda heema tace " to abbun sultan Allah tsare yasadaka da alheran cikin wnn rana" yaji dadin kalamansu yaji inama su tabbata a hkn , zee kuwa tace muje na rakaka angon gobe...harara teema ta watsa mata aranta tace tuf bakinki bazai taba kama niba kishiya babu ita gareni agidan nan dagani kam an rufe kofa, Saida ya shiga mota ya fita snn ze ta dawo tasamu heema tana kalaci ta kuwa kwashe da dariya tace "yo Allah na tuba astagfirillah wadannan mazan na yanzu kana tsabtar kana komi ya aka qare dasu bare ba ko daya ahadun, Ina amfanin mace ba kimtsi ba gyara, tirr qazantar duniya ta tattara ta qare a kanki heema wlh kinyi asara...tsagal teema ta fada cikin caftar da cewa ''yo akwai wata asararriya Bacin ke zee da har kike bibiyan mijin da ba hannunki yake ba, koyau kwananki ne dahar zanje na sameki tareda dashi wlh kinamun mugun halin nan sai munyi bura uba dake a gidan nan banza kawai karya" zee tace " ki shekara kina kirana da karya Indai kan Hafiz ne bazan damu ba banza agola kawai kokin dauka cewa bamusan uwaki agolanci tazo dake ba a gidan miji" shewa teema tai tace "ahayye nanaye kidai gyara kalamanki wato an riga an saba da bin maza shine ake lafewa da Indai kan wane ne, mtsww aikin banza 6arauniya kawai mai had'a sata" ran zee ya baci a mgnr teema aiko nan suka fara dambe yayinda heema ta cika cikinta ta barsu nan kowace ta jigata sai damn hami take. sai kuma suka koma aitaba juna teema ke cewa zee dawani qaton goshinta uwa jirgi ya doso tasha🤣, yayin da zee kecewa teema shirgegiyar banza da wofi ahaka zata qare tana mulla qiba uwa wata saniya😂. haka sukai tayi har suka gaji kowace ta koma dakinta tana haki. * hjy Aisha sai da ta ga lokacin da akasa na daurin auren baifi minti 50 ba snn ta ja nusaiba sukai wa gidan abbu tsinke, suna isa nan cikin zauren gidan sukaci karo da hamiz da mus'ab da Hafiz... Kowanensa cikin shirinsa lokaci kawai ake jira Inda ga masallacin kofar gidan nan cike dam da mutane da abokan ango dana musab da sauran mutanen arziqa. fuska hade hjy Aisha ta dubi musab tace "kai ina mahaifink... Kamin ta ida mgn saiga abbu ya shigo zauren yana gyara Babbar rigarsa, ganin hjy Aisha yasa abbu fadada fara'arsa yace "sannu dai hjy ya kowa da...dakatar dashi tai tace "dakata Mlm ba abinda yakawo niba knn, kyautar da kabamu ce nazo na maido maka abarka, kai wato a mtsayinka na malami saikai amfani da siddabarunku na malamai ka sammace mun d'ana tareda liqawa 'yarka shi dan azo aci arziqi ko? to ai an rarrabo da kyau tun wajen haihuwa wlh dan da kananda rabon arziqi da tuni kayisa inda ko har ka kako a ynz a haka ay babu batun arziqi a rayuwarka bare wani naka ya yishi Inda abbun gadon gado ne, dan haka kasani cewa babu aure tsakanin d'ana da 'yarka bamu so akai kasuwa bamu buqata, wnn ai cin fuska ne aka mana" sosai ran Hafiz ya baci da ganin rashin mutuncin matar haka ma mus'ab abin na kad'i aiba hauka bane yayasu sunyi Abu da sigar had'a zumunci nahar abada snn azo ana tozartasu gamida aibatasu?. lkc daya Hafiz da mus'ab sukai kokarin yin mgn abbu ya dakayar dasu da hannu hamiz yace "haba Momy yaz...kamin ya qarashe mgnr ta zuba masa mari tace " nace bakai babu auran ahalin gidan nan in kuma ka nace kace kaji ka gani wlh nonona da kasha ban yafe ba kuma saina tsine maka albarka zabi nagareka" tana gama fadar haka tana kokarin barin wajen knn abbu yace " hjy Aisha inason yin mgn dake, a wulaqance ta juyo tana kallonsa cikin rashin kunya nusaiba tace "mgnr mi zakayi kuma dattijo shugaban kwadayayyun malamn duniya baki....... kamin ta qarasa mgnr a zuciye Hafiz ya bayyana gabanta uwa walqiya gamida dauketa da wani mugun mari aiko ta dafe kumatu tana kallonsa a razane, gabnta ya buga da qarfi dan ita sai ynz ma ta lura da wnn kyakkyawar halittar a gun, kasa dauke idanunta tai a kansa domin jitai a wnn lokacin a kuma dudduniya babu wani mahaluki da kyansa ya taba gigitata farad daya bayaga hadadden gayen nan, wnn wacce qaddara ce ta fado mata haka kokaci daya, taga ynda yake mata wani kallo na tsabar tsana ga alma bazai taba qaunatarta ba a rayuwa tunanin hakan yasata fashewa da kuka yayinda kowa na wajen yayi tsammanin marin ne ya shigeta, a fili yace "ki iya bakinki kisan da wakike mgn kona karkaryaki wajen nan marar tarbiyyar kawai" cikin masifa hjy Aisha ta dubi Hafiz tace "kai waye dahar zaka iya samun qwarin gwiwar tabamun jikin yarinya??.." rufe mata baki nusaiba tai tana cewa "barshi kawai Momy yace mun komi yaso ma,banso ya kuma yin fushi ni ba marin bane yasani kuka Momy kice ya aureni wlh soyayyarsa ta shigeni ynzun nan bazan iya rayuwaba saidashi na yarda zan zauna dashi koda ace yafi kowa talauci a duniyar nan kuwa" taqarashe mgnr cikin ihun kuka. sakin baki hjy Aisha tai yana kallon 'yar tata yau itace ke kuka kan namijin farad 1 bacin ita ke wulaqanta mazan ma? anya kuwa wnn saurayin ba aljani bane Kodai gamo yar tata tai, tambayar da takewa knta batareda tai la'akari da cewa shi in akace arziqi bawai na kudi kawai ake nufi ba, wani Allah arziqin ilimi yai masa wani kuma na lafia wani na basira da fasaha wani na farinjini wani na saurin janye hankalin mutum kai gasu nan da yawa komi na zuwan maka maka daga littafin arziqinka da ubangiji Allah ya qadarto maka wani ma baida arziqin komi a cikin littafinsa haka kuma Allah ya so garesa,duk wanda ka wulaqan ta kan abinda baida iko dashi a rayuwa saiya baka mamaki wataran Indai da rai da rayuwa kuwa domin Allah da Kansa ya furta ya karrama d'an Adam to danmi kai dan yayi maka arziqi zaka dauka kafi kowa arayuwa arziqin da inyaso zai amshesa batareda sanin kaba Inda ba shawara yai dakai dazai baka ba bare har ka samu damn wulaqanta bayinsa akansa... a kufule hjy Aisha ta fizgi hannun nusaiba tana kokarin barin wajen taji muryar abbu na cewa... "banda burin kwadayin abbun kowa a rayuwata kamar yanda kike tunani hjy Aisha,kuma in nayi burin wannan hadinn auren ne sabida zumunci daya taba kulluwa tsakanina da marigayi Alhj muttaqa Allah jiknsa yai masa rahma yakai haske qabarinsa, naso zumuncin nan yaci gaba da gudana har asami zuria a tsakani dan haka kibar batun tsinewa d'a, d'a dai naki ne kuma aljannarsa na tafin qafarki macece aljannarta ke tafin qafar mijinta dan haka kamar ynda kika nuna baki buqatar wnn auren to an soke shi insha Allah, nazata hakan danai zai Samar da farinciki banyi tunanin bacin rai zai kawo ba, babu komi Allah yaiwa kowa zabin alheri a tsakanin su, hamiz kabi mahaifiyarka Allah shi maka albarka kada ka taba bijerewa umarnin ta kuma a rayuwa inba saidai abin daya sabawa Allah shine zaka janye." Wann kuma ruwanka kaita shafa, dakake cewa Allah yai masa rahma in katashi ni ka roqar mun azaba ince shiknn ba" cewar hhy Aisha tana mai figar hannun nusaiba datake kokari isaga Hafiz " wuce kai kuma muje dan ba nan zan barka ba alallaba bayan idanuna adaura maka qayar Allahn can Inda babu zuciya" Haka hamiz yabi mahaifiyarsa yana sharban qwalla suka shiga motarta sukabar anguwar dayake ita taja motar saida ta tayar musu da qura a waje. mus'ab yace "abbu Ashe matar nan rashin mutuncinta har yakai hk? abbun dubi ynda aka tara mutane ynz mi zamuje muce musu dan Allah?" kasa mgn abbu yai dan shima taron mutanen yafi komi daga masa hankali a ynzun, daqyar abbu yace "babu komi mus'ab zanje na shaida musu an janye mgnr da'ace abarsu suyita zamn jiran lkc" dasauri Hafiz yafurta cewa "abbu indai ka amince dani kuma zaka bani auren basmah toni a shirye nake da amsar wnn tsarkakaken ahalin naka abbu" ya qarashe mgnr yana mai kai gwiwowinsa qasa gaban abbu, gaba daya daga abbu har mus'ab da kallo suka bisa, girgiza kai abbu yai gamida d'agosa tsaye yace "Inaaaa a'a Hafiz bazai yuwu ba..wnn kmr takurawane a gareka ngd da kulawanka gareni" nan abbu yanufi cikin gida yabar Hafiz sandare yayinda mus'ab ke gefensa.. had'e kai da bango Hafiz yai yana sakin wani numfashi mai wahala, wayarsa yayi daurin fiddowa a aljihu gamida saurin fita waje... *By 4 writer's fasaha*👩‍👩‍👧‍👧😍 *Fasahar mu tamu CE😎* [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 36. Momynsa ya kira ya sheda mata halin da ake ciki kan ya samu dama kuma tana shirin subuce masa lokaci daya, Momy ta basa tabbacin gasunan zuwa itada dadynsa inda daman suna tare a lokacin, tace ya kwantar da hankalin sa, haka ya kashe wayar yayi ta zurubtu yana duban hanyarsu cikin tsananin qagara. yayinda abbu ke can cikin daki yana shedawa Ammi yanda akayi, ammi ta juya ta kalli taron 'yan biki dake cike da tsakar gida anata hidimar abinci har an fara fidddawa waje, tagumi tai tarasa yacce zatayi,dan komi jitai ya tsaya mata cak, ana haka akace ana mgn da abbu waje, cikin sanyin jiki abbu ya fita, Alhj Ahmed ne dadyn Hafiz nan suka gaisa momyn ta wuto ciki itada fadeela, Alhj Ahmed ya sanarwa abbu shine mahaifin hafiz snn kuma yazo nemawa dansa auren yarsa a yau, farinciki ya lullube abbu dan baiyi zaton Hafiz da gaske yakeba daya furta zai auri basmah, dayake mgnr manya ce kuma abbu yanajin kirkin Alhj Ahmed a gari mutane nata yabonsa dan kowa nasa ne baruwansa da mai kudi ko talaka to taya jinin wnn babban mutumin mai karamci za'a ki basa 'ya, nan abbu ya ce ya basa daman auren yar tasa amman xaije yayiwa mahaifiyrta bayani itama, haka abbu yaje yaiwa ammi bayani ammi taji farinciki sosai dan koba komi Hafiz ya fiddasu jin kunyar mutane yau, tasan yan unguwar nan da ace an fasa daurin auren nan sunji to sai sun musu dariya,amman dayake Allah karimun raheemun ne gashi lokaci daya ya canza wa yar tasu wani wnda suke fatan kuma yazame mata alheri ga rayuwarta gaba daya, sosai ammi ta karrama su Momy da abincika suma sun yaba da karamcin gidan su amaryar tasu kuwa da har ynz basu taba ganin taba, fadeela kam ta damu ammi Ina amaryar Momy tace ''kekam kinfiya azarbabi fadeela ai saikin gaji da ganin tama" ammi kuwa dariya tai gamida sawa aka raka fadeela gidan adda salma dayake basmah din na can, adda na shiryata da kwalliya, koda basmah ta ga fadeela saida gabanta ya yanke ya fadi domin taga kamannin hafiz dinta sak a tattare da ita, dudda HK saida adda ta mata mgn cikin sigar qwarewa anan sukejin cikakken bayani daga bakin fadeela sunzo daurin auren tane da yayansu. basmah tai kasaqe takasa mgn a ranta tana cewa Hafiz kuma? Bata qara tsinkewa ba saida mus'ab ya kira ta a waya yana sheda mata yanda akayi, basma tsabar farinciki kamar ta zuba ruwa qasa tasha , dayake fadeela tana waje wajen sauran yan matan anguwa da adda salma ta aikawa walima sunata aikin had'a take away Na baqi. da gudu ko basmah ta rungume adda salma tana kukan farinciki tanan cewa "adda shiknn ya hafiz zai zama Nawa adda, nan tafadawa adda komi, suka rungume juna suna murna, hakan ko akayi ana gama sallar azhur aka daura auren Hafiz da basma akan sadaqi dubu 50. mutane sai mamakin wnn juyin da akayi na ango suke, nan abbu yaita gaisawa da mutane anata masa Allah sa alheri. ango Hafiz kuwa baki yaqi rufuwa kmr ya zuba ruwa qasa yasha yakeji, mus'ab ko sai tsokanarsa yake da cewa "angon bazata mai abin mamaki" saidai yai murmushi kawai. mutane shima sunata masa fatan zaman lfy saida mutanen suka tattafi snn dadyn Hafiz da momynsa da da brothers haisam da nura suka ce zasu wuce a cewarsu bari suyi gaba sabida turo motocin daukar amarya gamida shirya abincin baqi, to momyn Hafiz ganin lokaci yaqure data isa gidan kawai saita sanarwa yaranta Aisha da mufeeda dasuje ayo odar abinci da lemuka kawai zaifi sauqi. abbu ko yaja su hafiz gefe ya dubi mis'ab yace "to mgnr kudin kayan dakin kasamu wani ya rakaka aje akai kudin inda daman anriga da anyi ciniki qwamma aje ayi jeren kamin 'yan daukan amarya su qaraso Mlm hafizu" girgiza kai Hafiz yai yace "ai abbu ba buqatar komi daga gareku domin dakin da za'akai basmah akwai komi a cikinsa Na dangane da abin buqata" girgiza kai abbu yai yace "a'a Hafiz baza'ai haka ba kasan abin mgn baya wuya kabari a siyo inda anshirya hakan" "Allah kuwa abbu babu damuwa nida momyna da yan uwana bamuda matsalar komi" yana gama dadar hkn yy saurin barin gun dan gudun kada abbun ma ya sake yo wata tirjiyar yana tsaka da farincikin sa, abbu ya dubi mus'ab yace. "dudda haka nan kudin aje a qaro kayan gara dasu mus'ab dukansu, snn kuma kayiwa mai furnitures din mgn yy haquri. ahaka abbu yawuce wajen wasu baqinsa da suka zo daga gida Cameron, Hafiz kuwa yaja mus'ab zuwa wata qatuwar plaza, nan ya siyowa amaryar tasa wata danqareriyar waya iPhone yar yayi had'e da sabon sim. snn yacewa mus'ab yazabi tasa shima, da mus'ab ya fara musu saida yaga kmr ran Hafiz din zai baci sabida yace aiba roqonsa yaiba kuma an zama 1 snn fa mus'ab shima ya dauki tasa, haka suka gangara bangaren suturu less da atamfa da shadda materials inner wears inglish wears and sleeping dress, bags and shoes sarqoqi da 'yan hannu maya mayai kayan make up da turaruka saida Hafiz yayi wa kowane akwatinsa daban, wanda anan yabar wadinda za'a dinke dukknsu gamida cewa zuwa anjima zai kawo musu mergment din mai kayan, har mus'ab saida Hafiz yasaimasa shaddoji masu kyau da yadika, mus'ab yy gdy sosai kuma ya girgiza da ganin katafaren lefen da Hafiz din ya hada ynz lallaikam barikinka aljihunka inji masu iya mgn, gefe guda kuma yaga anqara hado wasu akwatunan manya guda 3 kowane da kit shaqe da kayan a cikinsu azhiri kuma Na fadar kishiya ne Hafiz yayo dan yasan saiya dade kunnuwansa yau kam ga matansa, Motar kayance takai kayan basmah har gida Wanda tareda mus'ab suka tafi, shi kuma ya tsaya gamida bugawa lawai direbansa waya yace yazo ya dauki kaya a plaza s.s yakai gida yavarsu amotar saiyazo, hakan kuwa akayi lawai yazo ya dauki kaya yatafi shi kuma Hafiz yai musu transper din kudinsu snn ya wuce banki ya fiddo kudi ya dawo anguwar . da suka hadu da abbu yai masa fadan kayan sunyi yawa Amman Hafiz saiya nuna yai haquri bakomi ay. yana baro gun abbu kuwa hafiz yayiwa Adda salma waya kan yanaso suyi mgn da basmah, dayake sit room din a cike yake da mutane sai tai dabarar futo da amaryar sanye da dogon hijab hadda niqab gudun surutun mutane, har cikin motarsa tasata tana tsokanar Hafiz da ango kasha qamshi, dariya Hafiz yai yana cewa "dudda ban kalli fuskan kyakkyawar amaryar tawa ba nasan adda ta gama hadamun ita kuma dole addanmu ta amshi tukwicinta ko, yana gama mgnr ya fiddo rafar dubu 200 ya miqa ma adda, da adda taqi amsa amman saida taga ya langwabe ya marairaice uwa yaro snn ta amsa tana gdy, nan yake cewa ta ara masa basmah yakaita a aunata sbd dinkunan biki, nan adda take cewa yamata alkawarin zai medota cikin lkc kamin lkcn tafiyar ya ida, dan qarfe 5 akayi za'akai amaryar ynz kuma biyu da rabi daidai, yar dariya Hafiz yai yace ni adda dama an barni na wuce da abata gida" hararar wasa adda tai masa nan yaja mortar yana dariya gamida cewa "afuwan adda tamu subutar baki nai zan cika miki alkawarinki kada kidamu ba jimawa zamuyi ba" ahaka yaja motar sukabar layin, tafiya suke babu wnda yai mgn cikinsu kowa da abinda ke ransa na farinciki marar musultuwa , saida suka iso a harabar motor park din plaza din snn ya tsaida mortar gamida juyowa yana kasheta da murmushi, saurin janye idanunta tai daga nasa ta sunkuyar dakai qasa tana sakin ata murmushin itama, jitai ya d'age niqab din daga fuskarta yace "My bride abin ko mgn?" ya furta yana mai binta da wani sansanyen kallo wanda a hankali ta dago kanta suka kuma hada ido sai tayi saurin niyyar sake boye fuskarta aikam da sauri ya fizgota kan cinyarsa hannunsa daya riqeda habarta yace "uhm baki ban amsana ba kike kokarin boyemun kuma kyakkyawar fuskar nan bacin data zama mallakina sai ynda nasoyi da abata". ya qarashe mgnr yana mai kanne mata idonsa daya, lumshe idanunta tai cikin tsananin jin kunyarsa yayinda ta kuma budesu muryarta na sharking ta furta " inaa.w...u wuni" jin sansanyar muryar tata yasashi lumshe idanu batareda ya shirya ba yasake matsoda ita cikin qirjinsa sosai zuciyoyinsu na bugawa a tare, a kunnenta ya rad'a mata "my baby yakikaji farinciki sanda labarin aurenmu ya isa kunnuwanki dan naso ace ina kusa inga ynda kyakkyawar fuskar nan zata qara kyau sanda farinciki ya cikata" yana mgnr yana shafe bayanta zuwa wuyanta da illahiran tausasan tafukan hannuwansa, jiki a mace tace "yah Hafiz Alhamdulillah naji farinciki marar iyaka hakama adda salma" dan marerecewa yai kmr wani baby gamida cewa "to naji na bad'ini saura nuna farinciki na aikace wato Na zahiri amin sumba a baki danna qara tabbatarwa anji farincikin mallakan juna da mukai OK?" dasauri ta boye fuskarta a qirjinsa tana lanlangwabewa uwa zatai kuka ta furta "ayyy... ayy... ni ban iya ba kuma" d'age gira daya yai gamida furta "kai da gaske? to aini na qware abu mai sauqi bari ni na nuna miki yanda akeyi...." ko kamin ta yunqura ta matsa saga garesa sai jitai bakinsa kan nata ya damko lips dinta da suka sha janbaki da balm lips mai kamshin strawberry ya hau tsotsewa cikin kwarancewa, basmah ko sai mutsu mutsu take takasa mayin koda kwakkwaran numfashi domin tunda ammi ta kawota duniya bata taba jin haka ba jitakeyi kamar wasu taurari da tsuntsaye na mata kuka aka, bata qara tsinkewa ba saida taji harshensa na yawo zuwa wuyanta da bayan kunnuwan ta aikm saida numfashinta ya dauke na wucin gadi ana haka kuma katsam taji sauqar fuskarsa a kimtsattsun manyan nashanunta yana gogga fuskarsa a kai dudda cikin riga suke kuwa amman hakan bai hana Hafiz sunsuno tsabar yawansu da taushinsu ba, jiyai ta fashe masa da wani razanannen kuka na tsoro, babu arziqi yabar abinda yake ya rungumeta jikinsa yana dan bubbuga bayanta alamun rarrashi, saida ta nutsu snn ya dagota suka hade ido tayi saurin yin qasa da nata idon shiko murmushi ya saki gamida furta "matsoraciya'' dan turo baki tai aiko yai shirin kuma damqosa da nasa nan tayi saurin kaucewa tana mai sakin kukan shagwaba wanda ba hawaye a cikinsa sai sangarta, wanda hkn kuma ba qaramin ruda oga Hafiz yaiba, babu yanda ya iya dole ya haqura harta iso hannunsa wnn tsoron nata duk saiya kauda mata shi, shi dai fatansa Allah sa kada nan gaba tazamo kalar matansa yana fatan zuwanta gidan yakawo gyara a ciki, dan bai tunanin basmah zata canza kyawawan d'abiunta a ynda ya santa dudda dai d'an Adam ajizi ne, gefe guda ga faman kira adda salma take danna masa dud bayan minti dole tasashi fitowa a motar ya riqo hannunta suka qarasa shiga plazan, mutane sai kallonsu suke dan ba qaramin burgesu sukai ba, basmah ko dud kunya ta isheta sai kokarin cire hannunta a nasa take ya hana, qarshe ma sai jitai ya ida rungumota baren jikinsa babu yanda ta iya haka ta sadda kanta gefe mutane ko wasu da suka kasa daurewa har saida suka furta cewa "yayi kyau yallabai Allah sa alheri" shiko sai amshewa yake da amin cikin farinciki. ahaka suka isa wajen dinkin, dayake telolin hadda mata a wajen shiyasa Hafiz ya yarda aka aune masa ita dud Inda ya kamata snn suka dauko hanyar gida bacin matsa mata dayai suka je restaurant din cikin plaza din taci dambun nama da ferfesun kaza gamida mutunenta ice cream dan a cewarsa yasan hakanan take wnn hidimar babu komi cikinta azahiri kuwa hakane dan rabonta da wadataccen abinci tun jia da abbu yakawo mata mgnr aurenta da hamiz. bats wayar yai taita murna tana gdy. sai yaji wani iri dan bai saba yiwa matansa abuba yaji suna gdy saidai su amshe kawai heema mace maiyi wani lokacin. suna isa ko a kofar gida suka samu adda tana jiran isowarsu dan anbugo mata waya ance motocin daukar amarya suna hanya. dan haka shiga tai da basmah gida ta hau qara gyarata da salon kwalliyarta. ana haka har motocin daukar amarya suka qaraso, nanfa mutanen Unguwa yan ganin qwaf da wanda ba yan gwanin qwam ba sukai ta shiga motoci yayinda aka fito da basmah daga gidansu lullube da mayafi sai kuka take dan abbu da Ammi baqaramin kuka nasiharsu gareta ta sanyata ba ga kewar rabuwa da juna dan daqyar Adda salma ta banbarota a jikin ammin suka fito waje suka shiga mota aka dau hanya zuwa gidan Hafiz. matan Hafiz kuwa kamar daga sama suka dinga ganin shigowar dimbin baqin mutane a gidan, dan daman sunyi mamakin ganin su Anty Aisha da mufeeda harma da fadeela ga abokansu su kusan 7 sai faman zirga zirgan shige da fice suke a dayan dakin sama spare din nan dudda dmn akwai kaya a cikinsa badai su cika shigar sa ba ne, heema kam har wajensu taje suka gaisa cikin fara'ar ta har take tambayar ko wani taro zasuyi a gidan halan, to dayake Anty aysha da sauran qannen nata suna danyi da heema akan sauran sabida tana musu kirki ga sakin fuska ako yaushe suka hadu, tsagal kuwa saiga zee da fateema sun iso wajen suna masu son jin amsar mi zasu bawa heema, aiko budar bajin Anty Aisha sai cewa tai "heema mai gidanku ne aka daurawa aure yau yanzun ma gyaran da kukaga munayi Na tarvar amaryar ne kinga amaryar ma harta iso,tana radar haka ko fadeela tayi shashin amarya tabarsu nan, dudda heema bata cika saka damuwar komina ranta ba sai da taji ba dadi dan a qalla Hafiz ya fada musu zaiyi aure amman yana sane haka yayi musu shiru alhalin suna tare dashi dazun nn kuma hadda cewa daurin auren abokinsu zaije ashe su yamaida garmahwawa, amman a fili sai tai murmushi gamida furta "ayya Allah sanya alheri ya bamu zaman lfy a tsakani" suka masa da amin, zee kuwa sai faman tabe baki takeyi gamida riqe ha6a a fili tace "oh ni zee namiji bashida tabbas kowa yace zai dauki namiji uba zai mutu maraya dan yau na sake tabbatar da Karin mgnr nan da akecewa namiji qanin ajali wato tadai tabbata namiji qudan zuma ne ga zaqi ga harbi , to in bancin wulaqanci kishiyar ma a gagara fada muna cewa za'a qaro mumu saidai mu ganta uwa daga sama kenan anmaishemu hotihon gantalallun mata" cikin masifa mufeeda tace ''ke qaramar marar kunya ki iya bakinki wlh kinsan ni na sanki batun yauba idan kikace zaki qara nuna mun wnn banzancin naki wlh zaki sha mamaki snn kuma da kike fadar an maidaku hotihon gantalallun mata tominene din basu ba?, danmu agaremu dangin miji duk macen dabata kyautatawa mijinta wato d'anuwan mu to wlh hotihoce a garemu fiyema da haka ma" zee bata sake cewa komiba Na yan second sai wani dogon tsoki dataja snn tace ''yo dmn dangin miji ko asararru mi suka aje banda munafinci da zaman jiran ace kayi su samu na magantawa da kayin da baka yiba ma sai ance to gara kayin sai afada da hujja, ahaka zaku qare a gantale inba'a canza hali ba" mufeeda ta zuciya ta yunqro zata cafki zee Anty Aisha tayi saurin riqeta tace "haba dan Allah ya kuna abu kamar wasu qananun yara, kun sani fa cewa da baqi a gidan nan fa ko so kuke kujawo mana abin fadi mufeeda?'' qutawa mufeeda tai snn tace "shiknn Anty Aisha amman koba ynx ba saina koyawa wnn mai bakin uwar hankali wlh marar da'a" tsoki zee ta kuma yi gamida furta "nice ke ay" kuma kishiya ai bata dameni ba gadai wacce zata magantu nan takasa mgn tazama sanda a wurin" tayi mgnr tana kallon fateema datale jingine a bango wacce ta sume tuni basu ankara ba tun farkon fara rigimar mgnr kan qarin auren haifiz, ta6ata zee tai aiko sai taga ta sulale wajen bata motsi, ankara da hkn da sukai ne nan da nan anty Aisha cikin sauri ta figi robar ruwan faro daga hannun mufeeda ta qarasa ga fateema ta tuttule mata ita a jiki saiga fateema ta saki dogon ajiyan zuciya tahau bin su da kallo tana fatan ace wnn mummunan mafarkin nata yazo qarshe, jitai zee ta bushe mata da dariya gamida fadar "au da waike suma kikayi knn kan batun? tab to wlh da sauranki Indai namiji ne batakaran ki suma ba Ia Kansa Ina mai tabbatar miki in baki juri haqurin kauda ido ga lamurran da suka so ba a lokacin to wlh sai dai kiji ki wataran a cikin kabarinki ana tanbayar ki man rabbuki yake Fatima😂.." da dai fateema taga abin da gaske ne ai batasan sanda ta hantsala ta miqeba gamida sakin wata razananniyar qara tanufi Kansu anty Aisha haiqan dawata qaramar wuqan da zee tagama amfani dashi wajen yanka lemu data wawuro kan table... *By 4 writer's fasaha👩‍👩‍👧‍👧😍* *Fasahar mu tamu ce😎* [7/12, 8:34 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 37. da sauri heema ta riqeta tana fadin "haba kekuwa Fatima cikin hankalinki kike kuwa?" zee tace " 'aa daina fadar hankali nan heema domin tabbas babu shi yayi qaura, dangin miji da kike gani ba qaramin masheranta bane yanzun nan sa sa a daureki har igiya tai rara to na haninssheki bari ko Na sanki, saita canza salon mgnr ganin wani kallo da Anty Aisha ke mata da cewa " ynz ke sabida tabewar basira yayar mijin naki zaki kashe harda yan uwansa? (zee irin mutanen nan ne masu fuska 2 wato zulwajahaini in taso zata rikide nan take ta koma uwa ta Allah dansan samun gindin zama, inkun lura ynx ai tagama fad'a dasu mufeeda ammn ynx ganin fateema ta yunquro sai take son qara rura wutar abin gamida son tsame kanta a ciki) cigaba tai da cewa "tab lallai abin naki azimun ne toni miya hana in tada tangarayen bala'oina sanda aka yomin ke a matsayin kishiya em?" cikin masifa fateema race '' ke qaramar jahila munafuka badake nake ba, ta juya gasu Anty Aisha tace tun sanda aka fara mgnr Hafiz zai aureni Na lura baku farinciki mahaifiyarku ce kawai keson lamarin to wlh nidin naci dubu sai ceto dud wacce tacemun kulle zan cemata cas wnn ai tsabar kiyayya CE dududu yaushe akayi auren namu dahar za'a turasa ya qaroman wata to wlh anshiga haqqina Allah ya isa na kuma" cikin tafasar rai mufeeda tace "yoke Fatima har kinada bakin mgn ba rufa miki asiri mukai ba har yaya ya auroki Inda angama karatun ansamu aiki babu mashinshine to wlh bari kiji muddin kikai tarangazar da kikabar gidan nan yanda kikeda nauyin jinin nan kilan saidai ki auri masinjan ofis dinku ama kinyi sa'a knn" zee kuwa ta amshe da fadar "haka yake Anty mufeeda gaya mata dai, nima dai Ina neman afuwanki da sa6anin da muka samu yanzun tuntuben harshe ne da sherrin shedan,koda yake kuma inada matsalar iska ba kowa yasanfa hakan ba wani lokacin nakanyi Abu ba cikin hankali naba in raina ya baci sai daga baya" ta yanko wnn qaryar nan take Rana qunshe dariya. Heema tace "anty Aisha ayi haquri dai kuje kuci gaba da hidimanku kunga da baqi a gidan bai dace muna wnn maganganun ba kmr yanda kika ce, snn fa muma zamu shigo ayi damu ynx, haka Anty Aisha da mufeeda suka wuce bangaren amarya akabar fateema nata bubutai. hakan kuwa akayi zee anje anciyo wanka akafito anata taku d'aid'ai aka shige cikin dangin miji itama heema tayo wankanta Masha Allah tayi kyau har saida zee ta yadda mata mgn da cewa " oh su agwawar ruwa yau an fito tsab Allah sa ad'aure, dudda ta fahimci mgnr zee inda ta dosa Amman sai bata nuna ba aranta kuma tasha alwashin indai kan tsabtar jikinta ne yanzun zata gyara babu macen dazata mata gori ko dariya kan hakan, sosai zee tai mamakin ganin kyawun amaryar tasu saidai ga alama girman jikine daka kalli fuskarta zaka gane yarinya ce domin duk sun girmeta, murmushi zee tai aranta tace "wnn aiba abar kishi bace dazarar ka zare mata ido ka kwatsa mata tsawa zatai maka komi kasata, ahaka sukaita hidimarsu yankawo amarya ko sai santin gidan akeyi da dukiyar dake cikinsa da aka narka kota Ina, yan gulma da tsegumi qagare suke sukoma su bazarwa da wanda baisamu zuwa ba labari a anguwa. fateema ko tana can ta kulle kanta a daki taqi fitowa, sai bayan isha'e snn gidan yai tsit, su Anty Aisha basu tafiba saida suka sa aka gyara gidan duka ya dawo normal yanata kyallinsa ga turaren wuta da akasa komi ya koma mahallinsa uwa ba'ayi taro ba cikin sa snn suka tafi zee hadda musu rakiya ganin heema ta rakasu itama har suka shiga motarsu suka wuce. suna dawowa kowace ta shige dakinta ta kulle. basmah ko tana qudundune kan gadonta har dare ya tsala bataji motsin kowa ba, haka ta miqe tanata sakin ajiyar zuciyar kukan data sha, warware lafayar jikinta tai tabar kayan jikinta, tai tsaye tana qarewa dakin kallo, komi ya zauna a muhallinsa gwanin burgewa, dudda tayi add'uar shiga Sabin wuri da aka kawota gidan yanzun ma anan saida ta sakeyin wata snn tashiga toilet tayo wanka tareda alwala, wasu kaya tasa marar nauyi nata na gida snn tasaka hijab dinta ta shiga yin sallar isha'e, tana gamawa ta daura da nafila tajima a cikin sujuda tana adduan Allah basu zaman lfy da abokan zamanta da mijinsu haka taita adduoe, snn ta dago,tana tsaka da lazumi barcin gajiya yadauketa, bata tashi farkawa ba saida asuba, haka ta tashi tayo sabuwar alwala ta gabatar da rakaatan fijri kmr ynda ta saba snn tayi sllr asuba, bata damuba da rashin ganin Hafiz ba dan damn itakam ta tsorata dashi tin jia a mota harga Allah, Hafiz kuwa yanacen ma'aikatarsu kusan zamu ce canya kwana sabida wani operation daya taso musu lokaci daya, tun da ya dawo da basmah gida yatafi sai wuzin asuba yadawo gidan a gajiye, dakinsa kawai ya wuce ya watsa ruwa yayo alwala yayi salla ya kwanta cikin farin cikin ynx shiknn basmah na nan cikin gidansa tazama tasa tahar abada, lallaikam qarfin addua ba wasaba, yagodewa Allah yagodewa momynsa data shige masa gaba kan lamarin "Allah yaiwa duk wata uwa albarka a cikin rayuwarta ta duniya har ma data lahira". abinda ya furta knn a fili snn ya kwanta, sosai yakeson ganin basmah Amman yasan sosai itama take buqatar Hutu @ wnn lkcn shiyasa ya haqura ya barar wa gobe. Fatima kuwa a daran kasa haquri tai saida ta kira mufeeda saigata tazo gidan wajen qarfe 11, Fatima tana kuka take shedawa mufeeda halinda ake ciki, tabe baki mufeda tai tace "ammn kinbn kunya wlh Fatima, ynx kishiyar CE kikewa kuka da wnn haukan?, kamar ba mace ba, to kima godewa Allah kinada makaman yaqar kowace mace dubi yanda Allah yai zubin halittarki babu Inda yarageki da komi snn kuma yarinyar da kike ce man an auro miki ashema ita 'yar unguwarmu ce sai yau naji kanun zancen ban sani ba, ita din diyar wani malamin addini ce kuma Ina mai tabbatar miki inhar kikabi cikin salama babu boka babu malm zaki iya tafiyar da yarinyar kijuyata ynda kikeso domin batada girman kai bare son hayaniya dan anguwarmu wasu mai sanyi ma suke kiranta dashi, daga ita har iyayenta basuda matsala akwai yayanta mus'ab wanda nike sonsa sosai ammn har ynz nagaza tunkararsa ma da mgnr, sosai ya sanni kuma haka ma itama basmah din ta sanni, dan haka kisaki ranki Indai kika dauki shawarata zakiga daidai domin basmah yarinyace qarama a fuska, kidaurta kawai kan tsarinki zata biyu" Shiru fateema tai snn tace "yanzunfa qawata yan matan wannan zamani ko basuda shekaru sunsan ta kan miji da kishiyoyi idanunsu a bud'e yake sunsan komi shin baki ganin zamu samu matsala ta wnn fannin intaqi biyayya ga umarnin mu Inda baka sanin cikakken halin mutum sai ka zauna dashi?" girgiza kai mufeeda tai tace "bani tunanin hkn daga gareta amman inma tazo da hakan saimusan yanda zamu sake bullowa lamarin kinsan kece babbar qawata danakeji da ita bnson ganin damuwanki sai Inda qarfina ya qare kan hkn, dan nima kin temakeni arayuwa fateema ata fannin fiddoni tsara daki kai a cikin abokanmu Na wuce raini kin bani kuma isasshen jarin danike business dina tomi zan gagara miki nima a duniyar nan,amman dan Allah kada ki nunawa Hafiz wani bacin rai kinsan maza in suna kan abinda suke so to kinuna kinma fi su son abin inko kika nuna qyamatar abin nan to insha miki allahahu zaki sha mamaki daga garesu abinda baki zata bama zasuyi miki ne" snn duk wata damuwarki kan auren da kishinki ki daure ki ajiyesu waje daya domin mu samu damar gudanar da qudurunmu a dabarance batareda kowa ya zargemu ba" haka mufeeda taita dora fateema kan hanyarsu saida ta tabbar tasaki ranta tadau kuma shawarta snn tatafi. dan haka koda gari ya waye wasai ta tashi domin har ta tsara plan dinta kan basmah, murmushi ne kwance a fuskarta wanda zee da heema da suka had'u a kitchen sunyi mamakin hakan dan azatonau da haukar borinta ma zata tashi yau sai sukaga sabanin hkn zee kan bata soba taso ace tayi haukar da tafi ta jia ko Hafiz ya setata gidansu yarage mata hanya inyaso iyt taji da sauran biyun kamin ta setasu waje itama. azahiri kuma yau heema CE da aiki shiyasa ta yaqi zuciyata dan tanason fara gyara lamurranta itama a gidan kota wuce gorin kishiyoyi shiyasa ana gama asuba gari yayi haske ta fito ta fara aikin hada musu break fast, farfesun hanta tai musu gefe gana kifi gamida chips data hada sai ruwan tea data hada tana tsaka da soya kwaine zee ta shigo kitchen din tasameta, sosai zee tai mamakin iyayen kayan da heema ta hada, dayake yar duniya ce maimakon ta yaba saicewa tai, "aaa yausu Anty heema sammakon tash akayi knn? haba shiyasa na kasa barci sbd jin karan abubuwa ashe manyane ke aiki" kallonta heema tai tana murmushi tace "hmn haba ze yaza ay nidake qasa Ina aiki ke kuma kina sama kice na hanaki barci?" ta6e baki zee tai tace "eh kamar dai haka nakeji, tayi mgnr tana mai daukan chips da fork tana jefawa bakinta, yayi mata dadi amman bata nuna ba sai tabe baki data kumai tace "em balaifi ashe an iya irin wnn hadin ake mana Na 'yan bura bura ko acika gishiri ko magi yaqi ji ko amana girki yana qauri, oh koda yake wasu matan na gida sun iya abu tsabar ganda da lalaci ke hanasu yi har sai an danqaro musu kishiyoyi snn kika sabon kwanare da iyayi ya tashi, ba'a gyara dan Allah asamu ladar sa albarkar miji ba sai dan kishiya, to ayi sauri dai a qarasa mana oga Na gida kinsan baison dealy musammn ga sabuwar Amarya kuma zasu buqaci abinci Inda ansha aikin dare" heema batace mata komi ba taci gaba da aiki gabanta kawai dan ay saita tanka snn mgnr zatayi tsayi ko. haka zee taita surutunta ita daya har ta gaji ta fice zuwa wanka,dan lokacin kusan goma na safe ne. heema ko sai da ta shirya komi kan dining area snn tawuce dakinta itama, wanka tayo tafito ta shirya cikin doguwar rigar less ta murza powder gamida sanya turare abinta, ita kanta saida ta burge kanta sanda ta tsaya gabn madubi a fili ta furta "kai gsky na yarda tsafta dad'i ne da ita, da ka gyara jikinka har wani bubbud'awa zakaji kanayi gamida nishad'i, inko kana tsamin daud'a da hamami da bashi sai kaga bakason ra6ar mutane kai kanka a takure duk ka tsargu, ahakanma ga wanda yasan ciwon Kansa knn inko akayi sa'a kedin kuddace babu abinda zai nanaki da qasa kan lamarin. lallaikm hakan take tsafta cikon addini ce. zama tai gefen gado ta jawo wayarta gamida hawa online tana dakon a turo novel's din da take bibiya, karance karancen nata dai ne takejin bata iya dagawa qafa. zee ma tayi wanka cikin wani farin material riga da siket tasha kwalliya sai baza kamshi take uwa wata amarya, haka ta fito tana taku d'aid'ai anan falo ta samu fateema itama cikin shigarta ta wata rantsattsiyar atamfa ta kawo ashobe ta yafa uwa itace amaryar sai kamshi ke tashi daga jikinta itama ta harde qafa tana kallo ga remote a hannunta, zee kuwa ganin kwalliyan fateema yaso yai yawa yasata ta zauna can gefe tana furta "toh fa ikon allah hauka maganinka Allah wani haukan ko maganinsa d'anyar geza inkaci lokacinka aiya kamata ka haqura wasu suci nasu ko" kamin fateema ta tanka sai ganin Hafiz sukai ya fito daga dakinsa cikin shirinsa ya fito ango sak tuni qamshinsa na daban ya iso garesu, sunyi mamakin ganinsa a dakinsa shida yakamta ace yafito daga dakin amarya abinda suke saqawa aransu knn, shiko Hafiz ganinsu a falon yasashi sauqowa shima nan suka hau gaishesa sosai yayi mamakin ganin fuskokinsu babu damuwa shida bai zaci haka ba daga garesu, saidai bai tanka kan batun ba gudun kada yajawo wa kansa ruwa, kuma yaji dadin haqurinsu dasukai kan lamarin dan dmn har ynz bai shirya abinda zai ce musu ba kan auren nasa, zee yasa takira masa heema haka ta tafi tana mitar ita kullum sai anje kiranta kamar wata sarauniya su kuma bayi, haka tadawo heema na biye a baynta, suka zauna tare, yaji dadin ganinsu haka a kimtse kowace cikin kwalliyanta babu wata hatsaniya kmr ynda auka saba kowa ta kama kanta tana sauraren sa kmr ymda yace zaiyi mgn dasu ynz, saida yai sallma gamida adddua snn yaci gaba da cewa "nasan kunyi mamakin ganin baqi a jia, to kmr yanda abin yzo muku katsam Nima haka ya kasance gareni saidai nasan komi yazo kan lokacinsa da Allah ya hukunta sai ya kasance yana kaiwa nan ya umarci heema dataje ta kira masa basma, heema ta miqe ta nufi dakin, tana shiga tasamu basmah cikin kwalliyarta itama dakin sai kamshi yake hannunta riqe da hisnul Muslim tana dubawa, wnn ne karo Na farko da heema taga amaryar tasu sosai kuma lkc daya yarinyar tashiga ranta, da sallama ta qarasa dakin basmah ta amsa gamida ajiye littafin murmushi sukaiwa juna ko bata tanbaya ba tasan wnn daya daga cikin Matan Hafiz ce, gaisheda heema basmah tayi heema ta amsa cikin fara'a gamida fada mata saqon Hafiz din. haka ta biyo heema suka fito nan falon, daga zee har fateema kasa dauke idanunsu sukai kan basmah, yarinyar ba qaramar kyakkyawa bace ga jikinta daidai nata ga fuskarta ta cika sanyi saida sukaji tana gaishesu snn kowace tadawo cikin nutsuwarta,shima ogan kwata kwata saida yakai zuciyarsa nesa snn ya daidai ta kansa daga barin kallon basmah dan ba qaramin kyau yaga ta qara masa ba, nan ya had'esu ya musu nasiha kan zamn lfy kuma kowa ta riqe girmanta sai azauna lfy, daga haka suka hau dining suka fara break zee da fateema jikinsu yayi sanyi sosai da ganin yarinyar sosai zee take tuna Inda ma tasan fuskar amman takasa, suna tsaka da karyawa wayar hajiyarsa ta shigo, dagawa yai sukai mgn, yana gamawa ya dubesu yace "Ku dauko gyalukuwanku Momy ta shirya walima can gida, inajiranku Ina mota inkun gama, yana gama mgnr yadauki key yayi waje, heema ta fara fitowa tashiga baya saiga zee da fateema yayinda basmah ke bayansu, ganin fateema na qoqarin shigewa gaban motar yasa zee cewa "haba kekuwa hajja Fati nace ba ay kyadai bari amarya ta zauna wajen tako? Kokin manta har ynzun mijin a hannunta yake?" harara Fatima ta sakarwa zee snn takoma baya ta zauna tana fmn cika tana batsewa, wata dariyar rainin wayau zee tasaki tazauna kusada heema wacce suka saka a tsaka basmah kuma ta zauna agaban motar Hafiz yatada motor suka fita, sun iske gidan Momy harabar an qawatata dawani qawataccen shiryayen tsari duk an sanya kujeru wajen sai daukar ido yake kamar a qasar saudi. bawasu mutane bane na waje walima CE Momy ta shirya ta yan family's din kawai, dan haka Anty Aisha da mufeeda da fadeela da brother da matayensa sai jikoki sune kawai a wajen, suna ganin sun fito a mota Anty Aisha ta qarasa garesu ta ja su zuwa dakin Momy, nan take sheds musu Momy ta ahirya walima ta amarya, zee da Fatima baqinciki ya kashesu suka kasa mgn kowace na kintsawa aranta wnn ai salon wani munafincine da nuna san banbanci a fili hakan ay, Inda duk cikinsu babu wacce ta taba yiwa hakan, heema ko a ranta ta ayyanawa kowa da goshinsa a lokacin sa ita haka salon na basmah yazo to minene Na damuwa. wasu dogayen riguna Anty Aisha ta fiddo musu (dashike tana business dinsu kala kala na waje dana gida) wadannan kuma data fiddo masu kalar blues da ratsin stars fari a jikinsu da fararen gyaluluwa da top fara ta ciki ta basu tace wannan sune ankon da nai kai muku a matsayin contributions na matsayinku na mayan Hafiz domin gudanar da walimar da suka shirya musu a yau, koda suka saka rigunan ko ba qaramin kyau sukai musu ba haka suka fito harabar waje. Hafiz ko daga nesa ya hangosu sun bashi sha'awa sosai musammn tauraruwar sa datayi saurin sanda kai qasa sanda taga yana jefo mata wnn mayen kallon nasa, wajen wasu furanni Anty Aisha tasasu tsayawa ta fiddo karamar camera dinta a cikin jaka tace zata daukesu photo a yanda sukai kyau din nan ta ajiye tarihi don sun matuqar burgeta yau kam, zee uwar kakkafi ita ta shirya yanda tsarin tsayuwar hoton zai kasance ,fateema ta farko sai amarya basmah ta 2 sai ita zee din ta 3 ta date kafadar basmah sai heema ta 4, haka Anty Aisha ta dauki hoton kowanansu fuska a sake tana murmushin dariya saidai tsakanin fateema da zee ta cikin na ciki kowace da mummunan qudurinta kan yar uwarta sun qudurta a ransu rashin zamn lfy a gidan Hafiz yanzun ma aka tsoma hannu. haka Anty Aisha taita santin hotunan tana gwadawa su Momy qarshe dai wajen Hafiz ta nufa ta miqa masa shima dan ya duba ta furta "kalla ka bani tukwici snn a biyani kudin ruguna na ba da matanka sukasa domin ba qaramin kyau suka musu ba, Kasan na iya zaben kalar data dace a jikin kowace fata eheemhem" taqarashe mgnr cikin dariyar tsokana, amsar camera din yai yana kallon pic din yana sakin wani kwantacen murmushi a fuskarsa *By 4 writer's fasaha*👩‍👩‍👧‍👧😍 *Fasahar mu tamuce*😎 *ga masu son ganin PIC din matan Hafiz to mu had'u a comment section😂🤪🤣* [8/4, 10:06 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 38. Amsar camera din yai yana kallon pic din yana sakin wani kwantaccen murmushi a fuskarsa, rayawa yake a ransa yanzun wadannan fa kyawawan matan duk mallakin sa ne, inama ace yanda suka saki fuska faran faran da junansu su dawwama haka ko a gida ba fad'a bare hatsaniya da kuwa baisan wanne farinciki zaiyi a rayuwa ba. amshe camera din Anty Aisha tai tace "wait oga kada fa ka cinye mana su oya taso kaima ka shiga ay pic din dakai" dojewa yai ya baro wajen da yake tsaye yana tafiya yana fadin "Anty Aisha hotuna ai saiku mata ni gwaramin naje wajen hajiyata dan nai missing dinta kwana 2 bamu zauna ba" hararar wasa Anty Aisha tai masa tareda furta "eh man inda ynx hankalinka ya dawo jikinka ka mallaki rayuwarka basma ai dole kace haka kuma bashi kaci sojan nan zamu had'u wata ran zakasan Nina gwasale taqadarin yaro kawai" tana gama fadar haka tayi gaba tana wurga masa harara ita a dole ya dizgata ta gayyacesa cikin hotunan su shi kuma ya qiya, shafa kansa yai yana murmushi gamida furta "my Anty Aisha tabbas basmah rayuwata ce baki qarya ba kin cancanci tukwici kan furucin nan naki kuwa" yana tafiya izuwa cikin gida inda yaga momyn tashiga shima nan yabi yana danne dannen wayansa yana gama wa ya maidata aljihu, Anty Aisha suna tsaka da daukan pic's suda family dinsu taji qarar shigowar text message, dubawa tai murmushi ta saki ganin alert din iyayen kudi daga hafiz, murmushi tai gamida tura masa replay da emoji happy da Short note na gdy tasan bazata samu replay ba ata wannan fannin yasata ajiye wayar akaci gaba da daukar hotuna don tuni itama momy anyi pic din da ita kamun tabar gun, suna gamawa aka fara kokarin harhada abincikan yayinda akasa masu aiki tsara table din, ahaka zee ta fakaici idanuwan mutane wuff ta fada kitchen, kayan cine da tande tande, wasu anyi rafin dinsu wasu kuma ahaka suka zo kuwa a ledar su ga abincika nan kusan kala 5 da mufeeda ta shirya (dan daman mufeeda ta qware akan girki sbd catering tayi a school dan har manya manyan gidajen abinci sunsan da ita suna kawo mata aiki har gida tayi musu taji dumus dinta a jikkanta a taqaice itama bata jima da bude matashin gidan abincinta ba mai suna *my family restaurant* wnn knn) ko ynx ma wadannan kayan abincin ita ta shirysu da yake nan gidan momyn ta kwana dan daman ta saba in har mijinta Dr muhsin zaiyi dutyn dare asubiti to aranar gidan su take kwana, dan haka tun data gama sallar asuba taja fadeela suka shiga kitchen dan damn ko fadeela Na kwakwar son yin girki da antyn nata sau tari har hadata take da Allah in zatayi irin sanwace2 nan takirata tazo ta na gani. sune basu gamafa sai wajen tara na safe. shiyasa koda zee ta isa jitai qamshi kala kala na tashi a wajen baqin ciki da kishi ya turnuqeta na tunanin ynx fa wnn shirin duk anyisa ne a domin amaryarsu suda ko qwaran wake ba'a taba dafa musu ba da sunan karramawa, to wlh bazai sabuba insunci wani abun yau to wani bazai ciwo ba, ahaka taita dube dube a kitchen din dan neman makasar abincin.... yayinda adaidai wnn kokacin Anty Aisha ta aiki basmah cikin dakin momy data dauko mata key din motarta dake bed side na drowr domin dauko wasu kaya a cikin motarta, ahaka taita dube dube bata gani ba, har zata wuce kamar ance takai kallonta qasan karpet din qadon can ta hangosa dasauri ta qarasa ta dauka gamida nufar fita, tazo giftawa ta wani dakin knn taji an fizgota cikin sa anmaida kofan an datse, dakin babu haske tuni ta qara tsorata zata fasa ihun kuka taga haske ya bayyana dakin,lumshe idanunta tai gamida sakin ajiyar zuciya ta dubesa gamida turo lips dinta hannuwanta a qirjinta tace "ahhh, wlh yah Hafiz har ka firgitani kaji ko yanda gabana ke dokawa" taqarashe mgnr tana sakar masa dan kukan shagwaba, dariya yai yace "OK to bari muji ynda gaban ke dokawa kada ya fito" aza kansa yai a tausasan dukiyar fulaninta direct, yana goga ear's dinsa da checks dinsa akansu yana lumshe idanu danjin wani dadin taushin laushi da qamshi dake ratsasa, saurin matsawa tai tace "yah Hafiz ba fa ata nan gaban yake ba" tayi mgnr tana qifqifta ido, maimakon yabata amsar mgnr ta saima ya ida fizgota jikinsa, tare suka zube gadon, ya zamana tana bisa kirjinsa suna face to face dan tsinin hancinsu har gogan juna suke tsabar kusancin face's dinsu a lokacin, sosai suke musayar shaqar numfashin juna kamin taji hannuwansa a tsakiyar bayanta suna yawo, wato yana shafawa, saurin kallonsa tai idanunta sunyi narai narai, kashe mata ido 1 yai gamida furta "kinga nan room dina ne tun fa na samarkata ki saki jikinki karkiji tsoro a dakin mijinki kike amaryata" saurin miqewa take shirin yi daga cikin jikinsa dan gabnta har ya soma faduwa tsoro takeji kar momy ko wani yaganta a nan, "wai nikam bn taba ganin amarya marar son kulawa da mijinta ba mai gudunsa ba bayanke, amman laifinane daban bud'e miki hanya ba" yaqarashe mgnr yana mai birkitota qasa itako ido ya raina fata tuni idanunta suka kawo ruwa tace "please yah Hafiz Anty Aisha ta ce ta aik... ko kamin ta ma ida qarashe mgnr taji ruf ya rufe mata baki da nasa yadinga juya harshensa tsakanin nata kamin yai ram da natan yahau tsotsesa tas kamar yasamu sweet minti, gaba daya ya kashe mata jiki murus sai faman matse key din hannunta take a tafin ta, jitai ya gangaro qasa gamida dage rigar ta, dayake irin bubu din nance rigar shiyasa bai sha wahalar kawota iya wuyanta ba, yazamana santala santalan kafafunta a waje inda Allah ya temaketa ma akwai undie da best a jikinta,qare ma inda ya samu kallo yake kamin ya kifa kansa a cibiyanta yana wasa da ita da hannunsa daya yayinda dayan hannun yayi dubarar tusashi ata qasan best dinta, dumus yaji hannunsa akan nashanunta ga alama ko bra babu best dince ta saya mata su, wani rawa jikin basmah ya dauka jin ynda yake sarrafata batasan sanda ta furta "wayyo Allah na yah Hafiz ka... barni zanyi...fiy..... fitsari" daqyar ya furta "yisa anan" kamin tasake wani yunqurin tuni harya dage best din ya tura kansa ciki, wato ya rufe kansa a cikin best din nata tu har ya cafko jajayen nipples dinta da red lips dinsa yahau gigitata da zafafan wasannin sa, uwa zata sume takeji sai shesssheqa take tana miqa... Zee kuwa dake kitchen tuni idanunta yakai kan generator din dake kofar baya, da sauri ta isa garesa ta bude murfin gamida samo katon roba ta tuttulo man tazo ta dinga watsawa abincikan nan nacikin kuloli ta yanda bazasu taba moruwa ba, hakama tawatsa sauran a jikun na ledan, jin muryan heema ata bayan kitchen din yasata yin wuff ta fice, acan waje kuwa angama tsara tebur tebur abincin kawai yarage, abinda yatsaida ba'aje dauko abincin bama balloons da ake kullawa, cikin dubara zee taja fateema kamar abin arziqi tace "sister please zokiji, ahaka taja Fatima har wajen kitchen tahau shisshine shisshibe tace " wai ko ni kadai kejin warin mai ne sis?" kallonta fateema tai tace a yatsine tace "wanne mai kuma anan?" "warin man fetur man bakijin sa?" dube dube zee tahauyi uwa gaske, leqawa kicin din Fatima tai Inda nan ta soma jiyo warin man itama tace "laaa duba kuwa zee maine aka zuba jibi dik ya malale, bari aje asanar musu azo a gyara wajen kada ya taba abincikan kuma" dasauri zee ta riqeta tace "ke tsaya nan kidan fara matsar mana da abuncinkan ni bari naje nafada musu ki tsare abincin Ina zuwa" taqarashe mgnr ta na mai yin kamar ta tafi nan kuwa labewa tai dan daman tarko ne tai shirin hadawa teema, Fatima sai lokacin ta ankara da ay har abincin man ya shafesa ashe, nufar genarotor dintai domin ta daukesa wato ta matsar dashi daga nan,dauko murfin tai tasoma da rufewa ita kuma zee dake la6e tafara yimata video da camera din Anty Aisha dake hannunta ayanda Fatima ke tu'ammali da wajen zaka rantse da Allah ita ta aikata abin nan wato tadawo tana kuma gyara wajen dan kada ayi saurin ganewa da warin man har sai ankai baka snn za'a tantance, zee kuwa sai kunshe dariya take ta na gama daukar inda take buqata da sauri tabar gun,tana cewa a ranta " taki ta qare yau kam fatima, zakisan ni kikewa rashin kunya zee ba'a shanta lale" yayinda anty Aisha taketa baza idon jiran ganin basmah ta kawo mata key, domin ko kayanta ne da zata saka a ynzun kuma suke cikin motar take son daukowa kuma Santa shurya, ganin lokaci na qurewa yasata tashi da kanta ta nufi cikin gidan... yayinda momy da tazo giftawa a dakin Hafiz taji motsi sosai ga kuma wani sauti2 kadan2 dabata fahimci yarensa ba zuwa can kuma taji uwa fadowar wani Abu yasata cika da mamaki itadai tasan takora Hafiz ynz daya zo ya isheta da tsiya sanda yasameta dakin dady wai har ynz taqi barin dakin dady ya huta gaba daya ta dawowa nasa komi nan takeyi wnn tsohuwar soyayyar ya isa ace anyi condemn dinta haka, ahaka ta korosa dayake lokacin tana had'a gift's ne kada yatakura mata ynzunma gifts dinne na matansa ta rungumo a jikinta guda hudu tazo giftawa ne taji wnn alamari na tasowa a dakin, a ranta take raya to inda Hafiz bai ciki su waye? dan tasan babu mai shiga dakin nasa sai shi, inda key din dakin nasa na hannunsa tuni, ajiye kayan tai gefe gamida murda hannun kofan dan cirewa kanta tantaman waye a ciki?..... *By 4 writer's fasaha*👩‍👩‍👧‍👧😍 *Fasahar mu tamu ce😎* [8/4, 10:06 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 39. Hafiz jin ana shirin turo qofa kuwa gashi sam yayi mistaken rufe kofa dasauri ya jawota gefensa da yaga dud tabi ta rude, bata qara tsinkewa ba saida tajiyo muryar hjy amina tana cewa "waye anan ne nakejin sauti, hafiz Kaine kuwa ciki koko?" lura da ynda basmah ta gigice masa harda ambaliyan hawaye yasashi jawo blanket ya kwantar da ita plat tareda rufe mata baki ahankali ya furta "ko kiyi shiru ko momi tasan mi kikeyi a dakin mijinki nikam bazanji komi ba kin sani" tsit tai uwa marar numfashi hannunsa yakai yai off din qwan dakin tuni duhu ya bayyana, ya taso ya dawo gaban gadon ya zauna wato qafafunsa zube a qasa yana danna waya kmr yana wani Abu da ita, daidai nan Momy ta ida turo qofar dakin ta shigo, ganin shi zaune a gaban gado yasa Momy cewa "a'aha ashe kaine a ciki haba nidai ince naji motsin sautika nayi kuma tunanin kana waje ashe kaine a ciki" dan murmushin gefen lips yai yace "eh Momy amman zan fito ynz wani aiki ne nakeyi" "aiki kuma cikin duhu bazaka kunna qwan dakinba kaga haske?" murmushi yafidda mai sauti yace ''kalla ay ina amfani da wayata ne Momy snn kuma kin manta d'an naki soja ne ko qarqashin qasa ta kama shiga mukewa a waje mafi duhuwa ma kuwa?" Yar dariya Momy tai tace "eh hakane amamn da ito kaga yau rana ce a garemu ta musamman dan haka kayi ka gama ka fito ynz dan Allah sbd ayi komi kan lokaci a gama" "to momy ynz nan zaki ganni ay na fito dan saura qiris na ida" "ywwa dan albarka saika fito to" tana gama fadan hkn tayi waje. kunna hasken dakin yai nufin yai basmah tayi saurin riqe hannunsa tace "please yah Hafiz karka kunna bari saina fita ina gudun mu sake haduwa da Momy wlh" "hmnn,, matsotaciya" ya fada yana yar dariya batace komi ba tayi saurin jawo rigarta ta zura dan wata masifaffiyar kunyarsa dake dawainiya da ita a lokacin, yafa mayafinta tai gamida daure madaurin rigar key din Anty Aisha runtse a hannunta tana laluben hanya knn taga haske ya bayyana a dakin, saurin juyowa tai suka hade, ido kanne mata ido yai gamida d'age girarsa 1 yai mata alamun yadai? dasauri tajuya ta fice, ta fito daga dakin knn sukai kicibis da Anty Aisha, wata azababbiyar kunya da ta rufeta uwa ta tsage qasa ta shige, abinda take gudu dai shi ya faru, Anty Aisha ko yitai kamar bata gane rudewar ta basmah ba abinka ga yan boko saita wayance da fadin "yawwa basmah kinga key dinko dama shina biyo" cikin inina basmah tace "eh... Anty Aisha ga.. gashi.... ta miqa mata gamida furta kiyi haquri bankawo mini da wuri ba" murmushi Anty Aisha tai tana shirin mgn knn taji muryar Hafiz yana furta "aikin lada mukayi shiyasa muka yi delay kamin mukawo saqon Anty afuwan kinsan ango da amarya da zarar sun hadu komi tsaya misu yk banda zallar qauna basu tuna komi a lokacin ok?". harararsa Anty Aisha tai itako basmah kuka ta saki jin ynda yayi mgnr tawuce gab@n ta sunne mata kai da nufin kunya kukanne zaifi mata sauqi a lokacin takeji, riqota Anty Aisha tai race "rabu dashi basmah nasansa da tsurfa shiyasa yariqemn ke barema dayaji aikin nawa ne inda ya maisheni Granny dinsa marainiyarsa muje qyalesa nasan lefinsa ne ba naki ba ja'iron yaro kawai yi shurunki 'yar kyakkyawar amaryar mu" hada ido sukai shi da Anty Aisha nan ko sukaiwa juna murmushi snn taja hannun basmah shima yabiyo bayansu yana mai sakin wani murmushi gamida tsotsar red lips dinsa na qasa yana tuno moments dinsu a dazun shida basmah, shikam dai yagaji dole asan nayi dashi yau dan anlasa masa zuma a baki kuma anjanye zai kauda tausayinta a yau ya maisheta cikakkiyar matar Hafiz itama. wayarsa tai ringin ganin number da aketa nacin kiransa tun jia bai daga ba danbai fiya daukar baquwar number ba, to ynzunma ita taqara shigowa, dan dakatawa daga bin su Anty Aisha yai gamida daga kiran baice komi ba , jiyai an sauqe ajiyan zuciya mai qarfi, gamida furta "hello rayuwata ne?" jin abin yai gaba gadi banbarakwai wai namiji da suna hajara, shi tunaninsa ma dai ko wacece wnn mistake number ne kiran ya shigo wayarsa, maida amsa yai da fadin "it's ok, wrong number ne bye" please kada kakashen ways rayuwata ba wrong number bane...abinda yaji ta kuma fada knn kawai ya datse wayar gamida sakin wani dan tsuka yabar wajen ya isa ga brothers Yaya nura da haisam. Zee ta kawo ma'aikata a kitchen an gyara komi uwa babu abinda ya faru a wajen sai qamshin feshner ma yake da masu aikin suka zuba, zee tasa aka dauki abincikan batareda sanin Fatima ba aka kai, dayake Fatima tabar gun to abincikan da aka kwashesu sai aka kaisu wajen da aka tanadar musu gun taron, kowa ya hallara a wajen kowa ka gani fuskarsa kumshe dafarinciki musaman ahalin gidan dan zee da Fatima kan yaqe ne suke tayi wanda yafi kuka ciwo. anbude taro da adduoin Neman albarka snn aka fara gudanar da shagali masu service harsun fara aikin su sunfara da raba Na cikin Leda wasu sun fara ci snn aka qara biyoda kowa dana plate wnda tsokokin namomi sunfi komi yawa shaqe a plate din ko abincin baka hangowa sosai, mamaki bai tsinke wa kowa na wajenba saida wasu suka fara kai lomomi a bakinsu tuni suka furzar wasu Na amai wasu na kakari wasu ma numfashinsu ya dauke sakamon fetur dinda ya fara cin qarfinsu a jikinsu har wasu sun fara faduwa ciki kuwa hadda Anty Aisha da fadeela da ayman yar mufeefa da kuma heema sai kuma Momy da kuma matar Yaya haisam Anty humaira sai basma, hankula sun tashi wajen sosai kukan yara ya kaure kuma suma anrasa mike damunsu, Hafiz da brothers sun rude a gigice hakama mufeeda kuka kawai takeyi yayinda zee ke gefe tana murmushi sosai hkn yaimata dadi, ganin wnn abin dasuke ba mafita bane danzuwa ynz yaran suma sun fara faduwa yasa babu shiri ya buga waya asibitin dady at emergency. kankace mi saiga ambulance ta iso akadinga dibar mutane anasawa ciki saida tacika har wasu mutanen suka rage snn aka qara kawo wata ambulance din snn aka wuce dasu asibiti, suma su Hafiz motarsu suka Shiga gamida bin bayansu banda share zufa dake barko wa hafez a jiki bai iya komi a lokacin, zee kuwa camera dinta na a hannunta tana sake sakin murmushi mai gaurayen da kukan kissa, dayake mota daya suka hau su hudu matar yaya nura Anty hibba Ke driven sai mufeeda dake gefenta numfashinta harya fara Sama sama sabida tashin hankali Fatima da zee ke baya, haka nan Fatima taji tana zargin zee ganin ynda ta nuna halin ko inkula farkon lamarin da kuma abinda yafaru a kicen, tasan zee ba qaramar makira bace, Amman to Idan tace zee nada sa hannu a lamarin to ita minenen shedarta akai? Inda ba kamata tayi dumu dumu ba da aikata lamarin ba.... *Kuyi manage dears muma ba haka muka so ba sakamakon wasu uzurika da suka sha kanmu shiyasa bamu samun muku type kullum a satin nan Amman insaha Alla zakujimu gobe zamu daura muna gdy masoya🤝🏻❤️*. *By 4 writers fasaha*👩‍👩‍👧‍👧😍 *Fasahar mu tamu CE*😎 [8/4, 10:06 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. *Happy salla to All Muslims.🤗🤗🤗🤗🤗🤗🥰* 40. haka suka isa asibitin hankali tashe lokacin an rigaya da an shigar da su Momy emergency, nan suka samu Hafiz da brothers sai faman zirga zirga suke bayan dady, saida dadyn ya tausar musu da zuciya snn suka dan dakata dabinsa kowa yai shiru a gun ana jiran sakamako, banda beatings babu abinda zuciyar Hafiz keyi a lokacin uwa zata fasa qirjinsa ta fito, ahaka har azhur taahigo kowa ya nufi salla maza da matan, da qudirin kai kukansu a cikin salla ga ubangiji Allah madaukaki kan yakawo musu sauqin ibtilain daya fada musu, awannan lokacin zee ta sulale zuwa waje batareda kowa ya lura ba, can bayan asibitin ta samu waje ta zauna gefen wani tsaunin dutse farinciki fal a ranta sai wata munafukar dariya takeyi, a fili ta fura "huh kai zeey gskiya kedin ba qaramar hatsabibiya bace ina mai matuqar jinjinawa munakisa irin taki, kayy inama wnn munafukar uwar tasa ta shafce kawai tabar duniyar daba qaramin sakewa zan kuma yiba gamida tsula tsiyata yadda nakeso sabida intana nan baka sakin jiki kai komai masifaffiya ce matar cen ta qarshe, wani tsoki taja gamida fiddo camera din, a hannu ta riqeta tana jujjuyawa tana sakin murmushi take furta hmnnn fateeama yau za'a kwana gidan tsoho knn muddin camera din nan ta isa ga hafeez tabbas kashinki ya bushe inkikai sa'a ma bai makaki a prison ba, hhhhhh ta kuma fashewa da dariya gamida furta oh naman ta ashefa itama amaryar tamu tana tsakanin rayuwa da mutuwa, lumshe idanuwa tai tamiqe tsaye tana sakin wani shegen murmushi ta fara tattakawa tana qara shigewa bayan asibitin ko tsoro bataji sakamakon mutanen da babu a wajen, ahaka taita tafiya duniyar Na mata dadi,gani takeyi ai itama amaryar tasu ba zata taba rayuwa ba fetur ai ba wasa bane, ta furta kunga knn gidan zai rage dagani sai waccen ballagazar heema kamin itama Na shirya mata babban tuggun daba zata kuma tsallakewa ba kmr ynda ta saba tsallake wnda nake hada mata a baya to wnn ko tayi kadan qarshenta yazo a gidan zata fita daga sahun matan Hafiz a tarihin rayuwarta, babu wata mace da zata rayu da Hafiz rayuwa tahar abada saini zee duk wacce ta kuskura tace zata shigo cikin rayuwata ko? Hmnnn kuta tai gamida gyada kai, sunanta sorry" abinda ta qarashe fada knn tana dariya jitakeyi dud yau babu Wanda ya kaita farinciki a rayuwa shiyasa ko hadarin daya taso a lokacin har ya fara sakin iska baisa tayi tunanin tabar wajen ba saima ji datai iskan wajen yaimata daidai haka ta share waje tai zamnta takira wayar ramla tana fesa mata shirinsu, haka taita waya batareda tunanin tashi tayi salla ba, ba azhur ga laasar harta shigo ma, acikin wayar dasukeyi ne take shedawa ramlat tazo ynz asibitin ta amshi wasu kudi, dubu Dari 5 ta fiddo account dinta danufin fara aiki kan juyo da hankalin Hafiz gareta ita 1 akan kowa abinda Mlm din yabuqata knn a fadar qawarta ramlat dataje mata. nan taci gaba da zama tana chat gamida jiran isowar ramlat, kamr daga Sama taji an warce wayar da camera din hannunta saijin sauqar wuqaqe a gefen wuyanta tayi, wato anyi attack dinta, cikin firgici ta hantsala zata miqe wani daya daga cikin garsaqa garsaqan qattin dake kewaye da ita ya daka mata tsawa gamida furta cewa " kina motsawa zaki baqunci lahira yanzun nan dan wuqarmu bata lamuntar gardama...." abinda taji knn cikin wata murya marar dadin sauraro, tuni gigice ta kidime cikinta nan take yai wata iriyar katsawa tahau ware idanuwa jikinta na 6ari. a cikin asibitin tun abin safe kuwa sai wuzin qarfe biyar Na marece doctors suka fito, nan dady Ahmed shima ya fito gamida musu albishir din kowa ya farfado lfy ynzun haka suna bedrest ne don samun qarfin jikinsu ya dawo, dasauri ko su Hafiz suka nufi daukunan, hajiyar Hafiz Na ganin Dan nata wasu hawaye suka zuvo mata ta qara riqe hannunsa GAM,shima ya riqeta cikin tsantar farinciki yana mata sannu, cikin sauqe ajiyar zuciya ta dubi Anty Aisha tace "Aisha haka wnn alamari Allah ya kawosa mun auna arziqi , Allah ya qara tsare gaba" gyada kai Anty Aisha tai taba goge qwalkan murna tace "Aminn ya Allah Momy ni kaina nayi mamakin ynda aka samu Peter a cikin abinci, don doctor Jaber yace danma bakuci da yawaba da abin sai yafi haka muni" lumshe idanu Momy tai tace "Allah mun Gide ma3, su basm@ sun farko kuwa?'' tambyar da Momy tai knn tana jujjuyawa dan dubawa, kmr an tsikare Hafiz ya miqe yana cewa "eh Momy bari muje mudu su suma, yayi mgnr yana mai miqewa shida brothers, Momy sauqowa tai danufin binsu dubo sauran nan Anty Aisha ta roqeta data haqura ta zauna jikinta ya qara daidaita snn, hakanan ta haqura badan tasoba , Koda Hafiz, yai arba da sauran jamaa sauqi ya samu ba qaramin farinciki da hamdala ya dingayi wa ubangiji ba, gamm ya riqe hannuwan basma gamida kwanto da kanta a faffaden qirjinsa ita kuwa kunyar su mufeeda da Anty Aisha ya cikata sai mutsu musun Barin jikinsa take Amman ya riqeta GAM yaqi sakinta sai faman sannu yake mata gamida shafa baynta yana dan bubbugasa alamun rarrashi cikin tsabar tausayinta ganin yanda komi nata ya qara yin sanyi uwa marar laka [8/4, 10:07 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 41. Hafiz yakai minti 5 ahaka yanajin d'umin jikinta sai daga bisani snn ya janyeta daga jikinsa badan yaso ba gamida binsu brothers suna cigaba da duba sauran wadanda suka farfado din gamida jajanta musu dudda babu wanda ke cikin wani mayuwancin hali lkcn, kowa hankalinsa ya dawo jikinsa, dudda babu wanda yasan taqamaiman wanda ya aikata zuba peter din a abincin da suka cin dan sanin gaibu kam sai Allah, amman kuma munsan cewa Allah baya taba yafe laifi tsakanin bawa da bawa matuqar in ba'a nemi yafiyar wadanda aka cuta ba to ka saurari zuwan sakayyarsu ta kowane siga a rayuwar duniya harma da qiyama. haka dady doctor Ahmed ya shigo ya qara dubasu nan yake basu tabbacin zuwa nan da bada jimawa ba zasu iya sallamarsu idan drop din da aka sa musu ya qare. sai lokacin Hafiz ya ankara da zee bata wajen sa'ilin dayaga fateema da heema a gefensa suna masa murnar farkowar mutanen su. "zee fa?" ya tambayi heema, nan take nuna tun dazun dai da suka shigo asibitin bata sake ganin taba har ynx maybe ko wani uxurin ne yataso mata. hade rai yai gamida musu alamun su biyosa waje, haka suna fito nan reception Hafiz ya fara fad'a da cewar "wanne uzuri ne haka nata dahar yafi halin da muka fada a yau? koda ma wani uzurin ne mizai hana ta neme ni amman ban isa ba sai kawai tai gaban kanta knn tsabar raini?" yana mgnr ne cikin takaicin halin zee, fateema ta tabe baki tace "to yallabai kabar mutum kawai da halinsa kasan abinda aka saba ko ina sai an nunasa, zee kam ai daman ta qware da satar fita intaga bakka nan fad'a maka dai ne ban taba yiba dan kada ace ka cika surutu ko gulma, to yau gashi ka fara gani da idonka dan ance gani ya kori ji" sakin baki heema tai tana kallonta tunani take a ranta wai tsakanin fateema da zee yaushe zasu daina jifan junansu da sherri ne? ita dai tasan zee dudda mugun halayenta amman bata fita yawo itace dai fatiman keda wnn halin dudda ita fatiman ta zamo ma'aikaciyar asibiti ce kuma Hafiz ya lamunce mata zuwa aiki amman tanada mugun yawo wani lokacin tana dawowa daga aiki zata fada maqota ko kuma ta tai inda takeso saita fuskanci yakusa dawowa gida snn ta sad'ad'o ta dawo inko akai rashin sa'a ya rigata da wowa saita fake da cewar sai ynz ta taso daga aiki,shiyasa tanan bangaren takecin karanta babu vabbaka tana zuba yawonta son ranta tana fakewa da aiki, quta heema tai dan tasan in kere da zabuwa na yawo wataran zasu hadu ne,to ita dai har ga Allah batason fitina in abinne data qaryata fatiman a ynz kan abinda take fada kan zee daba haka yake ba musamman da Hafiz ya juyo gareta yana cewa "hakane heema zee fita takeyi in bani nan?" sauqe ajiyar zuciya heema tai gamida gyara dan mayafin kanta kauda kai tayi gefe sanda taga fateema na faman qyafqyafta mata ido tana hada hannuwanta waje 1 alamun ta amsa da eh haka ne..... acan kuwa bayan hospital zee ta kasa motsi 'yan shaye shayen qartan 'yan daban nan sun gama kewayeta da wuqaqe tuni ta fara kuka gashi babu damar ihu bare ta nemi agaji don yanayin wajen shine ake cewa ihunka banza kururuwan ka wofi kayi ka gama babu mai jinka, su Kansu sucirity din da akasa wajen basu nan, ogansu yayi alamun su sauqe wuqaqen daga wuyanta snn ya dubeta ya daka mata tsawa da cewar "kee kinsan din nan sansanin zuwa farautar mu ne amman har ki kai kokarin kawo mana kanki, hhhhhhh lallai kura ta samu nama yau" zee cikin rawar jiki ta kwakume jikkarta da camera din bakinta na rawa ta durqushe saman gwiwowinta tana kuka take cewa "yallabai dan girman zatin Allah kayi haquri wallaheel azeem bansan kune kuke zama anan ba daban zo ba... saurin katseta yai da cewar "ke yimana shiru anan gun, waya cemiki zama mukeyi anan? to mu din mahaukata ne aka ce miki da zamuna zama anan ana jehomu da police wasu lokutan, dan kawai ansa mana ido muna zuwa samun na 'e yane dinmu, to farauta ke kawomu sabida irinku munafukai masu tsame kansu gada cikin Al 'umma, nan ba asibiti bane to uwarwa ya kawoki bayan qarshenta bacin cewa kowa yasan duk wanda aka gani cikin asibiti ba dad'i ne ke kawosa ba amman ke ga alama dadi ya kawoki inda gashi kina waya cikin jin dadi rojet amshe min wayar nan ta hannunta tanata mun welcome fa tun dazun, wato cikin maganrsu ta dabanci ogan ya umarci daya daga cikin yaransa knn, nan take kuwa ya warce wayar ya miqawa ogan yana fadin "sai oga wnn ga alama matar manya ce dubi suturar jikinta ma da wayar hannunta zafafane" amsar wayar ogan yai yana jujjuyata gamida sakin wata shakiyyar dariya yace "gsky ne rojet wnn wayar zatakai dubi dari uku babu ja" wani daya daga cikin yaran ogan da yaketa fmn tsotsar sholiso a jikin qyalle yanata tangadi danya kasa tsayawa waje daya ma yace "oga lallai dawa tayi nama da muna samun irin matan masu hannu da galmin nan da kuwa bamu ba talauci har gaba da abada in akwai" zee kuwa tagama jikewa sharkaf da gumi SBD tsoro ganin ynda ogan yafara nufota gashi wani gabjeje mummuna dashi tuni ta fara sakin futsari a wando tana sakin kuka kashirban hadda majina, ogan fizge sarqar gold din ta yai gamida saka yaran suka fizgo yan kunnen ta, wata qara ta tsalla dan da mugunta suka fizge har saida suka tsinka mata fatar kunnuwan ta, kuka take kmr ta hade ranta sabida azaba, tanaji tana gani suka hau kokarin fizge camera din aiko ta hantsala ta miqe hartana hantsalar da jikkarta gefe dan ita su kwace komi subar mata camera din burinta knn, daukar jikkar sukayi ganin iyayen kudin dake jikinta yasa suka saki wata sabuwar kafirar dariya afili kuma a tare suka furta "ana tare ba anan taro ba" sarqar sukasa cikin jikkar da wayar snn suka fara kokarin kwace cameran wata qara ta qwalla gamida daka wani talle saigata ta hantsila qasa, gefen goshinta tuni ya doki wani dutse saiga wata tukekuwar kurma akai, ogan taji yace "wnn cikar fa zazzafa ce guys nidai zan tasta ana tare ko ana taro?" (sararsu knn in sukace ana tare? to ma'ana zasu had'a kai suyi wani abu knn duknsu, in sukace kuma ana taro to knn wasu basu amince wa abin ba.) ya tambayesu gaba daynsu suka amsa "ana tare oga, muma zamu tasta" gadan gadan yayo kanta kuwa ogan, itako tana qasa warwas sai famn ja da baya takeyi tana kuka jikinta duk ya kurkurje da kayoyin wajen har jini yafara fita a hannuwanta, daqarfi ya fizge camera din ya bugata da qasa tuni ta fashe yasa qafa yai Ball da pices dinta cikin wata rijiya dake daura dasu, gamida ruqo qafafunta ya jawota da qarfi yana shirin hayewa kanta, wata razananniyar qara da zee ta kwalla harsaida su........ *By 4 writer's fasaha👩‍👩‍👧‍👧😍*. *fasahar mu tamu ce😎* [8/4, 10:07 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 42. Wata razananniyar qara zee ta qwalla har saida security din dake bakin gate suka juyo ta, kankacemi tuno hankalin jama'a yafara yowa wajen da tunanin cewa lallai akwai abinda ke faruwa ata can fannin, da gudu police suka nufi wajen suna harbin iska wanda qarar Harbin ne ya dakatar da ogan nasu akan haiqewa zee da yake shirinyi dan har yayi nasarar cafkota zuwa jikinsa, da gudu sukabar wajen su kuma suka tafo da zee sai faman kuka takeyi gefen bakinta Na zubda jini sabida marin da oga goje ya sakar mata a sa'ilin da suke kokowa tana turesa daga jikinta, tuni labari yakaiwa Hafiz akan abinda ke faruwa, dasauri ya iso wajen shida dadynsa kusan lkc 1, nan jami'an tasaron sukai musu bayanin komi da suka sani ammn sunyi nasarar ceto ta batareda wani abu ya faru ba, dady baiji dadin hkn ba ashe dudda matakan tsaron dayasa yan shaye2 nan basu daina zuwa wajen ba, nantake ya kira babban d.p.o ya sheda masa yanada buqatar qarin matakan tsaro sosai a wajen dayake shima yazan da Case din wajen nan dann ya amasa masa kuwa, Hafiz ko bacin Dr blessing taiwa zee treatment da suka fito yaita mata fadan akan miya kaita wajen, zee cikin kukan takaicin rasa cameran datai gashi taji ance kowa yadawo daidai ta kuma fashewa da kukan baqincikin rosa mata budget da akayi snn ta shiga shirga masa qaryar cewa wai tausayin halin da mutanen suke ciki ne yasata barin cikin asibitin, har zai tuhumeta kan batun futa yawo da Fatima ta fada masa saikuma kawai ya qyaleta dan yafison yakamata da idanunsa snn ya zartar da hukunci. haka suka qarasa cikin dakin, wato Hafiz dakin Momy ya wuce zee kuma ta shiga room din dasauran mutanen ke cik, da basmah ta fara arba gefen gado tana salla itada heema qutawa tai a ranta tana cewa wato har tama wartsake knn, wani dogon tsoki taja a fili hada ido sukai da Fatima dake gefen tana latsa waya, harara suka sakarwa juna ta wulaqanci snn kowa ya dauke kansa, cikin ikon Allah ko ana gama sallar isha'e dady ya basu sallama tareda umartar kowa ya wuce gidansa dagasu Anty Aisha har su brothers din, haka kowa yawuce gidansa shima Hafiz da matansa. kwana 2 basmah ta warke garas hakama momy da sauran mutanen dan ajiya har wata qwarya qwaryar walima akai gidan Hafiz wato family sun kuma taruwa anci ansha kowa ya koma gidansa lfy dudda zee taso sake gwada sa'arta na kwatanta abinda ta aikata a shekaranjia saidai hkn bai samuba sabida duk inda ta jefa qafarta Anty Aisha na biye da ita dasunan takama mata service din mutanen gun ahaka dai taro yatashi dai lfy cike da sambarka. adaren ranar kuwa misalin qarfe 10 Hafiz na kwance gadon basmah dan bata sanma ya shigo ba lokacin wanka ma takeyi a toilet, koda ta fito bata damu ba ta yakice towel din jikinta tadinga mulke jikinta da qamsasan maya mayan da adda salma ta hada mata da perfumes dinta masu sanyin shaqa, Hafiz kuwa suman kwance yai da ganin kyakkyawar zubin halittar basmar tasa at sam kasa daurewa yai nan fa ya miqe yaqarasa gareta bazato sai jitai an rungumota ta baya, arazane ta juyo ganinsa ne yasata sauqe ajiyar zuciya tadan duki kirjinsa da wasa gamida kokarin jawo towel din ta danta rufe jikinta, da sauri ya riqeta gamida manneta a cikin jikinsa yafara shinshina jikinta idanunsa a lumshe cikin jin dadi, "yaaa Hafiz kakk...kk.. bari nasa kayana please" sauqe idanunsa yai cikin nata kamar zaiyi mgn sai kuma ya sake ta yai shiru ya koma bakin gado ya zauna, itako cikin kunya tadauki doguwar rigar barcinta data fiddo takoma toilet, murmushi kawai yayi gamida girgiza kai, koda ta fito umartata yai data koma tayo alwala har zata tambayesa dalili sai kuma tayi shiru shima toilet din taga ya shiga yayo alwalan nan ya shimfida sallaya ya jasu sukai raka'a 2 ta gdy ga Allah kan aurensu daya had'a, sosai Hafiz yai addu'oe snn suka tashi, yabude naman da ya shigo musu dashi yafara bata abaki kunya ta hanata amsa saida ya jawota jikinsa yana Sakar mata cakulkuli tuni tafara qyakyatar dariya ahaka sukaci naman da lemon sosai snn yajata toilet sukai burosh, tsagwayam ya dauko abarsa bai dureta a ko ina ba sai kan gadon bayan ya noke hasken dakin gamida rufo kofar, tuni basmah ido yaraina fata jin ya manneta a kirjinsa yana wasa da gadon bayanta da tausasan yatsunsa, narkewa tai uwa Maison kuka shiko uwa baisan tana yiba saima ya fara janta da firar dauke hankali da fadiin "Hmnn kay nasan abbu yace tunda yabani kyautar zumata har ynz ban koma mkrnta ba ko? aiko nida komawa mkrnta sauna samaz masa da jika snn" zaro idanuwa tai shi ko ya kashe mata ido gamida cewa fatan zaki bani hadin kai baby nikeso kibani kyakkyawa kamarki fa OK?" turo baki tai tana shirin sauqa daga jikinsa yasake tarairayota gamida had'e bakunansu wahe daya, nan yafara hautsiba mata tunaninta duk ya rud'e mata jiki ya zamo tun tana d'ari d'ari har ta soma biyemasa domun Hafiz kam karshene wajen jawo hankalin mace ta wnn fannin. saida wasa ya miqa tagane batada wayau domin kukanta baisa Hafiz ya daga mata qafa ba sai faman iyo yake cikin fadamar ni'imarta datai nasarar fiddashi daga cikin dukkanin hayyacinsa, murzarta kawai yake yi son ransa gamida sake tura dukuyiyin fulaninta a fuskarsa da bakinsa cikin kidimewa, basmah tayi kuka har taji ba dadi sai da yaga tana numfashi daqyar snn yajanye daga gareta yana haki gamida share zufa, rungumeta ya kuma yi tsam a jikinsa yana mai sakin murmushin farinciki samun matar tasa dayai zan zan uwa Zuma, Mulmula bayanta ya hauyi gamida kissing din bakinta yana sa mata albarka ahaka wani wahalallen barci ya dauketa, shima yana manne da ita suka shiga barcin tare, saida asuba snn sukai wanka suka dawo kan gado ahakama saida Hafiz yasake lalumarta a tana so a bata taso har dai ya kuma jan ra'ayinta da abin nan suka lula duniyar maji dad'i. Kwana biyun nan wata soyayya suka bude sabuwa dal ta anarci, basmah ta wani qara kyau qirjinta sun kuma cika tayi shar da ita kowa ya ganta yasan madarar amarci na 6ari a jikinta haka shima ango oga Hafiz, zee da Fatima kuwa uwa su kashe kansu sun dai bar abin a ransu ne heema ko kwata kwata idonta bai kansu sha'anin gabanta ta kawai takeyi, sati guda suka kwashe suna gurzar amarci aranar dazai bar dakinta ko har da kukan shagwabar ta, zee CE ta karbi girki zo kuga iyayi da sanabe, dayake kwana uku uku suka tsara zee na gama kwanakinta Fatima ta amsa snn heema dama dokarsa kam cewa yai babu wacce zaina binta dakinta ran girkinta dakinsa yake buqata za tana zuwa, sun share kusan wata 3 ahakan Wanda ahankali basmah tadinga fahintar suwaye kishiyoyin nata wato tsakanin zee da Fatima kowa kokarin shigowa jikinta yakeyi kuma kowa sai tana shigo mata da sigar sukar 'yar uwarta dan haka ta dinga kakkau ce musu sam sam batason hayaniyar su bare su sata cikin su, iyaka in an hadu falo agaisa sabida ta fahimci basu ga maciji musammn Fatima da zee cin mutuncin junansu bai qarewa shiyasa tasu tazo zuwa daya da heema koda yaushe zaka samesu suna firarsu a nutse kamar wasu yaya da qanwa, hakan kuwa ba qaramin konawa su zee rai ya ke ba maimakon suma su haqura su hade kawunansu amman saima abunda yai gaba, musamman da suka lura kamar basmah na aza heema kan hanyar gyaran muhallin ta da jikinta basma da kanta take taya heema wasu abubuwan, dan koda yaushe zaka samu heema ynz jikinta fesfes hakama muhallinta, da tafiya tai tafiya ma hatta dunkunasu iri daya suke sawa, telan basmah na gida shike dinkawa heema ynz dayake basmah ta hadasu wnn knn. heema na daukar muhimman abubuwa daga cikin lititattfan datake karantawa musamman na gyaran jiki da kyauttatawa miji dasauransu kmr ynda take naqalta daga basmah kuma take qara koyar da ita wasu abubuwan danko adda salma tazo ta bata maganin mata to rabawa 2 takeyi tana bawa heema, zee abin yakaita maqura sabida ganin wankan da heema da basmah ke dauka a ynz ya zarce tunanin su, dan wasu fitinan nun dinkunan zamani suke buga wanknsu a gidan koda yaushe ga alama dai kansu ya gama hadewa wato sun waresu itada zee knn a tunanin ta knn, su kuma ba HK bane kowace tazo musu da sigar zumunci na zamanta kewar kyautatawa a cikin su suna maraba da ita, dan burinsu zamn lfy sudai bawai tashin tashina ba,, haka Fatima ta kwashi kayan fadar kishiyarta dama nata daba dinka ba ta kaiwa telanta itama ya dunko mata su gaba 1, zee ma na qyalla ido taga koda yaushe Fatima Sabbin dinki take sawa tuni itama ta figi akwatinta sai wajen isiya telanta, wasu sheggun dinkuna aka watsa mata na tafiya da qyar tashi daqyar, shi kam Hafiz ganin ynda suke rud'asa da kwalliyansu ga rigimar tayi sauqi ynz har wata yar qiba ya fara ajiyewa kyawunsa ya qara fitowa yasake zama gentle man sosai wacce kowace mace ke kwadayin samu. hamiz ko tun sanda momy tarushe aurensa da basmah har jinya yai yana samun sauqi kuwa ya kwashi yanasa yanasa yabar garin ya koma KT wajen dangin mahaifinsa shikansa bai tunanin ranar dawowar sa kano dan baijin zai iya zaman cikinta muddin ya tuno da basmah na auran waninsa zuciyarsa bazata daina bugawa ba, ganin halinda yake ciki na damuwa kuma sunsan abinda yafaru tuni dangin bbnsa wato yayar vavnsa daya sauqa wajenta ta fara nemar masa maganin dangana, ba jimawa ko cikin ikon Allah kuwa yafara samun sassauci kan lamarin, dan har yayiwa ubangidnsa mgn Kn yana so yaci gaba da aiki a daya daga gidajen mnsa dake KT, babu bata lokaci kuwa ya amince masa, ynz iyakar hamiz da kano yazo ya gaida mamarsa ya komi KT, dan wata sister dinsa ma ta liqe masa tana sonsa a ynz anan KT din mai Suna siyama, tun bai kulata har ya fara kulata ynz. nusaiba ma da taita haukan kiran Hafiz a waya daya fahinci itace tuni yasata a blacklist hakan yasata cikin damuwa ba qarama ba, tuni uwar ta hada mata kayanta ta turata jamian abuja ta d'ora da karatun degree dinta. wata 7 da auran basmah kwatsam ranar wata laraba dukansu Suna breakfast a falo sai gani sukai zee ta tashi da gudu zuwa toilet tanata faman kelaya amai, dasauri Hafiz yabita yana mata sannu, ahaka ta samu ta gama ta fito yana riqeda ita suka zauna kan chair din wajen, ay tana qara kai cup din tea din a hancinta qamshin na'a na'a da basmah tai amfani dashi a cikin dafuwar tea din ya kuma dukan hancinta kamin ta yunqura sai amai ya dawo mata sabo, Allah sarki basmah da heema sai sannu suke mata ganin ta galabaita matuqa sai numfarfashi take, Fatima kuwa zuba mata ido kawai tayi gabanta na faduwa, nan ta shiga tunanin karda dai abinda take zargi gameda zee ya tabbata, inko hakane ta banu da duk plan dinta ya tashi a banza knn akansu na tunanin ta maidasu juyoyi knn..,? tunanin ta ya katse sanda taji oga Hafiz na batun zuwa asibiti kai zee a dubata, had"e rai tai nan take uwa gske gamida cewa "haba yalla6ai toni minene amfanina inhar sai ka kaita asibiti ai inada kayan aiki a gida ina zuwa" tana gama mgnr tamiqe zuwa daki da d'an saurinta tana furta ina dawowa ynz nan,.... [8/4, 10:08 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 43. koda fateema ta auna zee musamman ata fitsarinta ba qaramin razana tai ba sabida ganin matashin ciki datai manne a marar zee dan kimanin wata uku da kwanika, boye razanar datai a fuskarta tai yayinda a fili ta dubesu gamida qaqaro murmushin baqinciki zalla dan har maqoshinta daci dacinsa takeji, yayinda ta tsaida idanunta ga Hafiz ta miqa masa hannu murya na rawa rawa na seizing tace "congratulations yallabai zee cikine da ita har na tsawon wata 3" farinciki sosai Hafiz yai yana qara shafa kan zee dayake tana jikinsa shame-shame sanda akayi awon dan GAM ya riqeta sanda tayi niyyar guduwa daki atunanunta harda allura cikin awon, hamdala sukai duknsu inka dauke teema data kwashi kayan aikinta tabar gun dan har wani duhu duhu take gani shiyasa tai saurin barin gun kada zuciyarta ta fallasata, tabasu qwayar hana haihuwa tahar abada batareda saninsu ba gashi Allah ya nuna mata iyakarta, watakam taki Allah yaso, sosai jikinta yayi sanyi. Xee kuwa wani mugun dadi ne ya kasheta najin cewa tana da ciki uwa a mafarki abinda ta jima da fidda ransa, tun daga ranar kuwa iyayi Na sanabe da qaqale2 kala kala dan taga damar ko abinci akayi tace bata sonsa, ga Wanda take son ci dolen mai girki a ranar kuwa ta girka Wanda take son din a umarnun Hafiz dan shikam Allah ya jarabcesa dason 'ya'ya a ransa,shiyasa yaketa nan da nan da zee inda hjy ta qwace sultan da sultana sosai yake son ganin yara a gabnsa, Fatima kuwa har kwayar zubda ciki tasha bankawa zee acikin abun sha Amman shiru kakeji wai Mlm yabi shirwa dole ta haqura ta sawa sarautar Allah ido, ana cikin haka kuwa ciki ya bullu a jikin basmah saidai ita nata mai kwad'ai ne koda yaushe sai tasa Anty heema a gaba ta yimata dan sululu damai da yaji ko wainar fulawa, zo kaga sabon farin ciki gun Hafiz har Allah Allah yakeyi ya fita office ya dawo, randa weekend ko ya ratso ko kofar gida bai leqawa yana manne da iyalansa daya sauke kansa a saman cikin wnn to ana wnn zai daura, heema a ynz saidai muce Alhamdulillah itakam har abada bazata mance da basmah ba domin zuwanta a rayuwarta yakawo mata sauyi a rayuwarta tsafta jiki data muhalli ta gama zama jikinta,tabbas ta yarda komi na da lokaci kuma zama da madaukin kanwa yana kawo farin kai,ta sake maimaitawa komi da iyakarsa a rayuwa shiyasa komi basmah ta buqata a gareta sai tayi matashi muddin abin bai gagareta ba, a cikin irin turarukn da adda salma ke basu ynz itama qamshi yariga yabi jikinta ko ina suka gifta itada basmah idanun Hafiz nakan su uwa ya cinye abinsa ya huta, shikam yagodewa Allah da gidansa ya soma samun nutsuwa tun zuwan basmah tabbas ita din alheri ce a garesa, fateema abin duniya ya isheta ga mufeeda bata gari bare su kulla wani shirin, sauqin tama ynz bata cika wuni a gidanba tana aiki asibiti sosai kwanan nan shiyasa takaicin yake dan mata sauqi, saidai takan kebe taita kukan cutar kanta datai nashan kwayoyin hana haihuwa har gobe batabar tsinewa zee ba dan ita ta jefata wnn halin, hadi da wautarta itama, cikin zee nata wata 6 na basmah nada wata 5, ahaka ranar wata lahadi dukansu suna zaune s falo tun bayan gama breakfast dinsu, zee da gangan ta dubi teema tace "Fatima please banson warin turaren jikinki kije ki canzo yana juyamun yaron ciki ne'' Fatima tasaki baki kawai tana kallonta ta qulu matuqa kmr ta shaqe zee takeji, wnn ai tsabar wulaqanci ne ita kadaice maiciki dazata dinga tsinka iskanci a gidan tace kaza takeso ko kaza ke bataso ita basmah mizai hana tayine itama inda ba kanta aka fara ciki ba bare a qare kanta, tuni tasan abubuwan zee hadda iskancinta a cikin su, ganin taqi tashi tayi banza da ita yasata dubi Hafiz dake amfani da laptop dinsa basmah na ra6e a jikknsa idanunta a lumshe sabida wani ciwonkai dake damunta ammn babu wnda yasani tadai lafe ne uwa mai bacci dan idanunta a lumshe suke dayake girkin tane a ranar ammn kuma tana sauraran duk hirarsu, heema kuwa wayace a hannunta cikin wani group take maisuna mu San kanmu mata tana musu screen short din posting din da zai amfanesu itada basmah, dudda tanajin chapter dinsu zee amnn bata kula ba abinda ke gabnta kawai takeyi, "abbun muhsin kaga taqi tashi ko? " abinda zee ta furta knn dan dama oready tun samun cikinta take kiransa da abbun muhsin uwa anfada mata mizata haifa sabida tsabar qoqarin feleqe na zee harta sawa dan cikin suna muhsin, dagowa yai yadubi Fatima yace "please teema jeki canzo" wasu hawayen takaicin ne ya saukowa teema kusan kwanan nan abinda zee kemata knn muddin suna tareda Hafiz sai tasan abinda zai rabasu dan tasan muddin tace hkn to zuciya takeyi tabar wajen gaba daya bata sake fitowa, ynz ma hkn ceta faru tunda ta tashi ta shiga dakin bata kuma fitowa ba, wani munakirin murmushi zee ta dinga saki a boye tanadan shafa cikinta aranta tana furta da wnn damar zanta gallazawa duk wanda naso a gidan nn hankali na kwance batareda an tuhumeni ba zee din daice wacce kuka sani bazan tana canzawa ba, wayar Hafiz aka kira daga kiran yai gamida furta "OK Major Abbas kana waje to bari na miqo maka documents din" ahankali ya juyo yabawa basmah Peck a lips dinta gamida dan tsotsaru batareda su zee sun lura ba basmah ko dayai mata hakan har saida taji tsigan jikinta ya tashi zummm zummm!! dan ita wnn cikin nata da jarabar sex yazo mata koya ya tabata saitaji feelings dinsa ya shigeta, dan haka koda ya fita dakinta tawuce ta kwanta a gado bayan tasha maganinta, taji sauqin ciwon kan kam dan koda heema ta shiga ta nuna mata abubuwan data samu nan Herman take bata tabbacin zuwa gobe zata bada sautunsu akawo musu sufara anfani dashi, snn ta tafi, batafi minti 3 da fita ba Hafiz ya shigo dakin aikam da sauri basmah ta miqe gamida fadawa jikinsa tana sakar masa kukan shagwabar tata daya saba da ita, tarairayarta jikinsa yai ya zauna gefen gadon gamida azata a cinyoyinsa yace "what's wrong with you baby, mikike da buqata?" turo red lips dinta tai gamida saqalo wuyansa da hannuwanta batace komi ba sai gani yai ta nufi bakinsa da nata, aiko abinka da dan uwar dayar dmn abunda yake buqata knn nan ya cafki bakinta suka shiga gigita juna da hots kisses uwa zasu cinye juna, ahaka saida yayi mai isarsa snn yasaki bakinta ya fara lasarta da hs harshensa mai dumi, tun daga fuskarta ya faro har kawo wuyanta, ahankali kuma ya zuge zib din gaban rigarta wanda ake kira da zuge Darling, tantsama tantsaman nashanunta farare tas dasu girkakku suka haske idanunsa sai faman sheqin sul6i sukeyi, dasu yai arba tuni ya susuce tabbas yasan basmah daban take ita din ganin datai ya shagala da kallonsu yanavta lasar lips jikinsa na rawa kuma yagaza tabuka komi uwa Wanda yai hucking yasata riqo Kansa da lumsasun hannuwanta ta matso da fuskarsa gamida turo masa kirjin shikam azauce ya kafa bakinsa akansu yana yanda yakeso dasu, nishi kawai basmah keyi mai sauti Wanda hakan ya doki dodon kunnen zee dake musu la6e tun bayan da taga shigowar Hafiz dakin , baqinciki ya cikata tsabar kishi uwa ta banka musu wuta takeji kota huta, wani abu ta tuno aikam da gudu tabar wajen ta nufi kitchen itakam tagaji da nuna fifikon Hafiz kan wnn shegiyar yarinyar yar malan yau ubanta zataci a gidan nan, waige waige ta hauyi bata samu abunda take nema ba, da gudu ta kuma yo falo nan idanunta yakai kan robar borkono tana fara hawa steps din da dining area dinsu yk dan dauko robar nan ko santsin tayils ya hadu da takalmin qarfen qafarta masu tsini sai jitai jigib ta sul6e ta fadi ata gaba mummunan faduwa kuwa, wata qara ta qwalla mai tsananin gaske wacce tamaido hankalin 'yan gidan kanta, sake gigicewa tai ta fita daga hayyacinta ganin jini ya balle mata ba qauqautawa yana biyo qafafunta gulama gulama yake fitowa tuni jiri ya dibeta ta bingire a wajan... . [8/4, 10:08 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 44. a can kuwa su Hafiz suma sun jiyo qarar zee kamar ynda sauran jama'ar gidan suka ji, Hafiz ne ya fara isowa wajen yayinda heema ke take masa baya basmah ko daqyar ta qaraso wajen sabida mararta datake kullewa sabida halin da take ciki, Fatima kuwa ko leqe ta me Allah bata fito ba tanaji tai burus saima tasowa datai ta qofa tana hangen zee kwance cikin jini, wani shegen dad'i taji ya cikata afili take cewa "shed'aniyar mata kawai Allah yasa silar fitar cikin knn naga ta iskanci irin naki" su heema ko gaba daya tausayinta ya cikasu sun Gaza tabuka komi sai share qwalla suke. cikin tashin hankali Hafiz ya sunkuceta yafita zuwa asibiti har zasu bisa ya dakatar dasu. an karbi zee zuwa emergency likitoci sun zagayeta suna kokarin tsaida cikin saidai dayake babu rabonta a shi saida cikin yafice tasss tass dole sukai mata wankin ciki snn suka fito suka shaidawa Hafiz abinda ke faruwa, har qwalla saida ya dauke a idonsa dan daman abinda yake zullumi knn gashi ya faru, yai addua a ransa Allah mayar masa da alheri, waya yai da momynsa yasanar mata mike faruwa nan da nan kuwa tazo duba zee cikin tausyawa, dayake ynz hankalin hjy amina ya kwanta itama da matan dan nata, dan ko a da ma can masifarsu koda yaushe ke bata mata rai har take zuwa takanas tk musu wankin babban bargo, to ynx sundaina ko sunayi dai saidai tsakaninsu itadai daman burinta bai wuce d'anta ya samu kwanciyar hankali cikin iyalinsa ba, to adduan uwa ba wasa ba kullum yi masu takeyi gashi tana ganin haske ga lamarin nasu ba kamar da ba da ba'a kwana uku bataje taci musu mutunci ba ynz kam tsakaninta dasu gaisuwan arziqi dud intakai musu ziyara ko suka kawo mata, sultan da sultana ma yaran heema ynz haka suna mecca wajen ammin Momy din sunje Hutu. saida zee tai kwana daya da wuni snn aka sallameta asibiti bacin karin jinin da ta sha kuma jinin basmah ne aka sa mata dan nasu ne yazo dai dai a yanda likitoci suka auna, dan gsky kam ta zubda jini sosai, zee koda suka kawo gida kullum cikin kukan rasa cikinta takeyi danta qwallafa rai a kansa har saida Hafiz yadinga rarrashinta da cewar tayi haquri Allah zai sake basu wani a haka dai harta warware. ita kanta taji jikinta yai sanyi dan kwana 2 bata ja kowa rigima ba a tsakanin matan Hafiz har mamakin kanta takeyi kuwa uwa ba ita ba.. kwanci tashi haka rayuwar gidan Hafiz taita tafiya 'a zo mu zauna 'a zo mu sa6a dayafi shiga tsakanin Fatima da abokiyar yin nata zee, wata Tara Na cika cif basmah ta santalo kyakkyawar 'yarta tubarakalla masha Allah kowa yaga babyn sai yaji ta shiga ransa, Hafiz ko kamar yayi me tsabar murna kullum yana liqe da mai jego da babynta koda akwai mutane yan barka kuwa bayajin kunya wani lokacin sai momynsa ta koresa snn yake shafa musu Lfy, Allah buwayin sarki gagara musali tabbas farinjinin baby daga allah ne babu wanda zai daura ido kanta baiji tashiga ransa ba har yaji daman tasa, Saida zee da Fatima akayi kwana 2 da haihuwa babu wacce ta leqa ganin baby uwa sun hade baki kuwa, to fa sai arana ta 3 ne snn suka shiga dakin basmah kusan a tare, wnn Na bangazar kafadar wnn tsakanin su yayin shiga, a wulaqance suke kallon kowa Na dakin kamin kuma su tsaida idanunsu kan babyn. wani abin Allah kuma sai Allah ya jarabci zee da Fatima da son baby khairat, (tun kan azo rad'in sunan da Hafiz yayiwa babyn nasa hud'uba dashi knn wato ummul khairi sai suke ce mata khairat) sai yazamo cewa kuwa tundaga ranar ko yaushe suna rige rigen zuwa daukar baby tsakanin Fatima da zee, idanko akayi sa'ar Fatima ta riga dauketa zee a yinin ranar harara da tsoki kawai ke rabata da Fatima a dakin basmah gamida baqaqen maganganu Na cewa in mutum ya gune ya haifo nasa mana bawai yazo yana liqewa na wasu ba anriga an kashe mara da maganin zubda ciki aimunsan Sirrin tunkan ai aure aka saba gantali dud an zubar da qwayayen haihuwa a titi, zee dudda tasan maganganunta ba haka suke ba tana yine dan kawai ta hassala Fatima ta bata baby khairat ta riqe Amman sai Fatima ta qara ma rungume baby khairat a jikinta tana mai mayar mata da amsar "eh in fitsari banza ne kaza tayi mana snn koda nk yawon banza badai ataba kamani da tsohonki mai dattin hula ba, ke nafa san matsalarki ta baby khairat ce kuma kya gama jaye jayen sherrinki bazan bayar ba ehe" dud in Fatima ta fadawa zee haka saidai zee tai quta tamiqe tana hararsu hadda mai jegon cikin tsanarsu Na kishi snn tabar wajen,oh wai akace abin dariya yaro ya tsinci haqori kana son d'an mutum Amman shi wanda ya haifesa baka sonsa ko kunya bakuji, gsky zee da Fatima kunada qarfin hali, dud in suna hakan sudai basmah da heema nasu ido ne, hakan kuma ba zaisa wanshekare zee taqi zuwa daukar Baby khairat ba, dan data dauketa a wanshekaren chapter dinsu da zee dakinta ta shige da ita ta kulle a cewarta mutane ke jagalgalata 'yan barka suna sa mata ciwon jiki shiyasa dud dare take kuka sabida lokacin ita baby khairat take kukan jinyar jikinta, kuji fa qarfin hali barawo da sallama, aranar kuwa kowa yazo barka inya tanbaya ina baby sai ace tana wajan zee, aje ayi bugun duniyar nan a kofar zee taqi budewa iyaka in taji baby khairat na mata kukan yunwa ta hada mata madara a feader dinta ta bata, dayake harta fara dauko kayan baby daga dakin uwarta tafara medowa dakinta hakama Fatima kuwa, to data samu baby khairat tasha madarar saita goyata tana dan rarrashinta kota sauqota a kafadarta ta daurata tana mata wasa yarinyar dako suna ba'aiba Amman Allah ya bata baiwar yin dariya. dadai Fatima taga iskancin zee yayi yawa a ranar tuni takira hajiyar Hafiz ta fada mata, saida hajiyar Hafiz ta bugowa zee waya tai mata fada snn fa zee ta fito daga dakin.. agadon basmah ta ajiyeta tace kowa dayazo zaina leqata kawai ya isa basai an dauketa ba, kai kamin sunafa 'yan zaman barka sunsan wacece zee a gidan Hafiz dan ko uwar data haife babyn tama fita iko kanta wnn budurin duk suna yinsa ne kamin suna, ranar suna kuwa matan hafiz sunci ado na kece raini dan zee ce kusada da mejogo tana riqeda baby wacce duk bayan awa saita canzawa baby khairat kaya daga wnn kala zuwa wnn kala cikin wanda ta jibgo mata su da kudinta bama Wanda Hafiz din ya siyo mata ba suma masu yawan gaske, Fatima ma akwati qato ta narkowa Baby khairat permpers ko ba'a mgn dasu layna da kayan kwalliya a dakinta ta ajiyesu da nufin qyale zee ta gama haukanta zuwa a gama suna dan ita babyn zata dauketa ma sunkutukum ta koma hannunta da zama iyakarta da uwarta ta kawota tasha nono su koma, nikam nace anya kuwa Fatima idan uwarta basmah ta lamunce miki hakan kina ganin zaki samu wnn lamunin daga hajjaju zee 🤔😂 . [8/4, 10:10 AM] Xainab Documen: .*♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 45. bayan suna da kwana 2 rigima ta 6alle tsakanin zee da Fatima har suna shirin dambacewa sai da heema da basmah suka shiga tsakani snn, ba komi ne yajawo rigimar ba ko face baby khairat da Fatima tazo daukarta, da sunan ta medota hanunnta, wnn Case harta Hafiz yarasa ta ynda zai bullo musu dan gudun kada ace yayi sonkai a tsakani,qarshedai saida hajiyarsa ta shugo Case din har gidan tazo ta tarasu cikin lumana ta fara da cewa "tsakanin ke fatima da zainab kowace tana da damar zuwa daukar khairat dan 'yar kuce babu mai hanawa, amman cewa wani ya dauketa ma bata taso ba inda ga uwarta nan da rai ba mutuwa tai ba, iyaka duk mai son daukarta yazo ya dauketa koma dai kwana zatayi wajensa babu damuwa iyaka in yarinya taji yunwa akawota ga uwarta, dan Allah kudinga sakawa zuciyarku salama kullum fa girma kuke qarayi amman baku gani kudinga lallasar zuqatanku akan abinda kukeso khairat dai tamuce takuce takowa ce, kuma ina muku addu'an Allah baku naku kuma masu albarka Allah shi qara hada kawunanku kuma... Sosai hjy amina tadinga lallasansu harsaida taga sun sauko snn ta tafi. to tundaga ranar kuma saiya zamana acikin su biyun in wnn ta dauki khairat yau ta wuni hannunta wnn kuma zata dauketa gobe, da ta fara wayau ko har shopping suke zuwa da ita wai tazabi abinda take so a nufinsu, ita ko saidai taita musu gwaranci tana bingilewa da dariya, ko Hafiz gani suke baikaisu son yarinyar ba, shima kansa ya jinjina musu kan soyayyar dasukewa khairat saidai fa babu abinda ya sauya naqin uwarta a zuqatansu, kwanci tashi har khairat ta isa yaye aikam zee tai tsalle ta dire da cewar ita zata amshi yayen khairat Fatima kuwa tace ai abinda bai yuyuwa knn kuma wlh tayi tsururu ruwa ma ya fita gudu, wnn karan kam saida Hafiz yai musu jan ido irin basu na sojoji snn suka nutsu dan cewa yai inda yayen wata 2 ne zasuyi ma khairat to su raba 2, wnn tayi wata 1 hannunta wnn tayi wata daya hannunta, to dayake yayen ba dole ne dan basmah gwarnai tai ynz haka wani cikin take dashi na wata 3, shiyasa bata damu ba dan sun dauke mata nauyin khairat dan damn fulako take nunawa kan khairat a matsayinta Na 'yar fari shiyasa bata sakin jiki taiwa khairat din wasu abubuwa, zamu iya cewa basmah ta gado fulakon tane daga amminta dan Ammi da wuya kaga ta zauna suna mgn da Yaya mus'ab inba ta kama ba, to hakan kuwa akayi kmr ynda Hafiz ya tsara musu renon khairat haka sukayi, gata na gidan duniya babu wacce bata gwadawa khairat cikin su ba dan har haushin su qawayensu suka dingaji Na danmi zasu liqewa diyar kishiya abin banza dudda suma baby khairat tai musu ammn hassada yahanasu nunawa, suko sukance Indai akan khairat ne wlh suma ce musu komi bazasu damu ba, ahaka har watannin yayen khairat ya qare maimakon su medota ga uwarta gaba daya sai suka koma shifting2 da ita, wato in ta kwana a dakin uwar wanshekare saita kwana dakin zee wanshekare saita kwana dakin heema wan shekare saita kwana dakin Fatima haka sukeyi, har Baby khairat ta fara wayau, a lokacin ne basma ta kuma haihuwan namiji akasa masa mukarram, to saifa lokacin basmah tasan danta yazauna hannunta dan sunfi maida hankali ga khairat su zee har ynz yayinda heema da basmah da Hafiz suke tattalin mukarram su kuma.. akwana atashi har Baby khairat ta isa shiga nursery wayau radam a bakinta gata da kaifin basira yarinyar koda yaushe qara shiga ran jama'a take kowa ya ganta zakaji yanata fadin khairat, saidai har lokacin khairat tarasa tantance wacece taqamaiman mamanta a tsakanin matan baban nata, kowa na bata kulawa iyakar iyawarta basmah mace take danyin baya baya da ita dudda zuciyarta na cike dason yarta ammn kunya ta hanata nunawa, khairat sai daga bayan tashiga makaranta snn tagane basmah ce ainihin momynta, su sultan nazuwa suyi hutu su koma hajiyan Hafiz kuwa intaso zata zo ta dauketa takaisu wajensu sultana yaran suyita murnar ganin khairat aranar kuwa zee da Fatima a gidan hjyn Hafiz suka wuni suma, sai dare snn Hafiz yazo daukarsu, haka khairat take rayuwarta cikin sa'a ata ko'ina, yarinyar mai kokarin addinin islama da boko ce dan itake dauko Na daya a ajinsu, inko kaji tana karatun kur'ani saikayi mamaki aduka shekarunta da basufi 6 ba a duniya, inta taso boko ake zuwa kaita tahfiz anan cikin islamiyyan anguwar. kamar yau data dawo makaranta anan falo ta samu zee uwa tana dakon dawowarta kuwa,rungume juna sukai cikin farinciki zee take cewa ''oyoyo Rabin raina, yar dariyarta ta yara khairat tayi gamida rungume zee tana cewa "oyoyo sweet momy na, qagala nadawo gida na ganki, tayi mgnr cikin wayonta, sumbatarta zee tayi tace to gani ay muje daki na miki wanka dan yau na ajiyemi Abu mai dad'i, kamata tai takaita dakinta tayi mata wanka gamida gyara mata gashinta ta tsantsara mata kwalliya tasa mata yan kanti riga da wando da facing cap dinsu snn ta jawota jikinta gamida miqa mata coconut caculate din da tasan tafiso, aiko khairat taita murna ta fita da gudu zee ta biyota tana dariya, sosai takeson ganin ta farantawa khairat a rayuwarta, had'e rai Zee tai ganin Fatima ta shigo gidan ga alama dawowarta knn daga aiki, duqawa Fatima tai bayan cilli da jikkart datai ta bude hannuwanta da gudu khairat ta qaraso ta shige jikinta kuwa suka hau qyalqyata dariya tare, sum6atar goshinta Fatima tai gamida shafa gashin kanta tace "'inye my khairat wayai miki kwalliya haka?, khairat cikin murna ta juyo gamida nuna mata zee dake bayan su tace "sweet Momy ce tamin" (dayake haka take cewa zee sweet Momy ita kuma Fatima tace mata sugar Momy, ita kuma heema tace mata big Momy yayinda take cewa mamanta basmah Momy kawai. aiko khairat na fadar hakan nan take fatima ta ya mutse fuska,dan haduwar idanunsu da zee snn ta medo kallonta ga khairat tasakar mata murmurshi snn tace "nasiyo miki biscuit dinki muje daki na baki" saurin qarasowa wajensu zee tai ta qwace khairat gamida riqeta a jikinta tace "dakata malama khairat tawa ce yau kokin manta sai gobe zata dawo hannunki? please kowa yariqe matsayinsa fatan zaki kiyaye" sakin baki Fatima tai snn tace " to knn bnda ikon yin magana da ita knn ma dan taqamar tana wajenki koko?" ko amsa zee bata bata ba ta duqo tacewa khairat "oya jeki ki gaida su momynki kiyi maza kidawo ina jiranki" haka khairat ta tsalla da gudu zuwa dakin basmah, sai lokacin zee tadubi Fatima tace "da inada ikon hakan danayi kebari ma kiji gaskiyan batu da da ynda zanyi sai kinvar ma sata idanunki sanda take wajena wlh da nayi" akufule Fatima tace "to wlh baki isaba qaramar marar kunya khairat nima tawa ce bake kadai ke iko da ita ba kima san da wnn kiyi maza kidawo hayyacinki inkin fita cikinsa" tsoki zee tayi snn tace " kul naqarajin klmr nan daga bakinki ki in ba hakaba wlh saina zubda miki haqoran gaba harkin isa kice khairat takice ke daya Toni uwarwa ta cinyemun matsayina a gunta?" kan kice mi rigima ta sawo kai a tsakanin har suna shirin dambatawa ganin khairat din ta dawo ne yasa su suka nutsu, dan basuson tasan zamnda sukeyi da junansu har ynz musammn da suka taba yin fada gabnta kwanaki sau 1 har Hafiz kecewa in suna HK a gabn khairat wlh zai dauketa yakaiwa momynsa ta hadasu dasu sultan ta riqe dan bazai yarda 'yar sa ta taso da kalar halayen su ba a kwanyarta, tun tana qaramarta, ganin khairat din yasa sukayi shiru aka koma kallon banza a tsakani, zee taga khairat na matse kwallan alamun kuka takeson yi dasauri ta riqota tace "ya akayi ne khairat!!?" cikin muryan kukan khairat tace ''naje wajen big Momy bata nan ita kuma Momy naje gunta ta koroni tamun tsawa wai kada na tayar mata da mukarram yana bacci" fuu Fatima tayi dakin basmah zee har zata bita sai kuma tafasa tadauki khairat suka shige dakinta zuciyarta cikeda da takaicin basmah danmi zata ma yarinyar ta tsawa so take ta gigitata mata ita komi,amman ba komi bashi taci wlh . Fatima ko tana shiga dakin ta samu basmah na aikin taje gashin kanta jikinta sanye da qananun kaya aikam tasa hannu ta dauki mukarram ta girgizasa sama, tuni yaran ya tashi a firgice ya tsanyare da kuka snn ta maidasa ta ajiye tadubi basmah tace "sakamakon abinda kikaiwa khairat knn na rama mata, abinda kina guda har kina korota mana ita da kuka toni shine nazo na haifar" tana gama fadin haka tafice, murmurshi kawai basmah tayi gamida girgiza kai ta dauki mukarram ta rarrashesa snn yakoma barci, waisu tunaninsu sunfita son yarta knn? Yar dariya kawai tayi gamida furta "Alright Allah tayaku riqo dai" dayake heema taje gida a lokacin Hafiz kuwa baya gari sunje Ibadan aiki amman wnn satin zai dawo, Zee suna can a daki itada khairat tana qara koya mata karatun school..washegari khairat ta dawo hannun Fatima Fatima kam tabawa direbansu umarnin inya dauko khairat yakai mata ita asibiti dan batajin zata iya bararwa zee ita dudda tana gida. maimakon data taso aikin su wuce gida sai tawuce da ita gidan wasan yara sukaita yawo ciki abinsu bacin kayan maqulashe datai ta siyawa khairat din, sai kusan magrib snn suka dawo. zee kuwa da suka dawon har yadawa Fatima mgn tai da cewa itafa kada a 6ata mata 'ya da yawon gantali tun ynz, take Fatima ta mayar mata da amsar cewa "yawo naci na girma kuma shi zan daurata akai ballagaza kawai dake munafuka aike zancema kada ki koya mata salo salon makircinki kuma Allah ya fiki" wata ashar zee ta lailayo tace kan ubancan kai dakuwa anyi bara uba a gidan nan, tsoki Fatima tayi tace bura uba ai cikinta kike tuni. nan ta shige daki tabar zee tana bubutai. ran da Hafiz zai dawo kuwa gidan ya kacame kowa so take ta hada masa abincin dazai yaba mata, haka suka hada masa tebur dam da kayan ciyeciye, da yazo yaga wajenko abin baqaramin farinciki ya sashi ba gani yake komi yazo karshe hadewar kawunansu kawai yakeso ynz. dayake dakin heema ya sauka aranar ko heema ta gurzu sun gurji juna matuqa sai sa tinta gakeyi wai please ta fada masa minenen Sirrin da yaji ta dawo gamgam ynz, itako cikin kunya ta shige jikinsa tana shafa qirjinsa shima ya rungumeta yana dariya gamida shafa bayanta, saida yai kwana uku snn yasauka dakin Fatima daga nan yadawo dakin zee daga dakin zee kuma sai dakin basmah, shikam gaba daya matsansa babu ta yarwa kowace tana kokarin gyara kanta shikam ynz yasan yana aure Alhamdulilla, Kamar yau ta kama asabar zai bar dakin basmah sai kukan shagawaba takeyi knr ko yaushe, riqota yai yana bin jikinta da wani hautsinannen kallo mai kashe jiki, wata doguwar top din riga ce a jikinta mai budadden wuya da tabi jikinta ta kwanta, itama kallonsa takeyi tana turo baki shikam ganin ta yakeyi kamar wata matashiyar budurwa wacce bata taba haihuwa ba domin babu abinda ya canza a jikinta har ynz, fizgota cikin kirjinsa yai ya manneta yafara shinshina qamshinta itama qam qam tai mugun rungumesa tana sauke numfashi,sunjima tsaye a haka snn taji dirar hannuwansa a saman cikakkun kirjinta hannunta takai a jikinsa itama, nan take suka runtse ido a tare suna maida numfashi, dauketa yai tsagwayam ya dire a gado gamida shigewa jikinta Bacin rabata dayai da komi na jikinta, hannuwansa ya d'ora saman dukiyar fulaninta yahau mutsittsikasu yana wasa dasu itako sai miqa takeyi sabida banan kadai ya tsayaba saida yakaita maqura snn yaja musu bargo suka shiga raya sunna sosai babu kama hannun yaro, saida suka gamsu iya gamsuwa snn suka shiga wanka tare, suka maida kayanau ta dauko mukarram ya amshe sa yana masa wasa shiko sai dariya yake bangalawa dadyn nasa , ahaka suka jero suka fito, breakfast, basu samu kowa dinig ba saida suka zauna da mintoci snn suka fara firfitowa, hannun Fatima riqeda khairat dan a wajenta ta kwana, yau zata komo hannun heema, suna gama beaks fast dayake weakened ne nan suka baje falo dukansu, khairat na jikin zee sukaji tace "dady nadawo wajenka na zauna?" murmurshi Hafiz yai gamida ajiye abinda yakeyi da wayarsa yace "sosai ma kuwa daughter taho gun abbunki" nan ya bude mata hannuwan sa cikin murmushi ta taho ta shige jikinsa tana murna tace "dady kasan malamin islamiyan mu yace kamin mu aikata Abu mufara da tambaya akai, snn kuma yace bin umarnin iyaye wajibi ne danson gamawa da duniya lfy kayi rayuwa mai kyau a duniya da lahira, yace bin iyaye abune mai kyau hakane ko dady?" gyadakai Hafiz yai yace "kwarai kuwa hakane daughter na ynz ina kika tsaya karatun kurani a islamiyya?" riqe baki tai kmr mai tunani snn kuma zuwa can tasaki murmushinta tace "izu 1 Mike yan ajinmu" cikin tsokana yace "ynz inna dauko Qur'anic zaki faramin daga farkon karatunki har zuwa sabbi knn?" dariya ta qyalqyace dashi tace "ehman dady ai basaima ka dauko qurani ba ana tafiyar mana karatunne da hadda, danzaro ido Hafiz yai yace kayy ashedai yar tawa hafiza ce, duknsu wajen akai dariya snn yace to faro mun daga suratul nasi inji dan kada nayi yabon dan kuturu, zee tai karaf tace "haba yallabai yar tawa ai gifted ce" Fatima ta amshe da cewa "ina mai tabbatar maka cewa yallabai my khairat zata baka mamaki yau ban bantaba jin qarya ta fito daga bakintaba komi tacema ta iyashi ko tayi to hakana ne din" hada ido Zee da Fatima sukai sanda ta qarashe mgnr sai dai kawai suka sakarwa juna harara a kaikaice,heema tace "qwarai kuwa Fatima maganarki dutse Allah shi rays mana ita dan khairat inta girma Allah kadai yasan ilimin da zata dauko akan nan nata" tayi mgnr tana shafa kan khairat dayake tana kusa da Hafiz, murmushi Hafiz yai yace "naji bakinku saura nata dan in har na tabbatar da hkn my daughter kinada kyauta ta musammn kuwa" dariya khairat ta kumayi tace "jazakallahu bijannatul Firdausi dady, gani sukai ta nutsu sosai gamida saka yar himar dinta akanta ta lumshe idanunta dan qaramin bakinta yafara motsawa, da bismilla ta fara snn ta fara karatun tun daga nasi cikin yanayin k'iri'an da ake koya musu a makrnta a nutse take rairo karatunta mai shiga jiki bata dureba saida ta kai qarshen sabbi,snn ta bude ido tana kallonsu cikin murmushi. kabbara sukai mata duknsu Sosai Hafiz yayi mamakin kwanyar yarinyar aikam d'agata sama yai ya cafe gamida sake rungumeta ajikinsa yanajin kaunarta sanka sanka na qara ratsa sa, dagota yai yadubeta cikin fara'a yafara da cewa "Allah ya albarkaci rayuwarki khairat, naji dadin hkn snn kuma kifadi komi kikeso zan miki kinji my daughter" 'yar dariya tai snn tace ''abinda nakeso dady zan fadama knn?" Yace "eh khairat" shiru tai tana tuanani zuwa can tace "babban abinda nakeso a rayuwa ku dukanku anan dady, kaga ina son sonka dady inason sweet momy ina son sugar momy inason big momy da kuma momy na da mukarram dasu sultana dayan gidan hajiyan mecca da kaku mlm , sai abu na biyu malaminmu yace idan yara qananu suka rasu Allah na rayuwantar dasu a cikin makarantar annabi Ibrahim wace tafi kowace makaranta haske ga abubuwan morewa da sukafi na ko ina inason naje makarntar dady na dinga muko addu'a daga can, shin nima inna mutu zan shiga makarantar ko dady?, amman banson na tafi nabarku kuma shiknn bazan qara ganinku ba idan natafi ko dady?, dan mlm yace mana wanda ya mutu baya ta6a dawowa haka ne ko dady?, amman nayi mafarki har na shiga makarntar fa dady munata wasa dawasu yaran larabawa kaima zakazo muje dady saimu dawo tare ko?" ta qarashe mgnr kanta a langabe tana kallon dadyn sai kuma ta juya ga su zee tana maida tambayar garesu suma. gaba daya tambayar yarinyar ta qarshe ta dokesu gaba daya aka rasa wnda zai amsa mata dan mgnr tata saitai musu kamar ta mai wasiyyar barin duniya, da zaka saurara zakaji dukan qirjin zee dana Fatima gamida heema a wajen dashi kansa Hafiz din, ammn basmah ta maida mgnr khairat ta mgnr yara ce kawai musammn abinda yara suke so zakaji suna yawan ambaton sa, sosai ta zubawa 'yar tata ido ita kanta bata taba tsayawa ta qarewa yar tata kallo ba kamanr yau jitai wata sabuwar soyayyar yar tata na nunkuwa azuciyarta, itako khairat tana riqeda mukarram tana masa wasa dantaji iyayen aunyi shiru da tambayar tata shiyasa ta fita batun takamo hannun mukram tana cewa "mukarram zo nai maka wasan doki kuma snn muje na saka a motarka mai jiniyar sojoji irin tasu dady sai muyi ta wasan mu ko" riqo hannunta Hafiz yai cikin qarfin zuciya ya dawo da ita jikinsa yana murmurshi yana mai goge qwalla daga idonsa wadda shi kansa bai iya cewa gata yanda akayi tazo masa kota micece ba . [8/4, 10:10 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 46. In confidence ya ce "my daughter khairat hakane kmr ynda kika fada, amman kisani mutum bai mutuwa inba lokacinsa ne yai ba, akoda yaushe muna fatan in tamu tazo ubangiji Allah ya kyautata karshenmu kije kuyi wasanku da mukarram Allah yayi ma rayuwarku albarka" haka khairat taja hannun mukarram cikin murna tana cewa "aminn dady, kasan ina son amin addu'a musammn taku yafimin abani abu mai dadi dan Mlm yace adduan iyaye itace jigon cigaba a rayuwar mutum tana sama da komi ngd abbu na, saikuma ta ce yawwa abbu yaushe zaka kaini wajensu sultan ma?" murmushi Hafiz yasaki gamida gyara zamansa yace "yaushe kike so?'' cikin yar dariyarta tace "ko yaushe kace abbu" "to kibari nan bada jimawa ba zan kaiki" aiko cikin murna taja hannun mukarram suka shiga dakin da kayan wasansu yake shima mukarram sai murna yakeyi kmr yasan mi akace. tana barin wajen duk suka saki ajiyan zuciya zee tafara cewa "amman fa kalaman khairat sun kadamun 'yan hanji dazun gsky dan sai sukai kama da mai shirin barin duniya kunsan mafarkin yara wani lokacin na kasantuwa insuka furta, waiii!! Allah na,dafe kirjinta tai tace wlh har ynz zuciyata batabar dokawa ba nikeji ma" Fatima ta amshe da fadin "nidai abar jawa 'yata mutuwa ynz batakai ga ma sanin rayuwar ba shi knn yaro baida daman yayi labari sai ana dangantasa da matacce to wlh bata bakin mutum ba insha Allah sai na goya 'yar khairat a bayana harda jikarta Ina fatan ma ni ace na rigata mutuwa da ace tarigamu tafiya wlh har raina zan aminta da hkn inda ace za'abn za6i" kallon banza zee ta wurga mata tace to ke kuma asuwa dazaki tsomomin baki a mgn ta? kokinji Na kama sunanki a cikin mgn ta?, dakike cewa kada baki ya kashe khairat to bata kiba wlh, ke din harkin isa kibawa khairat farincikin rayuwa ma aiba ga irinku ake samun wadann siffofin ba na kyautatawa matar data raina mgnr mijinta ta ina zata gyara rayuwarta bare ta wata" Fatima ta hasalo zata maida martani knn hafiz ya daka musu tsawa yace "it's enough waiku dan Allah mike damunku kullum abunku sai yayi sauqi saiya dawo to wlh Ku shiga hankalinku bansan raini kuma kunsani, to wai in baku girmama junanku ba ynz to sai yaushe zakusan ciwon kanku?, wani dogon tsoki yaja gamida barin wajen rai bace ya haye sama cikin takaicin halayen su. zee girgiza kafa kawai takeyi alamun ko a jikinta kamin tabi heema da basmah da kallo tace " to ku kuma muna fukai sai kallonmu kukeyi lfy?" girgiza kai heema tayi tace "to ai kunyi abin kallon ne zee, dan Allah lokaci yayi da zaku aje wnn kishin naku muhade kanmu mu zauna lfy dutta kishi aita qare Inda an auro kowace kuma an sakata a dakinta to miyayi saura bacin mu had'e kanmu mu rungumi mijinmu?" tsoki Fatima tayi tace "dama kinyi shiru heema dan India wnn shedaniyar zee dince mai kwanyar kifi bazata taba fahintar kiba kullum zuciyarta cikin musifa take, ta yau daban ta gobe daban adaibi rayuwa a sannu dan inkace zaka dauki rayuwa da girma kamar bazaka mutu ba kinawa rayuwa dogon buri kina son ke saikin samu ynda kike so to wataran saidai kiji ki cikin qabarin ki kanki ya bugi tukunya qumm wlh, nikam rayuwar duniya bazata hanani jin dadi ba naci nama na na more dan rayuwar duniya bamai qarewa bace har sai ka mutu tukun". ai wnn mgnr kmr ce wa zee tai bala'i assalamu alaikum saiga zee gabn Fatima ta cukwikwiyota fada suka shiga yi babu kama hannun yaro duk ynda su basmah suka so rabasu abin yaci tura basu ankaraba saijin kukan khairat sukayi a bayansu. dasauri suka saki junan su suka jiyo sunata haki, kowace na qoqarin saita kanta, khairat suka gani hawaye shabe shabe a fuskarta, da sauri zee da Fatima suka nufota itama tayi saurin ja da baya daga garesu ta makure a jikin bango tana tsaidasu da hannunta tana kuka take cewa "ni kada kujo wajena zan tafi ba jan qala dawowa galeku ba wajen hajiyan mu zan tafi" kowace durqushewa tai daga nan Inda take cikin rawar jiki har suna hada baki wajen cewa " khairat mi..miya faru, laifin mi mukai miki haka da zafi?" miqewa tsaye tai daga nan Inda take tsaye ta kalli basmah da heema ta kuma kalli zee da Fatima cikin kuka tace "kunga fa momys dudda ni qalaman yalinyace amman bantaba ganin su momy da big Momy na fad'a ba amman ku kusan kullum koda ban ganku ba to ina jiyowa kuna ta fada a tsakaninku ni kuma hkn nasani kuka sai nai ta kuka batareda kun sani ba, kuma dady na muku fada Ku daina amman sweet Momy da sugar momy kunki Ku Bali kamar kunayin gaba fa knn, kuma Mlm yace masu gaba da juna Allah na fushi dashu snn baa qala kalban aikincu na ibada harsai sun shilya snn amman Ku baku shilya ba ar yanju to nidai kunga Ina shonku dukanku a laina kuma malan dinmu yace in matan mutum taya shuka ad'e Kanshu sukai wa mijinsu biyayya Allah zai ta shesu gobe ranar ciyama a aljnar naba Firdaushi a tare duknsu kuma inashon ni na ganku a aljanna, amman ba jan iya ganin kunata fada kullum ba gasky inbaku Bali ba ni jan tafi ba jan shake dawowa ba galeku" tana gama mgnr ta ruga dakin momynta basmah da gudu tana share kwalla, nan fa jikin zee da Fatima yayi wani mugun sanyi aka rasa mai mgn mamakinsu shine ya akai yarinya qarama kamar khairat keda wnn tunanin mai kama da nasiha?, lallai baiwa ta Allah ce bawai a girma take ba, basu qara tsinkewa ba saida sukaga ta goyo yar jikkar ta ta makarnta ta sauqo qasa ta dubesu tace . "Na tafi dileba yakaini gidan ajiya shiknn na barku ba zan qala dawowa ba harsai kun shirya in kuna son na dawo nan gida" riqeta sukayi data fara alamun tafiya suna kuka suna cewa "khairat wlh mun shirya min daina bazamu iya jure rashin kiba a cikin mu ke din kyautace daga Allah mai girma a garemu tabbas Allah ya kawoki cikin mu ne dominn ki gyara rayuwarmu khairat kedin alheri ce khairat kizauna damu bazamu kara fada da junanmu ba"! cikin murna kuwa khairat ta durqusa gabansu tace "dan Allah sweet Momy da sugar momy ar cikin lanku kun yalda bazaku qala fada ba , wlh banson naji ana fada jinakeyi kmr zan fad'i numfashina ya tafi" share mata hawaye sukai da hannuwan su sukace "har cikin ranmu khairat daga yau zamu ajiye wnn aqidar kishin zamu hada kanmu kmr ynda kike so bazaki kuma samun wani abinqi daga garemu ba" tace "to inkun yarda kuma kunyi alqawari koda bayan raina bazaku qara fada ba zaku zauna lfy a tsakaninku da kowa to ku aja annunku bisa kaina shine jai bani yaldal cewa kun min alqawali" kallonta sukeyi suna dariyar wayon ta suna ganin yar qwalln murnarta mai hade da kuka,share mata hawaye sukai gamida sumbatar fuskarta,zee ce tafara aza hannunta kan khairat tana murmushi snn Fatima ta aza itama cikin fara'a da qwalla, kuma hkn har cikin ransu ya hwato su heema khairat tai alamun suma suzo su dora, hakan kuwa akayi suka hade hannuwansu kantta sai ita kuma khairat din daga qarshe ta aza dayan hannuta kan nasu ,wato ta rufesu, ga mamakin su addu'an hada kan iyali ta dingayi karantowa alokacin daga qarshe kuma ta rufe musu da salatin fiyayyen halitta annabi Muhammad saw kmr ynda ake koyar dasu a islamiyya. babu wacce bata zubda qwalla ba cikinsu dan gaba daya zuciyarsu ta gama yin sanyi, zee rungume juna sukai da Fatima suna kuka gamida neman yafiyar junnasu dasu heema khairat na gefe tana kallon su fuskarta cikin fara'a ta rungume hannuwanta a qirji, tanaji suka yafewa juna snn ta qarasa ta kamo hannuwan basmah da heema takawosu wajensu zee nan sukai kamayya suka rumgume juna gamida saka khairat tsakiya suna hawayen farinciki, ji sukayi sautin tafi na fitowa daga bayansu RAF RAF RAF, Hafiz ne dan tun farkon fara mgnr su yasauqo daukar wayarsa daya bari a falon yaji abinda ke faruwa, suna ganinsa ya ware hannuwansa alamun su taho garesa shima, nan take suka iso garesa dukansu ya rungumesu cikin tsananin farinciki, sai daga bisani suka zauna ya jawo khairat jikinsa ya zaunar da ita gamida furta "gud girl, tabbas kin amsa sunanki ummul khairi kedin lallai umman alheri ce, kuma na yarda cewar daukar Shawara bawai sai babba zai baka Shawara ka dauka ba, a'a ana samun yaro da halin manya misali ga khairat, dan kuma mu manyan da muka jima muna nuna muku rashin alfanun kalar zamn da kukeyi baku daukaba sai ynz da qaramar yarinya tashigo rayuwarku kuka tashi da soyaayyar ta to kunga knn Allah yariga ya qadarto shiriyanku nadaga gareta kunsan komi Nada sila da kuma iyakarsa a rayuwa, to gashi tsawon shekaru nawa kukai a wnn aqida wnda hatta iyayenmu sunsan da hkn anyi anyi a gyara kuka ki gyarawan to kunga knn silar shiryuwar taku ba a garemu bane sai da aka kawo mamar yarinya har akasamu yarinar snn iyakar komi tazo daga gareta,tabbas alqawarin Allah bai tashi komi ya hukunto zai faru saiya faru to Allah tabbar da hkn kuma yahade mana kawunanku" duknsu suka amsa da amin zuciyarsu fes Allah mai ynda yaso Allah mai gyara zuqatan bayinsa mai shiryar da Wanda yaso a sanda yaso kuma, gashi ta faru ga iyalan Hafiz. aranar tsabar farincikin har saida Hafiz yaiwa hajiyansa waya yayi mata bayanin komi, sosai tayi murna dan har gidan tazo taqara hadasu tamu su nasiha mai shiga jiki gamida addua snn ta tafi, hakama ya dauko su ya kaisu ga mahaifin basmah shima nn yaqara musu nasiha mai ratsa gabobi ta rayuwar aure wacce har kuka saida su zee sukai suna tunanin ashe dai rayuwa sukai tayi cikin bata sai ynz Allah ya kebo su daga son zuciyar da suka azawa zuqatansu, haka suka dawo gida bayin yinin da suka sha agidansu basmah a ranar. daga lokacin kuwa komi tare sukeyi Kansu a hade had baka iya banbance ranar girkin wnn ko wnn domin komi tare suke yinsa sun qara zama cikakkun manyan mata Hutu da kwanciyar hankali sun gama ratsa su, heema tayi jiki sosai kowa yagani saiyayi mamaki domin kwanciyr hankali ya mamaye su, ana haka azumi yazo aka shiga ibada alokacin, kullum sai sunyi abincika lokacin shan ruwa hafiz yakai masallaci mutane su ci su sha sunyi wa iyali guzuri sunawa hafiz addua da matansa, ana haka bar qarashen satin da ramadan zai fita suka daga zuwa qasa mai tsarki don aikin umara harda khairat dasu sultan da sultana, sai wanshekaren salla snn suka dawo, nan fa gida ya kacame da yanuwa da abokan arziqi ana musu barka da dawowa, sun karrama baqinsu sosai suma da abincin salla kowa yazo sai yaci yayi ginigis snn zasu barshi in zai tafi su hada sa da tsarabarsa, basu samu nutsuwa ba sai bayan salla da kwana 5 snn su kuma suka shiga tsantsarawa oga Hafiz kwalliyan sallansu, kamar yau knn ta kama juma'a bayan an sauqo masallaci telansu ya kawo musu dunkunan su wani tsadadden less din gaske da Hafiz ya musu ankonsa daga cikin dinkunan da aka kawo shi suka zaba suka sa, masha Allah zo kuga ynda ya haskasu yai musu kyau matuqa, khairat sai santin iyayensu takeyi hakama Hafiz yana faman bibiyan su a gidan duk inada suka saka qafarsu saiya maida tasa, farincikin maqil a ransa jiyake ynz fa wadannan fa duk nasa ne shikam godiya ga Allah ba adadi, khairat ce ta rugo da gudu garesa shikam ya cafeta suna dariya, akunne tabrada masa cewa "dady hjyn mecca tayo waya a falon qasa na tauka, gasu sultana nan zasuzo zomuje mu tarosu harabar gida hadda au hjyn ka da Anty Aisha muyiwa su Momy surprise dasu kawai ko?" tafawa sukai da shi yace "yeah , hakane my daughter maza muje, saia ya matsa garesu ya saki murmushi gamida rungume kowacensu yayi kissing nata a baki gamida furta " hmnn, inye kaga matan Hafiz fa kalar camera ne, to kujiramu zamu dawo ynz nida daughter, dariya sukai kawai shi kuma suka fice daga wajen. nan ya barsu zee nata aikin daukan pics din kwalliyan sallarsu da basu samu sunyi ba sai ynz,hadda video sukayi suna rawa a cikin nishadi basu da damuwar komi a ransu sai ta son junansu ziryan. da suka gama kowace kokarin abata video din tagani sukeyi qarshe dai heema ta shammacesu ta qwace tayi falo da Sauri suma suka biyota suna dariya.... turus suka tsaya ganin yanda.... . [8/4, 10:37 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 47. Turus suka tsaya ganin yanda hafiz yayo gaba baqin nasu na biyo su a baya, dukkan su sunyi mamakin ganinsu kuwa, hjyr mecca taji matan jikan nata sun burgeta dayake wnn shine karonta na farko data ta6a zuwa gidan, su ko sun rasa ina suka aje ina suka saka da baqin nasu kankace mi sun cike musu tebur da kayan ci da sha, snn suka zauna suka sake gaishesu cikin nutsuwa, murmushi hjyn hafiz tai ta fara gabatar da matan Hafiz ga hajiyan tata da cewa "hjy wnn itace uwrgidan sa raheema saita 2 gata itace zainab saita uku gata Fatima saita hudun itace basmah" hjyn mecca ko sai fara'a takeyi tace "gasu kam fa tubarakalla masha Allah, Allah shi qare hade mana kanku ya qaro zuri'a managar ciya a tsakani, cikin kunya suka amsa da amin, dasuka tashi tafiya ko har bakin mota suka rakasu nan hjyn mecca ke musu wasa da cewa "Ai da khairat zan tafi mecca danna ga alamun bakuson nisa da ita" zee sukai dariya hjyn hafiz ta dafe baki tace "a rufa mana asiri hjy wnn shine daukan dala ba ganmo inko kikace zaki tafi da khairat mecca ai insha miki Allahu gasu can suma sun koma can da zama wadannan hanta da jinin da kike gani ai basa rabuwa" dariya akayi gun hadda Hafiz kamin daga bisani suyi bankwana suka tafi, har hjyn mecca na cewa zata dawo su qara gaisawa jibi inda gata zata tafi gida sukai mata ftn Allah medota lfy. su kuma suka dawo cikin gida, waje daya suka zauna dukansu suna cin kayan maqulashe khairat na tsakan kanin zee da Fatima kamin daga bisani suka fiddo vidion suna kallo suna dariya, Hafiz ko murmushi kawai yakeyi yana mai yabawa shima. wanshekare kuwa gidan yai saura daga basmah sai khairat, dan heema da zee da Fatima sunje gaisuwa cikin unguwar ta Alhj mu'aruf dattijon mutunin kirki wnda ya rasu yana cikin salla ba ciwon kai bare na qafa. anji rasuwan bawan Allahn nan kuwa ba kadan ba. to shi a tsarin Hafiz bai yarda akwashe afita gida gaba daya ba sai dai in wnn ta dawo wnn ta tafi inbashi zai kai suba duka gidan, to mafarin knn basmah ta zauna babu jimawa da fitar tasu ne khairat ta dawo daga makarantar islamiyya ta safe dayake yau ta kama asabar, tana cire kayan jikinta jikin basmah tazo ta shige gamida furta momy"momy ina su momys ban gansu ba adda mukarram shima" dan rungumeta a jikin ta basmah tayi sannan tace "sunje gaisuwa nan cikin anguwa da kuma mukarram suka tafi" shiru khairat tai kmr mai tunanin wani abu sai can tace "momy wanene ya lashu?" "Alhj muaruf ne wnn farin dattijon mai farin gemu dake bawa yara sadaqa kokin san shi?" basmah ta bata wnn amsar gamida tsayar da ita tana mai cigaba da cewa "khairat bari na kwance miki kan nan naki dan adda salma tace gobe akaiki ta miki kitso irin na yan garinsu" murmushi tai tace "to momy" tana cikin mata tsifar ne taji tace "momy wnn mutumin yanada kilki ko?" "wa knn?" inji basmah ita, kuma tace "wannan wanda kikace ya lashu aina shansa nima d'in, dan kullum ina ganinsha a masallaci in jani ishlamiyyan mu yana bawa yala shadaqan alewa nima yana banu inna gansha kuma" gyada kai basmah tai gamida cewa "eh shi ne fa khairat, yana da kirki matuqa ay shiyasa akeso mutum ya zauna da kowa lfy cikin rayuwarsa domin yasamu shedar kirki ko bayan ransa, lumshe idanu khairat tai tace "momy mlmin islamiyanmu ma yace mala'iku na zuwa wajen gaisuwa dan suji mi ake fada gameda mamacin na dab'iunsa da yana raye dudda sun sani amman yace shedar mutane tana anfani ga mutum koda bayan ransa, nima inna rasu momy Allah sa nasamu irin wnn shedan" zuba mata idanu basmah tai ta rasa miyasa muddin zaka zauna da khairat saita maka irin maganganun nan masu kashe jiki, ammn ynz tariga ta tabbatar lallai hkn a jinin khairat yake, dan haka murmushi tai tace "amin khairat kowa nason haka ay" to Momy kinga in kuka rigani mutuwa zan dawwama ina miku adduan samun rahma shin kema idan na rigaki zaki mun ko?" 'yar dariya basmah tayi tace "sosaima addu'an ay takobin mumine ce" tsallen murna tai ta juyo ta rungume uwar gamida kissing dinta a kumatu tana cewa "yeeh gsky naji dadi yau momy na ta zauna muna yin fira da ita, Allah sa kullum ma haka amin" cikin qaunar 'yar tata itama ta rungumeta tace "khairat ina sonki har cikin raina kunya da fulako ne dai ke tauyeni agaban mutane har nake gaza baki kulawa sosai amman kimin addu'an ko zan rage khairat" 'yar dariya tai tace to Momy, zanyi amman minene kunyan fulako ke nufi?" medota gabanta tai tana cigaba da mata tsifan tace "bari zan fada miki wani lokacin ynz muyi muyi mu gama miki tsifan kan sai nai miki wanka ki salla kici sbinci kamin lokacin islamiyya yayi, hakan ko akayi koda lokacin islamiyya yai ta shirya ta gamida bata jikkar litattafanta har zata tafi sai ta dawo tace "momy har ynz dady bai tashi daga barci ba?" basmah tace "yagajine khairat shiyasa yk bacci mai tsawo HK yk inya kwanta, amman jeki gani ynz maybe koya tashi" tace "to momy bari naje nai masa bye bye" koda ta shiga Hafiz kwance yk still yana barci fitowa tayi tace "momy barci yakeyi har yanju" "to khairat kije sai kin dawo Allah ya kiyaye" "aminn momy" haka ta tafi islamiyya itada direbansu dake rakata har mkrnta snn ya juyo. a islamiyya ta kwantar da kanta a jikin ta sbd jitakeyi kmr bata lfy ma,hatta Mlman sun lura da kmr bata lfy SBD in lafiyan khairat lau to bata yin shiru komi akayi wnda bata gane ba sai tai kokarin tambaya har ta fahimci abin snn. Suna dawowa mkrnta wajen 5 lokacin har Hafiz ya fita, dakin momynta ta wuce da sallamarta, nanta samu basmah na saka lalle a yatsunta, tana shirin zagayawa famfon baya ta wanke dan lallen nada ja sosai, kwanciya taga khairat din tayi a doguwar kujera ta mimmiqe, tace "harkin dawo khairat" juyowa tayi ta kalleta tace "eh momy" basmah tace "kinga su sugar momys dinki sun dawo ay ko?" lafewa ta qarayi ita kanta ta rasa mike mata dadi a jikin ta ko mgn ma batason yi da qyar tace "to momy bari na huta sai naje, nagaji shiyasa nk jin kamar jikins na ciwo" miqewa basmah tai ta shafa wuyanta da bayan hannunta sanyi qalau taji babu zazzabi kuma, cewa tayi "gajiyan dai ce khairat sabida banji masassara ba a jikinki bari naje na wanke lallen na dawo nai miki robbing din jikinki ko zakizo muje tare?" girgiza kai tayi tace "a'a momi jeki nidai ina nan shekin dawo" "to khairat bari naje din" saida ta sunkuyo ta sumbaci for head din khairat din gamida shafa gashin kanta da cikin tafin hannunta sunawa juna murmushi snn ta fita. duka duka batafi minti 10 da futa ba tagama wanke lallen hannunta knn kmr ance ta d'aga kanta setin kofar dakinta,wani baqin hayaqi ta hango yana fitowa a cikin sa. wani azababben faduwa gabanta yai kamin kuma taji qarajin su zee, aguje tabar wajen zuwa cikin gida, bakin kofa ta samesu suna ganinta suka rungumeta dan a tunanunsu ko tana cikin dakin wnn hayaqi ke tasowa to gata sunganta ga kuma mukarram nan Hannun heema inda sunsan khairat na islamiyya to koma miye zai zo da sauqi, gani sukai hayaqin ya qara ta'azzara kankacemi wuta ta kama cikin dakin basmah, kuka basmah tasa gamida nufar kofar tana jijjigawa hucin wutar ya datse qofa ta kulle taqi motsi bare buduwa a gigice tadawo wajen su zee tana cewa "k...khairat. khairat na ciki ynz ta dawo makaranta ku fiddomun khairat, duknsu arazane suka kalleta,dagudu zee da Fatima da heema suka hada qarfi suka dunga dukan kofan cikin qaraji, kuka suke suna kiran sunan khairat tazo ta bude musu kofa, hakan yajawo hankalin maikatan gidan mai gadi da direba suka iso wajen, ba qaramin tashin hankali suka rizqaba take suka kira yan fire service kana suka kira hafiz shima, Zee da suketa dukn kofa har ynz kofa taqi motsi zubewa wajen sukayi suka rungume juna qara sakin wani irin gursasshen kuka mai kashe zuciya gamida qara ambaton khairat, da gudu Hafiz yazo wajen cikin tashin hankali dan kusan tare suka iso da motar ma'aikatan, 6alle qofan sukai suka dinga feso ruwa a dakin aqalla sun kwashe rabin awa snn wutar ta mace, kuma abin Allah dakin basmah kawai wutar taci,durqushewa Hafiz yai yana kokowa da nunfashinsa sanda yaga yan fire sun fito da gawar khairat a hannu ta sanqame mimmiqe, jikin ta yayi wani irin baqiqirin a kone hakama fuskarta takone wasu wuraren har sun fara taljewa haka aka aje khairat qasan falo, aisu heema na ganin gawar khairat a haka gabansu cikin wnn dimautaccen yanayin tuni numfashinsu ya tsaya cak hadda basmahn, to fa daga nan basu qara sanin inda Kansu yake ba, kuka Hafiz ya fashe dashi gamida tatta6a jikin khairat cikin futa hayyaci yk furta "mafarki nakeyi komi, miya faru khairat dakin mamanki babu gas bare ashana miya kawo tashin wuta a cikin sa?!!!! khairat kidawo dan Allah kada ki tafi ki barmu muna tsaka dajin dadinki a cikin rayuwarmu, surutai yadingayi kmr ya zauce, kankacemi tuni gidan yacika da mutane yayinda aka dauke su basmah zuwa asibiti dan dudda ruwan da aka dinga yayyafa musu babu wacce ta farka a cikin su, su hjyn mecca da hjyn hafiz da yn gidan gaba daya suma da suka zo hadda masu sumewa ana watsa musu ruwa suna qara komawa, tashin hankali matuqa ya wanzu a lokacin, mutane danqam qofar gida hadda yara abokon khairat yan islamiyyarsu kuka kawai suke suna fadin "khairat ta mutu shiknn😭" da qyar Hafiz yayi ta maza aka yiwa khairat wanka aka fiddota waje aka sallaci gawarta suka nufi kaita makwancinta na gsky, Abin mamaji dakin basmah gadonta da suturunta basu kone ba ko kadan wuta bata ta6a suba, wutar dai daga Allah ce tazo ga wacce aka qadarto hakan kanta kuma Allahu ta'ala a'alamu, Allah kadai yasan abunda ya faru sanda wuta ta fara ci a dakin har asu na cewa dama khairat ta hau gadon mamarta inda shi wutar bata ta6a sa ba wasu kuma na cewa ai komi zata hau inda kwana sun qare saita tafi, Hafiz kuwa jiyakeyi aransa to wai sanda wutar ta kama wanne hali khairat ta shiga ne? yasan zataita kiran sunayen su ne da sunan suzo su kawo mata dauki amman inaa Allah ya kawo iyakar knn, shi qarin kukansa ma a ynz shine sanda ya farka basmah kece masa khairat Nata nacin zuwa wajensa yana barci bai tashi ba har ta tafi, shiknn ynz karshen ganawarsu knn da khairat a jiya? Wasu zafafan kwallan sa suka dinga d'iga a bisa kabarin khairat daga idanunsa, ya jima yana mata add'ua haka ma mutane snn suka baro wajen yana waiwayen qabarin juya nason kada shi saida yaya nura ya riqesa snn, ahaka ma jama'a wasu na fitowa a makabartar wasu na shiga dandai suga kabarin khairat suyi mata addua kuma, yarinyar tayi mutane na ban mamaki har turereniya akeyi a tsakani. Allahu Akbar, rai baqin duniya, kullinafseen za'iqatil mauti kowane mai rai mamaci ne, Allah baya barin wani dan wani yaji dadi, a wann gabar nake sanar daku reader's cewa tabbas labarin khairat gaskiya ne ya faru da gaske true life story ne agaremu ya faru, muna barar addu'anku gareta Allah yaimata Rahma ita da sauran musulmai gaba daya😭👏🏼 Yah haisam ko fada ya dingayi wa Hafiz akn wnn ai gangancin matansa ne, danmi zasubar yarinya qarama ita kadai bawani tareda ita ynz hk sun hada kayan wuta ne sun barsa a kunne har ya jawo hakan, wnn ai ba rayuwa bace sun canci hukunci kwarai. cikin jan ido Hafiz ya d'ago ya dubesa gamida cewa... . [8/4, 10:38 AM] Xainab Documen: *♨️♨️MATAN HAFIZ♨️♨️*!!! *FASAHA ONLINE WRITERS* F.o.w. Written by. *FOUR GORGEOUS WRITERS* -Raheenat mahmud. -Mmn Abduljalal. -Xayyneb💤💤 (xexen Fasaha). -Matan Borno. *♨️Impacting valuable knowledge and entertainment is our concern.♨️* Bismillahirrahmanirraheem. *Gargad'i* Bamu yarda a juya mana littafi ko ta wacce siga ba tare da izini ba. 48. Cikin jan ido Hafiz ya d'ago ya dubesa gamida cewa "dan Allah yayah haisam kama daina wnn zancen, wnn fa mgnr taka kmr kana yin jayayya da hukuncin Allah ne, wnn lamari a yanda yazo kowa yasan hakan rubutacce ne daga Allah domin babu wani Abu mai kama da wuta dake cikin dakin d wnn nufi ne na Allah haka kuma qaddarar khairat tazo mata fatanmu agareta ubangiji Allah yasa hakan shine alheri a gareta damu baki daya" sosai Yaya haisam jikinsa yayi sanyi musamman daya lura da ynda Hafiz ke mgn yana share qwalla a idanunsa cikin dabara, dafa kafadar Hafiz yai yace "d'an uwa na fahinta amnan ka gafarceni kan mgn ta danai Allah yajikn khairat yasa mai ceton iyace ce" ya fada a fili, take yan zaman makokin dake gefensa suka amsa da fadin "Aminnnnnn ya Rabbi". haka zaman makokin ya kasance har tsawon kwana daya da wuni daya, alokacin kuma zee da heema da Fatima suka farko suma dan ita basmah tun a daran ranar ta farko sune dai sai da suka yi kwana da wuni snn suka farko, aikam nan suka rungume juna dukansu suka kuka Hafiz yayi iya yinsa suyi shiru basmah da heema ne suka fara dangana dankuwa zee da Fatima har suka koma gida kuka sukeyi kowa yazo yi musu gaisuwa sai hawaye, ahaka har akayi sadaqar 3, abbun basmah ma yazo musu k'arin gaisuwa shims nan ya jima yana lallasansu gamida wa'azantarwa danuna musu cewa gaba daya duniyar ba matabbabata bace Inda ma'aiki shugabanmu fiyayyen halitta Annabi Muhammad saw yabar ta babu wani dazai zo ya zauna a cikinta shiyasa kai mutum karage dogon buri a cikin rayuwarka domin rayuwarka Na hannun ubanigiji duk sanda ya buqaceka dole zaka amsa kira sa, to khairat itama kunga knn lokacinta ne yayi na tafiya kuma su da suka tafi ba suyi sauri ba mu da muka tsaya ba jinkiri mukai ba fatanmu dai Allah yabamu ikon cikawa da kyau da imani kuma ahalin ynz a ikirarin nuna soyayyar da kukewa khairat zaku iya juya sa da yawan addua gareta domin ita tafi buqata a gareku ynx fiye da son da kuke mata ba koke-koke ba, ta tafi ba dawowa zatai ba ammn kudaina mata kuka haka nan addu'ankun nan dai ne zai risketa yasata farinciki a makwancinta,,, abbu ya jima yana musu nasiha gamida jawo musu hadisai na mahaqurta a rayuwa saida jikinsu yayi snyi matuqa dan ko tun daga ranar suka rage yawan kuka sosai, addu'ansu kuma ta qara yawa gareta, mutuwar khairat taqara bawasu zee tsoro domin sunqara tabatarwa da rayuwar dan Adam ba komi bace a wajen Allah ynz mutum ynz ba mutum ba, gashi khairat ta zama tarihi a cikin rayuwar su ta tafi ta barsu cikin tsananin hadin kai ga junansu gamida qaunar junansu fisabililla da kuma temakon juna duk ata sanadiyyarta to sukam miyafi su sakawa khairat dashi inba add'ua ba ammn tabbas har abada tarihin khairat bai taba gogewa a rayuwarsu har sai sun kwanta dama suma snn, shima haka ata bangaren Hafiz sautari yakan zauna tunanin halayen khairat dan sauda dama sanda tana a raye yakan rasa shin minene khairat tafiso dazai siyomata najin dadin rayuwa danya burgeta? to ko ya sawo din bata irin juna murnarta nan naturally kmr na yara komi ita tasamu lfy lau yk mata batada zabin komi a rayuwar ta komin qarantar abu gareta bata damuwa akabata zata amsa, sam bata dauki son jin dadin ryuwa ba tasa a ranta ba to sai gashi Allah ya sama bamai yawancin rai bace, sosai yakan jima a cikin sujudarsa ta salla yana wa khairat addua izuwa babban makwancinta, hakama ta bangaren basmah takan share hawaye duk idan ta tuno khairat zuciyarta na gaya mata ashe rayuwr ta da 'yarta bamai daurewa bace? saida suka fara sakin jiki da juna tana burin bawa 'yarta cikakkiyar kulawarta saidai mutuwa mai raba tsakani Allah ya kawo qarshen zaman ashe,takan lumshe idanunta taqara sakin wani sanyayyen 6oyayyenb kuka a daki ita 1, yayinda koda yaushe bakinta bai taba mancewa da aikawa da khairat dinta addu'a zuwa k'abarinta tareda sauran musulmn Allah baki daya ba, kwanci tashi har akayi sadaqar 40 anyi taro sosai gamida addu'oe, aka rarraba abinci da abinsha yayinda kowane kullin abinci da kudi a jiki dubu 5 ga dukkan wnda Allah yabawa ikon zuwa gaisuwan, dan Hafiz ji yakeyi da zai qarar da dukiyarsa gaba 1 a medo musu khairat da ya fimasa sauqi domin zama da yarinya kmr khairat ga ilimi da hangen nesa tausayi ahaka tuntanama qaramarta inaga ace ta girma tabbas hkn ba qaramin alheri bane a rayuwar su da ta al'umma amman yasan inaaaa bamai yuyuwa bace Allah ya fisu sonta shiya basu kuma shiya karbi abinsa kuma mudin ma duk mallakinsa ne duk sanda ya kirayi waninmu dole ya amsa kiranai sarki rabba. haka rayuwar gidan Hafiz tamiqa har yau gashi kusan shekara 1 knn da rasuwar khairat, a cikin watan qarshen shekarar ne kuma Allah ya azurta duk matan Hafiz da samun cikunna murna kamar suyi me kowace na kokarin ganin ta temakawa yar uwarta a sanda laulayi ya taso mata, Hafiz ma yayi farinciki ba kadan bs Allah knn mai kyauta asanada ya karbe khairat sukai haquri kuma gashi ya kuma azurtasa dasamun wasu yayan, waton sultan da sultana zasuyi yan uwa suma, dan har gobe ba subar maganr khairat ba yaran, ahaka ahaka har watan haihuwar su ya kama cikin ikon Allah heema ta fara haihuwar y'aya maza 2 adaren ranar kuma Fatima ta haiho namiji yayinda zee kuma ta haihi namijin itama basmah kuma ta haihu macen, yaran masha Allah Hafiz harda kukan murna yai yana rungumesu gamida sa musu albarka, Allah ya tsara masa rayuwa komi nazo masa daki daki kwarai yake jin dadin kyautar Allah garesa ahakan dan jiyakeyi ma duk duniya babu wanda yakaisa farinciki. ranar suna kuwa sa 5 ya yanka da raguna yaran heema sunci sunan iyayen basmah kmr ynda heema ta buqata asa musu yayinda dan Fatima yaci sunan babn zee itama haka ta alqawarta hakama zee tasawa yaronta sunan baban Fatima, sosai hadin kan matan nasa ke burgesa komi nasu cikin nuna tsantsan soyayyan junansu a ynz maras algus ke gudana a tsakaninsu, yayin basmah ta basu zabin sunan jaririyarta, aiko babu bata lkc sukace amaida mata khairat dan dmn Masha Allah jinjirar khairat CE sak, shiyasa sukai ta murna suna cewa khairat ta tafi khairat ta dawo, mai karatu duk ynda zamu fada muku hadin kan matan Hafiz a ynz abun yawuce tunaninku su kansu idan suka zauna hiran rayuwarsu ta baya sukan dinga yiwa Kansu dariya da takaici na fahintar lallaikm da sunyi abu ammn gashi ynz yazamo tarihi, a wnn lokacin kuma ne Allah ya hada hjy Aisha mamar hamiz da 'yan danfara suka yimata gaba da dukiya hat abin yakusan zamr mata kmr zauci saida addu'oi da roqon Allah aka samu ta dawo hayyacinta, ynz kam komi na arziqinta ya tafi sai abinda Hamiz ya kawo suke amfani dashi, hjy Aisha tayi nadamar kuskuranta nakin talakawa a rayuwa har saida tasamu su abbu ta nemi gafararsu kan tozarcin ta garesu data hana auren hamiz da yarsu ranar daurin aure, suka yafe mata suma snn fa ta fara son kulla sabon zumunci a tsakaninsu a cewarta tanson dorawa daga Inda mijinta Alhj muttaqa ya mutu akai, hamiz ma ya auri auri sister dinsa har sun haihu amman har gobe yana jimamin rasa basmah dayai a matsayin mata, nusaiba ma ta haqura tai aure ta auri yaya mus'ab yyn basmah suna zamnsu abinsu cikin soyayya, dan shims lokacin yy mus'ab kasuwancinsa nata bunqasa. Hafiz har makka ya kai surukan sa wato iyayen matansa ammi da abbu gami gyara musu gidajensu sukam sai faman sa masa albarka sukeyi. Lokacin Hafiz yakai matsayin Major general Na army' dinsu ga kasuwanci yanayi arziqin sa kota Ina qara habaka yake ga temakon mabuqata da yakeyi koda yaushe masha Allah hatta da sansanin 'yan gudun hijira sunsan da zaman temakon major general Hafiz Ahmed gare su. * yau takasance laraba yau kuma Hafiz yabar dakin heema sunjima rungune da juna sai shagwaba takeyi masa gamida rirriqesa tana matsarsa kamar ko yaushe in suna tare salo salon heema garesa na mstuqar narkar da zuciyarsa taqara tsumewa a sonta , mannota cikin qirjinsa yai gamida bada full kisses masu saka nutsuwa kamin yaji tai carab da lips dinsa nan suka hau bawa juna wuta saida suka kwantarwa da juna kwadayi snn yanufi dakin zee dan yimata saida safe dayake darene wuzin 10 ma, saida ta tsaresa yasha fresh milk acewarta ta gyara masu shi shima tana mgnr gamida karkashe masa ido gamida narke masa a qirji tana dan shafa qirjin nasa, kunsan zee din taku da jan hankali baisan sanda ya biye mata ba suka zube kan gado suna mitsir tsikan juna saida suka lugwigwice juna snn suka rabu da tana sa6e da babynta dasuke kira da haidar ta rakosa bakin kofa gamida d'aga masa hannu alamun bye bye saida ya sumbacesu snn ya wuce itakuma ta koma ciki, haka koda yaje bangaren Fatima yimata goodnight saida yasamar mata relief snn kuma yajima ana wasa da babynsu da suke kirada dady snn dazai tafo hadda masa kashedin kada ya zautar da qanwarsu yau (basmah take nufi) dan a cewarta taga alamun kmr ya sha zaqami ne yau, tana mgnr cikin tsokana shiko da yar dariyarsa ta muskilancin sa yajawota gamida cewa "OK bari nafara rage zaqamin akanki sai in tabbataz da nasha ko ban sha ba... Ay kamin ya ida mgnr har ta juya bedroom dinta da gudu ta riqo dady a jikinta tana dariya gamida cewa "sry yallabai goodnight Sweet sleep" haka yanufi dakin basmah cikin jin dad'i, wani sanyin dadi daya shaqa saida ya lumshe idanunsa komi nata mai kamshi kamar sauran, saida ya sumbaci little khairat dake barci cikin dan baby bed dinta da yake mukaram yaje Hutu gidan hjyn Hafiz shima wajen su sultana,. ahaka oga Hafiz ya lallabo gamida haurowa gadon ya shige jikinta gamida rungumota qam, tana jinsa tai lamo tana sauqe numfashi kadan2, saida taji yafara shinshinata ne gamida yaye yar sleeging dress dinta ya jefar yafara murzata fa snn ta sauqe dogon ajiyan zuciya gamida qara narkewa a jikinsa, a shwagwa6e tace "please yah Hafiz barci fa.... "shihhh ya furta mata yana mai bin cikakkun qirjinta da kallo kmr bata taba shayarwa ba, murmushi yai gamida sakin ajiyar zuciya batai aune ba sai jitai ya cika hannuwan sa da dukiyar fulaninta ya fara wasa dasu yana rad'a mata a kunne cewa " babyn Hafiz kominki yana qara bunqasa gaki gard'inki ma kullum qaruwa yakeyi fadamun miye Sirrin uhm ko saina siyi mgnr snn?, murmushin qasan lips yai yana mai bin fyskarta da kallo,simple makeup dinta ya matuqar burgesa, riqo fyskarta yai yace "nabiya kudin wnn kwalliyan zaqin zuciyata" turo baki tai shikam hakan ya bashi dry yace "oh sorry nafa mnta ashe fa babyn tawa hjy CE komi soja yai mata saita biyasa bata buqatar tallafinsa gareta sbd ta tsanesa a ratuwarta, yayi mgnr gamida kanne mata ido, yace koba hakan bane babyn Hafiz?" kukan shagwaba tasaki sabida tasan tsokanarta yakeyi gamida tuno mata sanda ya biyawa abbu kudin aikinda akai masa hospital din dadynsa, wanda shi kansa abbu sai daga baya yasan Hafiz ne yabiya daga bakin basmah, kamota yai yana dariya. itako cewa takeyi "Allah ko yah Hafiz kadaina zanyima kuka, ai ni ynz bnda gwani kmr soja, soja na shine jigon rayuwata dajin dadinta gaba daya" had'e fuskarsu yai waje daya hana jifanta da wani sihirtaccen kallo yace "are you sure Baby na?" dage masa gira 1 tai, lumshe idanu yai ya kwantar da ita jikinsa yana yana shafa bynta yace, my pleasure, amman fa ina binki bashi na tambayeki miye sirrin kinki ban amsa?" yayi mgnr yana sakar mata isakan bakinsa mai dumi a kan kunnuwanta. cikin jin kunya tai saurin boye fuskarta a kirjinsa tana jan gashin kirjinsa cikin wani salo ta furta "jeka tambayi adda salma wann...." murmushi ya kufcemasa gamida cewa "Ok kamin na tambayi adda salmar bari nafara tanbayanki ke" kamin kacemi tuni yafara playing Bob's dinta a bakinsa gamida rude mata jiki da salonsa mai gigitata gamida fiddata daga hayyacinta, dayake itama ta horu da horonsa babu bata lokaci ta dinga tayasa aiki ba qaqqautawa, jiyarda junansu dadin sukeyi kota ina ranar saida basmah ta raina kanta dan saida Hafiz ya nuna mata soyayyar dahar abada bazata taba manceshi ba snn fa ta samu ya qyaleta, daga qarshe suka shiga wanka dan ko awajen wankan wata soyayyar ce suka dinga kwasa har kukan dadi saida sukaiwa junansu snn suka fito rungume da juna, sukasa baby khairat tsakiyan su ahaka sukai barci cikin farinciki da nishad'in rayuwa. kwanci tashi basmah ta daura daga karatunta data tsaya Na secondary cikin ikon Allah ana kwana ana tashi saigashi tacika burinta ta sanadiyyar mijinta Hafiz daya bata gudunmuwar hakan, wato ta zama cikakkiyar 'yar jarida koda yaushe take gabatarda program mutane baqaramin zakwadin hkn suke ba maza da mata kuwa domin kwarewarta gamida karya harshenta na iya mgn hakan ba qaramin janyo mata farin jini yaiba ga al'umma, Hafiz na matuqar kishin matarsa ammn baison rabata da burinta na aikin dan farincikin iyalinsa Nada matuqar amfani agaresa, musamnn yawancin program dinta na addini ne da wayar wa da jama'a maza da mata kai kan lamaran rayuwa a harshen larabci dana Hausa har dai zuwa na turancin, fatima na zuwa aikinta har ynz na asibiti zee ko cewa tai ita kam bata buqatar aiki zata zauna tana kula musu da little khairat da sauran yaran su a gida. dadare haka zaka same su suna waje 1 sunata firar rayuwa abun gwanin ban sha'awa. qawayen su zee Fatima da ramlat suma sunyi aure ammn ba gari daya suke dasu zee ba, Hafiz soyayyar matansa kullum qara ratsa sa takeyi yakan rasa mima zaice akan soyayyar su daqe qara shigansa domin zmn lfy shine jin dadin rayuwa to shi ynz Allah ya hada masa kan iyalansa shikam dai sai dai yace Alhamdulilla Ahmdlla Alhmdlla. *To muma marubutan matan Hafiz munce Alhamdulilla,* *duka duka nan muka kawo qarshen labarin matan Hafiz mun gode Allah daya bamu ikon gama labarin matan* *Hafiz lfy kura kuran dake cikin Allah yafe mana na ladan kuma Allah yabamu yabaku masoyanmu,* *anan zamuyi bankwana daku muna muku albishir da nan da bada jimawa ba insha Allah littafin xexen fasaha na nan zuwa gareku,* *Labari ne mai cike da wani zazzafan salon ta na daban zai zo muku sabo dal dashi a cover dinsa kada kusake abaku labari.* *Mungode da ta'aziyyar khairat da kukai mana marar iyaka Allah saka da alheri 'yan uwa👏🏼👏🏼👏🏼😭* ~Tammat bihamdilla~ ~4 writer's na gaida masoyan su matuqa kauna cumu cumu irin d'ari bisa d'ari din nan walla👩‍👩‍👧‍👧😍🤝~