[11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 _WRITTEN BY ✍🏼_ *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* ® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ '''“In the Name of Allah, the Most Beneficent, the Most Merciful.''' *Awwnnn we're back again!!!!💃🏻* *Vote me on wattpad* @Freshummieyxeey *PAGE 1 ↔ 5* Tana Zaune a dakinta ita kadai tanata faman rubuce rubuce Dare ne sosai kusan biyu saura gari yayi tsit bakajin komi sai rugugin hadari dayake haduwa Zeenatu kenan jajirtacciyar "yar jarida wacce takasance batada tsoro a ckn ranta arayuwarta bataki tayi qunar bakin wake ba inhar zata cimma burinta Inta d 'anyi rubutu jim kadan saita dakata tayi tsai da ranta ta kalli silin din dakinta kana taci gaba Ahanakali aka turo dakin aka shigo Ta dago kai da sauri takalli me shigowar Mahaifiyar tace gwagwgo Sa,a "Yanxu ashe bakiyi bacci ba zeenatu har yanzun kinata faman wannan rubutce rubucen naki na wahala ayi mutum baxai hutawa ransa ba nifa gaskiya nafara tsanar aikin nan maku zinatu domin bakya hutawa ko kadan kuma bakya kallon hatsarin dake ciki ina dalilin hakan. Zeenatu tayi murmushi tace da gwagwgon " kwantar da hankalinki gwagwgo na yanzu xan ajiye nakwanta dan allah kidaina damun kanki da Tsaurin da aikina kedashi Duk wani abu na hatsarin ciki da yardar Allah bazai kusanceni ba kiyita min addu,arki nasan Allah zai tsareni "To hakane Allah yatsareki da tsarewarsa Amma nikam yanda nakejin wasu "yan jaridun ke shiga taskun rayuwa inajiye mk tsoro yar nan da zaki ajiye wannan aikin ki sami wani da zanfi farin ciki. Zeenatu tace " oh kash gwaggo kenan yaushe zanyi kasadar ajiye aikin dana samu awahalce haba ai yanda ma nake kaunar aikin jarida banga abinda zaisa na karaya kona fasa yinsaba ai duk tsanani yana tareda sauki kin manta wahalhalun dana sha kafin nasameshi ? Kin manta irin gwagwarmayar rayuwar da nayi gwaggo akan karatun aikin jarida ke kanki kinsha tausayan akan fafutukar dana ringayi wajen buga bugar ganin nakammala karatuna kema ai yau innace nadaina aikin jaridar nan saikiyi min fada ko kin manta tun ina karamata nake sha,awar naga nakasance *"YAR JARIDA ne*? Gwagwgo taja ajiyar gwauran numfashi tace "to ya zanyi dake yar nan amma gaskiya ina ckn jin tsoron yanda kike kai dare kafin kishigo gida tunda kince wani xubin bakya samun abin hawan dazai shigo dake lungun nan namu gashi antaba biyoki kwanaki abaya kartai Allah yasa kika farga dasu Allah kuma yatsareki kk tsallake rijiya da baya Zeenatu tace " hhhhmmm wannan abun ai ya zama shudadde kima daina tunashi ya wuce guna sau fatan Allah yatsare ni agaba. " to Amin Amin dai, yanzu dai yakamata ki kwanta haka Zeenatu ta ajiye biron dake hannunta tace " to gwagwgo na yanzu ma kuwa zankwanta da sassafe naci gaba don da wuri zan futa ma. Gwagwgon na futa ta kwanta akan katifarta Tana kwanciya tahau karanta addu,ar kwanciya bacci Ckn minti biyar baccin yai awon gaba da ita. Awa daya da kwanciyar baccinta ta farka afirgice tana salati da addu.a Mafarki tayi me ban tsoro Tagantane ackn dokar daji tanata gudu kanta ba dan kwali kafarta ba takalmi ga wani plate C.D ahannunta Da alama akan CD din nam suke binta Domin data fada kan wani katon dutse suka cimmata duka suka kai mata suna cewa ta basu plate din Da taki basune suka daureta da igiya hannayenta abaya da kafarta sukaiwa daurin Suka dauki CD din suka tafi suka barta adokar dajin nan Yayinda wata kura ta tunkarota a yunwace tayo kanta zata cinyeta Adaidai lokacin da kurar ta bude baki xata cinyeta alokacin ta farka afurgice Gumine yaringa keto mata tahau sarcewa Adai dai lokacin taji ankece da ruwan sama tun hadarin daya hado da daddare ne ba,ai ruwan ba sai yanzun Ta tashi ahankali cikin sanyin jiki ta saki labulan windonta ta rufo windon saboda feshi dayake shigo mata Har akai sallar asuba bata komaba Alokacin ruwan yatsagaita sai yayyafi Tayo alwala tadawo daki tayi sallarta ta nafita tukunna ta bada farilla Ta dade tana yin addu,o,i Afarkon abinda yafara taba mata rai tun farkon fara aikinta da batafi shekara uku da farawa ba Mafarkin yau yataba mata xuciya yasata ackn tunani da wuya inba wani abune zai faru da itaba Dayawa takanyi mafarkin abu kuma sai taga yafarun Mafarkin yau yabata tsoro matuqa gaya Tayita addu.a akan Allah yai mata tsari yakawo mata sauki ackn lamuranta ya tsareta da tsarewarsa Karfe takwas harta karya tayo wanka ta shirya tayiwa gwagwgonta sallama tafuce gun aiki. ••••• ><<><>>< •••••• Mallam yusuf nadabo shine mahaifin zeenatu asalinsa dan Nijar ne Buxune farkon zuwansa garin kano yafara aikin gadine agidan wani hamshakin me kudi Alh badamasi A ckn unguwar Allah ya hadashi da matar daya Aura sa,adatu wacce take tallan goro kullum agunta yake siyawa Allah kuma yahada soyayyarsu Sa,adatu me halin kirki iyayanta talakawa ne sosai Watansu biyu dafara soyayya aka daura musu aure Gado kawai sukai mata da sif babu sauran kayan adon daki basuda hali Kayan gadon ma saida yabada sadaki da abinda suka tara shiyasa shika samu damar siyan kayan gadon da katifa A boys quaters yasami matsuguni Nan aka basu su zauna muddin rai Shekararsu biyu atare suna zaman Aure Allah yabasu haihuwa suka haifi namiji Haruna sunan dan Shekararsa daya da rabi ya rasu rashin lfy yayi kyanda ce tai masa kamun kaxar kuku Saida sukai shekara biyar sannan Allah yabasa Zeenatu yar baiwa Alokacin kuma Allah yasa mallam yusuf yasai gida na kasa ackn gari me dakuna biyu karami Shine musabbabin komawarsu gidansu Zeenatu nada shekara goma aduniya Allah yayiwa mahaifinta rasuwa Akwai wani hari da yan fashi suka kawowa Alh badamasi har ckn gida " yan fashin babuji ba gani sukaita harbe harbe a ckn gidan Sun kwashi kudade da sarkokin gwal gun matan Alhajin Yayinda suka harbe Alhajin da matarsa da take tare dashi aranar Amaryarsa knn uwar gidan uwar yaransa tana sashenta takulle itada yaranta k'anana dan babban d'anta mudansir yana kasar waje wani cikin " yan fashin sunxo futa yakyallo baba buzu aboye abayan dakinsa yana karkarwa aituni babu imani aransa ya sakar masa bundiga aka Ko shurawa baba buzu baiyiba yafadi kashirban jini nafuta akansa yamutu. Tun rasuwar mahaifin zeenatu gwaggo sa,ade ta shiga halin ha,ula,i na masifar talaucin rayuwa Domin iyayanta sun rasu sai dangi kalilan dama ita kadai suka haifa Dataga bata da gata saina Allah bata zauna ba itanma tahau neman nakanta Itace yin wankau da surfau harda wanke wanke agidan masu hali Ahakan ta raini diyarta zeebatu tabata tarbiya me kyau kana taringa fadi tashin yanda zata tallafa mata wajen ganin tayi karatun pri. Da sakandare Ckn ikon Allah da tallafawarsa kuwa ta kammalasu Itakanta zeenatun dake meson karatu ce bata zama raguwa aneman nakantaba Tunda tasayo foam a legal na mass com Shikenan ta baxama aikatau gidajen masu kudi Gida biyu takewa aiki Akwai gidan da take xuwa daga takwas din safe tayi musu wanke wanke da share share saikuma ta tafi gidan da take yi musu abincin rana da wanke wanken gidan yawa ne bata baro gidan sai uku data dawo kuma zata wuce islamiyya Da Allah yasa aka kafe tagano sunanta sai tahau shirin fara karatu Anbata admission kudin data tara da wanda mahaifiyarta ta tara haka ta hade taje banki ta biya dubu ashirin da uku Dayake partime ce juma,a asabar lahadi zata ringa zuwa sch din Bata saki gidajen aikin nataba saidai aranar makarantarta sun daga mata kafa sai raguwar albashi data samu tafara karatu da taimakon Allah har sukaxo semester din karshe bataci karo da abinda zai tsaidata karatunta ba burinta yakusa cika nason xama *" yar jarida* bata taba samun carry over ko absent ba Allah kuma yana rufa mata asiri da an bukaci kudi kona handout ne tana samu Abinda tafara cin karo dashi arayuwa shine nayanda megidan datake aiki yakawo mata farmaki nason yai mata fyade Aranar tashiga tashin hankalin da bata taba shigaba Da taimakon Allah da karfin da take dashi ta ceci kanta ta dau kwalba tai masa rotse ta gudu dake matarsa ta tafi asibiti sassafe uwarta aka kwantar Tun daga ranar bata sake zuwa kowanne gidan aiki cikiba Tofa tundagana komi yafara tsaya mata cak Abinda zasuci yafara gagararsu harsai in gwaggo ce tasamo kalaci agidan aikinta Da abu yai abu zeebatu kurar ruwa ta samo ta haya tazama " yar garuwa karfi da yaji Hijab take sakawa bata saka gyale sassafe tadau kura taje gidan ruwa tayi lodi ta biya ta tafi kaiwa kostamominta gidansu Gidaje biyar take kaiwa ruwa subiyata Awnnnnn bari mu tsaya anan Muje zuwa [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ # WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM # IG PML WRITERS # https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 # http://maryamsbello.blogspot.com *PAGE 5 ↔10* Gidaje biyar take kaiwa ruwa subiyata Arana kullum takan sami dari biyar banda wanda take balance da kudin ruwa datake biya Hakan sai yafiye mata kwanciyar hankali tana yin duk abinda yataso asch Sannan batajin kunyar yan unguwa ko surutun mutane baya gabanta Bata kuma taba damuwa ba dan samari na gudunta gata dai kyakykyawace son kowa ita ba fara ba ita ba baka ba chokulet kala ce gata da gashi har baya Hakan yana mata dadi sana,ar tata tunda suna samun abinda zasuci sannan karatunta natafiya ba gargada Saida taga sun zana jarabawar karshen semester daga ita sai futa Hankalinta ya kwanta dataga tafito da result me kyau higher credit Batai kasa aguiwaba ta nemi admisaion a B.U.K Allah ckn ikonsa tasamu Level two tafara shekara biyu nanma tafara gwagwar maya nakaratun taba maida hankali dole tabar garuwa tunda kullum tana sch sai weekEnd nema take futa kasuwa tabi layin neman dako ko kuma tayiwa wata me abinci wanke wanke tabiyata akullum Kai! Jama,a zeenatu taga rayuwa duk abinda tasan zata samu kudi na halak tasayi wanda namiji xaiyi itama takanyi batajin kunya kuma baya gagararta Da haka Allah yasa ta gama karatunta a BUK Saikuma neman aiki shima taringa bulayi tana fadi tashi a ma,aikatun datasan zata dace Saida tashekara ta samu ta dalilin Npower Tafara da shekara biyu tasamu ci gaba aka kaita gidan radio sannan tana lekawa kusan kullum gidan jaridar dake sa.adu xungur bata yin nawa agun aiki jajirtacciya ce duk inda tasan zata samu rahoton daxai futo da ita zuwa take taga tacimma burinta °°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°° Washe gari Dawowar ta kenan daga gidan radio takai wani rahoto data samo adaren jiya na barayin da aka kama sunshiga gidan wani dan kasuwa sunyi sata ankamasu harma tadauki maganarsu sannan yan unguwa sun musu dukan kawo wuka Da "yan sanda aka kaisu asibiti don ayi treating dinsu na jina jinan da akai musu Agajiye ta dawo tana zaune tana har hada wasu files taji anturo kofa da sauri anshigo Ta daga kanta ta xubawa wanda yashigo office din idanu baba masinjane Da sauri ta tambayeshi " baba lafiya meke faruwa ? " hjy zeenatu ga wata baiwar Allah can taxo mana afurgice tana wani hali tana neman taimako akan kidauki rahotan maganarta asaka aredio sbd wani ne yacuceta yaiwa yarta fyade kuma basu bi takansuba sukai musu wulakanci kitaimaka ki hadasu da yan sanda xeenatu taji tsikar jikinta ya mutu ta rintse idanu ranta ya bace xuciyarta ta dugunxuma tace da baba masinja " kaje kashigomin da matar yanzun nan. Da sauri baba yajuya yafuta Matar ta shigo afirgice tana sharce hawaye rikeda yarta da batafi shekara taraba yarinyar ma kuka takeyi Zeenatu ta rikita ta kuma tsorota da ganin yanda akaiwa yarinyar mugun rauni alamu ma sun nuna ba sau daya yai amfani da itanba Takalli mahaifiyarta da tausayawa tace " baiwar Allah bani bayanin yanda abin yake. Ta tsagaita da kukan tana fadin " walh "yata ce kinganta nan shekararta tara aduniya babu tasa nakaita aiki gidan masu kudi tana musu wanke wanke da "yan abubuwan gida wata uku knn, sai yau dan masu gidan ya cutar mini da ita dana kaita baya gari to ya dawo awatannin aan kuma dama anata fadar irin barnar da yakewa yaran mutane sa kuma yanda yake cutar da mutane atiti inya taho amota babu kuma yanda talaka zaiyi dashi. Takarashe maganarta da kuka Sosai zeenatu ta tausaya mata saida ta fudda hawaye dataga irin barnar daya aikatawa yarinyar me suna Aisha Duk jini na bin kafarta dakyar taje iya daga kafafunta Take zeenatu tayi yan rubuce rubuce dama tadauki record na voice din matar Ta umarci matar data dauki yarinyar suje gun " yan sandan gidan jaridar Koda jami,an tsaron ma suka gani suma sun girgixa suka kufula suka tusasu amota sai gidan Alh badamasi Saida sukajene ma taga ashe gidan da mahaifinta yayi gadine inda aka kasheshi Batasan yaran gidan ba balle ma wanda yai aika aikanma aturai yai karatu bai dade da dawowaba Da suka shiga dame gadin suka fara zantawa yai musu bayanin abinda yasani baice yaga tabbas ba don tsoron kada akirashi sheda kawai abinda yace yaga shigar yarinyar gidan saikuma fito da ita da akai sannan yaga xuwan uwarta agigice amma baida tabbas din mudansir ne yai mata Zeenatu tace dashi to ko yasanshi da makamancin irin wannan halin? Sai yace " walh banace ba mutumin ma da bai dade da dawowa kasar ba balle ayi masa wannan shedar zur din. Da zeenatu tagano kamar yana son ya xillewa mgnr ne saita kyaleshi suka shiga ciki Polisawan har ciki suka shiga domin su danko mudansir Abin bai basu wahalaba domin sunci karo da mukhtar me meyi musu ban ruwa agidan Shiya nuna musu sashin mudansir din Da zeenatu ta kebe dashi tana tambayarsa ma saitaganoshi atsorace yake amma da alamar bakinsa akwai magana Tajashi can bayan gidan data hango lungu Takalleshi tace " bawan Allah yasunanka? " sunana mukhtar " " to mallam mukhtar meka sani a kan wannan lamari mezaka gaya mana wanda xamu rika amatsayin shaidar da xamu kama mudansir? mukhtar yai wiki wiki yahau in ina Tace " kwantar da hankalinka mukhtar baxan taba tona maka asiriba balle inkiraka kotu sheda. Nan yatsaya da kafafunsa dayaji hakan daga gareta yasamo nutsuwa ajikinsa yakalleta yace " ni da kk ganni aikina agidan nan shine ban ruwa da gyara fulawowi tun bayan rasuwar me gidan nan nake aiki agidan nan mudansir da kk gani ba karamin kwallo bane yai matukar takura mana agidan nan har korata yatabayi mahaifiyarsa ce ta dawo dani ba a son ransaba A rana irinta yau dama baya futa koiba Inata xaga gidan nan ina tsaftace shi naganshi yana shige da futa tamkar bashida gaskiya Sau biyu ma muna hada idanu dashi Danaga dai abin nashi yai yawa sainabi bayansa naga yashiga sashen da Aisha take kwana Bama kullum take kwanan ba sai ranar da zatayi ayyika dayawa sannan take kwanan gidan To danaga yashiga sainayi saurin futowa nabi ta bayan dakin na labe a windo Dayake akwai yar kemera atare dani tuni nafara daukar hotonsa ta windon batare daya ganniba Saida nayi musu kala goma sannan nabar gun bandaiji abinda yake ce mataba saidai naji yarinyar tana cewa banaso!ni banaso kadaina!! Zeenatu taja ajiyar xuciya tareda dauke bututun maganar daga bakinsa Tace " nagode malam mukhtar da bani hadin kai da wannan gudunmawa ina fatan kuma xaka bani camera din domin insami damar warware abubuwan cikin sauki Mukhtar ya gyada kansa yace " gatama a aljihuna . Ya zura hannu aljihu yaciro ya mika mata Ta karba tana masa godiya suna nan tsaye saiga jami,an tsaro sunfito da mudansir hannunsa da ankwa sai wani hade rai yake yana zare idanu Mudansir yakurawa zeenatu idanu tamkar yasanta awani waje Itanma shi take kallo kallo na tsana da k'i Sun fita bakin get suka duri ckn motocinsu dama ita zeenatu da motarsu daban bata "yan sanda bace itada uwar Aisha suka shigo wani dan jarida ke jansu Mudansir dakyar ya shiga motar yan sandan me budadden baya saida wani dan sanda yakwala masa bindiga aguiwowi tukunna yashiga "Yan unguwa nata kallonsa yara da manya ana tur da halinsa abinda yaguda kenan shiyasa yai musu gardama wajen fitowa Kai tsaye aka wuce dashistate CID sannan aka tafi kai Aisha a sibiti. Zeenatu ta tausayawa Aisha yarinya karama anrabata da budurcinta tabbas saita kwato mata yancinta saitaga mudansir ya wulakanta koda zata rasa aikinta.... 2hrts.....Zeenab [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ _We're back🤸🏻‍♀, hope anyi Sallah lafiya, Allah ya maimaita mana..... Dedicated this page to_ *Miemie bee👄 Fans* We love you plenty😍😍 Follow me on Wattpad *#FreshUmmieyXeey* *PAGE 20↔25* Tana nan Zaune tsuru ta takure jakarta na hannunta Bata dawo hayyacin taba ballantana ta fahimci a inda take itadai gatanan ne kamar mutum mutumi jikinta amace ruwan sihirin da aka fesa mata bai sake taba wani dum! Takeji akwanyarta Karfe takwas na dare kwamanda yatako dakansa zuwa dakin da aka ajiye zeenatun Sarkin daki yana daga kofar dakin ta waje yana gadinta Ya bude masa dakin yashiga Ya kunna fitilar dake hannunsa daya shigo da ita Ya hasketa yataka har inda take akuryar dakin Idanunta arufe tamkar me bacci Abune akwalba ya tsiyayo ahannunsa ya yarfa mata a fuska Aiko dai tayi furgigit ta mike tsaye tana zare idanu Dakin ta fara karewa kallo kana ta dawo da ganinta gareshi Suffarsa babu kyan gani ya firgitata sosai saida taja da bayama Ta kare mishi kallo bak 'i ne sosai kansa sai kyalli yake ba gashi kona kwayar zarra Ga manyan idanunsa kamar sa fito waje Hancinsa kato tamkar na boto rami bakinsa wawakeke lebensa kamar ganda Fadin fuskarsa baxata misaltuba Gashi kato irin masu fadin nan tamkar wani basamude Tayi karfin hali tace dashi " mallam waye kai ? Yayi dariya yace " kizauna tukunna sai ingaya miki koni waye " Bata yarda dashiba ta sake watso masa wata tambayar " Dan Allah ka gaya min kai waye kuma ina ne nan wayasa ku ku kawo ni nan din? Jin ta watso masa wadannan tambayoyin rututu yasa shima ya mike yace da ita " to tunda bazaki zauna ba bari na tafi kawai duk randa na sake dawowa na amsa miki tambayoyinki. Da taga da gasken tafiyar zaiyi tuni ta zauna tana fadin " shikenan na zauna fadamin . Yajuyo ya zauna shima Yace " kinutsu zeenatu zan miki wasu tambayoyi nima. "Kintuna wanda yai mk waya tafi biyar kk ki dagawa da kuma turo mk sako kika dawo da reply kikace mishi wawa mahaukaci ? Tajim tana tunowa can data tuno tace dashi " natuna mana wani ne da zai rainan hankali... ya katseta da cewa " to ai gashi gabanki. Ta zaro idanu Yagyada kansa yace " kwarai nine naturo mk sakon nan nakuma saka aka dauko min ke domin wannan me dan sahun da kk hau yaro nane saida muka nemi gidanku ma tukunnan yataho gun aikinki Mamaki fal cikinta haba no wonder mana bai zuga mata kudin da wasu ke zugawa ba indare yafara kawo kai don inhar yamma tayi sosai masu abin hawa tsada sukeyi sbd go slow Yakatseta da fadin " kinyi mamaki ko? Ta baki gama mamakin bama har saikinji abinda yasa muka kawo ki nan Tambayar daya sake watso mata ta furgitata ce mata yayi " ina camerar da aka dauki mudansir da yar aiki? Ta furgita ta raxana ta kuna fara daukar haske Tace dashi " wace camera kuma ? Ni bansan da zancen taba. Yayi wata shakiyyar dariya yace " karya kikeyi domin tana hannunki ayanxuma nasan tana tare dake kuma baxan miki ta karfiba da hannunki da yardarki dole zaki bada don banayiwa mata ta karfi saidai ina me baki shawara daki mikota ckn lumana don inhar kikai mana gardama to tabbas kome na iya faruwa akanki. Tace " ni babu abinda ke hannuna kawai ku barni na tafi ku nemi camera acan inda kuke ganin zaku samu ato. Ya gyada kansa yace " to tunda haka kk ce zantafi zan barki kiyi tunani akan bayarwarki fitarki ko hanawarki zamanki na wasu shekaru ko ince ba ranar fitar ma. Yana gama fada yatashi zai tafi Da sauri ta mike tayo gunsa tana kuka tana fadin " dan Allah kayi hkr kataimakamin kabarni infita inkoma gida walh babu camera aguna Yace da ita " naki wasa ne " yammata kima sani wannan dakin yazama naki na din din din gara ma kifara sabo dashi ga toilet can gefenki sarkin girki zai kawo mk abinci yanzun amma kisani sau biyu muke bada abinci inkinci na safe to sai na dare kona rana ba yanda bata yiyuwa inzamu fita aikin dare to na rana zaki samu tunda da dare bamanan inko bazamu fitanba to zaki iya samun na daren. Ya juya yafice daya gama mata bayanin Ta koma ta zauna ta takure ta kankame jakarta ajikinta domin camera din tana ciki bayarwa ne kawai bazatai ba koda zasu kasheta domin camerar nada matukar muhimmanci agunta sannan kuma ita zata taimaka ayi shari,a ckn sauki Sai ayanzu ta gano makasudin dayasa aka kawota nan da alamar ma dasa hannun mudansir ack Itako tasha alwashin duk rintsi duk wahala saita fita a gidan nan kuma da camerar kota halin ka'ka...... Zee'nab 💘 [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ ```Always listen to your heart. Its on your left side but it will always be RIGHT``` *Vote me on Watpadd* _@FreshUmmieyXeey_ *PAGE 10↔15* Saida zeenatu ta tabbatar anyiwa Aisha dinki akan idonta an rubuta magunguna ta karbi katin tagarxaya pharmacy ta siyo musu da kudinta sannan suka rankaya state CID da aka kai mudansir Anfito mata dashi anbasu guri daga ita sai shi sai Aisha da mahaifiyarta agun tambayoyi take son tayi masa Babu ko fara,a afuskarsa yana mata wani kallo mara ma,ana Zeenat ta kara masa abin daukar magana abakinsa Tace dashi " mudansir kake kowa kasan wannan yarinyar? Ta nuna masa Aisha Ya kalli Aisha a wulakance yace "E, nasanta mana Aiki take agidanmu. Ta gyada kanta tace " wato dan tana aiki agidanku shine kasami damar lalata mata rayuwa ko? Ya harzuko mata da fadansa "akace miki ni nayi mata hakan, wato sharri zakiyimin ko, to ta Allah ba takiba. Tayi murmushin yake tace " cool down mudansir bana nufinka da sharri domin inada kwakwkwarashaida akanka. Yace " wacce shaidace dake? Ta nuna Aisha tace " wacce kayiwa Aika aikar ma shaida tace gatanan. Takalli Aisha da take mutsitstsika idanu " Aisha ko zaki iya gaya mana wanda yai mk fyade. Takara mata bututun mgnr itama Aisha tace " wannan ne "! Ta nuna mudansir " walh shine, dama yasha kawo min farmakin, yaune dai yafi karfina yadanne ni yaimin ta karfi kuma Allah ya isana. Zeenat ckn tausayawa tadawo da abin mgnr bakin mudansir tace " kaji abinda aisha tace ko itanma sharri tayi maka? Ya gallawa Aisha harara yace " wannan ku kuka sani bansan wannan zancen ba don ban taba aikata zinaba balle har takaini ga yin fyade sharri ne wannan karya take min. Zeenat ckn takaici tace " to idan itan ma datayi maka tayi maka karya ai dhaidar hoto zai nuna gaskiya don camera bata karya. Ta ciro yr camerar ta hau nuna masa Ckn mmki yake ganinsa kuru kuru akwance akan Aisha hotunan sunyi kala biyar ra,ayil ain shine yana aikata mata fyden Ya girgiza ya tsorata don baida wata mafita tabbas wannan hoton na iya kaishi gidan yari na tsahon shekaru shikuwa yasan amatsayinsa na big guy in takaishi ga hakan angama masa toxarci asirinsa zai tonu kowa zaiji abinda yyin. Data tabbatar yagani kuma fuskarsa ta nuna alamun tsorata sai tayi murmushi tace " kagani ko kuma nasan ka yarda dan haka kajirayi hukunci dai dai abinda ka aikata sannan kasani kowa zaijika aradio ayau ba sai gobe ba zakuma kaga abinda za.a yi maka ta yanda masu aikata mugun aikin nan irinka xasu ji suma su kuka da kansu. Ta mike taja hannun Aisha suka fuce mahaifiyarta ta rufa mata baya Cixon yatsa kawai yake tabbas wannan yarinyar zata masa sanadin rayuwa yaji yatsani zeenatun yanzu kowa zaiji abinda yai knn. Tabbas zaisa ayi maganinta zaibada ko nawa ne kuma don abar mgnr A ranar zeenat tabada wannan rahoto agidan redio har shifting dinsa akayi aka jishi adaren agidajen radios har biyar Mutane sunji mamakin wannan abun Antausawa Aisha sosai bayama da akaji muryar mahaifiyarta tana magana tana kuka ga muryar Aishan tana fadin abinda yai matan Maganar mudansir kuwa da yayi taja masa tsinuwa da tofin tsiya gareshi Koda mahaifiyarsa hjy Zainabu taji ansako zancen aradio ba karamin girgixa tayiba tayi zaton maganar bata kainanba taxaci za,a rufetane tunda tabada cin hancin dubu ashirin lallai yakamata tayi wani abun akai Kafin abun yazama babba Itada kanwarta hjy Zulai sukaje har can state CID din suka sami manyan jami,an tsaron akan maganar wani ma,aikacin yace " agaskiya hjy saidai kiyi hkr domin wannan maganar ta zama babba tunda har manyanmu sunji kuma ansaka hannun za.a turashi kotu domin yanke masa hukunci. Hawaye ne yaxubo mata akunci yanzu mafi soyuwar dan natane zaiyi zaman kaso lallai dole ra tashi tsaye akai don baxata ita jurar taganshi ckn wani hali ba Kafin su tafi saida suka kebe da wani ma,aikaci wanda abin yake ahannunsa tabashi dubu hamsin tana kuka tana neman taimakon sa Yatausaya mata ainun ganin yanda tazama Yai mata alqawarin kan cewa baxai bari aturashi kotun ba zaisama masa lauya yatsaya kan abin har su cimma burinsu amma tabari maganar tayi sanyi Nan hankalinta yakwanta taita masa godiya sukaja mota suka tafi ******* ****** **** Anshiga kotu Aranar litinin inda lauyan mudansir yakawo kwararan hujjoshinshi na karya Yayinda lauyan Aisha yabada tasa hujjr Anata gwagwarmayar maganar har dai me sharia yadaga karar zuwa ranar litinin tasama inda anan zai karbi shaidar da lauyan Aisha yace zai nuna abaynar jama,a Domin azaman farko alkali baya karbar shaida sai axama na biyu Lauyan mudansir yaje har inda aka killace mudansir yasameshi yace dashi "kana ganin mutanen nan sunada kwakwkarar hujjar da zasu cimma burinsu? Mudansir yaja ajiyar xuciya yace " tabbas sunada hujja ranka ya dade domin akwai wata shegiyar *"yar jarida* wacce keda shaida ta hotunan da aka daukeni alokacin da abin zai faru bansan wane ne yaimin hakanba tabbas duk wanda yadau hotunan nan ackn gidan yake kuma inhar naganoshi saiya gane kuransa sainasa anrabashi da ransa. Lauyan yace "to kai meyasa kabar kofa abude alokacin? Tun da da ace karufe kofar da baza,a sami damar shigowa adaukaba. " walh na rufe kofar nikaina bansan yakuma akai abin ba da alama dai akwai makirci ack. " to nidai kam bama wannan ba kanada wata hanyar da za.a dauko camerar nan batareda ta saniba don kada akaita gun alkali domin inhar ranar litinin aka mikata ga me sharia tabbas babu ja saikaje gidan dan kande. Mudansir ya k'uta yace " akwai hanya me sauki ma kuwa, " wacce hanyar ce? Yatambayeshi "Akwai yarana agefe guda awani daji can bayan gari sukadai ne zasu iya karbar camera din ckn sauki agunta domin sunada makaman tsaro ahannunsu akwai bindiga da wukake da zarar sun nuna mata su tabbas nasan dole xataji tsoro tabada camerar. Lauya Ashiru yaja ajiyar xcy yace " yayi hakan saidai kuma kada asami matsala ka karawa kanka laifi. " baxa,a taba samu ba domin na yarda da yaran nan nawa suna kaunata yanzuma nasan suna cikin alhinin abin nan don dai basuda mafita ne inkuwa sukaji hakan zasu kiyaye zakuma su san yanda sukai nafita awannan halin. " is ok zantafi nasamesu nagaya musu yanda zasuyi donsu karbeta. Nan yai masa sallama yakoma. Awashe gari lauya Ashiru yabi kwatancen da mudansir yai masa har ckn dajin nan don saduwa da yaran mudansir din Yasha mamakin dayaga wani gida me lunguna sunyi takwas lungunan ckn gidan me gadin gidan kuwa tsareshi yayi da tambayoyi da yagano daga mudansir ne shine yabarshi yashiga harma yai masa jagora zuwa ckn gidan Ga wata doguwar katanga agidan da kwalabe asaman katangar badamar dai ahaura takanta mutanen daya tarar agidan sunyi goma sai shaye shaye suke abinsu Suna ganin lauya suka saurara da abinda sukeyi Guri suka bashi yayinda suka hau masa tambayoyi kwamandan cikinsu yatsareshi da tambayoyi masu zafi Har saida yagano daga inda yake Yace da lauyan " to tayaya zamu gano yarinyar? lauya yace " zanyi muku kokari in samo hotonta da adress nata amma tana aiki da gidan jarida da kuma godan radion "yancin mu. "Ka dawo maba da rahotan ta nan da kwana biyu sbd muna ckn jimamin halin da oga yashiga tunda mukaji halin daya shiga muka tsaya da komai namu ko operation mun daina futa Lauya yace " angama zuwa gobema zaku iya ganina don nima akage nake inga yafita awannan halin sbd mahaifiyarsa na ckn damuwa kuma akwai alqawarin datayimin me tsoka inhar nayi mata kokarin fitowarsa ckn satin nan. Anan sukai sallama yatafi Kwamanda ya busa sigari yakalli sama yace " tabbas inhar yarinyar nan tashiga hannu zata gane kuranta domin sai munyi mata illar datafi ta wacce ake karewa saina dawo da ita gidan nan ta zama kukun mu me dauke mana bukatar mu aduk sonda mukaso koba haka ba kwari? Ya tambayesu yana dariya Suma dariyar keta suka hauyi suna fadin " hakane kwamanda "! Aikinka yanada kyau hakan za.ayi Allah yakai damo ga harawa oga. Suka hau kyakyata dariyar mugunta..... 🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀Muje Zuwa [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ ```Masu bin novel dinnan Muna Godiya Sosai domin Muna ganin comments dinku...We Love you #Ana tare``` Watpadd *@FreshUmmieyXeey* *PAGE 15↔20* Zeenat tanata hada hadar harhada takardu a office dinta taji wayarta n ruri batabi takan wayarba don ta duba taga bakuwar nambace kuma saurinta takoma gida tayi wasu ayyukan agidan Gashi yau tawuce lokacin aikinta don shida takusa kuma biyar ne lokutan tashinsu akullum Fitowarta kenan titi tana jiran abin hawa taji ansake kiranta da bakuwar nambar nan ta dauka da sallamarta Abin mamaki saitaji ana kyalkyacewa da wata muguwar dariya kuma ba dariyar mutum daya bace ba Saita kashe kawai tana jan tsaki don gani tayi aikamar ma raina mata hankali ake Ta tare wani dan sahu tagaya masa unguwarsu da xaikaita tace masa ga yanda take biya take yace tahau kawai Tahau tana ganin kirkinsa domin wasu dayawa tirje mata suke inyamma tayi dayawa harsaita kara musu kudi akan yanda take biya kana suke kaita Suna ckn tafiya taga again kiran mutanen nan bata dagaba ta kyale harta tsinke akaita kira kusan biyar can da suka gaji saiga sako kamar haka _Zeenatu ikon Allah mace me kamar maxa me taimakawa wadanda aka cuta yau munga hotonki kinyi kyau kinyimin dafatan nima inkika ganni ayau xan miki domin kina gab da isowa gun angon naki amaryata na aiko motar daukar amarya ta daukeki dafatan kinyi sallama da gida?_ Ta karanta wannan firgitaccen sako yafi sau uku gabanta taji yana faduwa take tahau addu,a ckn ranta to wannan wane shaidani ne haka? Da alama yayine domin ya tsorata ta dakyar ta samo nutsuwar ajikinta ta rubuta masa short message kamar haka _Ta Allah ba takaba wawa mahaukaci kawai_ da sakon yashigo wayar kwamanda bushewa yayi da wata mahaukaciyar dariya ya dubi Ashiru lauya yace "kalli abinda ta turomin lallai yarinya xakiyi dana sanin wannan kalami naki ayau saikin zama matar wawa mahaukaci arayuwarki Ya mikawa lauya ashiru wayar shima daya karanta dariyar yayi yace " kaga kada ka aikata mata fasadi domin mudansir yace kada acutar da ita hr sai in tabada camera din. Dariya kawai kwamanda yasaki tareda karbe wayarsa ahannun lauyan Lauya ashiru ya mike da sauri yace "bari natafi kafin akawota mayi waya latter inji yanda ake ciki. Kwamanda yace " to hakan yayi inkaje kayi kokarin hadamu da oga mudanssir. ***** ****** **** Tunda zeenatu ta ajiye wayarta ajaka bayan ta tura sako xuwa bakuwar namba bata sake sanin inda kanta yakeba domin kauce hanya yayi me dan sahun nata yaron kwamanda ne shine dan aiken Yasauka ahanya yaringa kwararar gudu ba tsayawa Taga ya canxa hanya ammafa takasa bude bakin tayi magana domin wani ruwa ya fesa mata akwalba Sun dauki kusan awa biyu ahanya har duhu yakawo kai Don sai bayan magriba suka isa kasurgumin dajin Da suka shiga gidan kuwa binsa kawai take abaya yana kutsawa lungunan da ita zungui zungui take binsa badamar musu balle tirjiya Sun dau mintina kana suka isa chamber dinsu kwamanda Zazzafa sunan wanda yakawota ya gurfanar da ita gaban kwamanda Kwamanda yahau tafa masa yana fadin aikinka yana kyau zazzaafa babu abinda xai gagareka afadin duniyar nan kaga dan gaban goshin kwamanda Yakalli jama,ar dake gun sunyi goma yace dasu " kusheda daga yau anyiwa zazzafa karin albashi asakamakon wannan kokarin dayayi. Nan suka hau tafawa suna sowar murna Zazzafa ya rissina yana godiya Kwamanda yace " ina sarkin gida? Da sauri wani d 'an shawalwali mara jiki yafito yarisin yace " gani ranka yadade adade anayi ayi karko. Kwamanda ya murmusa yace " sarkin gida ga ajiyata nan akaita dakin dayafi kowanne kyau da girma domin ta wataya aciki karinga kula da duk wani motsinta duk randa ta gudu daga gdn nan to abakin ranka Sarkin gida yace "bama zata iya gudu agdn nan b ranka ya dade wace ita tagane hanya ai tashigo kenan. Kwamanda ya dubi wani dan gajere mummuna yace dashi " sarkin girki ashirya mata lafiyayyen abinci inta dawo hayyacinta kada abata abinci irin na kowa ita din ta daban ce kada ta nemi ruwa amakare akawo mata komi kafin ta bukata inka kuskure abakin aikinka Sarkin girki ya risuna yace " angama ranka ya dade zankiyaye. Kwamanda yace "kada wanda yai mata bincike ajakarta harsai inta dawo hayyacinta ta bamu camera tukunna Suka amsa da " to oga!! Ya umarci zeenatu data tashi tabi sarkin daki Ba musu ta mike dama arunkufe take agabansa Ckn bin umarni taringa binsa har dakinta me lamba 10 aka bude mata tashiga kawai Dayake hijab ne ajikinta kusan har guiwa jakarta na sakale akafadarta ta zauna akan kafen din dake malale adakin Ya rufe dakin da kwado yajuya yatafi abinsa.... *Muje xuwa*😊 [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *This page goes to.......😍* _Abasiyya_ _Khadija Bashir_ _Umma Haido_ _Pharmacy_ _Nabila_ E T c.... *Muna Godiya da irin son da kukewa wannan littafin Namu... Muma Muna Sonku...#Onelove*❤ Muna fata ya iso gareku😍 Wattpadd *@FreshUmmieyXeey* *PAGE 25 ↔ 30* Bakin cikin Zinatu na yanda wayarta babu service sannan cajinta yakusa karewa tecno ce android ta ringa jan tsaki duk layinka nata babu network yasaka no service banda hakan da ayau ba sai gobe ba zataiwa jami,an tsaro waya tafada musu tunda wayarta da kudi Saidai kuma data tuno a dajin da take sai gabanta ya fadi domin bata ma san sunan dajin ba balle ta kwatanta inda take da alamar gidan yanada tsaro tunda yafurta mata bazata iya futan ba to gashi dako ma ansaka masa me tsaro tabbas Allah ne kadai zai iya fiddata Ta tuno salloli biyu magriba da ishsha,i dake kanta ta kunna tochlight din wayarta taga haske ya bayyana tashige toilet din taganshi fes yasha tayels Tayo alwala ta fito tayi sallarta akan kafet din saida tayi sallolinta kana ta kwanta ta kudunduna jakarta na katararta Bawai bacci zatayi ba kawai dai tana so tayi nazari ta nemo mafita Tana kwance cikin duhun taji anshigo dakin ana hasketa Atsorace ta tashi tana addu,a ckn ranta Sarkin girkine ya ajiye mata taliya jolouf ya fuce kawai bece mata uffan ba Ta duba agogon wayarta taga tara na dare dan wulakanci sai yanzu za,a baiwa mutum abinci knn yunwa taci ta cinyeshi aiko baxata ci ba yanda yakawoshi haka zata bar masa yazo da safe yadauke Hhhmmm ai da yunwa tace mata bata san hakan ba dole ckn dare ta tashi ta gashi da juyin da take tayi kan kafet cknta yanata kugi Ai duka ta cinye taliyar wacce taji gishiri yafi magi yawa haka tacinye dai badan taso ba girki salam kamar a bursin Da asuba kuwa tabi lokaci tayi sallarta akan lokaci Kafin gari yagama wayewa tabi dabarar data samo ta shiga toilet ta boye camerar nan acikin wani rubabben kwamin wanka da aka loda masa tayels da duwatsu Tananan kwance har wajen karfe goma na safiyar amma ba,a kawo abin kariba Tunanin mahaifiyarta ne kadai yadameta ba abin kariba Ta tabbata tana can tana wani hali tunda ko dare tayi bata iya bacci har sai intashigo Hawaye taji ya surnano mata Allah sarki rayuwa dama gwagwgonta ba sonta da irin wannan aikin takeba akullum abinda take jiye mata kenan fadawa irin wannan halin tunda tanajin akasarin halin da wasu yan jarida ke fadawa Mafarkin data tabayi akwanakin baya ya fado mata wanda wasu kartai sukaita binta a dokar daji akan saita basu plet CD ita kuma taki basu suka nemi su hallakaa ta Wato abinda zai faru da ita kenan shine aka nuna mata makamancin hakan knn amafarki Tahau addu,ar kariya da kubuta Sarkin girki yashigo mata da buredi baifi rabin dan sittin ba da kuma shayi ruwan bunu rabin kofi me murka Wato azabtarta za,a yi kenan da garau garau lallai dole tanemi mafita yaushe rabon tasha bunu ai tun tana sch Yadebi kwanukan taliyar dare yafuta dasu yauma baice da ita komi ba yana dai binta da kallo kawai haryaje kofar fita Ta tsargu da kallon nasa tamkar wanda yasanta awani gurin. Ta cinye buredin bata koshiba adole tasha bunun nan don ita da bakin bunu gara ta hakura amma ayau kam babu zancen hkr dole ta zukeshi tunda abincin rana zai iya kaiwa dare Ta dada duba wayarta taga ko netwrk ya dawo Sai alokacin ta fahimci bazai taba dawowaba don da alama babushi kwata kwata adakin nata sbd kada tayi waya hakan ta faru To ai dama asalima ba,a fiye samun network adajiba sai in kafita inda kai sa,a ko kan dutse Da rana aka kawo mata shinkafa fara da mai sai gishiri akai ba yaji man ma baijiba Haka tayita kasumar garaurau din ba yanda ta iya harda hawayenta gadai kudi ajakarta amma bazai mata amfaniba harda ATM dinta ajakar amma dole taci kamusu don kudi bazai amfana mata komiba Da yamma wajen shida saiga kwamnada yazo mata karbar camera Nanma ta dage akan ita bata gunta Kwamanda yace "ke kada ki rainamin wayo domin munyi waya da oga mudansir ya gaya mana wanda ya baki camera wato me ban ruwan gidansu domin shikadai yake da camerar yin hoto agidansu kuma shima yasa ankamashi hukuncinsa ma yafi naki tsanani don haka ki miko ta salin alin ayau amaidaki gidanku. Zeenatu tace " nifa mallam ka kyaleni da zancen camera nace maka bata guna bata guna ko bakajin hausane aikin banza aikin wofi kawai. Taja masa tsaki Wuuuuu! Ai abinda kwamanda yatsana knn garama ka xageshi akan kayi masa tsaki yafi daukar tsaki akan raini knn Take ya xabga mata mari saida taga hasken taurari kuwa Yanunata da yatsa yace " ki iya bakinki domin ba.a min tsaki zan kuma mk hukunci me tsauri afarko na kyaleki ne don ina tausaya mk to amma tunda ke bakya tausan kanki zan azabtarki domin kisani ba haka nakewa sauran da muka kamo dake ckn gidan nan ba kima sani bake kadai bace akwai dakuna sunyi goma duk da mutane kuma suma ansa mukamo sune wasu kuma munyi garkuwa dasune kuma arana sau daya suke samun abinci wasunma mun daina basu kema kuma zaki shiga sahunsu domin ogah yace dama kada muiyi miki ta sanyi sbd hk ajibi za.a koma kotu dan haka miko camera ! Tana kuka tace " nifa bata guna. Ya finciki jakarta ahannunta yahau dubawa Saida yatabbatar baiga camerar ba kana ya cilla mata jakar Yaga kudade da ATM acikin jakar amma batasu yk ba Hankalinsa tashe ya mike tsaye yace da ita " dole kinsan inda kika boyeta ki fada mana a inda take koina ne zantura yara suje su dauko min ita Tace " ni bansan inda takeba. Yafi minti talatin yana nacin tafada ms amma takiya Doke yahakura ya futa yabarta Tana kuka tana tausan kanta da kuma mukhtar me ban ruwansu mudansir ko wane hali yake? Allah sarki mukhtar tasan zai iyayin nadamar bata camerar dayasan zaishiga wani hali dabazai bataba Da dare kuwa har goma taji shiru ba,a kawo mata abincin dareba tasan kenan kwamanda ne yahana Bata iya zama da yunwa ba yanzu ya zatayi knn? ina mafita gareta? Tabbas dolene tayi wani abun akai baikamata zauna ackn gidan nan ba yakamata tasan yanda zatayi tafuta agidan nan ko taje ta taimaki masu neman taimakon.... Muje zuwa🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀🤸🏻‍♀ [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *Godiya Cikin Buhu masoyanmu 😍* *Muna alfahari daku domin* _Zauren UⓂmiey Xeey❤_ _Taskar Nabilancy❤_ _miemie bee fans❤_ ```Allah yabar kauna domin Muna ganin korafin Ku akan Rashin posting din Book dinnan....we heart you Sweetie's``` *Ummiey Xeey for Emnoor* _daram dam Dam Allah yabarku tare domin soyayyanku aradu na burgeni, Da ace haka aminai zasu kasance da sunji Dadin rayuwar sa......One love keep you people 2geda...._ *Nabilancy na gaisuwa* Watpadd *@FreshUmmieyXeey* *35 ↔40* Saida gaban zeenat yafadi ta girgixa ainun da ganin mudansir Da sauri ta mike tsaye tana nuna shi bakinta na motsi da tsananin mamaki akan fuskarta Kwamanda yafashe da wata muguwar dariya yace da ita " kin mamakantu ko? To xauna kiji abinda ya wakana abayan idonki Mudansir yabita da kallo kawai domin bakinshi nauyin furta masa komai yayi Ta xauna jikinta asanyaye Kwamanda yace " gadai mudansir yafito daga tsareshin da akayi dan haka duk wani shiri da kk yi niyya na mika camerar dake gunki saiki ruguje niyyar taki domin mun nuna karfin ikonmu da arxiki anfito mana dashi kuma alkali ya kori kara sai muga karyar *"yar jarida* Mudansir dake binta da wani salon kallo Yace mata " zeenatu kk ko wama? Ta harareshi kawai Ya gyada kansa yace " oh! Komai dai yasunan ki ke kk sani burinki bai cikaba nason ganin na wulakanta to hakanki bai cimma ruwa ba sannan kisani nan da kike kinshigo knn asakamakon son kizama mallakina so nake na aureki ki zauna anan domin ki zama me kula da wannan babban gidan da mutan gidan dan hk nan da sati guda za,a daura aure. Wani tsanarsa taji aranta tare da ganin yahaukace jin irin shirmen xancen dayaxo mata dashi Ckn tsiwa tace dashi " karya kake macuci kai baka isa kaxama mijinaba sai asirinka ya tonu walh saikayi xaman dindin din agidan maxa ta dalilina inhar nabar wannan bakin gidan Wani murmushi yasakar mata tareda cixar lebensa yakai hannu yashafi gefen fuskarta tasa hannu ta doke masa hannun nasa tareda tofa masa miyau Kwamanda yakawo hannunsa da sauri zai mareta Mudansir yai saurin tareshi yana girgixa masa kai " kada ka mari kyakykyawar fuskar data tafi dani one tym ka kula. Kwamanda yace " walh oga bata isa ta wulakantaka agabana ba ina ji ina gani dole inhukuntata. Mudansir yace " kome xataimin kabarta bance ahukunta masoyiyata ba kuma daga yau inaso abata kulawa ta musamman akawo katifa babba asamata adaki akawo fitila tadaina ganin duhu da dare sannan abinci abata mekyau da tsafta banaso tashiga damuwa ko kadan. Kwamanda yace " angama oga yanda kace haka xa,ai Mudansir yace da ita " zancen camera nakeso muyi anitse domin nasan kinsan inda take tunda mun ritsa mukhtar yace bata gunsa amma shine yadauka yabaki dan haka kifadi inda take sannu ahankali tadawo gunmu gimbiyata. Yakarasa maganar yana murmushi Tace "hhhhmmm kana hauka knn ai camera baxaka taba ganin taba harsai in agun alkali kaganta sannan kuma kaida kace ankori kara mezakayi da ita, ? Yace " is ok kiyita ajiyarta inkin gaji da zaman gidan kya badata amma kisani kinshigo knn ba futa. Kafin tayi magana harsun mike sun fita Saida hawaye yazubo akan kuncinta yama xa,ai ta auri wannan badagiren macucin aikon gara takashe kanta da dai tayi tarayya ta auratayya dashi Aranar zur zeenatu ta wuni ckn takaici da damuwa amma aduk sallarta ta ranar takan yawaita neman tsira agun Allah akan ya fitarta da gaggawa agidan kafin faruwar lamarin da mudansir yafurta nason ya aureta Adaren tana ckn bacci taji shigowar mutum dakin duk da akwai duhu saida tagane waye don ba kwamanda bane bakuma sarkin girki bane Data gano mudansir ne sai gabanta yatsananta da faduwa ta kankame jikinta idonta kirrrr! Ackn duhun tana kallon takunsa ya iso gunta ya zaci ko bacci takeyi yatinkareta yana xuwa ya turmusheta zai mata karfa karfa Ta tattaro karfinta ta tureshi tana ce masa " dagani macuci maha,inci aina gano ka kuma idona biyu baka isa kayi min fyadeba walh ta Allah ba takaba. Har cizonsa tayi Da yaga zatayi masa kwarmato tuni yafuce da sauri bai maganaba Taringa ajiyar xuciya tana addu,a ckn ranta Wato nufinsa yazo yayi mata fyade kenan tab aiko daya cuceta domin akullum fatanta da burinta takai budurcinta gidan Auranta duk da bata tsaida kowa ba don bata soyayya da kowa Mutum daya ta taba so aduniya kuma yarasu tun tana sch yana level 4 tana 2 suka kulla Basu wani dadeba Allah yamai rasuwa ta hanyar hadari dayayi Tun bayan rasuwarsa bata sake yarda ta qulla soyayya da wani da namiji ba Akwai mataya da dama amma itakam tana da tsoro kada ayaudareta kokuma tafara nunawa mutum So kuma su rabu Ayau kam tayiwa Allah godiya da bai bawa mudansir damar keta mata budirciba ****** ***** ****** Awashe garin da abin yafaru bataga kowa yazo mataba sai sarkin girki shima amakare yazo mata amma taga sauyin abinci bakamar na kullum ba dan yau harda nama yanka biyu Na safema shayinta harda madara Sarkin girki yace da ita " ki kwantar da Hankalinki kikuma zauna ckn shiri yau zan taimaka miki yarinya domin yau gdn zasu futa operation tun dare saisafe zasu dawo don sun dade basu futaba sai xuwab oga don haka ga mukulli kitabbatar kin futa batare da idon me gadi kankiba sbd shi kadai zasu bari Yabata key ta karba yace da ita " fatana inkin futa dg gidan nan kada ki sake ki dawo da bara bana kibar maganar kada ki dagata tunda Akwai Allah fatana kuma aduk inda kk kixamo meyi min addu,a kinji. Tana hawaye tace dashi " nagode baba kaimin taimakon da baxan manta ba kuma nima saina taimaka maka wataran Yafuta ta adana key din sabnan tahau cin abincin anitse tana farin cikin yau zata futa daga ckn gidan yau zataga gwaggonta Allah sarki yau damuwa zata yaye Tahau goge hawaye tana tuna irin son da mahaifiyarta ke mata amma anrabasu harna sati guda. Ckn dare kuwa tayi shirin ta hatta camerarta ta dauko tana ckn jakarta ga wayarta ta mace yau kwana hudu knn balle taga lokaci Saida taji tsit babu hayaniya sannan ta tabbatar dai sun fita hatta sarkin daki bata jin motsinsa donta leka taga baya gurin kan kujerarsa knn. Har tayi niyyar ta bude ta futa kuma saita fasa wata dabarar ta fado mata domin tatuno wata yar rariya asaman silin atoilet gara tagwada basirarta ko Allah zaisa ta bulla ta can Da sauri tashige toilet din ta kunna yar touchlite din da sarkin girki yabata taga gurin Ta hau wani bokiti na karfe taga tsayinta yakai tayage rariyar taga wanwar silin ya taho ya fado Space din xata iya futa tagun saidai zata iya jin ciwuka Ta sakala jakarta ahannunta ta matseta gam Tacicciba tahaura kanta yashige Tayita zura kan tana zura jikinta gashi dai tana jin wani ciwo ajikinta amma batai kasa aguiwaba sannan ga hijab dinta ya yage amma bata tsaya ta kulaba Saida rabin jikinta yakaiga futa sannan hijab din jikinta ya xame duk yai kasan toilet din Bata damuba tunda ba jakarce ta subuce ta komaba ga kanta ba kallabi haka Allah yabata damar fucewa ta silin din saigata a kan soro Aiko ta hanga kasan taga akwai xurfi bata tsorataba ta rintse idonta da sunan Allah ckn ranta ta dirga Saigata abayan gidan Dakyar ta mike tanakin ciwo akafarta wataqil ko targade ko karaya tasan dole akwai daya amma ta daure ta waiga koina taga akwai duhu sai karar tsintsaye akoina sai bishiyu da tsaunuka Bata tsaya wata wataba takalli gabanta gabas knn ta runtuma aguje Tayi gudu na kusan awanni ta fadi rifff Aiko dai tajita akan dutse saida ta dafe kirjinta danta bugu sosai Ta kara kankame jakarta ga kanta ba dankwali ga wani axaba da takeji akafarta Amma batai kasa aguiwaba ta mike dakyar taja kafarta ta kara gaba burinta kawai tayi nisa da gidan Axxaluman can...... 🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀🏃🏻‍♀ [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ _Dedicated to All our fans, Da bazarku muke taka rawa, we love you really Muna ganin comments dinku❤ we appreciate_ *°°Awwnn BATUL ADAM DATTKO* Marubuciyar *AMFANIN SOYAYYA* Jinjina gareki Yar baiwa Allah ya kara Basira, readers Ku nema Book din Dan ya hadu Ba karya!!! Vote me on Wattpad *#FreshUmmieyXeey* *PAGE 30 ↔ 35* Da misalin karfe takwas da rabi nasafe saiga sarkin girki yakawo mata abin kari Tana zaune jugum tayi tagumi ta tsunduma ckn tunani batayi isasshen bacciba kwana tayi tana juyi sbd yar banxar yunwar data gallabeta Saijin magana tayi akanta "Gashi baiwar Allah tashi kisha yau nasaka miki madara ashayin amma oga baisaniba domin atawa na diba miki kiyi sauri kishanye inyazo yaagani zai hukuntani jiyan ma shiya hana abaki abinci don yace horon yunwa za,a ringa miki donki gaji ki fadi inda kika bada ajiyar camerar. Ajiyar zuciya zeenat taja tana kallon sarkin girki wato yana tausanta kenan da alamar yanada hali me kyau. Tace dashi "nagode mallam Allah yasaka da alkairi Yace mata " Amin. Ya juya zaifita yana kallonta kamar xaisake magana kuma yafasa Har yaje kofar fita kuma yai saurin dawowa yace da ita " ke kuwa kanwata me zai hana bazaki basu camerar ba domin kisamu ki tsira da kanki kikuma tsirar da mukhtar da aka kama yana hannunsu suna axabtarsa Hawaye yakawo a idonta jin mukhtar na wani hali Tace dashi " walh bazan taba bada camerar ba harsaina sadata ga me shari,a "To ai gobene za,a yi zaman karshe akotun kuma da alamar zasuyi nasara naji suna xantawa ajunansu ta waya kwamanda da lauya. Gabanta yafadi tahau sharce hawaye batace dashi komiba Shima yajuya sum sum kamar munafiki yafice Koda ta shanye shayin tunani ta tafi na neman mafita ********** ******** Aranar data shiryi guduwa hana idonta bacci tayi Da Allah yataimaketa kuma aranar sarkin kofa me tsaronta yanata tashin shiga toilet atini yakeyi Ckn daren tayi lanbo ta tura kofar tajita gam tahau addu,a akan Allah yakawo mata mafita ckn gaggawa Aiko ta hango key din dakin akan kujerar da sarkin kofar ke zama yatashi yatafi toilet din yabarshi akai Ta xuro hannu da dabara da nishi ta janyo zaren jikin makullin aikon key yataho saigashi ahannunta Batasha wahalaba wajen budewa tayi saurin fitowa Taga duhu akoina takarewa farfajiyar gun kallo dakuna birjir ajere da alamar akwai mutane awasu dakunan Tanayin gaba kadan taji muryoyin mutane saitayi saurin labewa ajikin bango ta rintse ido tanajin wani bakin ck aranta don da alamar taga samune zataga rashi Tana jikin bangon taji hannunta ya bugi wani abu kamar katako Ashe dogon tsani ne a ajiye nan tasaki murmushi lallai Allah yana sonta Tana makale da jakarta ajiki tayi saurin dane tsanin tahau tafiya akansa tanaso takai karshen katangar donta haurata Saida yarage saura takawa ta biyu tahaye taga anhasketa dal Gabanta ya fadi ta rintse idanunta tana hailala Mutanen kwamanda ne sukaji motsi shine suka zo gun suka ganta Daya daga cikinsu yahau fadin "zaki sauko sannu ahankali ko sai mun jijjigo ki kinfado kin karayraye. Dayan yace " kai sangami ban guri in wullota me kake jirane. Da sauri tahau basu hkr domin tasan zasu iya Tafara gangarowa kasa zata sauko jikinta asanyaye Kafin tasauko kasan har mutanen gidan sun firfito sunzo gun Sangami ya damki kanta ya riko gashinta yaringa janta har daki tana ihu Sarkin daki yasha mamaki saida ya gaura mata mari yana fada yana cewa " kaga makirar yarinya kinason kijaxamin arabani da aikina oga ya hukuntani sangami ya cillata dakin yarufe suka koma inda suka fito Kafin gari ya waye tayi saurin ciro camerar dake ckn jakar tata ta maidata ma,ajiyarta atoilet Da gari ya waye kuwa saiga kwamanda yazo dakin yasata agaba yana mata wulakantaccen kallo Kana yace mata " ke nan ga me wayo ko? To wayonki baxai amfana miki komiba don inkinga kinbar gidan nan qalau to kin bamu camerar Barima kiji ayau ba sai gobe ba mudansir xai fito zakuma kiganshi inma kina nufin zaki kai camera atoxartashi ta Allah ba tashiba Shiru tayi tanajinsa don aganinta duk shurmene zancensa don tasan babu tayanda xa,ai mudansir ya kubuta babu kwakkwarar hujja ballema me sharia yanata daga kara Aranar ba,a bata abinci ciba ko sau daya hana abata kwamanda yayi Cikin dare tanata juye juye saiji tayi ana tashinta sarkin girkine yakawo mata abincinsa Tasan sarkin girki yana tausanta shiyasa tahau yi masa godiya Sarkin girki yace da ita " keko meyasa kikai haka? ko kinsan cewa duk gidan nan akwai tsaro harta bata sa,a ma kkci da har aka barki da ranki tunda kina musu gardama Kinganni nan nasha hankoron guduwa ana kamani ana min azaba harna gaji na zauna gashi nayi sabo dasu har anbani matsayi tun ina dan saurayina suka kamani har ckn gidanmu da sukaje fashi suka kashen iyayena Zan iya taimaka miki yarinya zan tseratar dake insha Allahu zuwa gobe zansan yanda nayi na sato mk spare key na dakin nan insun tafi aikin fashin nasu saiki gudu kinji. Tahau gyada kanta tana me nuna masa farin ciki Dayake ahankali yake maganar babu mejinsu har ya fice tana kallonsa Taji tausayinsa shima saida ta zubda ms hawaye tabbas inhar tafita agidan itama saita taimaka masa yafita Taringa xabga loma hannu baka hannu kwarya ckn sakanni ta cinye shinkafar tasha ruwan daya kawo mata pure watane Tayi hamdala ta godewa ubangiji takuma godewa sarkin girki. ****** *****- ****** Washe gari tana zaune ta idar da sallar axahar saitajiyo motsin mutane annufo dakin da take Ta zubawa hanyar shigowa ido Ga mamakinta sai kwamanda tayi mudansir na biye abayansa suka shigo dakin...... Thank you all We love you😊 [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ *I want to thank everyone who prayed and wish me well On my Birthday Day😊 Especially those who made it very special❤😍* Ki Dade ki k'arko ki Shekara one five *#Fateey Tambary*✨✨✨ Birthday mate...I love you so much *EMNOOR BAE* bazan taba manta soyayyarki a gareni ba love you irin kinga ne ae❤ *PAGE 41↔ 45* Zeenatu gudu takeyi a cikin dajin, har karfinta ya kare, nan ta fadi kasa still batai kasa a gwiwaba ta mik'e Dakyar ta ja kafarta ta kara gaba burinta kawai Tayi nisa da gidan azzaluman chan °°°°°°°°°°°° Bangaren mahaifiyarta kuwa tun randa zinatu ta fita bata dawo ba hankalinta ya kasa kwanciya komai ma be mata dadi Uwa kenan Tayi kuka, har ta gaji har Wajen aikinsu Taje suma sukace sunsan something is wrong but Tayi hakuri insha Allah Zinatu nanan zata dawo, Suma ba zama sukai ba binciken inda take sukeyi Se a time din mahaifiyarta tadan sama natsuwa but Kullun cikin addua takeyi Allah ya dawo mata da diyarta lafiya, Dama seda ta Fada mata ita batasan aikin nan Saboda aikin hatsarine, Wani zuciya kuma tace mata ko wani Dan Adam a rayuwa da jarabtan da yake samun shi...wannan kenan Mudansir Bayan sun fita ne yaji gabanshi yai mugun faduwa, Nan ya tsaya chak kamar me tino wani Abu! Nan Hankalinshi gaba daya ya Tafi wajen *Zeenat Yar jarida* a cikin su ne wani yake tambayar shi Oga lafiya kuwa? _Mudansir murmushi yayi yace wannan babyn ta fado mun arai dan na kosa na mallaketa_ Su kace" Oga kar ka damu ai Yar jarida ta zama take! Smile yayi, nan dai suka ci gaba da tafiya but she kadai yasan what he's feeling Dan gabanshi bugun Tara Tara ma yakeyi kawai dakewa yayi irin na Mazan nan Yasan he's sure something terrible Zai sameshi "Zeenat Kuwa Bayan ta tabbata ta Bar bakin dajin, Ga ko Ina na jikinta ciwo yakeyi, Waje ta samo Ta zauna Chan ta hango wani bishiyan mangaro se a time din taji wani yunwa nan ta Dan rarrafa duk da bawani dadi take jiba Dan ba karamar bakar wahala tasha ba ko ince take sha ma Takawa tayi taje ta ballo mangaro guda uku sunyi jajir ta zauna ta fara sha se ta Dan dawo hayyacinta Nan wani mugun kishirwa taji ta duba Cikin Dajin nan gabas da kudu yamma da arewa ba alaman Ruwa Zata sama waje ta zauna kenan chan ta hango Wasu maza suna tafiya, da alamar sun hango ta, Dan gudu suke yi burinsu su cimmata Nan ta yarda mangoron da ke hannunta Ta kankame Jakarta sosai Ta arta ana kare Gudun fitan rai takeyi Dan batasan inda zata dosa ba, Allah yasa ma tabar dajin Ta fara shugowa kauyuka nan karfinta ya kare gaba daya nan ta fadi _sumammiya_ kusa da wani garken shanaye (Shanu) Chan bayan kamar awa daya saiga wani bafulatani yazo duba shanayensa Ya ga mutun A kwance da jaka kankame tare da ita, Bafulatinin ya tsaya na yan Mintina ko Zai ga motsinta, shuru shuru ba alama nan dai ya danyi tafiya kadan taje ya Kira matar shi Da farko sun tsorata Dan wannan zamanin ba kowa ne zaka gani ka temakeshi ba, Nan dai sukai shahada garin jikinta duk ta kakkarce gata da alamar gajiya a tare da ita suka dauketa Suka kai cikin gidansu Wuni daya kwana har wuni zeenatu bata farfado ba gashi bama cikin gari ba balle akaita a duba ta Tun da Zeenat ta zo gidan inna wuro taji tana kaunar yarinya Kwananta daya da wuni bata farfado ba, A kwana na biyu zeenat ta fara motsi sakamakon jigatan da Tayi sosai Inna wuro tana ganin haka nan suka fara Dan mata jike jike na magani, tana Dan sha Cikin ikon Allah cikin sati daya Zeenat ta dawo normal Batai mamakin ganin ta a gidan ba Dan Tasan insha Allah tana safe hand Nan Inna wuro da Baba haye sunan da da suka Fada mata kenan Suka zaunar da ita suna mata sannu, Taji matukar dadi sosai yanda suke kula da ita sun maida ita tamkar Yar cikin su, bata boye masu komai nataba Sun tausaya mata matuka Sukace tai zamanta har ta gama gigijewa in shaa Allah zasui mata jagora har gida tace toh ba komai, nan ta sake jiki dasu sosai Inna wuro na ebe mata kewa sosai, Zeenat ko bata bari inna wuro tai wani aiki komai ita takeyi, A yanzu kam Zeenat ta saba dasu inna wuro Har makwabta tana Zuwa Amma kowa kallo daya ze mata yasan ba a kauyen take ba Dan kalarta daban ne.... Makwabtan Da take zuwa akwai yan yara kanana gidan kowa yana son zeenat Tana zaune dasu tana Dan koya masu *A B C D* duk da baganewa sukeyi ba Dan Kauye ne sosai Sai ga wata babban mota ta tsaya a kofar gidan Nan Yara suka fito a guje suna *Ga mota ga Mota* abun yadan bata mamaki se kuma tai la'akari da kauye ne ba kowa ke ganin mota ba itama tadan fito Kallo Dan rabonta da gani tun ran da ta gudu lol Wani mutun ne Bezai wuce 40years ba ya fito da ganin shigarsa ita tasan *LAWYER NE* LAUYA ya shiga gidan yara suka bishi da gudu itakam tai gidan Inna wuro *AHMAD* kenan Babban lauya da yake birni yana Yazo kauyen ne gaishe da ka karshi, Ya hado mata sha Tara da arziki taji dadi sosai Da Lauya Ahmad zai tafi yace" yaga kamar wata Yar budurwa anan dazu! Kakarshi tace" eh anan makwabtan mu take, Yanaso ya tambaya a kirata amma se yai shuru yace" toh Kakas bari na tafi Ya fito kenan yara ma sun biyoshi Ya ci karo da Zeenat! Nan ta gaisheshi, Kallo daya shima yai mata Yaga tamai matukar kwarjini, Kamar zai furta wani Abu Kuma seyai shuru Yasa kai ya tafi ya shiga Motarshi, Itama zeenat da zuka hada ido ji tai yamata kwarjini, Lauya Ahmad tada motarshi yayi ya fara Barin kauyen but ji yake kamar ya dawo dan Tinanin zeenat kawai yakeyi, Kallo daya yai mata Yaji yarinyar ta kwanta mai arai amma to a garin take? Meyasa be taba ganin ta ba And Kalar fatar ta biye kama Dana kauyen ba Dan Skin dinta a goge yake and the way she talk kasan ba Yar kauyen bane da wannan tinanin ya Isa gida Awwwnnnn Lemme drop my pen here😘 *Meyasa Kuke karanta wa plz bakwa voting* *Wattpadd* #FreshUmmieyXeey Yawan comments dinku shi zaisa Mu ci gaba Thanks For your time😘😘😘 *Nabilancy and UmmieyXeey* [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ Wattpad *@FreshUmmieyXeey* *PAGE 46↔50* *WAYE AHMAD* Ahmad wani Dan Tsohon Commishine A jahar Kaduna, an kashe iyayanshi a sanadiyyar yan fashi da suka shugo gidansu, Tun yana Dan 25years a gabanshi aka kashe Iyayanshi. Da doctor yake Shirin zama amma tunda aka kashe mai iyaye ya chanza course ya dawo karanta Law, Saboda yayi alkawarin Ko yayane seya temake wasu, Saboda Irin badalaka da yan fashi suke ma mutane, basu ji basu gani ba azo har gida A kashe ma yan Uwa kana gani kana ji, Sai yasa tuni ya chanza course Ahmad Ba fari Sol bane but Yanada haske, ga natsuwa ga tausayin mutane, Gashi da girmama na sama dashi, yana da kyau sosai Dan mata har ribibi sukeyi akanshi, but basa gabanshi, Saboda a tinaninshi Idan ya biye wa mace bazai sama time din yin aikin shi yanda ya kamata ba Ahmad ajin Farko ne Wanda yan mata ke burin samu a zamanin nan Dan komai ya hada indai fannin daukan wankane ga Iya speaking ga kallo daya yai miki sai Kinsan Shi namiji ne, Be cika magana ba Abba Kallon shi Yana bayyana abun dake mind dinshi, A takaice He's damn Handsome ta ko ina! °°°Ahmad na dawowa gida wanka ya shiga bayan ya Fito ne ya bude fridge Dan yunwa yakeji coke ya dakko da ruwan faro yazo ya zauna, Wando ne ajikinsa se towel a saman wuyanshi ya d'aga Coke din kenan zaisha Zeenat ta fado mai arai, ajiye wa yayi wata zuciya kuma tace INA ruwanka da ita? Yar karamar tsaki yayi yaci gaba da shan coke dinshi Dakyar fa cos zuciyarshi ta Riga ta Mutu da tinanin *Zeenat* Bangaren su mudansir kuwa Sunje fashi sundawo dama tun a Hanya ya kudirta yau seya bata ma *Zeenat* rayuwa kota halin kaka ne, dama tunda sukaje fashi ahanya gabanshi yaji yanata faduwa Suna shugo wa gidan da wani Dan iskan dariya mudansir ya shugo su kuma Se husir sukeyi irin na yan daban nan A chan fashin da sukaje suka Taho da wata kyakkyawar yarinya wai ta musu kyau suna shiga gidan suka jefata Daki, itama sun rabata da iyayanta Mudansir ne ya shiga yai Wanka a dakin da yake dashi a cikin gidan daga shi se wani vest da gajeren wando, Wardrobe dinshi ya bude ya dakko key dinshi na musamman ya taho Dakin da aka ajiye zeenat Yana sa key Ya bude ya shiga da wani Mugun dariya yana amaryace, Amaryace amaryace!!! Shuru yaji ba alamar mutun Dan bata falon Yar jarida Yar jarida Ina kika shiga? Nan ma yaji shuru, direct bayi ya wuce Anan idonshi yai arba da Inda Zeenat ta fita ta cilin _jakar ubanchan ya fadi_ Sannan ya fito A kofar dakin yai wani irin Kara *Inaa Kukeeee* gaba ki dayansu suka fito suka zube a gabanshi suna gamunan ranka ya Dade!! Idon mudansir Ne yayi jajir yace" Ta gudu ta gudu! Gaba dayansu suma zare ido sukai ta gudu? Yace kwarai kuwa Nan hankalinsu ya tashi Dan Sunsan confirm Zeenat zataje takai Camera dinnan Dan gobe Monday kuma Dole zai Fuskanci hukunci A tsaya Mudansir yake Hawaye masu zafi suka biyomai fuska Yace" I'm dead, Daya daga cikin su ne yace Wannan yarinyar semun nemota a duk inda take bata ita tasa Oganmu ya kare rayuwar sa cikin prison ba Mudansir yace" sai na wulakantaki zeenat Sai na kashe ki Wani a cikin su me suna jan Wuya yace" Oga saida nace maka a aikata lahira kace" a barta kana sonta, Kai kasan ba sonka takeyi ba she can do anything Dan ka wulakanta..Tsawa mudansir yai masa yace" kaimun shuru ko a bakin aikin ka SANNAN ya kallesu Yace" Yanzu meye abunyi? Wani daga cikin su yace" wannan yafi karfin Lauyanka, Se Anje wajen Me gabatar da shari'a, yanzu ka kira lauyanka kace mai yarinyar nan fa ta gudu kuma kana ganin komai zata iyayi, In taso me shari'a a cika mai kudi da account yace ya kora makar daga koton Mudansir murmushi yayi yace" mai sai yana nake sonka Saboda akwai ka da shap Brain, nan ko ya kira lauyanshi ya sanar dashi Zeenat ta gudu and zata Iya zuwa takai Camera dinnan Dan shi kadai ya rage, Gashi Gobe Monday, Nan take Lauyanshi yai kasa kasa da murya yace" kasan komai na kudi ne Na tabbata shima yana ganin kudi cike da account dinshi zaiyi burus da maganar, OK mudansir yace" bari nama transfer Nan take ya aikamai da 1.5m yace mai 1m name shari'a shi kuma ya dauka 500k Hmmm Kudi masu gidan rana!! Lauya na ganin alert, shima take ya tura ma me shari'a kudi dama already yana da acct details dinshi, Yana gani alert dama Gashi beda kudi sosai tun kan yasan waye ya turamai yace" tai ko me wannan Kudin ke bukata zan mai be gama tinani ba Lauyan mudansir ya kira shi yake mai bayani yana so a kashe maganar ne Yace" OK OK angama kar kuji komai kuna tare dani Nan lauyan Shima ya kira mudansir ya Sanar dashi yamai Godiya *Washe GARI MONDAY* Tun wuri aka zazzo kowa nason jin karshen mugun nan Mudansir Lauyan Zeenat yazo amma shuru ba ita ba labari, Da me Shari'a ya ga haka se yai amfani da damar yace an kora Wannan korafin nasu Zeenat tunda bata zo ba, da alamar rashin gaskiya a wannan lamarin, kan kace meye Koto ta dau yan gulmarmaki da Lalle Masu kudi suna abun da sukeso, kowa yaji ansan kudi aka basu akai shuru amma ba damar magana haka kowa ya tafi jiki a sanyaye se Tsinewa Mudansir ake, Maman shi itama najin haka taji dadi Dan dama itama seta ta kara basu kudi Hmmm shegiya naira Haka Lauyan Zeenat ya koma gida da bakin ciki Gashi numbern ta be shiga Yasan he's sure wannan mugun mutumin ne yaje yasa aka boye ta, aranshi yace kome meye Akwai Allah kuma komun Daren Dadewa gaskiya zatai halinta Bangaren zeenat kuwa yau monday tasan confirm za'a nemeta Dan ta bada shaida, Haka nan ranar ta wuni tana kuka dan tsabar bakin cikin a ranta tace Mudansir in shaa Allah seka wulakanta Inna wuro data ga haka tazo kusa da ita tace" yata meye ya sameki? Tun dazu kike kuka? Dariyar yake zeenat Tayi yace" mamana nake tunowa sai yasa, abun da yasa ta boye Mata tasan ko Bayanin me zatai mata bazata gane ba SBD a kauye suke ga Fulani da tsoro Idan taji labarin hahaha Lol Nan ta bata hakuri, Zeenat tace shikkenan, tana ganin ta fita ta dakko camera din tana kallon Abun dayai ma Aisha, wani bakin ciki taji tai tsaki, tace katon banza seka Yi Dana Sani Mudansir kwana biyu da faruwan abun Hankalinshi ya kwanta, amma Saboda banza ne Kullun yana cikin Tinanin zeenat kuma wai ze Aure ta!!!! Hmmmm wani Barin na zuciyarshi na fadamai yaje ya nemota °°°°°°°°°°°°°°°°°° Bangaren Ahmad Kuwa tun Lokacin da yaje kauyan Yaga zeenat har yau dai Hankalinshi be kwanta ba Bari Mu tsaya anan!! Bara mu gani mezai faru!!!! *Muna ganin comments dinku* We love you *Zee & nabla* [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *REAL KHADY*💜 _this page goes to You, Ina rokon Allah ya baki lafiya me daurewa, Allah kuma yabar soyayyan dake tsakaninku, Relax baby domin Ummiey na yinki Sosai🧡💜_ *PAGE 50 ↔ 55* Lauya Ahmad tunda lokacin da yaje yaga zeenat a kauyen nan Hankalinshi be kwanta ba _Bayan Kwana biyu_ Lauya ne zaune a office yana Dan rubuce rubuce Zeenat Ce ta fadamai, Tsaki yayi yake tambayar zuciyarshi ya haka Ajiye Biro din da ke hannunshi yayi yai shuru kamar me nazarin wani abu Bangaren Zeenat kuwa hankalinta kwance a kauyen dan ba karamin Sabo tai da su inna wuro ba, ko tana da damuwa tana kokarin boyewa Dan Cinma wani burin nata, tasan yanzu tana komawa gida confirm rayuwarta Tazo karshe Dan mudansir ba barinta zaiyi ba Lauya Ahmad ne ya mik'e daga kujerar da yake zaune acikin office, wajen window a nufa yanata leken wajen wani nunfashi yaja sannan yazo ya zauna, Friend dinshi Kabir ya kira akan zaiyi tafiya Kabir ne yace" Wai aboki these days meke damunka? Daga jin maganar ka nasan something is wrong Ahmad yace" karka damu kakata ce ta kauyan nan bata da lfy kuma kaga bata da kowa nice gatarta dole na dinga zuwa INA dubata akai akai! Kabir yace" oh yes you're right sai ka dawo nan sukai sallama Ahmad ne yai maza yaje gida ya shiga wanka, ya fito cikin shaddarshi ash colour ta matukar mai kyau! Key ya dauka yazo ya tada matar shi, be tsaya ko Ina se Kauyen nan, Kamar Kullun yana Isa yara suka fito suna ga mota ga mota, Zeenat dake Shirin fitowa kenan taji ana ga mota, tsaki Tayi tace bari nai zamana Dan yanzu INA fita sai yace Nazo kallon mota, haka ta sama waje ta zauna ta dakko charbi tana ja Dan gabanta ne taji yana mugun dukan uku uku AHMAD KUWA Kuwa kai ya kutsa cikin gidan nan kakanshi ta wangale baki Dan tasan indai Ahmad yazo ta warke, Aiko nan yaje ya gaisheta take mai ya aiki, Ya kuma kokari da hidirmar ta yake akanta? Yai dariya yace kakale dama miji na gajiya da matarsa? (Wasan kaka da jika) tace" ni nasani? Wai yaushe zaka kawo mun Sabuwar amaryan ka? Dumm yadanyi Dan shi ko kashe shi za'ai be ma da budurwa balle har maganar aure ta shiga tsakanin su Kaka tace" yakai shuru Yadan wayince yace" yoo ina dake wace amarya kuma zanyi? dariya Tayi tace" Allah dai ya nunamun ranar dai, Ahmad yace" to ammin Tunda kin matsa lol Suna zaune suna hira Ahmad shuru ko Zeenat zata shugo, awa kusan biyu sukai zeenat ko ikon Allah bata shugo ba, Nan Ahmad ya fara tinanin Dama fa be taba ganin taba se ranar kodai ta koma garin sune? Nan yan hanjinshi suka kada Lol Yaga ba alamarta yace" kaka bari naje nai Sallah, Aiko dama zeenat na labe ne bataso ya ganta Dan tasan wasu yan birnin akwai rainin hankalin Aiko tana ganin ya fita tai Sauri ta shiga gidan dama tana Dan mata share da wanke wanke, Kafin ya dawo tai maza Ta yi ta koma gida Shi kam ko da ya tafi sallah Bayan ya fito se bin gidajen yan bukkan yake ko zai hangota shuru be gantaba a sanyaye ya dawo gidan kaka Yana shiga ya sama waje ya zauna yaga gidan tas yace" wai har Yar fitane kin share gidan? Kaka tace" waneni! Wannan Yar nanne ta shugo tai mun dama Kullun haka takemun share da wanke wanke wata zubun har girki takemun, Tana magana Ahmad ya gane wacce take Nufi, Ikon Allah a zuciyarshi yace" gaskiya yarinyar tanada kirki matuka Yace" kaka wai dama a gidan nan take ne ko jikar gidan ne? Kaka tace" eh toh nidai inna wuro tacemun tsintarta sukai a garken shanunsu Ahmad wani irin kallo yai ma kaka alamar be gane ba yace" me kikace' kaka? Nan ta maimaita mai Tsintar kanshi yai cikin wani irin yanayi ga kirjinjinshi se bugawa yakeyi, kodai irin matan nan ne masu yawon tsiya Wanda suka gagara Iyayansu Da Sauri yace" NO a fili bema Sani ba, Kakarshi kam binshi da kallo Tayi tace" meye kuma NO? Yace ba komai Nan dai ya shiga Nazarin gaskiya yana so yasan wacece ita? Meye kuma sanadin zuwanta nan Dan yanzu Gashi kakarshi ta tabbatar mai da ba a garin take ba.. Wani tinanin yayi yace" To Kuma kaka ba Wanda Ya biyota ne manta? Kuma bakiji komai game da ita? Kaka tace" eh toh gaskiya nidai Banji ba amma kuma nima din ina son Sani gaskiya Dan yarinyar akwai kirki, Idan na shiga gidan anjuma aiko zan tambayo yace" OK yama sunan ta? Kaka tace" naji yara suna *Natu* amma bansan gaskiyan sunan ta ba in kira maka itace kaji a bakinta? Yai Sauri yace" ah ah kaka bari na wuce, inanan zuwa cikin satin nan me zan kawo maki? Tace" kayan dadi na birni yace OK toh nan ya fito still yana ta Dan waige waige ko zan hangota shuru be ganta ba Dan haka ya shiga motarshi ya tada ya nufa hanya Zuciyarashi ciki da tinanin Zeenatu °°°°°°°°°°°°°°° Zeenat kuwa na daki se faman kuka takeyi, sallamar kaka sukaji, Inna wuro ne tace" ki shugo gamu anan, tace au toh Tana shiga ganin yanda zeenat ke kuka jikinta ne yai sanyi, samun waje tai ta zauna tace" meke faruwa? Inna wuro tace" nayi nayi ta fadamun Kila ke ta Fada miki, Kaka tace" Natu kiyi shuru muke tare dake yanzu ki kwantar da Hankalinki ko me kike ciki ki Fada mana.. Nan zeenat ta saida da kukan da takeyi tace" mahaifiyata na tina, Kaka tace" ta mutune? Zeenat tace" ah ah wasu azzalumai ne suka rabani da ita Nan dai sukace basu gane ba tai musu bayani dakyau Nan zeenat ta gyara zama tun daga tasowarta ta basu labari har izuwa ranar da baba ya tsinceta a garken shanu Lalle Kaka tace" Ashe ke babbar Matace, Allah Sarki Allah yai miki Albarka insha Allah, Allah zai kawo mafita ki kwantar da hankalinki, Tun daga ranar suke girmama mata wai Ashe ita ma'aikaciya Ce lol ko aiki zatai musu Dakyar suke bari wai ita hajiyace Lol Bangaren Mahaifiyar mudansir kuwa Ta kira wayanshi har ta gaji, Tsaki Tayi Saboda tasan halin Dan nata bajin magana yakeyi ba, tasan yanzu haka suna chan suna fashin su, Cillar da wayan tayi tace banza se ya dakko mun magana yazo yana zare wa mutane ido. Ahmad kuwa Zaune yake kan sallaya Dan tun asuba da yai sallah be tashi ba har gari ya fara haske Bayan ya gama addu'oi ya rasa meke mai dadi, Zuciyarshi gaba Daya ya tafi wajen tinanin Zeenat Jiyai bazai Iya zama a gidan ba kasancewar weekend ne ba aiki, Ya tashi ya mi'ke ya shiga wanka yana fitowa mai ya shafa then yasa kaya ya shirya, Ya feshi jikinshi da turare kallo daya zakai mai kasan bigboy ne key dai ya dakko hade da bude frigde ya dakko favourite dinshi wato COKE se ruwan faro yayo mota dashi Da sauri yabar harabar gidan, yana kan hanyane Kabir frnd dinshi ya kirashi Yace" ina yake Ahmad yace" I'm on my way zanje gidan Kaka Kabir Mamaki yai sosai yace" bakada kirki sometimes ai ka kirani muje Mu gaisheta ko? Ahmad yace" karka damu next time sai Mu taho tare Kabir yace" Alright no P sai ka dawo Yana dropping phone din kallonshi yai a mirror din dake motar wani murmushi yayi dan shi kadai yasan dalilin da yasa zaije kauyen nan da sassafen na Yana tafiya yana addu'a a mind dinshi har ya Isa kauyen, Sallama yayi ya tadda Kaka a tsakar gida tana dama koko, Kaka tace " Kaine da safen nan yace" eh wallahi Nan ya shiga daki yace" Nazo a daidai yau zansha kunun yar tsohuwa Nan ta samai a cup yana sha yaji ba sugar lol Daurewa yayi dai yasha Dan karta gane Gyara zama yayi yace" kaka INA natu? Jim yayi cos tayi mamakin tambayarshi, Shuru yayi tace" ai Ashe natu abun tausayi ne Yace amm bangane ba Tace bari Na shiga bandaki Nazo na baka tarihinta *Awwnn Bari na tsaya an an* Yawan comments dinku shi zai bamu karfin gwiwan cigaba *ONE LOVE DEARIES* don't Forget to VOTE ME on wattpad #Freshummieyxeey Me Page *20_ 25 & 40_25 & 45_50* Please ya turomun ta wannan number 08164640124 Thanks [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ _Fans muna godiya sosai da irin son da kuke wa book dinnan...we HRT you irin Sosai dinnan....da bazarku muke taka rawa💃🏻💃🏻_ *#ONE LUV* *Wattpad* #Freshummieyxeey *PAGE 55 ↔60* Kaka ne tace" ma Ahmad bari na shiga bandaki Nazo na baka labari Ahmad yace" Okay, Tana fita ya sunkuyar da kanshi tinani barkatai yake tayi a zuciyarshi Yana zaune Jum Kadan Sega Kaka tafito, Nan ta zauna Shima ya gyara zama ta soma da cewa" Yarinyar da ka gani sunanta Zeenatu, mahaifinta ya rasu, yanzu ita kadai ne wajen mahaifiyarta, Kasan mutanan yanzu bakowa ne keson Zumunci ba, Haka yan uwanta suka barta mahaifiyarta kadai ke dawainiya da ita, Itace karatunta itace komai take mata Ahmad yace" Allah sarki Kaka ta kara da cewa" Zeenat a yanda ta fada mana tasha wahala sosai, Ba irin aikatan da batai ba Dan ta samu ta tsiri da mutuncinta, Ahmad yace" amm kaka bangane aikatau ba, Irin wanke wanke na gida? Kaka ta kara magana cikin tausayi tana shirin kuka tace" Ahmad inma wanke wanke na gida ne ai da sauk'i itafa Zeenat har ga ruwa tayi, Ahmad ne ya zare ido cikin mamaki yana tinanin to itako wani karatu tayi da har tai ga ruwa Dan ta sama Kudi! Duk macen da tai wannan aikin to tabbas talauci yakai talauci adai nan Arewan Kaka ne ta fashe da kuka Dan bazata Iya karasawa ba Dan tabbas Zeenat abun tausayi ce, Ahmad ne yace" kaka kiyi hakuri in shaa Allah zan temaka mata nan Kaka taji wani irin Dadi a ranta, tace" Kai amma Allah yai maka albarka yace" Aamiin Kaka ko zan Iya ganinta inaso muyi wata Maganane, kaka tace" OK Bari naje na kira maka ita..nan ta mik'e ta Shiga gidan su inna wuro, tana shiga ta sama Zeenat na yan wanke wanke, Nan Zeenat ta gaisheta Tace" kizo Wani na kiranki a waje, Tunda tai maganar Zeenat ta fahimce ko waye, Dan haka tace" uhm OK nan ta tsame hannunta cikin ruwan wanke wanken da take yi ta nufa Wajen tana shirin shiga gidan ta ganshi jikin Moto tai mamaki Nan tamai sallama, Ahmad ya amsa da cewa Wa'alaikumus Salam barkanki dai, Ya gida Tace" Alhamdulillah Kowa yai shuru na yan mintina Ahmad yace" wata alfarma Nazo nema wajen ki Zeenat tace" OK INA jinka Yace" Ina son Ki fahimceni bada wani Abu Nazo ba, Nazone na temaka miki kuma Ina Sonki!!! Tace" temako? Bana bukatar wani temako naka! Ahmad yace" lol Zeenat kenan! Kowa ya ganki yason kina bukatar temako, Ni ba ma haka ba Ina sonki, Itadai Zeenat batace komai ba, Dan batasan Ko waye shi ba, batasan aikinshi ba bata San daga Ina yake ba, Itadai kawai abun da ta Sani Jikar Kaka ne!! Yace" look Zeenat Wlhi bazan boye maki ba the first time I set my eyes on you na kamu da sonki, Ta dalilinki nake zuwa nan kauyen akai akai, Dan Allah ki amsa bukata ta Ina Sonki Nan Zeenat tai Wani nazari tace" OK to zanyi shawara yace" Zuwa yaushe tace" Next week yai smiling yace" Zeenat babbar yarinya har se next week? Tace" Eh yace OK Allah ya kaimu tace" Ameen nan dai sukai sallama ita ta koma gida shima kaka na zuwa yace" zai tafi gida amma zuwa sati me zuwa zaizo tace" OK Allah ya kaimu Zeenat na zuwa gida kamar An dasa mata son Ahmad, dama itama tun randa ta ganshi, taji kirjinta na buguwa tasan tana Sonshi amma tana karyata kanta, bata yarda tana Sonshi ba se yau da sukai 4eyes gata gashi!! Ranar tunda AHMAD ya tafi zeenat wuni tai tana tinaninshi a ranta tace" dama gobe nace ya dawo Lol Ahmad Kowa saboda Son da yake mata bana wasa ba though besan cikikken tarihinta ba amma Yana Sonta sosai, Dan driving yakeyi amma kowa ya gani se su dinga mai gizo Kamar Zeenat Lol...Ahmad ya kamu sosai °°°°°°° Bangaren Mahaifiyar Zeenat Kuwa A yan kwanakin nan tana yawan mafarkin zeenat, Kulkun zullumin ko za'a aiko mata ace zeenat ta rasu ne, Dan gaskiya tana wayan Tina ta, ga mafarkai...mudai munce soon zataga Zeenat dinta Lol Bangaren Su Goga Kuwa Mudansir Hankalinshi ya kasa kwanciya Kullun Se yayi kuka saboda Zeenat, Sonta yakeyi kamar ya kashe kanshi, Gashi duk inda suke expecting zasu ganta basu ganta ba, Har Yaranshi ya tura layin su zeenat Ko zasu ganta sunce kwata kwata bata ma unguwar, Dan har tambaya suke a layin da wayau ko ana ganinta, Sedai suce" ai tun wani case da taje ta dakko na Wanda sukafi karfinta akan wani yai ma wata yarinya fyade aka dauketa har hau ko a Mace ko a Raye oho Mudansir ne ya Tarasu yace" kunga har yanzu fa I'm not safe, Allah kadai yasan inda Yarinyar nan take, Kuma kusan I'm sure kila tana Raye kuma kunsan she's smart duk inda zatai Dan na wulakanta se tayi, nidai abun da nake so daku shine as from today bamu ba zaman gida, Dolene Mu shiga kauyukan da suke kusa damu ko Zamu ganta, Dan nasan bazata koma gida yanzu ba Wani a cikinsune Wanda ake kira da Jan wuya yace" Boss nima nayi tinanin haka Dan haka Mu shirya kayan aikinmu, muna ganinta ba wata magana kawai a kasheta, Mudansir yace" NO banaso Ku kashemun ita ina sontane, Sena dandana zumar ta, ba ita mekai rahoto ba idan na dandana ta duk inda zata kai se takai dukansu suka wani bushe da dariyar mugunta sukace" Boss baka wasa!!! Nan suka fara shirin Barin gidan akan zasu shiga kauyukan da ke kusa da dajin da Suke!! *Bayan Sati daya* Ahmad ne ya tashi da wuri ya shiga kitchen ya samu ya hada tea then ya soya kwai yana gama ci, ya shiga toilet yai wanka, Ya rasa kayan da zaisa, ya gaji da sa shadda, Dan kullun in zaije shadda yake sawa, Dan haka ya dakko wani fakistan ya saka, Ya kalleshi a mirrow kayan yai mugun mai kyau Smiling yayi yace" wannan kwalliyar nakine Zeenat, key ya dauka yai ma me gadi sallama, Yana cikin tafiyane zeenat ta fadamoi a rai, Yai tinanin me zai sai mata? Kaya ya fadomai a rai Dan bata dashi, Kullun yaje da guda daya yake ganinta dashi Dan haka ya nufi shagunan da ake saida kaya ya siyo mata duguwar Riga guda biyu, se Takalmi da yan kayan makeup da hijab Dan bata dashi tun randa ta fito NATA ya yayyage na inna wuro take sawa, Yana fitowa daga shagon ya nufi inda ake saida su sweet shima nan yasai mata sanna yai ma su kaka da inna wuro suma siyayya sannan ya nufa hanya Zeenat Kuma dama tasan Ahmad zaizo Dan haka ta fara zuwa gidan kaka ta gyara mata sannan ta dawo gidan inna wuro ta gyara tai wanka tana zaman jiranshi Zaman datai kamar an rura mata wutan Son Ahmad she's just can't wait to see him, Wani murmushi tayi tana cikin tinaninshi taji horn din motarshi alamun he's arrived, Smile tayi da Ita kanta bata San ne meye ba Yana parking gidan kaka ya shiga ya dakko kayan daya kawo mata Dana inna wuro, tana gani ta wangale baki tana cewa" Dan jika na baka gajiya? Yace" dama miji na gajiya da matarshi ne? Tai dariya tace" Allah dai ya saka da alheri, yace" Aamiin, nan Suka danyi hira sannan yace" daya nata daya na inna wuro, tace" kai amma mungode, Yadanyi shuru yace" yau ba yarane? Tace" me kkeso? Yadanyi magana yana Dan jin kunya yace" Zeenat nakeso a kiramun Kaka tace" bari naje Allah yasa abun da nake zargi ya tabbata, yai dariya yace" kai kaka kofa tsofaffin nan akwai sa ido, Tace" kanka akeji bari naje na kirata nasan a matse kake da son ganinta, dariya yayi yace" Allah yabarmun kaka tace" kaji dashi Tana fita ya biyota a baya, ta shiga gidan shi kuma ya shige moto, Tana shiga zeenat tace" Kaka! Kaka tace" kije Ahmad na kiranki, duk kunya ya isheta haka ta dakko hijab din inna wuro ta fito, tana fitowa taga benan ta tsaya a kofar gidan kaka, se zullomin shiga take Ahmad Kuwa na kallonta a cikin mota Da yaga kunyar shiga take gidan ta burgeshi dama akwai shi da son yaga mace me kunya, Horn yai mata da sauri ta maida hankalinta kan motar, Ya fito yace" mata I'm here dakyar ta Iya karasawa ta Bude motar ta shiga Tana shiga Ta zauna tai shuru, Kallonta yayi yaga ta kara mai kyau, Itama kallonshi ta gefen ido tayi aranta tace" damn he's looking Good! Kamar yasan abun dake ranta, yace" me kike tinani? Tace" Ya Ahmad ba komai Yai smiling yace" to hope dai kinyi shawarar? Ta sunkuyar da kanta ta rufe fuska yace" my shy shy girl frnd, Ta Kara rufe fuska tace" Dan Allah ka dena yace" to sai kin kalleni zan dena! Ta dakyar ta dago kai ta kalleshi, hada idon da sukai dukansu sukaji wani sanyi A ransu Ahmad yace" Alhamdulillah Nan suka fara hira Yace" please INA rokon Wata alfarma kuma Dan Allah karki boyemun komai! Tace" OK Insha Allah bazan boye maka ba yace" good that's my girl Yace" inason Sanin cikakken tarihinki! Tun daga yarintarki har izuwa yanzu da muke maganar Wasu hawaye suka zobo mata tace" I can't, Yace" karmu fara haka tun yanzu feel free ki Sanar dani Zeenat Tace" to nidai sunana Zeenat!!! Lol bara Mu tsaya anan se next page zakuji Yawan comments dinku shi zai bamu karfin gwiwa *ONE LOVE❤* [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *Fateey Tambary✨✨* _Ina tayaki murnar Kammala littafinki me suna *BAN IYA SO BA* Allah ya Kara Basira da daukaka dear...may your pen never dry sweety✨✨_ *Wattpad* #Freshummieyxeey *PAGE 60 ↔65* "Zeenat cikin shesshekin kuka ta fara cewa nidai sunana Zeenatu, An haifeni a garin kano, Ni kadai iyayena suka Haifa, Babana bame arziki bane amma Ba abun da na nema na rasa ba saboda ni kadai ne komai suna mun Iya bakin gwargwado Ananan Dan aikin da babana yakeyi a wani company shi driver ne Aka koreshi, Dan haka ya sama Aikin gadi A wani gida, Yana aikin yana samun abun da zamuci Anan Barayi sun shugo sata suka harbeshi, tun daganan rayuwata ta dawo abun tausayi dagani se mahaifiyata Muke tashi fadi dan nasamu Naci gaba da karatu nah Cikin Ikon Allah na samu na kammala amma ba irin aikin da ban yiba, Dan na samu na tsira da mutunci na Dan yanzu ba kowa ne ke da zumucin ba, yan uwana babana suna da hali, Amma tun rasuwarshi suka dena ma kulamu saboda bamu dashi, Ahaka dai Nagama karatuna nar na sama aiki Bayan na sama aikin ne, Inayi duk da haka bawai na dena shan wahala bane, Ahmad yace" Allah sarki Allah ya gafartawa baba Aamiin, sannan ya kara da cewa In bazaki damu ba dalilin zuwan ki wannan kauyan nakeso please! Zeenat ta kalleshi idonta yayi jajur tace" me yasa kkeson Sani? Ahmad ya kwantar da murya yace" na chanchanta na Sani sai yasa na tambaya, Zeenat Tai wani tinani tace" haka ne To nidai dalilin zuwa nan nan kauyen Ina cikin office INA yan rubuce rubuce, Aka kawo case din wani Saurari yai ma wata Yarinya fyade, Shine muka shigar da karar court SBD naji ana fadan dama yaron ya fitina yan unguwar, Cikin Ikon Allah mukazo gidan kuma muka sama kwakkarar shaida, Saboda Akwai wani a gidan ya dauka hoton lokacin da abun ya faru Ya bani cameram shine fa Shi Wanda yai laifin INA hanyar dawowa gida yasa aka saceni, suka kaini gidan su nasha bakar wuya, ranar basanan na samu na fito da kyar shine dalilin zuwana Nan kauyen AHMAD ne ya bita da kallon mamaki, Wato zeenat dai Yar jaridah ce, Nan yaji sonta ya kara karuwa da matsayinta a zuciyarshi, A mind dinshi yace" In shaa Allah zan temaka miki, Kallonta yayi yace" kiyi hakuri kowani Dan Adam da kaddarar da yake samu a rayuwarshi ta duniya tace" hakane Tace kai kuma fa? Nan ya bata labarin komai nashi, Shima he's the only son da iyayanshi suka Haifa, His parents died shi kadai ne yake rayuwa se kakarshi data rage shine yake zuwa Wajenta, Tace" Wani aiki kakeyi Ahmad yai dariya yace" babu amma soon zan samu tace" Allah ya temaka yace" Aamiin _AHMAD ya boye mata shi babban lawyer ne_ Nan dai suka gama hirarsu Zata tafine Ya dakko Kayan daya sai mata ya bata tai mai godiya sosai Dan dama tana bukayar Kayan lol, Yace" don't thank me, Smiling tayi yace" Yar jaridah tah tace" kai ko!! Tace" Se yaushe zaka koma? Yace" ai kafana kafarki zan kaiki gidanku ne, ta zaro ido tace" No please INA tsoron su Kasheni, Yace" ba Wanda zai Kasheki, inanan tare dake har abada, Tace" uhm, yace" I'm serious look zeenat zamanki Anan bashi zai warware matsalar da kike ciki ba, So kinga Dolene Mu tafi Ko Zaki ta zama Anan ne? Da Sauri ta dago Kai alamar a'ah nima inaso naje gida naga mamana, I'm missing her, Yace" Nasani karki damu zaki ganta Soon Yace" Anan ma kauyen zan kwana inaso nai ma Su Kaka maganar zan maidake gida kuma inason aurenki, rufe fuskar ta tayi ta bude motar tai ficewarta Binta ta kallo yayi yace" Soon Zan mallakeki Zeenat na shiga Gidan ta tadda su inna se Yar hirarsu sukeyi, Nan ta shiga ta Nuna musu abun da Ahmad ya bata, suma sunji dadi sosai, Kaka tace" inna wuro, yaran nan fa soyayya sukeyi, Inna wuro tace" ai tuni na gane, Basu karasa maganar ba Ahmad yai Sallama! Kaka tace" bari naje nasan tafiya zaiyi, Inna wuro tace" to amai godiya Tana fitowa Gida suka nufa, nan suka zauna tsakar gida yake sanar da Kaka shifa Gida zekai zeenat, Zamanta Anan be dace ba tunda tanada maihaifiya, Kaka tace" nima nayi tinanin Haka Yace" idan munje gidan Allah yasa abun ya yuwo Ansa bikinsu Zaizo ya Sanar dasu, Kaka taji dadi sosai dama burinta be wuce taga Ahmad zaiyi aure ba Suna gama maganar Kaka ta shiga gidan Inna Wuro ta Sanar da ita taji Dadi sosai amma bata so ba saboda Suna son Zeenat, ya zasui to tunda ba yarsu bace, Hakanan Inna wuro tasama ranta hakuri, mijinta na dawowa ta sanar dashi gobe Zeenat zata koma gida, Dan dadi yaji amma shima Sam beso ba, sbd Son da sukewa zeenat ya wuce wasa, ranar dai kowa beyi kwanan dadi ba har ita zeenat, Dan dai wajen mahaifiyarta zata koma da zamanta a kauyen yafi mata *WASHE GARI* Ahmad ya shirya ya sanar da Kaka nan ta shiga ta kirawo Zeenat, Sega baba da Inna wuro da kaka har Zeenat din Kowa kuka basuso rabuwa ba...Ahmad yace" yayi Alkawarin Zai dinga kawota nan Hankalinsu yadan kwanta amma dakyar suka rabu, Seda baba ya lallashe zeenat sannan ta shiga motar suka kama Hanya °°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°° Su madansir da mugayan Yaranshi Tun jiya already sun shugo kauyen, Dan har wasu suka gani suka Sanar musu da cewa tabbas sun hango wata yarinya kafin su karaso wajenta ta gudu (wa enda Zeenat tana shan mangoro ta hangosu kenan) Mudansir Wani smiling yayi yace" kungani I told you Yarinyar nan na tsakarkanin kauyar nan, Wani dariyar mugunta sukai sukace Zeenat ta kusan zama Nama Lol nikam Nace Zeenat ta muku nisa Suna tafe cikin Motar, Tun Daga nesa Zeenat ta hango Motar su Mudansir Wani gham taji kirjinta ya buga meke shirin faruwa da ita yau dinnan, Batace ma Ahmad Komai ba, Hira yake mata tace" Kayi shuru please kaina ciwo yakemun, Yaga sudden change a tare da ita amma bece mata komai ba Sai Sannu Kallon Motar Su madansir tayi gasu suna gab da Haduwa, Kuma tasan confirm zasu ganta, Da sauri tace" Ahmad ka rufe Glass dinnan duka Sanyi nakeji, Nan ya rufe Allah yasa glass din irin me bakin nan ne sedai na ciki ya hango na waje, Innalillahi wa Inna ilaihir rajiun Take ta fada, Suma Su Mudansir suna cikin motarsu suka hango Motar su Ahmad Cewa sukai Ashe Ma ana Shugowa kauyan Nan, Da gudu motarsu yazo ya wuce fit, Zeenat kamar suna kallon ta tai maza ta dokar dakai, Su Ahmad suka fita su kuma Suka shiga Kauyen Alhamdulillah tace" a mind dinta Su Mudansir Kuwa kutsa kai suke ta cikin kauyen Duk inda suka ga mutane sai suce wai kanwarsuce ta bace, Sedai kowa yace gaskiya basu ga wata kalar birni a kauyen ba haka suka wuni akan abu daya Su Ahmad kuwa Sun danyi tafiya bema nisa ba, Ya kalle Zeenat yace" ya kan tace" Alhamdulillah na danji sauk'i ka Dan saukar da glass din yace" OK Sun bar kauyen sun hau kan Titi Ahmad yace" bafa gida zan kaiki ba! Wani kallo ta bishi dashi tace" I don't get you Smiling yayi yace" case din da kika shiga dolene a boyeki, Dan yanzu kina komawa gida May be sun sa yan duba da sunga Giftawarki zasu Iya sanar dasu tace" eh Nima nayi tinanin wannan tace" yanzu to ya za'ai ni dama a kauyen ka barni se Inma kwatancen Inda mahaifiyata take kaje ka dakkota Kuzo Ahmad smiling yayi da shi kadai yasan shirin da yake yi, yace" karki damu yanzu gidana zan kaiki ba Wanda zaisan kina ciki! Zare ido tayi yace" NO plz Yace Zeenat ki kwantar da hankakinki I promise you ba abun da zai sameki Shuru tayi tun daga lokacin bafa kara magana ba se addua takeyi a mind dinta, Tana cewa lalle ni *YAR JARIDA NAGA RAYUWA* *Thanka for your time.......We hrt you sweeties* Don't forget to vote me on Wattpad #Freshummieyxeey [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ _Awwn Fans muna kara Godiya sosai da comments dinku da addu'oin da kuke mana....Kuma Allah ya Baku abun da kuke so duniya da lahira..._🌹🌹 *EMNOOR BAE* _baby me tashe a HRT din Ummiey Xeey...stay bless baby I HRT you irin kingane ae 😍💖❣_ *PAGE 65 ↔70* Zeenat shuru tayi, Ahmad Kuwa se driving yakeyi har ya shugo cikin unguwarsu, ganin mutane yasa ya daga Glass din Dan Kar mutane su gansu Yana zuwa bakin Gate Me gadi Akai Sa'a bayanan yaje masallaci, Alhamdulillah yace a mind dinshi nan ya fito ya bude gate din sannan ya kulle, Yazo Wajen parking space yayi yace" My Xee ki fito, Sakko da kafarta tai ahankali sannan ya kulle kofar motar yana tafe tana binshi a baya har suka Isa wani Kofa ya bude sannan yace ki Shugo Suna shiga taga Falon kamar ba na namiji ba sekace na amarya komai yayi kyau a ma'ajinsa Parlourn ya hadu matuka, Nan ya nuna mata wani daki yace" ga Inda zaki zauna nan komai kike bukata yana ciki, a kitchen Nan da komai da komai a ciki Bata CE komai ba se binshi da kallo takeyi, Allah dai yasa bata fada wrong hand ba, me yake nufi da tai zamanta nan? Wani hawaye suka zobo mata, Zata fadi kenan yai sauri ze rikota tace" don't touch Me!!! Dakyar ta samu ta zauna wani zufa na keto mata Tace" Oh Ni zeenatu yaushe zan dena shan wahala!! Bangaren Su Mudansir Kuwa sun shiga kauyen ba Inda basu tambaya ba sedai ace masu basuga wata Yarinya ba gaskiya Sun gaji sun wahala ga yunwa wani a cikinsu yace" Oga mudansir Mu kyale Yarinyar nan kawai nasan yanzu ta tsorota tasan takai ka gaba zaka Iya kasheta, Mudansir kallonshi yayi cikin bacin Rai yace" karka Sake shigamun harka Sau nawa zan fada maka INA son na aureta? Bama kai kadai ba duk Wanda ya karamun maganar akan na rabu Da My Baby Sena Koreshi A cikinku, Dukansu Suka sausautar da murya sukace Kayi hakuri ranka ya Dade!! Yai tsaki yace" sai Ku tashi Mu koma dajin Mu tunda bamui Nasara ba, Nan dukansu suka mik'e suka Nufa motar, Mudansir ranshi a bace! ••••••••••••••••• Bayan Zeenat taci kuka ta gogema Allah, Ahmad yazo yana bata hakuri shifa taimakon ta zaiyi, in ba haka ba ba abun Da zaisa ya kawota cikin gidan nan Nan ya mata wasu yan maganganu hankalinta ya kara kwanciya dashi, Yace" to Yanzu zaki Iya ban camera din nagani na kara tabbatar da abun da kika fadamun? Tace" why not tashi tai yabi bayanta da kallo, Nan yaji Zuciyarshi na rayamai wani Abu, A mind dinshi yace" A'uzubillah gaskiya bazan Iya zama da Zeenat a gidan nan for long ba dole nasan abun da muke ciki Dan Zama mace da namiji waje daya akwai matsala, Shaidan zaita kawo musu Abu a zukatansune Yana Zaune yana tinani Sega Zeenat ta Fito tace" gashi! Firgigit ya waigo ya kalleta murmushi tamai, Yasa hannu ya amsa, Fara kallon pics din yayi ranshi yai matukar baci, yace" se an kwatar ma Yarinyar nan yanci, wasu mazan Wallahi se ahankali, kalletafa Yarinya karama! Zeenat tace" wlhi Kuwa Nan yace" zamusan abun da zamui gaskiya _•••••Bayan kwana 4•••••_ Zeenat ta saba da gidan Sosai ko hira me tsaho basayi da Ahmad yana dawowa tamai sannu Da zuwa ta kawo mai abinci yaci Seya shige Daki, Cos shi yasan kanshi, bawai ya taba zama da mace bane a'a seda zeenat tazo gidan yasan abun da Maza keji idan sun kebance da Mace, Sai yasa yake baya baya da ita Dan anything can happen.... Washe gari dama ya mata alkawarin zekaita gidan Mamanta, Dan haka da wuri ta tashi ta shirya shiko bacci ma yakeyi, Around 8 taje tamai knocking, Ya tashi a gajiye shi yama manta gajeron wando ne da vest a jikinshi, Yazo ya bude kofar Zeenat na ganinshi ta rufe ido tace" laa am sorry please, ta juya ta shiga daki da gudu, tana maida nunfashi Dan bata taba ganin namiji haka ba Lol Ahmad Kuwa kallon kanshi yayi yace" oops Toilet yai maza ya shiga yazo ya shirya ya fito yaga tea da bread da kwai a parlour dama yunwa yakeji, Nan ya tsaya yaci Sannan yace" Zeenat ta amsa na na'am ki fito Mu tafi, A kunyace ta fito, Ya tada motar taje zata shiga sit din baya yace" dawo nan gaba, duk kunya yabi ya isheta tunda ta shiga motar ba Wanda yace ma wani uffan, Ahmad Kuwa se kallonta ta mirror yakeyi, sonta na kara shigarshi, °°°°°°°°°°°°°°° Bangaren mahaifiyarta kuwa tana Sharan cikin gidan taji gabanta yai mugun fadi, waje ta samu ta zauna taji duk jikinta yai sanyi ta koma kamar Mara lafiya, Addua take tayi, kome zai sameta Allah yasa yazo mata cikin sauk'i Daki ta shige tana jiran taji me zai biyo baya Sallamar namiji taji da mace" gabantane taji yace Gham! Kamar zata nitse a cikin katifa, Kodai mutuwar zeenat aka zo Sanar da ita, bata gama tinani ba Sega Zeenat ta shugo dakin da gudu ta rungumeta tana mamma mamma mamma Maman ta tace" Zeenat Zeenat Ashe kina Raye kai Alhamdulillah, Naji dadi sosai nan zeenat ta gaisheta tace" bani kadai bane nan ta leko tace ma Ahmad ya shugo, yana shuguwa shima ya sama waje ya zauna Ya gaisheta kowa yai shuru Jim, Maman ta aranta tana cewa Zeenat aure tayi kome? Mudai mukace ki tsaya kiji amsar daga bakinta Nan Zeenat tace" mammah, tun daga randa aka saceta, ta ba mahaifiyarta labari bata boye mata komai ba har izuwa yanzu da sukazo, Mamantaa tai kuka sosai Tace" kai Dannan Amma Allah yasaka maka da alheri, Ahmad yace" Aamiin Yanda yaga mahaifiyarta na kuka se Ahmad ya kara tausayinsu gaba daya yace" Allah Sarki, Suna cikin magana ne sega Call ya shugo wayan Ahmad yana dubawa yaga Frnd Kabir, Rejecting yayi, Kabir na ganin haka yai kwafa yace" Wai meke faruwa da Ahmad? Tsaki Kabir yayi ya maida wayarshi cikin aljihu Su Zeenat kuwa da mamma da Ahmad Sun taba hira sosai, Ahmad yace" mama tunda an zama Daya, Inason Zeenat da aure, Mama tadanji nauyin maganar tace" uhm, Seka turo manyan ka A zuciyarta kuma tana cewa ai tabbas halaccin da kai mun ka temaka yarinyata ai dole kai zan ba! Sun gama hirar kenan Ahmad yace zasu tafi, Mama tace" to ba komai gadai Zeenat nan amana, Dan nasan Indai aka barta anan tsab zasu Iya zuwa su kasheta, Dan har shuguwa gidan sukeyi su gama bincikensu basa ganinta, Ahmad yai mamaki sosai yace" lalla wa ennan muguntarsu har takai haka kenan Sun mik'e zasu tafi, Ahmad yai gaba maman ta ta kirata tace" Ki kama kanki, ki tsare mutuncina da naki, Na miji namijine, Karki yarda dan zai temakeki Ya wulakantaki, ki tsaida Allah a zuciyarki, Allah ya tsare! zeenat Tace Aamiin mamma nagode sai kin sake jina, Ta Ciro wayarta ta bata tace" gashinan zan dinga kira naji muryanki ta wayan Ahmad tace" to ba komai Sun fito har sun kama hanya, sukaga wasu sun kura musu ido, da sauri Ahmad ya daga glass din motarshi gaban Zeenat se faduwa yakeyi, yace" karki damu!! Aiko suna Barin unguwar Wanda su Mudansir sukai assigning akan su dinga dubuwa ko Zeenat na zuwa, nan take suke Kira Mudansir aiko sunga Zeenat Yace" What? Nan ya kira yaranshi yasa handsfree yace" MORA me kace? Mora yace" munga Zeenatu da wani a cikin Mota Lol Thanks thanks thanks for your time...sai kun sake jinmu, We love you all Wattpad *#Freshummieyxeey* [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ _Wai dama har yanzu ana yayin gulma😂, Abun mamaki wasu sunmun magana wasu har kirana sukai Wai Ummiey dama kin chanza kungiya ne😅 to Bani na chanza ba NABILANCY ce Kuma ni na bata goyon baya 💯 saboda Ko Ina PML ko bana ciki Inada mutane sosai, And PML are the best ever, They're just unique💞, Ko rubutun da na fara ba wacce ta kawo ni online ko take siyan mun data ehee a dire na aka ganni💃🏻 Saboda haka kowa ya yaji da abun dake gabanshi...No Time dudes😅, Wasu gulma da munafurcinsu bazai taba bari sui kiba ba aradu..Allah ya kyauta😁_ *_•••Wannan page din sadaukarwace ga dukkanin Masu suna Zeenat a fadin duniyarnan•••_* *PAGE 70↔75* MORA Yace" munga zenatu da wani yanzunnan a cikin mota, Mudansir ne yace" are you serious? Mora ya amsa da cewa" oga ai bazan maka karya ba, Mudansir yace" A Ina ka gansu? Yace" right now suka fita daga gidan mahaifiyarta, OK OK Mudansir yace" zamui wani Abu akai Then ya kashe wayar Yana kashewa ya kalla yaranshi da dukansu suke gabanshi, Yana wani lashe baki yace" yanzu ya kuke ganin za'ai? daya daga cikinsu yace" Oga a kasheta saboda this girl ta bamu wahala sosai, Mudansir yace" dama nima last decision Dana yanke kenan, amma before na kasheta sena bata mata rayuwa sosai, dolene na dandana zumarta, Se tasan tayi wasa da hankalin Mudansir ya kare maganar dauke da wani shu'imin murmushi a fuskarsa Ya kara da cewa" Ku shirya zuwa gobe da motoci Kui shigan Sodoji kuje Ku tsaya a hanya Ku dinga duba motoci da Zaran kun ganta Ku rike motar, amma fa Ku kasance cirin shiri saboda idan Akaji labari real soldiers zasuzo su kamaku kunga akwai Matsala Wani daga cikinsu yace karka damu zamui taka tsantsan, Wunir ranar Mudansir cikin Murna yake •••••••••• Su Zeenat Kuwa tun da zuka bar gidan mahaifiyarta, Wata hanya taga Ahmad yabi, Tace" INA zaka kaimu tana maganar ne cike da tsoro Dan yanzu Dan Adam ba abun yarda bane Smiling yayi yace" zeenat har yanzu you don't know da wa kike tare amma soon zaki Sani Do you think zan kaiki Inda zan cutar da rayuwarkine? Kunya taji yakamata sosai tace" uhm nifa bance komai ba ranka ya Dade, Tafiya sukeyi basu tsaya ba har kusan 2hours tace" yunwa fa nakeji, nan ya tsaya wani ostrich yai mata siyayyan snacks da fresh milk, ya miko mata taci Sosai shi kam se Kallonta ta mirrow yake yanda take cin abincin hankalinta kwance, Wani Sonta yaji se shigarshi yakeyi, A mind dinshi yace" _Matatah_ Sun danyi tafiya mai tsaho taga ya shiga wani Babban Court dake Garin abuja, Dagani an sansansanshi cos tunda suka shugo taga se gaisheshi akeyi abun ya bata mamaki Sosai, Wajen parking ya nufa yayi sannan ya kashe motar, tace" mezamui anan kuma? Yace" kedai ki fito Mu tafi Yana tafe tana binshi a baya har suka iso wani Dan madaidaicin Office ya shiga tabishi a baya Samun waje sukai suka zauna Nan Ahmad ya gaisar da Barrister Lawal, _Barrister lawal mutun ne me kwato yancin duk Wanda aka zalunta, ya tsayar da gaskiya_ Ahmad yace" Barr please wani case na kawo maka so nake kasa hannu Dan Allah a ciki, Barrister lawal yace" ai ko kai ma zaka Iya tunda hanyar Mu daya Nan Zeenat tace a Zuciyarta ko kaima zaka Iya (ta shiga tinanin) Nan Ahmad dai ya fayyace mai komai game da Zeenat irin gwagwarayar da tasha a rayuwa musanman da Mudansir ya sata a gaba Barrister ya kalleta yace" itace zeenat din? Da daga kai Ahmad ma yace itace ranka ya Dade! Barr Lawal yace" zuwa Monday ai kai kananan duk abun da ake ciki zakaji, hope dai akwai shaidu ko? Ahmad yace" eh Barr lawal yace" OK Nan ya CE ke kinsan gidan yaron? Zeenat gabanta na fadi tace" eh nasani Nan ya rubuta takardan sammaci yace" bari a kira masu aikin sukai gidan seki musu jagora, Ahmad yace" mutane Biyu ba sun isheni ka bani su Mu tafi dasu Barr yace" OK ••••••••••••• Tafiyan Kusan awa 3 sukai from Abuja to Kano Zeenat ta nuna musu gidan, Ahmad yace" Kar ta fito nan ya kulleta cikin motar, Kwankwasa kofar gate din sukai me gadi Yazo ya bude, ya gaishesu a tsorace Dan yanda yaga fuskar Ahmad ya murtuke ya kara tsorata Ahmad yace" INA matar gidan, gate man yace" bari naje na kirata, nan Ya kirata ta fito cikin iko da Isa Tai warrr da ido me kuke bukata? Wani banzan kallon Ahmad ya wurga mata yace" gashi sammacin dankine aka kawo daga koto, gabantane ya fadi Sosai, Amsa tayi idonta cike da kwalla, Ahmad yace" Ku lika sauran a jikin gidan ta ko INA nan suka fara aikin su, Zeenat Kuwa na cikin mota tana kallo tana dariya Nan suka barta a tsaya kamar Mara Lfya Sukam suka shiga mota suka wuce abunsu Daki ta shiga ta rasa meka mata dadi nan take ta kira wayar Mudansir taji a kashe, Me gadi kuma Yadanji abun amma basan me Mudansir din yayi ba, kunna redio yayi nan yaji wai an kara shigar da case din Mudansir Wanda yai ma Yarinya fyade Kan kace meye Wanda sukaji a radio da Wanda sukazo wucewa suka tsaya sukaga me aka manna a gidan, nan danan labarin ya karwada unguwa Mudansir Kam ya shiga kuka daga musu cewa Allah ya kara se masu cewa karshen Mugu yazo!! °°°° Tai kiran duniyar nan Number Mudansir is not going Wani tsaki tayi tace" Dan banzan yaro kawai se up an down takeyi a cikin dakin ta rasa me zatai •••••••••• Su Ahmad Kuwa bayan ya sallama Wanda suka rakosu ya basu Kudi me yawa suka mai godiya sosai Suna hanyane zeenat tace" dazu naji Barr lawal yace" ko kai zaka Iya what did he mean? Smiling Ahmad yayi yace" I'm a lawyer too, am sorry na boye maki tun farko, Da zare ido tayi then letter on Tace" WOW WOW Allah ya Baku ikon rike gaskiya Yace" Ameen suna tafe suna hira har suka Isa gida, sun Dan taba hira Kadan ta tashi ta shiga kitchen shi kuma Ahmad ya bude fridge ya dakko lemon Dan feelings din da yakeji ya Dan ragu, Bayan yasha yazo ya zauna se addu'ar Neman tsari yake Kar shaidan yayi tasiri akanshi Kabir Kuwa Friend din Ahmad, rabonshi dashi Yar ya manta Key din bike dinshi ya dakko ya taho gidan Ahmad, yana zuwa ya shiga dakin, Kabir yace" Wallahi kwata kwata baka da mutunci, baka son ziyara yanzu bansan me yasa ba. Ahmad yace" kayi hakuri ba haka bane, Ina Dan busy ne, Busyn da Ahmad yace" Kabir ya dago kai idonshi akan gyale, Ashe zeenat ta manta dashi a pallow Kabir yace" Ahmad meye wannan ba gyalen mace bane" kodai abun da nake zargi ya tabbata ne? Sai yasa idan nai maka maganar aure se kace ba yanzu ba ko Ahmad Ahmd!!!! Kaban kunya Lolz thanks Sweethearts Comments & Share [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ _This page goes to My dearest sweethearts, Ina yinku sosai domin komai naku daban yake💋_ *AYUSHER* *SADNAF* *UMMUMARYAM* *MAMUHGEEH* _May your pens never dry sweeties❤❤_ *PAGE 75 ↔ 80* Kabir ne yai ma Ahmad Wani kallo yace" kaban kunya Wallahi, gaskiyane ruwa bata tsamin banza Ahmad Kuwa binshi da kallo yayi Dan beda ta cewa, Duk Wanda yazo ya gani abun da zaiyi zargi kenan Itako Zeenat tana daki tana jinsu Kabir ya kara da cewa" ya maka kyau, Ni na tafi sai wata rana, har ya juya ya tafi Ahmad yace" ka tsaya kaji Wallahi tun da nake ban taba aikata zina da wata mace a duniyan nan ba, abun da zuciyarka ta fada maka ba daidai bane Kabir yace" Bana son karya please, ya Isa haka! Ahmad yace Ashe abotarmu, bana gaske bane, Tunda har zan fada maka Abu ka ki yarda, Kabir yace" to dama ya za'ai in yarda nidai abun da nasani kawai ka kawo mace daki, yai tsaki mtsww Zeenat CE ta fito sanye da hijab har kasa, tace" Haba Malan abun da Ahmad ya fada maka gaskiyane, Kabir yace" rufemun baki bake na tambaya ba, Ai duk wani karya zakui dan Ku kare kanku Zeenat wani dariya tai da ba Kabir kadai ba hatta Ahmad saida abun ya bashi mamaki, sannan Tace" Wallahi Da ka San me ya kawo ni nan seka tausayamun, meyasa wasu mazan nan take suke yanke hukunci? Idan mun boye maka ai bazamu boye ma Allah ba ko? Kabir wani kallo ya bita dashi, A Zuciyarshi yace munafuka Har ya mik'e zai tafi Ahmad ya dafa kafadarshi yace" Kabir ka Tina da amanar da iyayena suka baka, idan ban manta ba kyawun halina yasa har ka kusanceni muka fara Abokai, Wannan Zeenat daka gani Nasan insha Allah kaji labarinta seka tausaya mata, but trust me wallahi ba abun daya shiga tsakani da ita Wani numfashi Kabir yaja ya kalla zeenat da hawaye ke gab da zubomata, girgiza kai tai kawai ta shige daki shi kuma Kabir ya zauna yace" Ahmad banfa fahimce ka ba! Nan Ahmad ya soma bashi labarin Zeenat from A to Z be boyemai komai ba har zuwa yanzu Kabir yace" I'm so sorry kai Kasa na fara zarginka tun ba yau ba, Tuntuni ai da sekamun bayanin kauyen da Kke zuwa ga dalilin nan, Kasan komai da bayani ai yafi Ahmad yace" nasan nayi kuskure amma afuwan, ko yanzu a shirye nake da Neman temakonka Mu hada hannu Mu temaka Yarinyar nan Kabir yace" karka sama damuwa, Nan Ahmad ya kira zeenat idanuwarta duk sun kunbura saboda takaici, Itama tasan confirm za'ai zarginta amma ya zatai? Nan ta fito jikinta a sanyaye, Kallo daya zakai mata kasan taci kuka sosai, kasa ta samu ta zauna, Kabir na bata hakuri akan abun da yai musu Zeenat tace" ba komai, daganan bata sake magana ba, Ahmad da Kabir Kuwa se tattauna yanda zasu bulla ma abun suke, se a time din ta kara tabbatar da Ashe Ahmad babban Lawyer neh, Yana ma gaba da Kabir sosai, nan dai suke ta hirarsu har Kabir ya fito Ahmad ya rakoshi, Kabir ya kalla Ahmad yace" kamar yanda kace zaka aureta plz ai gaggawar abun sbd ni hankalina be kwanta Ku dinga zama waje daya ba gaskiya, Ahmad yace" karka damu in shaa Allah zan kiyaye °°° °°° °°° °°° Bangaren Mahaifiyar Mudansir Kuwa tai Kiran duniya nan wayan Mudansir yaki shiga, tsaki tai tace wannan Dan banzan yaron Ina ya shiga sai anzo an tafi dani hankalinshi zai kwanta, nan hawaye yazobo mata tace" wadaran yaron nan, °°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°° Washe Gari Yaran Mudansir sun shirya kamar yanda ya umurcesu suyi, akan suzo su Tare hanya sunsan may be su zeenat suzo wucewa! Aiko shuru shuru har kusan yamma ba su ba alamunsu, Ran Mudansir yai matukar baci yace" Ku Wuce gidan mahaifiyarta ta fada muku Inda zeenat take idan tayi musu Ku kasheta kawai Aiko Nan suka wuce ba wani bata lokaci, Dakin suka shiga suka matsa mata ina Zeenat tace" ita wallahi batasan Ina take ba, sukace zaki fada mana Ku sai mun kasheki? Nan cikinta ya tsure ta rasa yazatai, Wani ya buga mata bindiga akai nan ta fadi warwas, Ganin ta fadine suka fara bincika dakin har karkashin gado wai ko Zeenat ta boye hatta bayi ba Inda basu duba ba •••••• Mudansir Kuwa yadan Shugo cikin Garine yasama service a wayarshi, nan call din mahaifiyarsa ta shugo Yana gani seda gabanshi ya fadi saboda Rabon da sui waya ya kusan wata daya kenan Ya dauka call din yace" hello swthrt I'm sorry nasan nayi laifi, shessheqin kuka yaji daga bangarenta yace" mum what's wrong? Tace wannan Mayyar yar jaridan ne still ta kara kai kararka koto jiyan nan aka kawo mun takardan sammaci gashi duk sun mammanna a layin kana shugowa zaka gani! Kutumar uba! Yace" mum ganinan zuwa! Ajiyar wayar tai tayi tagumi duk abun duniya ya isheta Yana gama wayar ya kira yaranshi yace" suna ina? Sukace suna gidan tsohuwar zeenat suna Operation, sun ma buga mata bindiga akai, taki ta fada Inda zeenat take Mudansir yace very good a haka zata k'arasa, Kui sauyi Mu hadu daku a Layin gidan Mu wai Zeenat ta kara kai ni kara a high court Toofaa Me amsar wayan yace" sannan yace masu su fito dukansu oga ya kirasu, maman Zeenat na kwance, radadin da kanta ke mata yasa duk ta kosa su fita Suna fita daya yace" case dinnan ya kara tsaho fa, *Yar jaridan* nan ne still ta kara kai kara nan suka shige motar suka bar unguwan a guje, Yan unguwan wasu suce talaka nacin wahala da tozarci a rayuwa, Wasu kuma suce mata Allah ya kara, Dan wasu magulmatan har shuguwa sukai sukace Allah ya kara Yar talaka ta dakko abun dayafi karfinta gashi nan ta gudu an kosar kashe mata Uwa Sedai mamanta ta kallesu Itadai tana ma Yar ta Zeenat fatan alheri, Allah kuma ya kara tsare mata yarta Ita ko Zeenat na kwance taji gabanta na fadi Fitowa tai tazo ta sama Ahmad dake zaune a pallow yana kallon TV, tace" Dan Allah ka aramun waya naji muryan mamata Yace" au dama tana da waya ne bansani ba? Yanzu nake tinanin Nace zuwa anjuma zamuje Mu gaisheta Zeenat tace" eh rannan na bata nawa da mukaje Aran Ahmad Kuwa Yace" Allah sarki, Nan ya mik'a mata wayarshi ta shiga daki tai dialing numbern Ringing biya ba'a daga ba aran Zeenat Kuwa tace" halan mama nacen tana aiki tabar wayar a daki, Bayan minti uku ta kira dakyar mamanta ta samu ta dauka wayan tana dauka zeenat tace mamana Tace" na'am cikin wani irin yanayi, zeenat tace" baki da Lfya ne, dakyar ta samu ta sanar da ita abun da yaran Mudansir sukai Hankalin tane yai matukar tashi ta fito pallow tana kuka tace" zasu kashe mun mama Dan Allah kakaini gidan Mu Ahmad na tambayarta meya faru, Da sauri ta nufa hanyar waje, Yana ganin haka shima ya kashe TV ya biyo bayan ta ta tada mota zeenat se kuka takeyi ta ta shiga motar suka nufa hanyar gidan Lolz......manage With this sweethearts [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 .🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY.....``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LUV* *©REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _dedicated this page to our real fans....muna godiya sosai, Muna jin dadin addu'oin da kuke mana...💞💕_ *PAGE 80↔85* Ahmad gudu yakeyi sosai kamar zai tashi sama, yanda yaga zeenat tayi ne hankalinshi ya tashi yace" please ba Kuka Zaki ba Ko kallonshi batai ba ita Kam tunani barkatai take tayi a mind dinta tace" idan mudansir ya kuskura ta sanadiryarshi uwata ta rasu wallahi se ya sani Parking yayi a kofar gida zeenat da sauri ya bude motar ko tsayawa rufewa batai ba ta shige gidan, dakin Kai tsaye ta fada yanda taga mahaifiyarta kwance Jini na malala takanta Yasa Tai wai Ihun ta zube kasa Ahmad ne ya Shugo, shima ganin jinin ba karamin daga mai hankalin yayi ba Amma zuciyarshi tace" mai be strong Mana Kai fa namijine Daukar maman Zeenat yayi Dan bazata iya tashi ba yayo mota da ita, ita Kuma zeenat na biye dashi a baya har Suka shiga motar Tada motar yayi Yana Shirin barin unguwar se ga wasu samari, kana ganinsu kasan irin yan daban nan ne sukazo ta daidai windon da yake sukace" malan ka Dena wahala da wa ennan in ba haka ba se sun goga maka, Dan Mudansir be kyale kuwa ba... Kallonsu yai bece komai ba, itako Zeenat ta wani Galla musu harara tace" munafukai, Sukace eh dama ance Mana baki da kunya, Yar isss... Jin maganar da Ahmad yayi ranshi a bace" I don't have your fucking time yaja motarshi sai Nagarta Hospital.. Suna Shiga Nan nurses din sukaga yanda Jini duk ya wanke mata fuska nai akai kokarin tsayar da jinin, then suka Shiga kwaje kwaje, Ahmad yace" ganatan ko nawane zan biya Amma Dan Allah kuyi kokari sosai, idan ma da wata matsalar ne ku fada Mana...Sukace" Ok An Shiga da ita dakin, duk wani kulawa sun bata ashe bama wata matsala bane kan jijiyane suka buga mata, kunsan jijiya da Jini sai Yasa kan mace meye Jini nata ambaliya but Alhamdulillah jikin da sauk'i Suna Zaune a reception da Ahmad da Zeenat suna Dan hira akan yanda gobe zata kasance Sukaga all eyes on them Dan wanna secret labari ne ba kowa za'aso yaji Dan haka suka koma mota sukaci gaba da hirar karshe dai hirar soyayya tsantsa aka koma, Su Zeenat se rufe fuska take. Lol Suna cikin hirar ne, Kabir ya Kira Ahmad yace" Sarakan soyayya yau Ina akaje Kuma Ahmad yace" I'm sorry muna Asibitine, mum din zeenat ne ba lafiya buh da sauk'i, Nan ya bashi labarin Abun da ya faru, Kabir yace" Amma wa ennan mugayene, Allah ya kyauta sai na Shugo, Ahmad yace" Ok °°°°°°°°°°°°°°°°° Mum Din Mudansir ne se up n down takeyi a cikin daki ta kosa Mudansir din yazo idan akwai wani Abun da zasu iya, Bayan 10 mint Sega Mudansir da yaranshi, daga me sabulallan wando, se Masu tafiya ta gefe, kallo dai mum dinshi Tai ta juyar da Kai gefe tace" Kai Ni Salame Allah ya shirya kawai Zubewa duka a kasa sukai Suna gaisheta tace" duk na amsa hope dai kunsan me yake faruwa? Sukace Eh Mum ta kalla Mudansir tace" yanzu meye za'ai kasan gobe ne fa Shiga court dinku, ranshi a bace yace" Mum baki da kudi ne a tura ma lawyern mu Wani kallo Tai mai tace" bandashi Kai fa? Yace ina da Nan wasu 50K a acct Dina bari na Kira lawyer naji ya za'ai Nan ringing daya biyu lauyan ya dauka, Mudansir ba respect ba komai yace" inasone fa a kashe maganar Nan Lauyan yace" tab No way fa saboda ta riga da ta kama kafa da duk manyan mu kaga zaiyi wahala, Mudansir najin haka Cikin tsawa yace" to dalla malan ya Isa, banza Wanda beson aikinshiba Lauyan yana cire wayan a kunne kallon wayan yayi yace ikon Allah yau Dan cikina ke fadamun magana, lalle, mudai munce Allah ya Kara saboda tun farko baka dau hanyar gaskiya ba Mudansir yai wani Ihu yace" it's tommorow ya zanyi sai hawaye, Mum dinshi yadan Bata tausayi ta kalla yaranshi tace" kome kukeso zan muku Amma ku tabbatar gobe Kun sace yarinyar Tunda ance Ga hanyar da sukebi kar ku kuskura ku Bata lokaci duk yanda zakui kui make sure Kun sace ta kunga ba yanda za'ai takai camera dinnan Nasan dashi take takama Sukace" Mum angama karki damu, tace" ok Nan dai suka shirya Abun da zasu Shirya sukai gida °°°WASHE GARI°°° Mudansir kana ganin idonshi yaci Kuka sosai, Dan ba wani isheshen bacci ya samu ba, Yaranshi kuwa Duk want kayan mugunta da cutar da mutun sun tanada sun dakko bakin mota me tint tek, haka kayama baki sukasa ko wannin su da bakin glass aka nufa hanya Zeenat kuwa dama wajen mamarta ta kwana tun asuba tana idar da sallah, gari dai beyi haske ba Tai mata sallama, mum dinta tace" to Zeenat, Allah ya daura ku akansu, Allah ya tsareki Zeenat na murmushi tace" Aamin mamma Fitowa daga Asibitin tayi Nan take taji gabanta fadi, Bata kawo komai a ranta ba har ta sama Dan achaza taje gida ta shirya, Nan Ahmad yace" dama ke nake jira mu tafi ko? Dan 8 na safe yakamata muna Chan Dan case din Mudansir za'a fara, Tace" eh na kintsa Bari na Sha ruwa yace" ok Ki sameni a waje Suna tafe suna hira ga garin lokacin sanyi kowa na gida ko ka fito hazo ne Dan in ba ma'ai kata ba se akai 10 na safe a gida Dan ko ka fito baza kaga hanya sosai ba Zeenat ne tace" na manta da camera din a gida da zansha ruwa, Ahmad yace karki damu,Nan take ya Kira Kabir yace" sunyi nisa sosai da gida plz yaje ya dakko mai camera din su hadu a court, Kabir yace" Ok Aiko Ina kan hanyar zuwa gidan mutafi tare, tunda Kun kuce mu hadu a chan kawai Ahmad yace ok Sun shugo wani titi ba alamar kowa, Ga Shi 6:20 ba mutane sosai ju sukai an sasu a tsakiya ta ko Ina mota, innalillahi wa in na ilaihir rajiun suke ta ambatowa, Zeenat kuwa tana Kuka tana addua taui karshe su yazo, Wani ne yace" Dan ubanku zaku fito ko bazaku fito ba, sukaga dai Basu da alamar fitowa Kuma suna ganin zasu Bata musu lokaci Nan Suka fesa musu hodar da aka taba fesa ma zeenat Nan take Suka fara bacci, Bushewa da dariya sukai aka dauka zeenat aka kaita bayan sit Shi Kuma aka mingirashi zuwa kujerar zeenat Awwn muna godiya da comments dinku [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *PAGE 85 ↔90* Bushewa da dariya sukai sannan suka ja motar Sukai cikin daji da ita Wani gida Naga sun Shiga dasu sun dakko su sun jefar a wani daki kamar mutattu Bayan Sun ajiyesu ne daya daga cikinsu ya Kira Mudansir yace" Kana inane? Yace" on my way to court, Wanda ya kirashi yace" ranka ya Dade munyi abun da kace Mudansir wani farin ciki yaji yace" make sure Kun chajesu ko ina Kun dauke camera din please Jan wuya yace" don't worry from head to toe ba inda bazamu chajesuba har cikin motarsu, Mudansir yace" good job °°°°°°°°°°° Maman zeenat kuwa Tana hospital gabanta se fadi yakeyi Nan ta karanto wasu addu'oi tasan faduwan gaban Nan duk akan Zeenat ne Nan ma ta Kara cewa Allah ya baku Sa'a ************* An shugo court kowa ya zauna Ana jiran yanke hukunci, Barrister Lawal yai Kiran number Ahmad shuru a kashe, ya Kira yafi sau goma but still switch off Hakanan ya fito daga office dinshi yazo main inda ake gudanar da shari'a Me shari'a yace" ina Wanda suka kawo karar Barr Lawal yace" Suna hanya Kararaf Mudan6 yace" me girma me shari'a wannan fa karar da aka kawo karya da kazafi akemun, ya za'ai kamar ni nai ma yarinya karama fyade' Mahaifiyar Aisha wacce akai ma fyaden tace" Wallahi da gaske ne Kaine ai har daukan ka hoto anyi Mudansir yai wata murmushi Dan yasan Already an chapke su zeenat ba yanda za'ai suzo su kawo wata shaidar da za'ace yayi Dan haka yace" shifa bashi bane idan da gaske ne me yasa har yanzu Basu iso ba, ya me girma me shari'a nifa har yanzu ban yarda ba ni na aikata ba, kazafi ne kawai Nan court din ya hargitse da maganganu kowa na fadan Son ranshi Barrister Lawal yace" Kai ka gyara maganar ka becarefull fa Nan Mudansir ya sunkuyar dakai Court dai ta dauka shuru na wasu Yan mintina Kusan One hour ba labarin su Zeenat hankalin barrister Lawal ya tashi sosai, kallon Mudansir yayi yaga hankalinshi kwance a zuciyarshi yace" Kai Akwai alamar tambaya a tare da wannan yaron Har me shari'a yace" an daga karar se wata sati me zuwa tunda masu bada shaidar basanan kawai se ga Friend din Ahmad wato Kabir ya Shugo Dama yasan Barr Lawal yajenshi ya nufa yace" inasu Ahmad? Hankalin kowa ya karkata wajensu Dan Kar su hada wata munafinci Mudansir kuwa yanaji ance inasu zeenat a ranshi yace" tab ku da ku gansu se a lahira Barr Lawal yace" inata Kiran number Shi a kashe Me shari'a ne yace" me kuke cewa Barr lawal kunsan ba'a Son magana sosai a Court Kabir yace" ya me shari'a I think wani Abu ne ya faru dasu a hanya, Dan sun fito yace" inyi hakuri inje gidanshi na duba sun bar (camera) shaidar karar da suka kawo na dakko na kawo mai Me shari'a yace" in da gaske kke ina camera din Nan Kabir ya Ciro ya mik'a mai Barr Lawal yace" Alhamdulillah Mudansir najin haka idonshi ya chanza yai ja, Nan danan yaji fitsari da zawo sun taho mai, Masu goyon bayanshi Basu ji dadi ba Sam, cos ciki akwai yaranshi da suka zo Nan wasu harda Kuka sunsan he's dead sedai mamanshi ta haifo wani badai Mudansir ba Maman Aisha wacce akai ma fyaden, da Wanda dama sukeso karshen Mudansir yazo, Alhamdulillah suke ta cewa a mind dinsu Dan dama ya Dade Yana aikata abubuwa da dama Maman Mudansir kuwa itama idontane ya ciko da kwalla tace" wannan abun kunyar har ina Bayan me shari'a ya ga camera din ya kalla Mudansir tsaf yace" tabbas shine, aka Kira Aisha da yai mata aika aika itama akaga itace Nan me shari'a yace" akaishi gidan yari yai shekara 30 Kuma sannan a mai bulala guda 100 Kuma asamai Shocking a bananar Shi Nan Mudansir ya fara Kuka wiwi kamar karamin yaro Barrister lawal da yake babba ne yace" dama daga ganinka baka da gaskiya Kenan kanada hannu wajen sace su Zeenat, Nan wai wiki wiki da ido, A cikin yaranshi da sukazo Ana gama shari'ar suna kallo aka tafi dashi, Habawa suka arce Ana Kare Dan Kar suma a hada dasu Ansa Mudansir a cikin mota Nan phone dinshi Tai ringing aka ce ya daga Kuma yasa handsfree Kawai sukaji ance" Oga mun duba ko ina bamuga camera din ba, har cikin motarsu, Yanzu sun farfado yazamui dasu kenan Wani a cikinsu ne ya kwace wayar ya kashe Barrister lawal da Kabir sukai mai wani mugun kallo, Ga police da suka cika motar Barrister yace" magana ta ta fito Dan haka yanzu kafin mu wuce dakai muje ka kaimu gidan da aka Kai su Zeenat Ba musu yace" Ok Dan yasan karshenshi yazo Kabir yace" laifi kan laifi Nan Mudansir ya Fara Basu hakuri akan abun daya aikata, _lolz mukace da sauri haka har ka saduda kasan komai na karewa Amma Banda ikon Allah, and idan ka tsare gaskiya bakajin kunya_ Wani police ne ya kwala mai bindiga yace" zakai Mana shuru ko a'a Nan yaja bakinshi yayi shuru Tafiya me tsaho sukai se kasu a bakin gate din gidan Nan suka bashi wayan Sukace ya kirasu su bude kofar Ringing daya suna ganin numbern Mudansir Sukace Oga namu baka was Kawai cewa yayi ku bude, Sukace Ok Suna budewa Sukaga taron mutane *GHAM* _kowa gaji a kirjinshi_ Thanks Muna godiya sosai da irin soon da kukewa book dinnan, muma muna Sonku sosai Don't forget to Vote Comments And share!! [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _This page goes to My jinin Jiki *MARFANCY* & *MERMERTYY* thanks for your support ina Jin dadin comments dinku_ *EMNOOR DON* My TomTom, you know how much you mean to me.. *PAGE 92* Zatace Ina Ahmad din kenan se gashi ya shugo da sallama, Samun kujerar dake dakin yayi ya zauna sannan ya gaishe da Maman da jiki Tace" Jiki Alhamdulillah nasama sauki ba abun dake damuna yanzu, Alhamdulillah yace Mama tace" ya akai da fatan dai an sama nasara naga kun Dade Zeenat ta sace kallon Ahmad taga Yana wani murmushi Ahmad kuwa yace" Allah ne kawai ya rufa Mana asiri da yau sedai kiji wani labari Mama ta Dan zare Ido tace" bangane ba, Nan suka Bata labarin from A to Z Tace" kaji marajin yaro da karfin Hali, yanzu ai gashinan ya janyo ma kanshi abun dayafi karfinshi, Zeenat tace" wlhi kuwa, mama tace" Allah ya tsare sukace Ameen °°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°° Bayan kwana biyu Soyayya me karfi ta shiga tsakanin Zeenat da Ahmad, An Sallamo mahaifiyarta gaba daya sun dawo gida! Mama tai ma Ahmad godiya sosai yace" bakomai °°°°°°°°°°°°°° Mahaifiyar Mudansir kuwa se up and down takeyi Dan ta samu Mudansir ya fito Amma abun yafi karfinta Dan an shaida mata abubuwa da ya Dade Yana aikatawa, Tayi kuka sosai Da danasanin rashin tsawatamai da tai tun farko.... ••••• Tunda Zeenat ta dawo wajen mahaifiyarta, taji komai yadawo mata Sabo, Yanzu hankalinta kwance ba abun dake damunta, Tana fita aikinta ta dawo komai normal, bangaren abinci kuwa se Wanda Sukeso Dan Ahmad ya ciki maau store da abinci kala kala, yanzu suna rayuwa me Dadi, cikin Yan kwanaki kadan Zeenat tayi kyau Domin har Yar kumatu tayi.. Yau kwanan Ahmad uku besa Zeenat a Ido ba sedi kullun suna cikin waya, Saboda Bata Zama sosai, yau weekend yasan Tana gida Wanka yayi yasa red shirt da wando, ya fesa turere me sanyin kamshi, ya dauka key se gidan su Zeenat Yana zuwa ya aika wani yaro yaje ya kiramai ita Tana Zaune Tana jin redio saiga Wani yaro ya shugo wai ana kiranta, Cema yaron tayi je kace ganinan zuwa Dan tasan dama Ahmad ne, Daki ta shiga ta dakko Dan karamin gyalen abayar Rigan jikinta tace ma ummanta Ina zuwa, Tace Ok sai kindawo agaidashi Fitowa tayi ahankali Tana tafiya kamar wacce kwai ta fashe mawa a ciki Kollonta yayi tacikin mota Yaji Sonta na Kara shigarshi, gaskiya yayi dacen mata komai nata a natse take yinshi sai ma kun ganta Lol Bude kofar motar tayi ya shugo ta gaisheshi kanta a kasa Tana wasa da Yan yatsunta dogaye, shina kallon yatsun yayi yaga sun burgeshi yace" Wow Sauri tayi ta boye hannunta ita har Yanzu kunyarshi takeji Zeenat yace" cikin wani irin muryan da ya saukar mata da kasala Nan take Look at my eyes yace" tai Shuru yazo daidai kunnata yace" I love you my baby, I miss you, You'll be mine forever "Itadai hmm kawai tace" Wani nunfashi yaja da seda ta kalleshi, taga ya chanza, iya saninta da Ahmad be shaye ahaye bare tace ko yasha wani Abu ne, Kara kallonshi tayi for the 2nd time tace" Baby are you okay kuwa? Bazaki gane ba yace" ranar dai rasa kanshi tayi tace" to me ke damunshi sun Dan taba Hira kadan, sannan yace" please gobe Sunday in ba damuwa ki sanar wa umma gobe zanzo na dauke ku kuje Gidan kanana dasu Inna wuro Wow tace" are you serious? Yace yes dear, Kinga muna dawowa sai ai auramu, shuru tayi Tana nazarin Aure? Tana ninanin Zuci batasan Sanda ya fito ba tace" Aure ni da ban tara komai ba Ashe Yaji, Yace" don't Worry Komai ni zan miki, taji kunya ta rufe ido ta fito da sauri tai cikin Gida, ya kalleta yace" my shy shy girl frnd, sannan ya tada Motar yai gidan Kabir Yana zuwa Suka gaisa Nan ya sanar dashi gobe yanaso ya rakashi kauyensu, Kuma tare da sirika ce bazaiji dadin tafiya shi kasai ba, Kabir yace" Allah ya kaimu, Ahmad Wai yaushe ne auran naku? Ahmad yace" muna dawowa bazaiyi taking time ba, Kabirr Yace Ah ah kaga Ango mijin amarya Itama Zeenat Tana shiga ta sanar da mamanta akan gobe su shirya ze kaisu Chan inda suka tsinceta Maman tace" Alhamdulillah dama inataso Inje inga Yan albarkan na Lemme stop from here... Plz manage it ba yawa Comment Vote [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *PAGE 91* Suna budewa sukaga taron mutane *GHAM* kowa yaji a karjinshi, Kabir ne yai musu wani mugun kallo seda suka tsorata, yace" Ina kuka ajiye su? Wuri Wuri da ido sukai sannan suka nuna musu wani daki Dakin suka wuce daya daga ciki yasa key ya bude Sega Ahmad a tsaye ranshi a bace sosai, Zeenat kuwa Tana Zaune gefe daya duk abun duniya ya isheta Ahmad ne ya kalle kofar ganin su Kabir yasa yadan tsake fuska ya fito waje Zeenat ta biyoshi a baya Mudansir kam kamar tsohon kwarto yai wiki wiki da idanu Dan yasan yau jikin maza zaiyi tsami Ahmad suna ido hudu da Mudansir, Yaji ya Kara tsanarshi, zuwa yai ya wanke shi da Mari Sau uku then Kabir yace" don't suffer your self yau ai kashinshi ya bushe, wani nunfashi Ahmad yaja sannan ya kalla yaran gidan yace" wato ku kananan Yan iska ko? Yau kun mutu, dukansu hanjinsu ya kada Barr Lawal ne yace" me ake jira duk ku kwashesu mukaisu gidan maza achan zasu tantance acid no be ice cream Nan Aka kwasheu Zeenat kuwa ta kalla mudansir ta kyalkyale da dariya tace" iskanci beyi ba, sannan ta hada Mai ga gwalo, Wani bakin ciki Yaji sosai ba yanda zanyi Suna cikin tafiya ne Zeenat ta tino ba gidan da aka kaita na farko bane, Nan Tai ma Ahmad magana tace" akwai ma wani gidan Da yake ajiye Yan iskan yara suna gallaza ma yaran mutane azaba, Ahmad yace really? Tace" yeah Nan aka umurcesu da su nuna gidan tafiya kadan akai Sega wani babban gida, Nan suka shiga Suka ga dakuna ya kusan Goma Ko wanne da mutane a ciki, Yan mata kyawawa da maza, kana ganinsu kasan butters ne, Ahmad girgiza kai yayi yace" Wannan tantirine ya Dade Yana iskanci Zeenat tace" Wallahi kuwa Kabir Kam Yace" kalleshi fa, he is young amma se iskanci da mugunta a cikinsa Zeenat tace" dama ninety nine days for the thief one day for the owner, Kabir yace" hakane, Nan aka bude duka dakunan Sega Yan mata da samari sun fito Dama a jakar Zeenat akwai abun daukar magana Nan ta fito dashi Ahmad yace" me zakiyi tace" zansa a radio ne in shaa Allah kowa yaji muguntar da Mudansir yakewa mutane, Aiko Nan suka Bata goyon baya Ta Fara da wata tace baiwar Allah ko me ya kawo ki Nan gidan? Tace Ina tafiya a hanya ogan cikinsu yace" Yana Sona nace" akwai Wanda nakeso shikkenan ya sa aka kawoni Nan gidan wai se randa na yarda dashi ze barni, akaje kan na biyu duk kusan daya ne Maza Kuma da yaga yaro babanshi nada kudi sesui kidnapping dinshi wai se an kawo kudi tukunna zasu kyaleni Zeenat tace" Tir da Wannan halin mutumin, yanzu dubunshi ya cika Kabir da Ahmad sukace wannan ko a Yan iskan babba neh!!! Nan aka sake duka Yan gidan akace kowa yai ta kanshi, Ma'aikatan gidan Kuma Wanda Basu da laifi aka sakesu Suma, masu laifin Kuma aka tarkatasu se gidan yari Acikin Wanda aka saka har da Wanda yake kawo wa zeenat abinci lokacin da aka saceta na farko Dama tamai alkawarin insha Allah zata temakeshi Nan yai mata godiya sosai sannan ya kama hanyar garinsu lol •••••••• An kaisu dukansu aka sasu daki daya banda Mudansir, Shi wani daki aka kaishi anata gallazamai azaba Cikin mintuna kadan kamanninshi ya chanza, banana kuwa har laushi tayi saboda azaba Kuma akace a gidan ze karace rayuwarsa saboda muguntar da yai Allah kadai ya Sani, Oh Mudansir kaga ta kanka _(da ace haka za'a dinga ma mutane da Nigeria ta sama zaman lafiya)_ °°°°°°°°°°°° Ahmad da Kabir Nan sukai ma Barr Lawal godiya sosai yace" bakomai AHMAD ma yai ma kabir godiya yace" haba ai ana tare Bari naje gida zuwa anjuma zamu hadu Ahmad yai godiya sosai sannan Zeenat Da Ahmad suka kama hanyar hospital Suna tafe suna Hira Zeenat ta kalle Ahmad tace" amma nagode sosai da tsayamun da Kai har asirin mutumin Nan ya tuno Ahmad yace" don't thank me please you deserve more than this, Wani smiling tayi tace" uhm Ahmad yace" nasan kinajin yunwa muje ostrich mu siyo abinci daganan mu siyo ma mama tace Ok Tana Zaune a cikin mota ya shiga ya siyo musu sannan ya Mika mata, Nan ta Ciro nata ta Fara ci ya kalleta yace" chop chop wani murmushi tamai da seda Yaji tsikar jikinshi ya tashi Lol Kasa daurewa yayi yace" baby wai yaushene auranmu? Kunya taji tai shuru, ganin tayi shuru ya sama wani waje yai parking yace" idan kin fada sai mu tafi ko? Kara rufe fuskarta tayi Dan Tana tsaninin son Ahmad Kuma da shine takeson kasancewa har karshen rayuwarta Shiko Binta da kallo yayi yaga Bata da Shirin magana gashi ta rufe fuskarta, Wani dabara yayi yace" Baby kafarki wani abu da sauri ta bude fuskar Tana kallon wajen kafarta taga Bata ga komai ba kallonshi tayi ya sake mata wani murmushin I Love you hade da kashe ido, ji tai itama duk jikinta yai sanyi ta Kara rufe ido tace" Dan Allah ya Ahmad muje Smiling yayi sannan yaja motar daganan Bata sake magana ba seda suka sauka a hospital din Yana parking kamar Tana jira da sauri ta fito tayi ward din da aka kwantar da mamanta Binta da kallo ta baya yayi yace" gaskiya Ina son yarinyar Nan komai nata na burgeneni, rufe kofar yayi Shima ya biyota Zeenat na shiga taga mamanta a Zaune ta gaiaheta da jiki tace" Alhamdulillah jiki da sauki Zatace Ina Ahmad din Kenan se gashi ya shugo *Thanks Thanks Thanks* Comment Vote & share plz [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ _Où se trouve *Halissa* votre page est ici💋...kiyi yanda kikeso, Ina matukar Jin dadin kasancewa dake, Allah yasa abotarmu har Aljannah... *personne sauf toi...Je t'aime mon coeur, sois béni*😍💋_ *PAGE 93* Maman Zeenat ne tace" Kai Alhamdulillah dama inaso naje Naga Yan Albarkan Nan.. Zeenat tace" wlhi Kuwa Da darene Suna Zaune da Mamma dinta Suna Hira phone dinta ne yai ringing Tana dubawa taga _beloved_ smiling tayi ta fita a dakin Dan kunyar mamanta takeji sosai Tana fitowa wayar ya katse Dan tsaki tayi Dan tasan is hardly ya Kira Dan ya Kira Sau daya be sametaba kyaleta yakeyi Dan kar ya takura mata Samun waje tai ta zauna, Tana cikin Tinaninshi taji phone din ya sake ringing ga mamakinta Tana dubawa taga shine, Wow tace sannan tai picking, Ahmad yace" Hello baby nah Tace" mesanyina how are you doing? Yace" m doing great n you? Tace" same here, Kowa shuru yayi sannan yace" inata missing dinki sosai fa, Wani lumshe Ido tayi kamar Tana ganinshi tace" bakai kadai ba Yace" talk true bayan ko mun hadu sai ki tajin kunya, Lol tace" kar ka damu, Nidai nasan ina missing Dinka, Nan dai hirar Soyayya suka Sha sosai da dukkaninsu sai da sukaji inama tare suke! Balle ma Ahmad aranshi yace" Dana gwada Miki son da nake maki, Sun Dau kusan awa daya Suna Hira sannan sukai sallama Ahmad Suna Gama waya wani rufe ido yayi yasa wayar a kirjinshi tare da wata numfashi...lol Ita Kuma Zeenat Suna gamawa daki ta shige Sadaf Sadaf tai Sa'a mamanta tai bacci dama batason waya Mai tsaho Dan haka itama ta sama waje ta kwanta Tana hango rayuwar da zasui da Ahmad ••••••••••••• *Washe gari* Call din Ahmad ya tasheta, Batai picking ba Duba wayar tai taga 6:30 da sauri ta tashe mamanta tace" ki tashi mui salla yau mun makara Bayan sunyi salla sun kammala komai na gidan suka Fara shiri, sun kintsa Ahmad din suke jira Bangaren Ahmad kuwa tun asuba ya farka yai wanka ya shirya bawai matsuwar zuwa kauyen yasa yake dauki ba aa tsabagen Son ganin sanyin idaniyanshi yake Around 9 yai parking kofar gidan su Kabir ya daukeshi suka wuce gidan su Zeenat, ahanyane yake sanar Dashi son da yake ma Zeenat a jinin jikinshi yake, Kabir yace" Naga alama lokaci daya so yama kamu ka tashi daga Ahmad ka dawo Amadudu, Dukansu dariya sukai Kabir yace" Yausheni bikin wai ya kamata musan abunyi, Ahmad yau murmushi Yana murda kan sitiyarin mota yace" Nan da One Week nakeso, Kabir ya zare Ido yace sarkin zalama one week fa kace? Ahmad yace" yeah toh me zamu jira? Kabir ya jinjina Kai yace" lalla abokina da gaske kake, Allah ya kaimu Ahmad yace" Aameen Tafiya kadan sukai se gasu a Kofar gidan su Zeenat Nan suka fito suka shiga suka gaisar da umman Zeenat, duk Abun da yake Zeenat Bata bari sun hada Ido ba, Dan wani nauyinshi takeji, Ahmad kuwa Yana lura da ita a ranshi yace" Zaki shugo hannu neh Baby °°°°Fitowa sukai gaba dayansu umma ta rufe kofar gidan su Kuma Suna gaba, Ahmad ne yace" baby morning, Ko kallonshi Batai ba Dan tasan Tana amsawa ze iya kashe mata jiki da kallonshi, ga ummanta Kuma that's why ta shareshi, Tafiya suke, ummanta duk a takure take Dan tafiya da siriki sai dole, Suma kansu gaba daya a takure suke Dan ba wata Hira da akeyi dan haka Ahmad ya kunna redio Kowa ya maida hankalinshi Yana saurare, Ahmad kuwa se kallon Zeenat yakeyi ta mirrow, ko Allah zaisa su hada Ido, da ta fahimci haka setaki kallo ta dakko wayar Tama ta Fara danne danne ta shige WhatsApp Tana shiga taci karo da book din *JALILAH na Ayusher* Nan tai concentrating akai sosai Dan book din ya hadu iya haduwa, Ahmad Yaso yasan Me Takeyi Amma Ina ba Hali **** Sun sauka kauyen Alhamdulillah, An musu tarba nazo a gani duk da kauye ne, Amma komai Kam Masha Allah, Dan fura da no-no seda suka ture, sun taba Hira sosai, Inna wuro ta shaida ma mamanta Irin jin dadin zaman da sukai da Zeenat, mamanta tace" Allah sarki, Inna wuro ta Kara da cewa da ace Bata da Kowa ne Nan Zata zauna, Kakan Ahmad tace" ai ko sunyi aure Nan za'a kawota ta zauna da mu, Inna wuro ta kwashe da dariya tace" ba'ayi haka ba Nan Ahmad ya sanar musu da cewa sati me zuwa za'ai bikinsu, Abun ya musu Dadi sosai, ana haka Sega baba mijin Inna wuro, sun gaisa da mamanta Nan ma ya Kara cewa yaso Zeenat sosai, Basu taba haihuwaba jinta yake tamkar shi ya haifeta, Mamanta taji Dadi sosai, tace" ai yanzu an Zama Yan uwa, Ana tare Zuwan Nan ma datai seda ta gyara musu gida ta tattaro Yan wankinsu tayi, baba fulani har da kwalla wai haka kullun take Mana munajin Dadi Sun taba Hira sosai, kamar kar su rabu, saboda Zeenat ta ta shaku dasu sosai Zasu tafine baba yace" a cikin shanayansa ya Bata guda biyu, duk lokacin da suka shirya suzo su amsa Sunji Dadi gaba dayansu, Zeenat har da kuka wai bataso tafiya ba, Kabir ya Fara fitowa yai wajen mota Sannan ita da Ahmad suka fitowa, yazo daidai kunnenta yace" tunda kinason Nan idan munyi aure se in kawoki ki zamanki anan, Turo Baki tayi ta harareshi batasan Sanda tace" Su nake aure ko Kai ba, Wani murmushi yayi yai mata gwalo yayo gaba ya shiga mota, Sannan mama ta fito ta rukota tace" Dena kukan Mana se kace yarinya Nan sukayo mota sai gida Sun sauka gida Lafiya Lau Alhamdulillah °°°°°washe gari maman Zeenat din ta shiga Makota Wanda suke Shiri da Yan uwan da baza'a rasa ba ta sanar musu zeenat zatai aure, sunyi farin ciki sosai sukace Allah yakaimu lokacin Please don't forget to vote #freshummieyxeey Thanks [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *Quote:* _One of the most amazing feelings in the world is having someone fall in love with you who you thought you never had a chance with_😍 *PAGE 94* Ahmad ne tsaye a kofar gidan su Zeenat shida Kabir, Suna tsaye Yana karkada key din motarsa Sega Zeenat ta fito Gaisheshu tayi, Kabir yace amaryanmu, uhm tace" Ahmad kuwa tsare ta da Ido yayi kamar zai cinyeta Harararshi tayi ta murgudamai baki wai kallon ya isa haka, Kara kashe mata Ido yayi Da Kabir yaga cikin shaukin Soyayya yake se ya Basu waje, Matsowa kusa da shi tayi tace" haba my Man! Smiling yayi yace" karkiga laifina duk lokacin Dana ganki wani yanayi nake shiga, itadai tace uhm wannan Ahmad din zaiyi rigima da alama Ciro kudi yayi ya Bata yace" gashinan duk abun da take bukata gashinan, Mamakin kudin tayi tace" wannan ai yayi yawa! Ce mata yayi karki damu, Nan dai suka Dan taba Hira kadan sukai sallama *Washe gari* Ahmad da Kabir ne Zaune Suna Shirin zuwa company Dan yin ordan kayan da za'a saka a dakin, Kabir yace" but ya kamata tun yanzu mu hada kawancen ta wajena da Zeenat, Kabir yace hakane Kam Dan I think Bata da kowa, Kuma dama ni banason matata ta kasance masu yawan kawaye, Kabir murmushi yayi yace" da gaskiyanka Dan yanzu kana Zaune da matarka lfy sai kawaye su chanzata ta Fara maka wasu abubuwa daban, Ahmad yace" wlhi kuwa, Nan Kabir yai dialing numbern girlfriend dinshi me Suna Asma'u yake sanar da ita ta shirya idan Bata komai Zasu kaita gidan matar da Ahmad zai aura Asma'u Irin wayayyun Nan ne tafi Zeenat bude Ido sosai, tace" ai dama zuru nai maku inasha Rowan amaryan ake Mana! Kabir yace" wane mu gamunan zuwa tace" Ok Ta shirya Tana Zaune phone dinta yai ringing dama already ta sanar da mum dinta tace" to ba komai sai kundawo adai kula tace" Ok sannan ta fice Direct gidan su Zeenat suka wuce da Ahmad da Kabir da ita asma'un, Nan sukai Introducing Asma'u ga Zeenat, itama Zeenat ga asm'u, Zeenat taji Dadi sosai Dan at least tasama abokiyar shawara, Bayan sun shiga gidan ne, dama Maman Zeenat Batanan Asma'u ta janyo hannun Zeenat tace" ya shirye shirye? Zeenat tace" Wani shirye shirye bana komai Asma'u tai warr da Ido alamun Bata Gane ba tace" Yan shirye shiryen da amarya ake mata ko Takeyi kafin aure mana Zeenat tace" uhm nasan bazaki rasa Jin labarina agun Kabir ba, duka duka haduwan mu da Ahmad befi one month ba auren ne yazo a bazata, Asma'u tace nasani Amma duk da haka ba Zama zamui ba, it's not too late, yanzu muje akwai gidan wata mata me gyaran amarye muje mui mata magana Gaban Zeenat ne ta Fadi to ce too faa abun yazo, Nan ta shirya tace mu tafi to, Asma'u ta Kara da cewa fannin night gown da turaruka duk kingama siya ko? Zeenat tace" nifa bansan komai ba, Asma'u tace" Wayyo Allah! Zeenat let's go to market yanzu idan mundawo sai muje wajen me gyaran amaryan Nan suka fito da sauri suka shiga adaidaita suka nufa kasuwa, wani shago naga sun nufa me uban night gown masu kyau hadaddu, Suna shiga Yan shagon suka ce ma'ouh customer, aran Zeenat tace wato har sun Saba, Nan se zagaye suke a shagon, Asma'u Kam ta zabo ma Zeenat night gown ubansu masu kyau ga shagon turaruka da suka shiga Nan ma aka hadu mata masu kamshin gaske, ga kananan kaya Riga da wando ba'a magana Dan saida suka hada akwatuna biyu na kayan bacci Dana gayu sannan suka fito, Zeenat ne ta kalla kayan tace" gaskiya bazan iya zuwa gida da kayan Nan ba, Asma'u ki tafin mun Dashi gidanku, idan anyi auren sai ki kawomun Asma'u tai dariya tace" Amarya bakya laifi, angama ba matsala, Nan suka wuce gidan suka ajiye kayan sannan suka dawo gidan Gyaran Amarya Nan Asma'u tai mata magana tace" batashan komai gashi this Friday ne bikin so ki mata dilka Kuma ki hadata sosai yanda ya kamata ko nawane zamu baki, sannan ahada mata turarukan jiki na maiduguri Wanda zata Dade Tana anfani Dashi, Hajiya mairo me gyaran jiki tace" karki damu kudinku 50k ne da komai da komai, Nan aka ciro aka Bata, tace" idan ana Saura kwana uku bikin tazo Nan sukai sallama bayan sun fito kowa ya kama hanyar gidansu Bangaren Su Ahmad kuwa anje kasuwa an siyo duk Wani Abu da ake bukata a gidan, tunda gidan ko shekara beyi da ginawaba, fenti kadai aka sake sannan aka sake decorating gidan kamar ba shiba, komai Yaji a dakin Amarya kawai ake jira akawo °°°°°°°°°° Bayan kwana biyu, Yaune alkawarin da sukai na Zeenat zataje gidan Gyara gashi bataso mamanta ta Gane Dan kartace tayi Rashin kunya, Dan haka tai hikima tace" Umma Kinga Yan'uwaki sun Fara zuwa Kuma ni banason aita kallona, dama shine nace zanje gidan su Asma'u na zauna tunda a chan zamui taron mu na kawaye, Umma Batace komai ba Dan ta yarda da Zinatun ta dari bisa dari tace" to bakomai adai kula, Allah yai Miki albarka, kinga dama yau za'a kawo akwatunarki Basu Gama magana ba sega Asma'u na ta shugo ta gaida umma, Nan tai musu nasiha tace" kudai kula sosai ku rike amanar junanku, zasu tafine Zeenat ta ciwo kudi kusan 20K taba mamanta tace kuda ana bukatar wani abu, duk da ansai komai da komai Mamanta tace" zinatu ai kudin Nan sunyi yawa, tunda mun ajiye komai, itadai tace" umma ki rike sannan suka fice _Manage with this inshaa Allah next page zanyi da yawa ... .thanks for your time_ Don't forget to vote and comment plz.. [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ _Sorry muna Mai Baku hakuri na jinmu shuru da kukai, Hakan ya farune sakamakon rashin zama da bamayi always muna busy ne...._ ONE LOVE DEARIES😍💋 _In kunga erros plz karka damu banyi editing ba saboda sauri da nakeyi_ *PAGE 95* Zeenat da asma'u fitowa daga gidan sukai, Asmau ta kalla Zeenat tace amaryanmu, Zeenat tai smiling tafiya suke Basu tsaya ko Ina ba se gidan me gyaran amare Suna shiga sukaga mutane cike da gidan, Ko wacce da bukatar da tazo nema, wasu jikasu za'ai da kayan ni'ima wasu dilka etc dai Hajiya me gyaran ta kallesu tace" Sannunku da zuwa sukace yauwa, Nan sukai mata bayanin komai yanda sukeso, tace bakomai angama cikin kankanin lokaci Ta fara gyarata, Yamma nayi Asmau tai gida tace gobe Zata dawo Bangaren Ango kuwa ba zama se zirga zirga suke Dan su tabbatar abun da suka tsara yayi, Dakin da amarya Zata zauna kuwa Baku gani ba kamar ba a unguwar yake ba dan wasu tsadaddun Kaya da akasa Bayan kwana biyu Ahmad duk ya matsu yaga amaryanshi, 2days da be gantaba har wani Rama yayi, Ga phone dinta be shiga, Zuwa gidan su Asmau yayi yace" Wai Ina saheebanshi? Asmau tace Kai sarkin zalama Kai da ga ganta se gobe ai, Kai da gidanka za'a kaita saima ka Gaji da ganinta shine zakazo wani nemanta Dan Sosa keya yayi dan yasan asma'u akwai mayyance yace" lol Sorry bafa wani Abu bane, Ciro kudi yayi ya Bata yace ta kaimata ko zatai wani abun dashi, Hannu tasa ta amsa ta kirga taga 50K tace" ok zan Bata Har ya tafi ya juyu yace" please tell her I miss her sosai, Murmushi tayi tace" to Romeo zan fada mata, Shima smiling yayi ya shigq motarshi ya nufa gida Yana tafiya Asmau takai mata sakon tace kawai kisa a account tunda bama bukatar komai for now zeenat tace yeah ki ajiye a wajenki by Monday Sai kije ki samun _Washe Gari ran daurin aure_ An daura auren Zeenat da Ahmad Alhamdulillah, kowa yayi murna Yan Uwa da abokan arziki sun Suna musu Soyayya Yan uwan baban Zeenat kuwa da sukaga yanda tai kyau se gulmace gulmace sukeyi Wai an bar yarinya ta zama yar bariki Dan sunga tayi kyau lol su Kuma Yan kauyena Ba wasu frnds gareta Dan haka ba gayya tayi ba Amma Asma'u ta gayyato nata Friends din Dan za'ai wani event a Millennium Hall by 4 PM Nan abokan Ango suka fara daukan kawayen amarya har hall Kabir kuwa shi ya dauka Ahmad da Zeenat se Asma'u kawai a cikin motar, Ba Ahmad kadai ba kowa da yaga Zeenat ya yaba da kyan da tayi, Ahmad kuwa da ya zura mata Ido kamar zai cinyeta, kasa hakura yayi a cikin motor ya janyota jikinshi yai mata kiss Yace" wow you look so beautiful, Kokarin kwace kanta tai Dan tasan Basu kadai bane, lol yace sannan ya saketa Amma Hannunshi rike da nata gam Se wani kallon I wanna be with you take mata Itadai sedai tace uhm ko ta kauda idonta **** Sun Isa hall din iya haduwa yayi ga decoration da akai Irin kayan kawayen amarya red and Ash wajen ya hadu sosai Nan aka fara gudanar da program, Kawayen asmau se gulma suke Wai lalle wannan yarinyar tayi Dace Ji yanda ya kashe mata kudi Kuma da alama Sonta yakeyi sosai, Suma sukai fatan Allah ya kawo Masu Mr Right me sonsu Wanda zai kashe Masu kudi lol Nan MC yace" yanason ganin Amarya da Ango a saman stage din hall din, Durkusawa tayi Asmau wlhi banason zuwa, Asmau tace ai baki isaba wlhi Nan ta rike mata hannu takaita saman, Ango kuwa shi already har yahau Nan MC yace" to ga amarya dai ga Ango yanzu zaman amana da hakuri za'ai duk wani Soyayya ya biyo bayan wannan Ahmad wani kashe mata Ido yayi tai sauri ta juyar dakanta, Yana Bata mamaki sosai yanda be boye soyayyarshi ko a inane MC ya kara da cewa to yanzu su gwada ma junansu Irin Soyayyan da suke ma junansu, Nan aka sa wani Wakar *Umar M Shariff* _na duk Wanda be murna yayi baya, Amarya kyakkyawace Amarya.._ Sautin na tafiya ahankali, Ga hall din yadau speakers kota ina sauti na tashi, Nan ya janyo hannunta Wai su rawa tace" a a ya langwabe mata Kai ya rike hannunta Gam suka fara Dan juyu, Nan hall din ya rikeda da ihu Wai Angon beda kunya lol...sunsha rawa itakam Zeenat se nokewa Takeyi Dan me kunyace.. Anyi biki Alhamdulillah Dan komai daidai abinci Kam sedai bakaje ba, AHMAD kuwa duk ya kosa a kawomai amaryanshi Family dinshi ma Suna ganin Zeenat sukaji ta kwanta musu arai, Suna Sonta gaskiya Angana an dawo gida Nan aka fara Shiryea Shiryen Kai amarya, asma'u ta Miko mata wasu kaya tace ta chanza, Tasa atamfa sun amsa jikinta tsaf, Nan aka kaita manyanta sukai mata fada, Tayi kuka sosai sosai Mamanta ma tayi kuka Dan dai aure be ba bazataso ta rabu da Yar tilon yarta ba, Nan aka mata fada yanda ya Dace Sannan aka dauketa sai gidan Mijinta Ahmad Suna shiga Kawayen Asma'u da Yan Uwa da sukaga gidan Sunyi mamaki, Dan ya tsaru sosai, dangin babanta Kuma basuso haka ba, Masu dai farin ciki nayi Yan bakin ciki nayi Nan fa Yan mata ganin gidan ya hadu kowa ya fara allaumma arzuquni gida me kyau wa miji me bada kudi, wa tankameman gida...etc Lol _Duk Masu neman mazan auren both Yan mata da zaurawa ya Allah ka basu_,.... _Allah ya biyawa kowa bukatunsa na alheri..._ *Don't forget to vote and comments pleaae* Zee & Nab💋 [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* °°°°°dedicated to Zauren Ummiey Xeey💋 Taskar nabilancy💋 Miemie bee fans💋 I hrt you dude's... *PAGE 96* Cikin dare ne bayan Yan matan amare sunyi bacci se zeenat kadai da asma'u Suna Hira Asma'u tace" Zee Ki godewa Allah kinyi Dace, Shekarun mu kusan 3 da Kabir Amma ban taba Jin labarin Ahmad nada budurwa ba, Zee tai smiling tace" ina godemai Kuma zan haka Zeenat tace" Ashe kun Dade da Kabir, Asmau tace" kedai ki bari, Allah dai yasa mu Dace, ba dadewan Soyayya bane aure, Da ace dadewan Soyayya ne aure da tuni munyi, Zeenat tace" hakane Nan suma suka juya sukai bacci °°°°° Washe Gari.... Yan uwan Zeenat sunzo Nan aka Kara gyara mata gidan kawaye kuwa kowa yai gidansu, daga ita sai asma'u da wata sister dinta Maryam Nan dai suketa Hira Zeenat tace" nifa tsoro nakeji gaskiya, Asmau tace" tsoron me? Kima sake jikinki Saboda wannan Dole ne Nan ta fara uhm uhm Su asma'u sukace idan Ahmad ya kamaki Zaki Wanda ya fishi Nan sukai dariya Gaba dayansu At NIGHT misalin Karfe 9, Motoci sukaji sun shugo Harabar gidan, Nan Yan hanjin Zeenat ya kada, Ahmad ne da friends dinsu zunzo kawo Ango, Knocking kofar sukai Asmau ta je ta bude kofar dama tasan sune, Suna hada Ido da Kabir dinta ya wani kashe mata Ido Yace" I love you ahankali, Nan frnds din sukace a ah kaga masoya fa! Palour suka tsaya, ita dai Zeenat na room dinta Tana jinsu, Nan dai sukata hirarsu Asmau da Maryam nasa musu Baki, frnds din na cewa gadai abokinsu Nan a bashi kulawa yanda ya kamata, Hira sukai sosai se wajen 11 sannan sukace Zasu tafi..Nan su Asmau suka bisu aka saukesu a gida Ango Ahmad Room din ya shiga tare da wani murmushi zuwa kusa day ita yai ta zauna Yace" _mine alone_ bude fuskar Mana in ganki, just tai kunya ya kamata Wai gata ga Ahmad zasui zaman aure Shuru tai da yaga alamun Bata da niyyar bude fuskar, hannu yasa ya yaye Dan gyalen Kunya taji tasa hannunta ta rufe Ido Zuwa yai ya tsugunna a gabanta ya cire hannunta a fuska ya hada da Nashi Yace" please Kar mu fara a haka ki tashi muje mui alwala mui Sallah, Gaban Zeenat ne ya Fadi again tace" a zuciyarta saura kiris lol Kasa tashi tayi Dan kunyar da takeji shi Kuma Yace" bazai tafi ba sedai su shiga toilet din tare, yaga alamun Bata da niyya yai tafiyanshi dayan Dakin shi yai wanka yai alwala yasa jallabiya sannan ya dawo room dinta, Ganinta yai ta fito daga toilet murmushi yayi sannan sukai sallar kamar yanda addini ya koyar Mana Fresh milk da kaza ya Bata tun Tana nokewa har ta sake jikinta taci sosai dama yunwa takeji Dan rabonta dacin aminci tun tea da sukai breakfast Shima Dan Asmau ta sata taci Dole ne Bayan ya gama feeding dinta ne Yace" mui bacci ko? Tai maza ta girgiza Kai Wai ita bata Jin bacci kallonta yai yai wani murmushi Yace" Ok Nidai na wuce good night, tace Sweet dreams Yace lol but I'll miss you to night Uhm tace yai murmushi kawai ya fita Yana shiga Dakin laptop dinshi ta dakko Yana Dan duba wani Abu.. Ita Kuma Zeenat Yana fita daga room din key ta saka sannan tamaida wani numfashi Tazo ta zauna, Bacci ta fara ji Dan haka ta Mike ta rage kayan da ke jikinta ta kwanta, Tana kwanciya bacci me dadi yai Gaba da ita Ahmad kuwa Bayan ya gama Yan dube dubenshi a cikin Laptop yaga kusan 2 na dare yasan by this time ai tai bacci Dan haka ya nufo Dakin Zeenat murda mubudin Dakin yayi Yaji a rufe, Nan hankakinshi ya bashi Ai key ta saka, Dakinshi ya koma dama yanada mukullan duka dakunan na cikin gidan, Key din yasa, Yana sakawa kawai yaga kofar ya bude, murmushi yayi Yace" ai duk wayon amarya sai ansha manta Key din ya mayar ya kulle kofar, Zuwa gabanta yai Yana kallonta bacci Takeyi hankalinta kwance, Kallonta sosai yakeyi yaga har kyalli fuskarta keyi, hannu yasa a fuskarta ya shafa yazo daidai lips dinta Shima yasa hannu Wow Yace Bin jikinta da kallo ya fara yi inda idonshi ya sauka akan boobs dinta ga hannu da kafarta sun Sha henna design, Alhamdulillah Yace" burinshi ya kusan cika Kallo yake mata kamar be taga ganinta ba, ita Kuma Zeenat cikin bacci Bata sani ba ta Kara gyara kwanciyarta da yasa boobs dinta ya Kara turowa, Ahmad na tsaye yaga bazai iya jurewaba, Kashe filitan Dakin yayi yahau gado yazo ta bayanta ya ziro Hannunshi ta wajen boobs dinta ya fara romancing dinta, cikin bacci Zeenat taji wani Abu dai firgigit ta tashi Tana subhanallah, Mudansir bazaka barni, Kai wani irin mutun ne Ita shap Tama manta tayi aure Dan mafarkin Mudansir din take Wai gashinan yazo Yana zare Mara Ido Tana matsawa Yana matsowa kusa da ita Bata gama cewa magana ba, Ahmad yakai bakinshi daidai nata Yace" it's me your husby Wani nunfashi taja tai mamakin ya akai ya shugo Dakin Bayan tasa key Nan yaci Gaba da Dan Shafata Yana cewa should I continue ta Dan daga Kai alamun eh Sannan Yace" Wait me yasa kikace Mudansir ne? Nan ta fadamai mafarkin datai, Ya rungume ta Yace" you're mine forever, I love you, I love you I love you Sannan yakai mata kiss Baki Kiss yake mata sannan Yana bin ko wani sassan jikinta da hot romance tsoron Kar ya zarce take Dan haka ta fara kukan shawagaba tace" please ka kyaleni haka na Gaji Cikin karfin Hali Yace" kina irin wannan sexy voice ne sai sa na kyaleki bakisan muryanki kadai ma na iya haddasa komai ba Jin haka yasa taja bakinta tai shuru Ahmad kuwa ci Gaba da gashi yayi bashi ya barta ba seda ya tabbatar Gaba dayansu sun gamsu da romance din, sannan suka fara maida nunfashi...ya kalleta Yace" I love you.....! *Thanks all for your time* _Wani sirri da zan baku wai sai kuga idan amarya tana aure duk tabi ta kasa cin abinci Wai tsoro ko fargaba ko Kuma dauki da zumudi ya hanaki cin abinci, ki sake jikinki ki ci abinci sosai balle ma irin kayan madaran, Kara Miki Ni"I'ma da juriya Zaki a bed sannan Kuma za'ai Kara Miki lfy, and Please mu rage sa tsoro a 1st night Domin fargaba da tsoro nasa mutun ni'imarshi ta dauke nasan tsoro wajibine Amma mu rage mu bar mazajenmu Suma su more_ Wattpad Freshummieyxeey Vote Share Comment [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *To our fans...bazamu Gaji da muku godiya ba Domin Kuna bamu kwarin gwiwa sosai...we love you buhut buhut da bazarmu Muke take rawa💃🏻💃🏻💃🏻* *PAGE 97* Ahaka sukai bacci har asuba tayi, Sannan ya tashi ya shiga toilet anan yai wanka sannan ya dauro alwala Yana fitowa jallabiya yasa ya nufa masjid Zeenat kuwa tanajin motsin ya fita itama da sauri ta shiga wanka tai alwala tazo tai Sallah Tana cikin addu'a kenan segashi ya shugo, joining dinta yayi Shima ya daga hannu sukai addaun tare! Bacci suka koma Ba'ita ta tashi ba Sai around 10am, Tana farkawa taga alamun Ahmad bacci yakeyi janye jikinta tayi ta nufa kitchen taje ta fara hada musu breakfast Cikin mintuna kadan tagama hada musu, Tana gyara kitchen dinne Sai gashi Nan yai tsaye a kofar kitchen din yai folding hands dinshi Yana Binta da wani kallo Suna hada Ido wani murmushi ya sakar mata itama ta mayar Mai, Tace" har ka tashi kenan? Yace" yap ai da kin tashe ne da munyi aikin tare, Dariya tai Tace" ah haba dai, Bude Hannunshi yayi yai mata alamar da tazo, Hakanan ta tafi taje yai hugging dinta sannan yai mata kiss a goshi yace I love you my babe Itadai hmm tace" a mind dinta Ahmad nason rayuwa Wai zatai fama Kaman yasan Tana tinanin wani Abu ya kalleta Yace" what are you thinking about? Tace" nothing just muje muci abincine Kar yai sanyi, Ok Yace" ya kama hannunta Sai dinning Nan sukaci sukasha suka Taba Hira kadan sannan suka gyara wajen tare har wanke wanke tare sukai Lol...nace love one tin tin °°°°°°°° Bangaren Mahaifiar Zeenat kuwa Alhamdulillah hankalinta kwance Dan anyi biki komai Baja Baja, Yan uwanta Sai murna suke Mata Wai ta sama siriki me kirki, Niko nace mahakurci mawadace Yan Unguwa kuwa, Kowa yayi mamaki sosai Yanda suke rayuwarsu su kadai abun tausayi, In suka tino Zeenat Wai har yar ga ruwa tayi Sai Abun ya Basu mamaki basui tinanin zata sama miji haka ba...Niko nace ai da Dan iliminta both boko da islamiya ga tarbiya kuwa ••••• Haka dai rayuwarsu taci Gaba gwanin sha'awa Soyayya ba'a cewa komai Yan 2days da sukai sun shaku sosai daya be iya zama idan daya be kusa dashi Bayan kwana Uku Around 11 Suka tashi yai shiga wanka ya fito ya kalle matarshi cikin so da kauna Yace" SweetZee zo kizaban mun kayan da zansa Ta kalleshi Tace" Ina zaka? Yace Zanje wajen frnds dinane in musu ya gajiya, Nan ta langwabe Kai Wai itama Dan Allah ya kaita gidan mamanta Yace Mata sorry ba yanzuba 3days fa kenan da auran mu Kar mutane su zata something is wrong, Tai kasa kasa da murya Tace" ok shukkenan to Nan ta fito Mai da kayan da zaisa wani Sky blue shadda ne Yaji design kamar yaune auransu, yamai matukar kyau ta ce gaskiya Habibi you look su muaahh Yace" Really? Tace yes dear Smiling yayi ya rungumeta dama itama taci kwalliya Tasha duguwar Riga Maroon colour sunyi matukar kyau perfect match kenan, Nan ya ciro phone dinshi ya fara daukarsu Hutuna...sunyi kyau sosai Dakyar ta barshi ya fita Dan was shagwaba da takemai, Wai ita tsoro takeji dariya yayi Yace" my princess ki Saba daga yau idan na koma aiki fa, Wasa da yatsunta ta fara Tace" uhm hakane but I'll miss you please karka Dade! Yace" ok Sweet Har haraban gidan ta rakashi Yana shiga mota yabar gidan ita Kuma ta koma daki, duk tajita wani iri a ranta Tace rayuwa da mosoyi akwai dadi Tana Zaune a Palour Ta kunna TV taji Bata iya kallon Phone dinta ta dakko tai dialing number bestyn dinta asma'u Ringing biyu ta dauka Tace" Amarya Kinshaa kamshi Murmushi Zeenat tayi Tace" ya kike kwana biyu Asmau Tace" Alhamdulillah, Ya angonki ana tashan Soyayya ko? Zinatu Tace" uhm Kizo Dan Allah nikadai ne a gida, Asmau tace" ok ganinan zuwa ^°°°°°°°°°^ Ahmad na fita be wuce ko Ina ba se gidan frnd dinshi Kabir, Nan yake ta Mai tsiya Yan kwana biyun Nan da yai a hannun Zeenat har kiba yayi Kuma yayi fari sosai Murmushi yayi Yace" ai kasan ita Zeenat ta dabance, Kabir Yace" lol muma ai mun kusan Kai matsayinku, Ahmad Yace" Gaskiya aboki kayi kokari Dan aure da dadi yake balle in Kai dacen Mata!!! Kabir Yace" ah ah Su Ahmad kenan! Ahmad ya gyara murya Yace" nazone ka rakashi gidna frnds daganan muje masuwa zan siyo wani Abu, Ok kabir Yace" sannan suka kama hanya °°°°° Zeenat ne zaune a palour taji call din Asmau Dan haka ta tashi taje ta bude Mata gate suka shugo Samun waje sukai suka zauna Nan Zeenat ta kawo Mata drinks Tasha dasu cin cin, Asmau Tace" Kinga Yanda kika chanza kuwa? Yan kwana ukun Nan kinyi kyau sosai Kodai har kin samu ne? Zeenat ne ta zare Ido Dan tagane munufarta Tace" Wani samu? Ko kwanciyar aure bamu taba ba, Asmau ta Kara zare Ido Tace" me kuke jira? Zeenat tai murmushi tace" nifa tsoro nakeji ban yarda Asamu Tace" hmm Zeenat kenan ki sake jikinki please kibar me gidanki ya more, Kar ki fara Mai haka tun wuri, Ok Zeenat tace Asmau Tace hope dai kinci gaba da using abubuwa da na baki? Zeenat Tace yao kullun se nasha Asmau Tace yauwa ga wannan ma ta Ciro wani ta Bata Tace da milk da Zaki dinga Sha Kuma, ku bakisha maganin ma ki make sure kinashan Madara akai akai Yana sa mutun juriya da Kara tastes sosai, Zeenat tai murmushi Tace" duk Ni kadai? Asmau ta harare ta Tace" aa duk mu biyun Dukansu suka kwashe da dariya Sannan asamu ta Kara da cewa Kuma ki Dena tsarki da ruwan Sanyi daskarar da ni'imar mace yake! Zeenat Tace" insha Allah Tace" Ina Kabir? Asmau Tace, on Friday ma za'azo maganar bikin namu, Zeenat tace Masha Allah Naji dai sosai Sun taba Hira sosai kamar Kar su rabu, Sai wajen 4 Asmau ta tafi Tace" ki tashi ki dafa ma mijinki abinci me dadi Zeenat Tace" yanzu kuwa, Asmau Tace" bari na tafi Kar na dameki, aci gaba da cin amarci lafiya, Allah ya Kara Dan Kwan Soyayya, Zeenat tai murmushi Tace" Aameen kawata, kema Allah ya kaimu naki mu kwaso shoki..Asmau tai dariya Tace" Amarya bakya laifi sannan ta wuce Tana fita ta kwashe kayan da asma'u takawo Mata takai daki Tasha wasu ta boye wasu Huh.....na Gaji ku jira next page Ina godiya sosai Comments only +2348164640126 Wattpad Freshummieyxeey Xee & Nab [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *PAGE 98* Sallah tayi ta zauna tai addu'ointa sannan ta kalla agogon jikin Dakin taga to 5, cewa" tayi lalle yau Ahmad da alama fitan na yamai dadi don ya Dade sosai Mik'ewa tayi ta ninke sallayar sannan ta cire duguwar gidan dake jikinta tasa wata Yar t-shirt ta daura zani ta shiga kitchen, doya ta fere ta daura akan wuta sannan ta wanke kayan miya tai blending dinshi, ta tafasa Nama ta soya sannan tazo ta hada miyarta, Kafin magrib ta Gama komai nata ta daura akan dinning sannan ta shiga wanka, Tana fitowa wando three quarter tasa black sannan ta dakko wani Riga pink handless ne Shima ta saka ba wani make up tayi ba Amma tayi kyau ba laifi Kirin sallahr magrig taji dama da alwalanta zani ta daura tai sallarta kafin ta idar taji shuguwar Ahmad Shuguwa yayi Yaji ko in na kamshi A mind dinshi Yace wow sannan Yace" ba oyoyo nayi late ko? Yaga Tana salla Dan haka ya shiga toilet ya watsa ruwa Shima yazo yai sallarshi a daidai kusa da ita, Suna idar wa Yace zaiyi addu'a kome Yace Tace Aameen Tace" ok Nan ya raftako addu'oi Tanata cewa Aameen, har suga idar Ta kalleshi Tace" ka dawo lfy? Yace Alhamdulillah ina Chan Amma hankalina na gun gimbiyata, uhm Tace" muje kan dinning kaci abinci nasan yunwa kakeji Ahmad Yace" eh Amma plz ki kawo Mana food din Nan bazan iya hawa dinning ba, Tace" Ok cire hijab din tai da zanin data daura, ta tafi dakko abincin, Binta da kallo yayi Yace" Wow Allah yayi halitta anan, Alhamdulillah, Har ya dawo idonshi na kan boobs dinta tazo ta dire abinci, Kallonshi tai taga bama ita yake kallo ba, hannu tasa Mai wajen idonshi Tace heyyyy what are you looking at? Murmushi yayi Yace" kawo kunnanki na fada Miki, Matso da kunnan tayi taji yace" I love you by baby kinyi kyau sosai inason irin shigarnan, magana yakeyi Amma cikin wani irin yanayi, Matsawa tayi ta harareshi Tace Nidai kaci abinci plz cikin shawagaba Yace" bazan iyaba sedai in Zaki feeding dina Tace" Ok Nan ta fara bashi abaki yanaci Sena lumshe Mata Ido a ranta Tace" Ahmad akwai rigima oo!! Bayan sungama ne sunyi sallar isha'i TV suka kunna Suna kallo kanta nakan cinyarshi hannunsu na manne Yana watsa da yatsunta Hira yake Mata yaga Bata responding Yace" baby love Yaji Shuru Ashe har bacci ya kwasheta Wani murmushi yayi sannan ya dauketa yakaita room dinshi, bacci Takeyi ta koreta da Ido kamar be taga ganinta ba, Nan hankakinshi ya tashi yaga bazai iya hakura ba Nan ya fara sarrafata Yanda yakeso, Cikin bacci taji wani yanayi Ido ta bude Yaji an riketa gadagam ba damar ta kwace Kukan shagwaba ta saka Tace" Swthrt kayi Hakuri, Ai besan ma tanayi ba bin jikinta yakeyi da wasu irin abubuwa, ai tuni itama ta fara mayar Mai da Martani, a Daren dai Ahmad yacika burinshi, Amma Zeenat Kam Tasha wahala Dan har Suma tayi, Asuban fari ta kwace kanta tai maza tasa ruwa a kettle tai wanka sannan ta sake saka wani ruwan ta zauna a ciki kusan Minti 20 Yana kwance ya laluba gadon Yaji batanan bude Ido yayi ya tuno Abun da ya faru a jiyan, Smiling yayi Yace" Zeenat bazan taba Dena Sonki ba, Toilet ya nufa yaji alamun Tana ciki kwankwasawa yayi Yace" shine baza ai inviting Dina nazo nayi maki wankan ba? Tai kamar Bata jishiba tai maza ta Mike ta saka towel tadan gyara bayin sannan ta fito, Tana fitowa Binta da kallo yayi itakam Bata saurareshi Shima Wankan ya shiga Yana fito yasa Riga da wando yazo ya tarar da ita har itama ta shirya tasa wata atamfa Riga da siket, yai Mata matukar kyau Zuwa yai ya zauna kusa da ita ya rungumota Yace" Zeenat nagode sosai, Allah ya Kara bamu Hakuri da juriya, I jinshi kawai Takeyi Dan ita kadai tasan abun da takeji, Tsintar kanta tai cikin kallonshi ta kasa dauke idonta a kanshi Kiss yai Mata a kumata Yace" menene nayi laifi jiya ko? Shuru Bata amsa ba yace" ku in Kara mikine? Ta sauri ta girgiza Kai Tace" no please murmushi yayi ya Kara rungumota Yace" Ki kwantar da hankalinki ba Abun da zan miki! Aranar dai sunsha Soyayya kam, ko ina daya zaije Suna makale da juna Ahmad kuwa Washe Gari Yaji dadin yanda takemai ga ladabi ga biyayya da iya girki da komai da komai tanayi iya kokarinta, daukarta yayi sukaje shopping yace" duk Abun da takeso ya dauka, har chanza Mata waya yayi Tace" Mai nagode sosai Yace" nine da godiya zeen Ahmad Suna zaune Suna Hira yace" next week zamuje mu neman ma mama daki inda zata zauna kwana biyu so nake a ruahe gidan a sake Sabu Kuma a neman Mata me aiki Tsalle da saka tace" are you serious? Daga Mata gira yayi alamun yeah! Ita da kanta ta rungumeshi Tana Mai ta gode sosai Yace" ba godiya tskaninmu, Hannunshi ta rike Tace" Allah sarki my boo, Ganin idonshi ya chanza Tace" wani Abun ne? Yace" bake bace kikeso nai Abun da banyi niyya ba Da sauri ta shige daki Tana Mai gwalo Tace" ah ah gaskiya ka huta Dariya yayi Yace matsoraciya kawai! Haka rayuwarsu taci gaba Abun sha'awa saboda yanda suka shaku har yar kama ma sukeyi ********* Satinta biyu a gidan Amma fatarta tayi kyau ta murje har Yar kiba tayi, Suna zaune Tace" to ya maganar aikina ya kamata na koma ko sweet hrt? Yace" no ai ke da *Yar jarida* Kuma har abada saboda aikin is very Risk ke kinsan badan Allah ya rufa asiri ba da yanzu Allah kadai yasan inda kike? Idonta ne yacika da hawaye Tace" yanzu shikkenan bazan sake zuwa aiki ba? Yace" bawai bazaki sake zuwa ba no bansan aikin jaridan ne zan Nemo maki wani aikin a office dinmu, hayewa jikinshi tayi Tace" da gaske? Yace" sure my baby, tace" gaskiya bazan iya gajiya da yi maka godiya ba...Yace" shiii bakomai fa Tace" hmm Yace" ki shirya gobe Sunday zamuje gidan mama, ai Kara kankameshi tayi Tace" Habibi nahhhhhh ta manna Mai kiss a baki *Tnx for your time* Wattpad #Freshummieyxeey Vote Share Comment [11/16, 10:16 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗 🌱🌱 *ZEENAT YAR JARIDA* 🌱🌱 🎗🏵🎗 ```WRITTEN BY ✍🏼``` *FRESH UⓂMIEY XEEY* & *NABILANCY LOVE* *® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS* _ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_ *Dedicated to All writer's, Ina matukar jinjina Mana wajen kokarin da mukeyi, Allah ubangiji ya Kara Mana Basira da hazaka*😍😍 *PAGE 99_ 100* 🔚🔚🔚🔚🔚 Washe gari Sa sauri sauri ta shirya saboda yace Mata yanada meeting, Waje suka fito ya kalleta Yace" kinyi kyau, Tai smiling tace ai ta dalinka nai kyau, Kama hannunta yai sai cikin mota, suna shiga ba Bata lokaci ya Fara driving be tsaya da ita ko Ina ba sai gidan mamma dinta. Suna shiga da gudu ta karasa ta kankameta, Mamanta Tace" cikani, har yanzu baki Dena abun da kikeyi ba halan da Ahmad kuke ko? Tana dariya Tace" Eh Bata Gama rufe baki ba se gashinan yai sallama, da hanzari mamma ta dakko hijab dinta ta saka Nan suka gaisa, Zeenat Tai Mata albishir Ahmad Yace zaisa a gyara gidan, Godiya tamai sosai Tace" baka gajiya da dawainiya, angode sosai, Yace" to zai tafi sai in yadawo zaizo ya dauketa Tace" To sai ka dawo! Yana fita ba karamin Hira sukasha da Mammanta ba, Zata fita mamanta Tace" kin tambayeshi? Zeenat Tace" ah ah, Dan haka Tace sai ki dawo ki zauna, ciro wayanta Tai ta Kira Asma'u Tace" gatanan Tana gida mama Asma'u Tace" eyyah kaman kinsan yau nake Sa ran zuwa gidanki, Amma No P ganinan zuwa sannan sukai ending din call din Zeenat ce ta Mik'e tana ta wa mamanta Yan gyare gyare, saiga Asma'u, Dakin ta shiga ta gaisar da mamanta sun Dan taba Hira kadan, maman Tace" bari naje Chan gidan anyi rasuwa, Ok sukace sai kin dawo Tana fita Asmau ta Matso kusa da ita sosai Tace" Yaya maganin Nan nada kyau kuwa? Zeenat Tai murmushi Tace" yanada kyau sosai, Ballema Wanda Kika fadamun na in dinga jika kanunfari inasha da Madara Asmau Tace yap, ance Kam Yana aiki sosai, Zeenat ta kalleta Tace" ya shirye2? Asmau Tace" anatayi kinsan yau SAURA 3 weeks, Zeenat Tace" Allah ya kaimu da Rai da lfy zamu kwaso shoki Lolz Asmau Tai murmushi Tace" har nifa na Fara jin tsoro, Zeenat Tace" haba karki wani ji tsoro gamunan munsaba lolz duka suka kwashe da dariya! Da daddarene Ahmad yazo ya tafi da matarshi, Tun ahanya ya Fara Mata wani shagwaba, Aranta Tace" yau baby akwai shagwaba kenan, se Wasu abubuwa yake Mata Tace" look baby driving fa kake, Kabi ahankali karmu fada Rami Dariya yayi Yace" Lol da munji Dadi kuwa uhm kawai Tace" duk ta kosa sukai gida Suna zuwa gida Ya marairaiyace" Yace" baby yunwa nakeji, Tace ohh Yanzu nake tinanin Shiga kitchen ai, matsowa kusa da ita yayi ya Fara Mata surutai a kunne Yace" sedai muyi tare, Tace" Ok no P, Tare suka Shiga Kitchen Tace" meza mu dafa? Yace" tunda time kawai ki dafa Mana indomie Yaji kayan Miya see ki soya Mana kwai Lakatan hancinsa tayi Tace" Wai Yaji kayan Miya, Rikota yayi Tace" No Please kabarni nayi aikina, Yana tsaye a kitchen din ta Gama komai Amma duk inda ta Shiga Yana makale da ita, Suna gamawa kowa tailet ya Shiga sukai wanka suka sai night gown sannan sukai bacci Haka dai rayuwarsu take ta tafiya abun gwanin sha'awa, Har Ahmad yaje ya dakko masu gini an Fara gyaran gidan maman Zeenat din cikin 2weeks aka Gama komai gidan ya koma kamar bashi ba, Har Yar Aiki ya dakko Mata yanzu maman Zeenat Alhamdulillah rayuwa ya dawo Mata sabuwa, Bata komai taci me kyau Tasha me kyau, Zaurawa kowa sai fito Mata suke sunga Tsohuwa ta dawo yarinya, itadai sedai Tace ba want auran da zatai! °°°°°°°°°° Bikin Asmau da Kabir se matsowa yakeyi yanzu before saura 4days ba, Ahmad be cika Zama a gida ba saboda sune manyan abokai, Zeenat itama Tace atafau bazata zauna ita kadai ba sedai ya kaita gidan su asma'un tunda itace babban kawa, ya amince ya kaita Itama Asmau kamar Zeenat Tai gidan gyaran Amarya taje aka gyararta Tai kyau, Ranar daurin aure Zeenat da asmau komai tare suke hatta kayan sawa komai iri Daya baka banbance wace Amarya, Ahmad kuwa tun da aka Fara bidirin bikinnan ko Ina Zeenat tasa kafa idonshi na kanta Wai tsoro yakeji yanda Tai kyau dinnan want yace Yana sunta lolz.. Anyi biki lafiya Lau komai ya tafi daidai ankai Amarya asma'u gidan Mijinta Kabir, Bangaren Ahmad kuwa ranar da aka Kai Asamu gidan ta yai ma Zeenat text kamar haka, _Ya habibty, Ina kawarki sosai, na kosa ki dawo gareni, Ina missing dinki sosai I love you_ Tana Gama karantawa tamai reply kamar haka _lol Habibi na har Ina Shirin ana Gama bikinnan naje gidan mamma na zauna saboda ka huta, I love you_ Yana karantawa kasa Mata ma reply yayi ya kirata Kai tsaye Yace" plz don't punish me plz kinsan Ina son kasancewa dake ko? Dariya tayi Tace" nasani Yace" good baby, I love you na kosa gobe tayi, Dariya Tai Tace" sarkin rigima Tana Gama wayan frnds din Asmau, kallonta sukai wata aciki tace walhi kina burgeni, wata ma Tace" hardani kinmun walhi, Asmau Tai dariya Tace" to kardai amun kwacen kawa, Asmau tace" halan mijinki ya kiraki? Dukansu suka maido idonsu kanta sukace" dama matar aurece? Amma rayuwarta so simple, Asmau Tace" yanzu kusan 2months kenan kilama ansama baby Zeenat takai Mata duka Tace" ke bakyaji wallahi, irin kune da Zaran and mutun ya haihu sai su fara cewa yaushe akai auran, Dukansu dariya sukai sukace" taji dadi, Asmau Tace" kunsan ma waye mijin? Barr Ahmad ne, Sukace Allah sarki lalle kinyi Dace °°°°°°°°°°°°° Ahmad da Zeenat cin amarcinsu har yanzu suke kamar ba gobe, tayi kyau tayi fresh sedai wajen abinci se Wanda takeso takeeci ko Tace" batason wannan ko tanason wannan Ahmad na lura da ita sosai, Itadai Bata fito tacemai Tana da JUNA biyu ba, dan ita Bata sani bama Cikin dare suna bacci ta tashi da kakarin amai, Da sauri Ahmad ya tashi ya temaka Mata suka Shiga toilet, Sun Dade Batai komai ba hakanan suka koma daki Tace" batajin Dadi Sam komai be Mata Dadi jinta Takeyi wani iri Dakyar ta Samu Tai bacci, Safiya nayi bayan sunyi breakfast sukaje asibiti, Direct office din Dr suka wuce Nan yai Mata Wasu gwaje gwaje aka gano ciki Gareta wata biyu, Wani murna Ahmad yayi sosai Yace" Nagode doctor Gida suka koma sai Nan Nan da Zeenat yakeyi, ko waje me Nisa da ita take tafiya! Cikinta nada wata 5 Sukaje akai Siyayyan komai da komai, kawai jiran haihuwa ake Wani shakuwa Soyayya sosai ke Kara shiga tsakaninsu, Lallabata yakeyi kamar jaririya, °°°° Tunda ta Shiga watan haihuwanta Barr Ahmad ya rage fita, komai shi yake Mata Cikin darene Labour ya kamata Dan haka ya tattara kayan haihuwa suka tafi hospital, suna zuwa Batai one hour ba ta haihu, Aka sama Da namiji Yayi murna sosai kowa ma yayi murna, Ranar suna Bama a gidan akai suna ba babban Hotel aka Kama akaje akaci suna sannan aka dawo gida Yaro yaci suna *Ibrahim* ana cemai khaleel, sunan dad din Ahmad kenan, Bakuga Soyayya da Ahmad ke nuna ma Khaleel da Zeenat ba, Komai na tafiya musu normal Khaleel yayi 2years ya biya musu umrah Sukaje Dukansu, Nan ma aka kwaso Mai kayan Wasa Dana sawa Yana 3 years aka Sashi school, Ita Kuma ya neman Mata Aiki wajen aikinsu, Rayuwa na musu Dadi sosai Khaleel nada 5 year's akai Mai kanwa, aka sama Mata shukrah, Rayuwarsu na tafiya gwanin sha'awa, Bangaren maman Mudansir kuwa komai nata ya kare Dan Ya fito daga prison Amma har yanzu shuru, ta dalilin Mudansir kuwa ta dawo hankalinta, ta koma ga Allah Allah yasa mu Dace *ALHAMDULILLAH* Duka duka anan muka kawo karahen wanna littafin Godiya ta musamma ga Zauren ummiey xeey Taskar nabilancy Miemie bee fans And all the writer's group muna godiya sosai Sai kunjimu a sabon book dinmu idqn Allah ya bamu iko me suna *YAR MACE* THANKS ALL