*ANGON MATA BIYU* Na *MARYAM M HASHEEM* *M JARUMA* 09049493054 COMPLETE *_____________________________________* *๐ŸŒˆ๐Ÿ‡ฐAINUWA ๐Ÿ‡ผRITER'Sโœ๐Ÿผ* *๐Ÿ‡ฆSSOCIATION๐Ÿค๐Ÿป* ```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}``` https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation *_____________________________________* Don da Wizzy suna shugowa Cikin Club din aka shiga tafawa ana musu kirarin manyan yara sun karaso, Don wurin zamansa ya nufa ya zauna, babu mai zama a wurin sai shi, duk yen matan club din dawowa wurinshi suka yi, duk shafashi sukeyi wani sauti me sanyi na tashi, wasu mata kuma suka zo ta gabanshi suna sexy rawa, daga su sai pant da breziya, ciro daloli ya yi yana watsa musu yana dukan bum bum dinsu, haka suka cigaba da shanawarsu har wurin karfe hudu na dare sannan Don da Wizzy suka fara shirin barin Club din, kamar kullum yen mata layi suke yi ya zaba wachca zai tafi da ita, nan ya fara kallan kowachcen su, ya zabi mata hudu, Wizzy kuwa mace daya ya dauka don ba zai iya da macen da tafi daya ba, nan dai suka bar Club din, gida suka tafi direct. Suna isowa gida, Wizzy yaja tashi ya tafi bangaransa, Don shima bangaransa ya wuce, katafaran dakinsa ya shugo mai dauke da kayan alatu, matan daya taho dasu sai shafashi suke tayi tuni idanunsa ya kada ja, Don ya kasance harijin namiji da baya gajiya da mace, yana da tsananin sha'awa, shima shafa su ya shiga yi, ya shafa wannan ya shafa wannan, cire masa kaya suka yi "Muje muyi wanka" ya fada da kyar Bayi suka tafi, akwai ruwa cike da kwaryar wanka (Bath tube) Don ya shiga, suma shiga suka yi suka fara masa wanka suna romance dinshi, sai nishi yake yi da kyar, bayan sun gama masa wanka suka dawo Bedroom duk suka fada kan gado, anan wani sabon salo ya tashi, Don yana bala'in son sucking, kuma yana son idan ana sucking ya dinga murza breast, haka suka cigaba da romance dinshi daya na murza masa kan nono, daya na sucking dinsa, daya na kissing dinsa, daya na shashshafa masa jiki, hankalin Don ya tashi sosai yanzu babu abinda yake bukata sai sex, jan daya yayi ya hau ruwan cikinta sauran matan kuma suka fara romance din junansu, zuwa anjima ya jawo wata yayi rumfa da ita, haka dai yayi ta yi, hankalinsu ne ya koma kan buga kofar dakin da ake yi sosai sosai, mai buga kofar yaki fasawa, Cikin fushi da jan tsaki ya mike, tawul ya dakko ya daura a kugunsa sannan yaje ya bude kofar yana fadin "waye ne"? gabansa ne ya fadi ya tsaya yana kallan Abba, Abba hango yen matan dake kan gado yayi, ransa idan yayi dubu ya baci, idanunsa sunyi ja tsananin bacin rai, bakin Don na rawa ya ce "Abba". Koda masa mari Abba yayi, Don zai kara magana Abba ya kara koda masa mari "Ashe kai mara mutunci ne, ashe abinda mutane suke fada a kanka gaskiya ne" Abba ya fada Cikin bacin rai, Don bai iya cewa komai ba shuru yayi ya dukar da kanshi kasa Abba ya shugo Cikin dakin ya kalli yen matan duk sun lullube da bargo nunasu yayi da yatsa "Kafin naje na dawo, kada na ga wata yer iska a dakin nan" Abba ya fita da sauri matan suka tashi, kowachce ta mayar da kayanta suka zo suka tsaya gaban Don aka ya sallame su Tsawa ya daka musu " just leave, I don't want to see your face" Basu iya masa magana ba duk suka fita, Cikin bacin rai yaje ya bude durowan dakinsa ya dakko tabar wiwi da yen daloli, falonsa ya wuce ya shiga nadde wiwi da dala yana sha yana samun sauki daga radadin da zuciyarsa keyi masa, Wizzy ne ya shugo ya samesa a yanayin da yake "Yau da wuri haka ka sallami kayan marmari" Wizzy ya fada Don ya dago ya kalleshi "yau kuwa kasan meya faru?" "A'a saika fada" "akwai wanda ya kaiwa Abbana maganata, yazo har gidan nan ya kamani red hand Wizzy ya zaro ido "what! Miye mafita yanzu?" "I don't know the solution, and bansan wani hukunci Dad zai dauka a kai ba" "Yanzu dai kaje ka bashi hakuri" ka mantani kenan, I can't, ni bana bayar da hakuri" Haka suka cigaba da tattauna yadda zasu shawo kan matsalar Ammi na kitchen tana hadawa Abba breakfast, bata yarda yen aiki su saka mata a girkin mijinta, ji tayi Abba na kwala mata kira, hakan yasa Tasan akwai damuwa, ta shugo falo ta sameshi hankalonshi tashe "Meke faruwa? " "Takadarin Yaron nan zai kashe ni" "Waye kenan? " "Waye kuwa idan ba danki ba" "Umar, me kuma ya yi? " Nan take Abba ya zayyano mata "Na shiga uku na lalace, me yaron nan yake so ya zama ne" "Na ga alamun kamar yana son aure ne, kuma a ganina mace daya ba za ta ishe shi ba, zanje na nema masa auren mata biyu, zuwa jibi sai a daura auren" "Kuma hakama shawara ce mai kyau, hakan zai kareshi daga aikata fasikanci, to yanzu dai kwantar da hankalinka, zauna bari naje na kawo maka breakfast" "I am sorry madam, a yanzu ba zan iya cin komai ba, ki aje min zuwa anjima idan na dawo, yanzu zanje nemawa yaron nan aure ne" Ta bata rai "gaskiya nidai ka tsaya kayi breakfast" ganin ranta ya baci babu yadda zai yi ya tsaya yayi breakfast sannan yabar gidan. Gidan Amininshi ya fara zuwa Alhaji Aminu minister of finance, duka yayenshi maza ne macenshi daya, Sunanta Haseena, zat kai shekara ashirin da biyar, kwanan nan ta dawo daga Dubai, ta gama makaranta, Alhaji Aminu yayi farin ciki da maganar da Abba ya kawo mishi, don hada zuri'a da Abba abu ne da kowa yake buri, Tuni ya amince ya kuma yadda auren akan jibi za'a daura, daga nan Abba ya wuce gidan kaninshi Prof. Attahir Aisha shekararta goma sha bakwai, tana level one a Jami'a, Aisha mace ce mai hankali da sanin ya kamata, tunda take zuwa Jami'a babu wanda ya taba ganin fuskarta, kullum Cikin dogon hijabi da nikab take, ko saurayine ya tare ta, ce masa take ita matar aure ce, tunda take bata taba tadi ba Abba da Attahir zaune a falo, Abba yazo wa Prof Attahir da maganar Aisha, Prof Attahir ya ce ai Aisha diyarka ce duk hukuncin da ka yanke dai dai ne Haka dai suka aje magana akan jibi daurin aure, da labarin auren ya samu Aisha daki ta shiga ta kulle kanta ta fara yin kuka kamar ranta zai fita, abinda yafi damunta tasan Don ba mutumin kirki bane, sam sam tsarin rayuwarsa bai mata ba, sannan bata san taya zata fara zaman aure ba, tambayar kanta take yi ya ake zaman aure, meke faruwa a zaman aure, haka dai ta cigaba da kuka tana sake sake a zuciyarta, daga karshe ta bawa kanta hakuri Haseena kuwa labari na isanta farin ciki ya lullube ta, ranar ko bachci bata iyayi dai dai ba, tana imagine wai ita ce zata auri Umar inkiya Don, mahaifin Don shine mutum na uku a masu kudin duniya, sannan Don shine dansa daya Tilo da yake mutuwar so Ammi da Abba zaune a falo suna tsara yadda bikin zai kasance Abba ya dauki waya ya kira Don akan yana son ganinshi, bada dadewa ba sai gashi yazo free kamar ba shine yayi laifi ba, samun wuri yayi ya zauna ya daura kafarsa daya kan daya sannan ya gaida su, duk basu amsa gaisuwarsa ba, Abba ya fara masa fada daga karshe ya shaida masa gobe zai zama angon mata biyu, da sauri Don ya mike gami da zaro ido, ya maimaita kalmar "Angon mata biyu? Me haka yake nufi? "Gobe zan daura maka aure da mata biyu" Don ya rikice gabadaya, "Abba karka min haka mana, ni ban shirya aure ba, I am not ready for Baby" Abba watsa masa wani harara yayi "nina gama magana ta, saika fara shirye shiryen karbar mata biyu" Abba ya fice yabar falon Ammi tabi bayanshi, tuni Don yaji zufa ya fara keto masa, barin gidan yayi gabadaya, gidansa ya wuce anan ya samu Wizzy nata faman shan Wiwi, Wizzy ya dago ya kalleshi "Don yadai, naga jikinka duk a mace?" Don bai ce komai ba ya zauna ya amshi tabar wiwin ya shiga zuga yana busar da hayaki, damuwa na raguwa a zuciyarsa, ya juyo ya kalli Wizzy "Gobe Abba zai aura min mata biyu" A razane Wizzy ya kalleshi "what! Mata biyu, kuma a gobe, haba Don yawa ne" "Ni ban shirya aure ba, don har yanzu ban gama cin duniyata ba, sannan abin daya fi damuna ma shine ban san su waye matan ba, kuma kasan dai ina da high test, ina son mace yer gayu kuma yer kwalisa, wachca ta iya soyayya, wacha zata dinga nishadantar dani kuma wachca ta iya Romance da salo na Sex" "Yanzu wani hanya zamu bi mu dakatar da wannan auran?" "Ka bani shawara, wallahi bana son auren ko kadan" "Karka damu zanyi tunani zuwa anjima, mu ga miye abin yi" "Ok" suka cigaba shan tabar wiwinsu Maganar auren Don ya zagaye ko'ina, ko'ina maganar kawai ake yi, Haseena ta gayyato kawayenta gabadaya kuma sunzo a kan lokaci, sun mata murnar samun daya tamkar dubu, tuni tayo hayar mai gyaran jiki, taxo tayi mata gyaran jiki, tayi kyau sosai, a wurin M JARUMA tayi odan kayan mata masu kyau ta fara amfani dasu Ta bangaran Aisha kuwa tana cikin tsananin damuwa, haka dai ta boye damuwarta, kiran me lalle aka yi da mai kitso suka zo suka mata, can kuma da daddare Aunty Rashida ta jawo ta daki ta shiga bata magungunar mata, Aisha bata san menene ba, kawai sha take yi tunda tasan yayarta ba za ta bata mugun abu ba Ta bangaran Don kuwa damuwarsa kara hauhawa yake yi, don har yanzu basu samu mafita ba, sun rasa hanyar da zasu bi a fasa auran Bedroom dinsa ya shiga ya tsaya yana safa da marwa, ji yayi an kamoshi ta baya, jin kamshin turaran yasa shi sanin wacece "What is wrong with you Baby?" Yin tambayar tayi tana shafa jikinshi, tuni tsigar jikinshi ya tashi, ya juyo da sauri yayi hugging dinta ya shiga yi mata wani hot kiss, itama kuma tana ta faman inda tafi so a taba a jikinsa, sai wani nishi yake yi, sun dade suna abu daya kafin ya wurgata gado, zai hau samanta ta dakatar dashi "Ni ce a sama yau" ta fada tana lumshe ido kuma cikin shagwaba, sai ya ji wani yarrrrr Kwanciya yayi ta hau kanshi, tofa anan labari ya fara, jin Don muka yi yana sunbatu "Wayyo Feedo, zaki kashe ni, Wayyo dadi" hakadai wannan daren ya kasance Feedo ta mantar da Don damuwar da yake ciki Washegari, gida ya cika da yen uwa da abokan arziki, harda maroka da mabarata, shuru Abba bai ga zuwan Don ba, yanzu karfe goma sha biyu kuma karfe daya za'a daura aure, hakan yasa ya dinga danna masa kira amma ba'a daukawa Ta bangaran Don yana tare da Feedo a kan gado suna ta bachci, can ya farka ya dauki wayarsa ya shiga ganin missed calls na Abba, tashi yayi da sauri ya shiga bayi ya yi wanka sannan ya fito ya saka kananun kaya ya saka sunyi masa kyau sosai, ya feshe jikinsa da turaruka dai dai lokacin Feedo ta tashi, kallanta yayi rai a bace, Bude durowansa yayi ya kwaso Dollars din ciki gaba daya ya watsa mata a kan gado "Ni zan fita, kiyi ki fita don akwai bakin da zasu zo gidan nan yau" Bata ce masa komai ba, ya kwashi wayoyinsa da kin motansa ya fita, ta bishi da kallo Abba hankalinnshi ya tashi sosai, gashi babu damar ya fita yabar abokansa, suna shirin tafiya daurin aure sai ga Don ya shugo, Abba kunyar abokansa yaji yadda Don ya shugo cikin kananun kaya kamar bashi bane Ango Maroka suka nufi wurin Don suna masa kirari "ANGON MATA BIYU" Dollars ya watsa musu ya taho wurin Abba "Abba ina kwana" Galla masa harara Abba yayi sannan ya ja sa suka tafi bangaransa, har Bedroom din Abba "Kai wani irin shashasha ne, baka san kai ango bane, zaka wani saka kananun kaya" "To Abba ai kasan dai banda manyan Kaya" Abba bude durowansa yayi ya ciro manyan kaya hadda babbar riga ya mikawa Don "Saka" Don ya zaro ido "Inaaa, Dad ba zan iya ba" "Me ka ce, ka ce ba za ka iya ba, to yau zan ga dani da kai waya haifi wani" "Haba Abba meyasa kake min irin haka ne, I am your only child, ta kamata ka dinga tarairayata, auran nan ma fa ba so nake yi ba" "Saboda kai kadai ne dana saina dora maka soyayyar da bai da amfani, Umar yakamata kasan ka girma, karka bari duniya ta ganar da kai, ni zan fita, ka saka kayan nan ina jiranka a waje mu wuce wurin daurin aure" Abba ya fita, Don ya yatsine fuska bashi da yadda zaiyi, haka ya saka kayan ya fito, Abba na ganinshi yayi murmushi sannan suka tattara suka tafi wajen daurin aure A wurin daurin aure ne Don ya gane matan da aka aura masa sanadiyar jin sunayensu, da kuma ganin iyayensu, ranshi ya baci sosai ganin har da Aisha yer kanin Abba, fadi yake a zuciyarsa, me zanyi da Aisha, amfanin me zata min, har gwara Haseena zata fi yi min amfani, haka dai ya cigaba da maganganu a zuciyarsa, yen uwa da abokan arziki sai fatan alkairi suke masa, daga wurin daurin aure gida suka dawo Guda kake ji na tashi, kakannin Don mata suka zagaye shi suna masa tsiya "Angon mata biyu kenan, Allah ya tayaka riko" Murmushi ya yi ya san dubaran da ya yi ya zame daga gidan, Hotel ya je ya kama ya daki, ya kira Wizzy yazo ya same shi "Don yanzu ya kenan?" "Dole zan siya wani gidan da zamu rika zama saboda hutawa" "Kai amma gaskiya Abba ya kwafsa mana" "Fada ka kara, ni wallahi ma abin daya dameni wata kwailar Yarinya fa ya aura min, kama santa" "Wace ce kenan?" "Yer kaninsa Aisha" "Kamar na wayeta" "Ba kama bane, ka wayeta ma" "Idan na ganta zan gane ta, amma dayar fa?" "Gwara ita, Haseena yer gidan minister of finance" "Itama ban waye ta ba, amma fa my Guy kana ruwa" "Kusa da kada kuwa" Haka suka cigaba da tattaunawa Haseena ita ce aka fara kawowa gidan Don, kawayenta yen iyayi da kaudi, sun kosa a kawo Aisha su ga ya take Ta bangaran Aisha lokacin da za'a kawota kaita gidanta, ta dauki abin wasa sai ta ga fa da gaske ne, kuka ta fara yi tana birgima a kasa "Ni ba zan je ba, ku kyale ni nafasa zuwa, Daddy ka taimake ni, wallahi bana son zuwa" kuka take tsakaninta da Allah, hawaye da majina sun dabaibaye fuskarta" Aunty Rasheeda ce ta zo ta ja hannu ta ta kaita wajen Prof Attahir dake zaune a falonsa yana hada shayi a kofi Aunty Rasheeda ta zaunar da ita a kujera sannan ta fita tabarsu, mikewa yayi da kofin shayi a hannunsa ya je ya zauna gefenta ya kira sunanta, ta dago ta kalleshi da jajayen idanunsa "An ce min yau baki ci abinci ba gabadaya, amsa kisha" ya kafa mata kofin shayin a bakita ta shanye dukka "Meyasa kike kuka" ta dago ta kalleshi Ta fara magana cikin muryar kuka "Daddy bana son na barku, ina sonku sosai, ya zanyi rayuwa batare daku ba, Daddy na fasa auran, ba zan je ba" Tausayinta ya kamashi sosai, ya dan kawar da kansa ya goge hawayen daya cikan masa a idanu "Kin tuna min da ranar dana auri Mumminku, tana ta kuka ba za ta zo ba, sai Dadinta ya rarrashe ta ya kawota, haka muka yi rayuwa har muka saba, a zamanmu da ita muka haifeku, muna farin ciki da junanmu, har gashi yau kin yi aure bakya son tafiya ki barmu, kenan zaman aure rayuwa ce ta farin ciki da zaka yada zuri'a su ji son junansu har basa son rabuwa, Mamana hakuri zakiyi kamar yadda Mumminku tayi hakuri ta zauna dani, kije ki yada zuri'arki kamar yadda Mumminku ta yada nata, Yata ina rokwanki daki saka mijinki farin ciki, ki gina muku rayuwa mai inganci wanda yayenku zasu tashi suyi alfahari daku, ina rokwanki da ki zama uwa ta gari" Aisha ta share hawayen ta ta dago ta kalleshi, "Daddy naji nasiharka, insha Allahu ba zan baka kunya ba" Murmushi yayi "I am proud of you mamana, tashi muje, ni da kaina zan kaiki" Ta tashi ya rike hannunta suka fita ta kofar baya, babu wanda yasan da fitarsu, ya dauki wata motarsa mai bakin gilashi a ciki suka tafi Haseena da kawayenta sunyi mamaki da ganin Mahaifin Aisha shine ya kawota da kanshi, ya kaita har dakinta ya zaunar da ita bakin gadon ta ya kara mata nasiha, daya gama har zai tafi ya juyo ya kalleta, kiran sunanta yayi ta amsa, ya nuna mata gadon da take zaune da yatsa "Ki gyara gadonki, ki gyara shimfidar mijinki, yafi komai muhimmanci a zamantakewar aure" Yana gama fada ya tafi amma ya barta a cikin duhu don bata san me yake nufi ba, kuka ta shiga yi babu mai rarrashin ta. Kawayen Haseena sunyi ta jiran ango da abokansa amma shuru suke ji har wurin karfe goma, daya daga cikin kawayenta ta ce anya angon nan bai zo ba kuwa ya wuce dakin kishiyarki, Haseena ta dago ta kalleta, to ai wurina zai fara zuwa tunda ni ce aka fara kawowa, haka dai suka kara hakuri suna jira can daya daga cikin kawayenta ta ce to ki kira sa a waya mana, rarraba idanu Haseena ta shiga yi don bata da numbansa, sai ta wayince ta ce nifa kin sanni d aji ba zan kira shi ba ya ga ko na damu da wani abu ne, tafawa suka yi su kai shewa suna dariya, daya daga cikin kawayen Haseena ta fara habaici, "Gaba salamun baya salamun, Haseena kenan ga ki fara, gaki doguwa, ga diri ga asali, ga boko, duk wata mace da mijinki zai aura a bayanki take" sai guda kake ji kawai na tashi Aisha tana daga dakinta tana jiyo duk abinda suke cewa, maganarsu bai dameta ba, tashi ta yi ta ga kofar bayi, budewa ta yi ta shiga, alwala ta yi ta dawo ta shiga jera nafilfilu tana kaiwa Allah kukanta kawayen Haseena sun ga sha daya yayi ba alamun ango da abokansa, sallama suka mata zasu wuce akan gobe zasu dawo, haka tana gani suka wuce suka barta ita kadai, mamaki ta shiga yi sosai ganin Don bai zo ba, sai zuciyarta ta fara raya mata kodai yana dakin Aisha ne, bata tsaya tayi wani dogon shawara ba ta mike ta fita, direct dakin Aisha ta nufa babu sallama, ta samu Aisha kan sallaya tana wuridi Haseena ta tabe baki "au ashe malama ce" ta fita tabar dakin Aisha ta cigaba da wuridinta, Haseena ta koma daki ta zauna tana tunanin me Don yake nufi da ita A wannan daren Don da Wizzy club suka tafi suka sha casun su sannan suka kwaso yen mata suka dawo Hotel aka cigaba da sharholiya, Don yama manta dashi Ango ne Washegari da sassafe Don ya duba wayansa ya ga missed calls na Abba da yawa, hankalinshi tashi ya yi, "ka da dai a ce Dad yasan ban kwana a gida ba, wanka ya shiga ya yi sannan ya fito ya sallami yen mata ya kara gaba Haseena ta ci kwalliya cikin atamfa riga da siket, ta yi kyau sosai, ta zauna a falo ta daura kafa daya akan daya tana latse latsen wayarta, bata kula da shugowar Don ba sai dai kawai ganinshi ta yi a tsakiyar falo, kallanta yake yi sama da kasa, ta mike cikin murna ta je ta yi hugging dinsa, ya ji wani yarrrr, ta sake jikinshi tana fuskantarsa ta shagwabe fuska gami da turo baki "jiya ka barni na kwana ni kadai sai tsoro nake ta ji" Salonta ya birgeshi sosai amma bai nuna mata ba, tsayawa ya yi kawai yana kallanta Kara narkewa ta yi "Baby ka yi magana mana, jiya fa da kyar na kwana" Shafa kumatunta ya yi, yayi karamin murmushin gefe daya don tsananin sha'awan ta ne ya kamashi, jin dadi ta yi don hakan yana nuna mata ta yi galaba, hannayenta tasa a tsakanin wuyansa ta kai bakinta saitin bakinshi tasa harshe tana lasar lebansa, tana kallanshi yana kallanta, kashe masa ido daya ta yi, bai san lokacin daya cakumeta ba ya kankame ta, saitin kunnanta ya kai bakinsa "Muje ciki, zan ci" (dakyar ya fada) Hankalinsu ne ya koma kan sallamar da a kayi, Aunty Rasheeda da Aunty Zainab da sauran yen uwa ne suka shugo, karamin tsaki Don ya yi Aunty Rasheeda ta karaso tana dariya tana masa tsiya "gafa Angon mata biyu, Allah ya tayaka riko" Zuba masa jajayen idanunsa ya yi ya ce Sis ya dai "Lafiya lau" Aunty Zainab ta ce ina wuni Yaya "Lafiya lau" Sannu Auntynmu, suka gaida Haseena ta amsa, da mamakinta ta ga sun tambayi dakin Aisha, hakan ya tabbatar mata da Aisha yer uwarsa ce, "akwai aiki ja, ta fada a zuciyarta Ganin mutane nata shugowa yasa Don ya fita yabar gidan Aisha murna tayi sosai da ta ga su Aunty Rasheeda, tashi ta yi ta rungume su, Aunty Zainab ta tambayeta ta yi breakfast, ta ce mata a'a, nan suka shiga kitchen suka hada mata breakfast suka kawo mata, ta ci ta koshi Yen uwan Haseena da kawayenta suma duk sun zo, Haseena ta fara bawa kawayenta soyayyan da mijinta ya fara nuna mata, "wow" abin ya yi "so sweet" Don da Wizzy zaune a dakin Hotel suna shan shisha suna hira Don ya ce harna kosa dare ya yi na tafi wallahi, Haseena zata yi dadi sosai, kuma salon soyayyarta ya birge ni Wizzy ya ce ai kawai ina fada maka ka saki jikinka ka huta da matayenka, ka ji dadinka kawai amma karka taba yarda suyi ciki "Haba taya zan barsu su samu ciki, aiko sun samu sai an zubar" "To ka dinga release out side mana" "Allah ya kiyaye, me nayi kenan, ai dadi ya ragu" "To ka dinga using condom" "Don Allah ka daina wannan zancen taya zanyi na ci roba" "To taya zaka yi ka hanasu daukar ciki?" "Kawai magunguna zan saya na dinga basu suna sha" "Shikenan ma ka kawo shawara" "Amma ni ina tunanin ta ina zan fara soyayya da Aisha, ta yi min karama, nina saba da manyan mata" Wizzy ya yi karamar dariya ya ce ai kuwa ka dai yi kokari ka dandana ni'imarta, kila ta baka mamaki "To shikenan zan gwada na gani" Suka cigaba da hirarsu suna shan shisha Aisha ta sake sosai ganin yen uwanta kewaye da ita, haka suka kasance da ita har dare, da zasu tafi ta rako su harabar gida, tana kallansu suka shiga mota zasu tafi dai dai lokacin motan Don na shugowa, suka tsaya suka gaisa da Don, ita kuwa tana ganinshi ya sauka daga mota ta dukar da kai ta juya zata gudu ya dakatar da ita "Keee! Ta tsaya cak amma bata waigo ba, karasowa ya yi wurinta ya zo gabanta ya tsaya, kirjinta nata dukan uku uku "Baki iya gaisuwa ba?" Da sauri maganarta na harhadewa ta ce "ina wuni" bai amsa ba ya kalleta sama da kasa, "tsoro na kike ji?" Ta girgiza kai alamun a'a Wucewarsa ya yi sai da ta dan jira kadan kafin ta biyo bayanshi Da shigarta falo tayi mutuwar tsaye tana kallan Hot kiss din da Don da Haseena suke yi, Haseena ganin Aisha ta yi saita kara kankame Don, Don ya rikice gabadaya daukarta ya yi kamar jinjira ya wuce da ita daki A sanyaye Aisha ta yi hanyar dakinta, zama ta yi bakin gado tai tagumi tana tana tunanin wannan shine aure, itama dole haka zata yi, kuka ta fara yi tana nadamar yin aure Haseena da Don fadawa suka yi kan gado, suna wasanni, muryar Don na rawa ya ce Baby sucking Tuni ta kai kanta kasanshi tana sucking dinshi, wani irin nishi yake yi kamar ranshi zai fita, jawota ya yi ya kwantar da ita, ya kai bakinshi saitin kunnanta, "do you want crazy sex" kankame shi ta yi "yeah my luv" nan ya fara nemawa kansa sauki "Baby kina da dadi, kaima haka mijina kana da dadi" Haka daren ya kasance musu cikin farin ciki, suna ta shayar da junansu zumar kauna Aisha da sassafe ta tashi ta yi wanka ta yi kwalliyarta cikin wani leshi riga da siket, powder da pink lip kawai ta shafa, Aisha ba za ace mata fara ba kuma ba za'a ce mata baka ba, tana da kyanta dai dai gwargwado sannan tana da manyan bum bum wanda ke hade da hips, kirjinta kuwa ba wasu masu girma bane, sannan bata da kiba amma tana da tsawo ba laifi, tsabanin Haseena fara ce sosai, itama tana da tsawo, sannan tana da dirinta iya gwargwado Ta bangaran Haseena kuwa tana jikin Don dinta a kan gado suna ta jin dumin junansu, wurin karfe goma Don ya janye jikinsa ya shiga bayi, tashi ta yi tabi bayanshi Ji ya yi an rungumoshi ta baya, Haseena sai lasar bayansa take yi da harshenta, tana shafa kirjinsa, jawota ya yi ta zo ta gabanshi sai ya shiga mata kiss mai zafi, tana mayar masa da martani "Baby kina da zaki sosai" ta yi far far da ido "Kaima haka, dandanon ka ya yi min" Fadawa suka yi kwaryar wanka suka cigaba da romance dinsu a ciki Aisha da kyar ta tashi ta fito, kitchen ta shiga, babu abinda babu a kitchen din, sai ta yi tunanin ta hada musu breakfast, couscous da miyan kayan ciki ta yi, sai ta yi farfesun kifin tarwada, sai ta Zuba ruwa a flask, bayan ta kammala ta kai Dining ta jera, sannan ta gyara falon, tasa Air freshener mai sanyi da dadada zuciya Aisha bayan ta gama ayyukanta ta koma dakinta ta zauna bakin gado Haseena ta yi kwalliya cikin wani getzner doguwar riga, Tasleem ta kalli Don "Ina kayan da zaka saka?" "Suna can dakin" Hankalin ta ne ya tashi amma saita boye "bari na je na dakko maka" ya dakatar da ita "Zan je da kaina, ni nasan kayan da zan saka yau" Zata yi magana bai saurareta ba ya fita Aisha zaune bakin gado Don ya shugo babu sallama, tsayawa ya yi yana kallanta daga sama zuwa kasa, da sauri ta mike tana neman hijabinta, tana duba hijabinta yana kallan bayanta, yana ji a ranshi kamar ya je ya kama bayan ya rungume, lasar kasar lebansa ya yi, ganin hijabinta ta yi tana kokarin sakawa ya je da sauri ya rike, ya kwace hijabin "Ke ina wasa dake ne, kullum sai na ce ki gaishe ni" tayi dai dai da ido kamar zata yi kuka "Ka gafarce ni" Ya cigaba da kallanta, wani sha'awarta ne ya dinga motso mata "Ke tsoro na kike ji, ya kike haka? Ko ni ba mijinki bane?" Shuru ta yi bata bashi amsa ba, tunda ya shugo dakin Haseena ta zo bakin kofar tana musu labe Don rungumota ya yi jikinsa yana shakar kamshinta yana samun natsuwa, kuka Aisha ta shiga yi, sake ta ya yi da sauri ya tsaya kallanta "Ke kukan me kike yi? Saboda na tabaki, to dan gidanku meyasa aka aura min ke Inba don na dinga tabaki ba, ina abin dana ga dama dake, ai da bakya so saiki zauna gidanku, wallahi idan na kara tabaki kina min wani kukan munafurci saina daka ki" Karamar tsaki ya ja, ya je ya bude durowansa ya dauki kayan da zai saka, Haseena na jin alamar zai fito, sai tabar wurin da sauri ta je ta zauna a kujerar falo Don ya kai bakin kofar dakin zai fita, Aisha ta ce muryarta na rawa. "Akwai breakfast a Dining" Bai ce mata komai ba ya fita, Zuba gwiwowinta tayi biyu a kasa ta shiga sabon kuka, tana tunani a zuciyarta haka rayuwar aure yake, haka dai ta cigaba da kuka Haseena tana ganinshi ya fito ta je ta rungume shi suka wuce dakinta, ita ta saka masa kaya ta fesa masa turare "Mijina kana sona?" Murmushi yayi ya dan shafa kumatunta 'ina sonki mana, kina min abinda nake so, Baby ina son sex sosai" Tai murmushi "zan dinga baka yadda kake so" "Da kuwa nayi farin ciki" "Yanzu dai me zan hada mana na breakfast?" "Akwai breakfast a Dining" "Waya hada breakfast din?" "Amaryarki" Yatsine fuska ta yi, wani bakin ciki ya tsaya mata a wuya "Muje mu ci ko?" Bata ce masa komai ba suka fita, Dining suka wuce, Haseena ta shiga bude kulolin, wani kamshi mai dadi ya ziyarci hancinsu Haseena ta tabe baki "daga gani ma ba zai yi dadi ba" Don ya ce, yi kisa min, ya kamata kisan bana wasa da yunwa Kirjin Haseena ya yi wani bugawa, ta shiga yin magana a zuciyarta "Na shiga uku, nida ban iya girki ba ya kenan" ta wayince ta cigaba da serving bashi, tasa masa couscous da miyan kayan ciki, a gefe kuma ta hada masa shayi ta zuba masa farfesun kifin, sai ta zuba mata, kallanshi ta tsaya yi yadda yake kwasan girki, yana santi "eh lallai baka wasa da girki dole na koyi girki" Bayan sun gama yin breakfast suka koma daki, to anan fa Don ya dakko wata kwaya yer karama da gorar ruwa ya mikawa Haseena "Na miye?" "Baby kinsan dai ba zan bakI wani mugun abu ba, wannan kwayar da kike gani na kara ni'ima da zaki sex ne" Murmushi ta yi ta amsa tasha, sai ya yi wani ajiyar zuciya alamun hankalinshi ya kwanta, sannan ya ce mata bari ya je ya dawo, ta rakashi har harabar gida sannan ta dawo falo ta tsaya tana tunani "Dole na koyi girki, ba zan taba yarda shegiyar yarinyar can ta yi min kafa ba, bama haka ba dole tabar gidan nan, mijina nawane ni kadai" Dakin Aisha ta shiga ta sameta zaune a kasa tana jingine da bango Aisha ta kalleta "ina kwana?" Haseena ta galla mata harara "da ban kwana ba zaki ganni" sai kuma ta ja tsaki durowar Don ta bude ta shiga ciro kayansa gabadaya bayan ta gama ta fita dasu, ita Aisha ina ruwanta ido ta bita dashi Don da Wizzy zaune a dakin Hotel, Wizzy sai kirari yake masa Angon mata biyu, kasha amarci sai kyalli kake yi, Don ya ce wallahi na more amarci, naji dadi sosai, ji nayi kamar zan mutu tsabar dadi Wizzy ya ce Haseena kenan ko? "Eh ita, Aisha dai yau dakinta zan kwana don kwadayinta nake ji sosai" Wizzy ya kai wa Don hannu suka tafa "wallahi kana birge ni nasan" "Sannan akwai wani abin daya birge ni da Aisha" "Me kenan?" "Ta iya girki sosai, breakfast din data hada yau naji dadinshi, sannan da alamu tana da tsafta, ta gyara ko'ina gida sai kamshi yake yi, kuma ka fi kowa sanin ina bala'in son mace mai duwawuka, Aisha na da su, banda wani buri daya wuce na ji na shige ta" Wizzy ya yi yer dariya "to kai da matarka, hankalinka kwance duk lokacin da kaga dama zaka shigeta kuma zaka yi yadda kake so da ita amma fa ka dauki mataki gudun karsu dauki ciki" "Haba ai tun a jiya na biya wajen Dr Najeeb ya bani kwayar dake dakatar da mahaifa daga daukar ciki harna tsawon shekara daya, na bama Haseena ma tasha, yanzu zan yi ta ci ne kawai hankalina a kwance" Suka kara tafawa suka cigaba da hirarsu Haseena zaune kan kijerar falo, tana rike da wayarta tana searching din Gidan girka girke, wani video na girki ta gani ta, ta shiga ta fara kallo, fried rice da kaza suke girkawa, tashi ta yi ta ce "yau zanwa mijina abincin da bai taba cin irin sa ba" Kitchen ta wuce ta dakko shinkafa, kaza da sauran Abubuwa, ta dawo da videon baya ta shiga bin yadda suke yi, harta gama, ta zuba a kula takai Dining ta ajje Ta wani sake jiki, "wallahi duk na gaji" kwanciya ta yi a tsakiyar falo, bachci ya kwashe ta Aisha sallar azahar ta yi ta fito falo ta zauna don ta gaji da zaman daki, har yanzu Haseena na tsakiyar falo kwance, Aisha tana kallan Zee wold tana shan juice din kankana, ta dan jima tana kallo kamin ta tashi ta wuce kitchen, ganin kitchen ta yi kaca kaca, nan ta shiga gyarawa, bayan ta gama ta shiga sarrafa samosa, Arish porrage da strawberry juice Don ya shugo cikin falon kamar kullum babu sallama, tsayawa ya yi yana kallan Haseena da ta yi nisa a bachci, yanayin yadda ta kwanta sha'awar sa ta motsa, ya karaso wurinta ya tsugun na yana shafa jikinta a hankali, a rikice ta farka, ganin Don yasa ta shagwabe fuska "Kai ko, ka bani tsoro" "I really need you Baby, let go in" Ta yi wani farrr da ido, ya sa hannu ya cincibeta bai direta ko'ina ba sai dakinta kan gado, ta danyi wani kara kadan, ya tsaya a tsaye "suck me" Tana zaune bakin gado shi kuma tsaye a gabanta, nan ta fara sarrafa shi Aisha tana kitchen tana ta ayyukanta, bayan ta gama ta hada komai wuri daya, ta gyara ko'ina sannan ta je Dining jera abinci, ta ga kulolin abinci "Au ashe ta yi girki ban sani ba" mayar da abincin da ta girka ta yi kitchen ta ajje sannan ta dawo dakin ta zauna bakin gado tai tagumi tana tunani, tana tuna abubuwan daya faru dazu, tambayar kanta ta yi "mene ne aure, mene ne zaman aure, me miji yake bukata wajen matarsa?" Babu me bata amsa Daukar wayarta ta yi ta shiga searching din *AURE* Bayanai suka fito mata ta shiga karantawa, bayan ta gama ta shiga tunani "Na iya girki ina da tabbacin na tsallake wannan, tsafta nasan ina dashi iya gwargwado, sai Sex, ya abin yake ne? Taya zan iya shafa shi, taya zan iya masa duk wasannin nan, taya zan kasance a gabanshi babu kaya, taya ma ni zan iya tsayawa kallansa babu kaya, ta girgiza kai "inaaa ba zan iya ba" Haseena da Don suka fito jiki a mace "Baby yunwa nake ji" Tai murmushi "ai nasan baka wasa da abinci hakan yasa tuntuni na gama girki na kai maka Dining "Very good Baby" Suna rike da juna suka je Dining suka zauna, Haseena tai serving dinshi, ya kalleta yay murmushi "Good my Haseena" Cokali daya ya kai baki, ya tsaya cak yana kallanta, ba zai iya hadiye wa ba ya dawo dashi, zaro ido ta yi tana kallanshi "Meya faru?" Ya mike a fusace "wannan wane irin abinci ne, kashe ni zaki yi?" "Don Allah kayi hakuri, bari na je na yi maka wani abincin" "Bana bukata" Barin Dining din ya yi direct dakin Aisha ya wuce Mikewa ta yi da sauri data ganshi "Ina wuni" bai bi ta kan gaisuwarta ba "Maza je kitchen ki girka min abinci" "Akwai abinci a Dining" "Nasan dashi ai na ce kije kitchen ki yi min wani" "Tuntuni na gama, na kawo Dining na ga akwai wani sai yasa na mayar kitchen" "To jeki kawo min, ina falo ina jiranki" Ya fita cikin bacin rai, wani ajiyar zuciya ta yi sannan ta fita, Haseena sai safa da marwa take yi a falo, Don ya zo ya zauna, zama ta yi gefenshi "ka yi hakuri" "Ai na hakura tunda akwai mafita, gaba saiki kiyaye" Aisha ta karaso da plate din abinci, hada ido suka yi da Haseena, Haseena ta galla mata harara, Aisha ta kau da fuskarta ita ko a jikinta Aisha ta durkusa gaban Don ta aje faranti a kan center table, ta shiga serving dinshi, Arish porrage ta zuba masa a plate, ta dauki wani plate kuma ta zuba masa samosa, saita tsiyaya masa Strawberry juice a cup, kallanta kawai yake yi yadda take yin komai nata a natse cikin natsuwa, bai taba tsintar kanshi ba a halin da yake ciki a yanzu ba, wani farin ciki kawai ke ziyartar zuciyarsa Aisha ta gama ta mike ta wuce dakinta Don ya bita da kallo, Haseena hankalinta ya tashi sosai sosai amma ta danne zuciyarta ta ce "Baby kalle ni mana" Kallanta ya yi, ta yi far far da ido, ya dan yi dry "to sa abincin ki ci" Ta yatsine fuska "bana jin yunwa" Don ya fara cin abinci kunnansa na bada wani sauti, sosai yake santi, Haseena kuwa bakin ciki kamar ya kashe ta amma tana kokarin danna zuciyarta sai masa hira take yi, bayan ya gama ta tattare kayan ta mayar kitchen sannan ta dawo ta fada jikinsa "Baby sex" ta fada tana lumshe ido Ya ja kumatunta "to muje daki" Suka tashi suka tafi daki, romance dinsa ta shiga yi tana masa duk yadda yake so Suka fada kan gado, Haseena kwance tana kallanshi dake saman ruwan cikinta "Baby" "Naam" "Yau ta baya nake so fa" Ta danyi murmushi "to mu je zuwa" labari ne ya fara can Haseena ta yi tunanin yadda zata kuntawawa Aisha sai ta fara ihu "Wayyo mijina, Wayyo dadi, kar ka daina, mijina kana da dadi, ka iya soyayya, kana kai min labari" haka ta cigaba da yi har suka kawo karshe, Aisha tana jiyo muryar Haseena, "to meke faruwa haka, kodai Sex din suke yi, haka ake sex din sai ayi ta ihu" ta be baki ta yi ta cigaba da abinda take yi kankame juna suka yi suna kallan juna suna murmushi "Baby ina son salonki, idan zaki cigaba da haka ba zan yi kasa a gwiwa ba wajen baki farin ciki" "Kasan miye" "A'a sai kin fada" "Allah yasa ka yi min ajiya, Allah yasa akwai dan baba kwance a ciki" Da sauri ya sauka daga kan gadon "Baka ce komai ba" Ya shiga bayi yana magana "bari na fito wanka" Ta bishi da kallo Haseena kwance kan gado Don ya fito daga wanka yana goge jikinsa da tawul, ya yi hanyar fita daga dakin, ta kalleshi "Ina zaka je baka saka kaya?" Ya juyo yana kallanta, a ganin shi tambayar rainin hankali ta yi masa, sai ya share "Zan je dakko kayanne na saka" "Na kwaso yana durowa a dakin nan" Ya kara watsa mata kallo a karo na biyu ya furta a zuciyarsa "me yarinyarnan take nufi" "Zan je na ga mata ta" Haseena ta zaro ido saita marairaice "Kwana bakwai fa zaka yi a dakina sannan ka koma dakinta" Ya yi yer karamar dariya "ke bari na fada miki kada soyayyar daya shiga tsakaninmu ya baki damar fada min magana kasafai, dukanku matana ne kuma duk wachca na ji sha'awarta a lokacin ita zan kwanta da ita, ai kin dai gane" Ya daga mata gira sannan ya fita, Haseena kamar ta yi kuka, ta fara wurgi da filo Aisha kwance tsakiyar dakinta tana jin ciwon mara, Don ya budo kofa ya shugo, kallanta ya tsaya yi, ganinshi yasa ta mike dakyar, kawar da kanta tayi da sauri ganinshi da ta yi daga shi sai tawul daure a kugunsa Bai ce mata komai ba, Kan gado ya je ya kwanta Jingina ta yi jikin bango tana kallan wani gefe daban, sun dade a haka, kamin bachci ya kama Don, ta silale ta kwanta a kasa, bada dadewa ba itama bachci ya sace ta Aisha ta yi nisa sosai a bachci, shima Don bachcinsa yake yi, Haseena ta kasa bachci falo ta shugo ta tsaya tana safa da marwa sai kuma ta je kofar dakin Aisha ta sa kunnanta, amma bata jin komai, dawowa falo tayi ta zauna Wurin karfe daya Don ya shiga laluban gefensa amma ya ji shuru farkawa ya yi ya kalli gefensa babu kowa sai hankalinshi ya kai kan Aisha dake kwance a kasa tana ta bachcinta Yer karamar tsaki ya ja ya sauka daga kan gadon, yaje inda take kwance yasa hannu ya cincibe ta a take ta farka a razane, direta ya yi kan gado Tashi zaune ta yi a rikice "ke bana son hauka, tube kayanki" Hawaye ya fara fitowa daga idanun Aisha, bakinta na rawa "banda lafiya" Ya watsa mata wani kallo "to Allah ya baki lafiya" Cire riga Don ya yi ya fado jikinta, ya ga alamun zata bata masa lokaci, cire rigarta ya yi ya wurgar gefe, ganin breziya yasa shi karamin tsaki, Aisha ta rufe idanunta, hawaye na bin gefen idanun, sa hannu ya yi ya balle breziyan karfi da yaji, tsayawa ya yi cak yana kallan beast dinta da yake a tsatstsaye sunyi kyau "wow" ya fada Sa hannu yayi ya taba sai cewa ya yi washhh, Wani zugi ya ratsa zuciyarsa "oh my Gode" murza su yake yi yana tsotsa Aisha sai mutsu mutsu take yi alamun suna mata zafi, kukanta ya fara kara kadan kadan, ya hade bakinsa da nata yana tsotsa, ya rikice gabada sai wani nishi yake yi, ya kai bakinsa dai dai kunnanta "Baby sucking, pls I need suck" Aisha idonta a kankame jikinta sai rawa, kukanta na kara tsananta Ganin zata bata masa lokaci yasa ya janye mata siket, yasa hannu ya ja pant dinta ya sake da sauri ganin jini Sauka ya yi daga jikinta ya ja dogon tsaki ya fita daga dakin, yana shiga falo ya samu Haseena zaune ta yi tagumi, tana ganinshi ta mike da sauri, zauwa ya yi ya rungume ta yana kissing dinta kamar zai cinye ta, janye jikinta ta yi tana son ta ja masa rai "Miye haka?" Ya fada dakyar "Sai ka koma wurin matarka ba ka ce a dakinta zaka kwana ba" Wani kallo ya watsa mata cikin tsananin bacin rai, barin wurin ya yi yaje ya dauki kin motarsa ya fita, Haseena ta bi bayanshi da gudu har harabar ajje motoci "Don Allah ka yi hakuri ka dawo, wallahi wasa nake maka, kazo muje na baka" Ya juyo ya kalleta "muje ki bani miye, gindi? To bari na fada miki gindinki babu dadi, ina da gindi a waje sun fi dubu, zan je wurinsu kuma zasu min yadda nake so" Ta zaro idanu, ya ja tsaki ya bude motarsa ya shiga ya kulle "Don Allah kar ka yi min haka, ka gafarce ni" Bai kulata ba ya ja motarsa ya wuce, zuba gwiwowinsa ta yi a kasa tana kuka Aisha tana kuka ta tashi daga kan gadon, kan beast dinta yau sun ga abinda basu taba gani ba, sunyi jawur sai radadi suke mata, ga ciwon maran da take fama dashi, kokartawa ta yi ta mayar da kayanta sannan ta koma ta kwanta, bada dadewa ba bachcin wahala ya dauke ta Haseena ta gama kukanta ta dawo dakinta ta kwanta amma ta kasa bachci sai tunani take yi "kilama yanzu yana can yana soyayya da wata" ta kara fashewa da kuka Don kuwa gidan Feedo ya wuce ya kirata a waya ta tashi ta bude masa kofa Rungume ta ya yi sosai yana shakar kamshinta, "Baby muje ciki, a bukace nazo" A rugume suka karasa ciki suka fada kan gado, da kanta ta cire masa kaya sannan ta cire nata, yana kwance tana samansa tana sucking dinsa sai wani kara yake yi, hakadai ta cigaba da sarrafa shi Washegari Aisha ta tashi ta ji dan saukin ciwon maran, dama ranar farko yake mata ciwo sosai, wanka ta yi tasa kaya sannan ta fito ta shiga gyaran gida bayan ta gama ta shiga kitchen, tana cikin hada breakfast Haseena ta shugo ta tsaya tana kallanta, sai yanzu Aisha ta gants "Ina kwana" "Lafiya lau, zuwa nayi muyi girkin tare" "A'a dakin huta, zan iya yi ma ni kadai" "Karki damu ai dani dake yen uwa ne kuma abokan zama" Aisha murmushi ta yi don jin dadin maganganunta Haseena ta kara cewa komai tare zamu dinga yi da ga yau, ba za'a taba jin kanmu ba ko yer uwata "Eh hakane, Allah ya kore shaidan a tsakaninmu" "Amin" Nan suka shiga hada breakfast tare, Haseena murmushi ta yi ta shiga fadi a zuciyarta "Yarinya kenan, Yarinya man kaza, ki gama sake jiki dani sannan na yi sanadiyar barin ki gidan nan, ba zan zauna da kishiya ba, daga ni sai mijina Suka cigaba da hada breakfast bayan sun gama suka kai Dining suka ajje sannan suka zauna suna ci suna hira cikin raha, bayan sun gama suka dawo falo suka zauna suna kallan Zee world, Aunty Rasheeda ce ta shugo cikin sallama, Aisha ta je da gudu ta rungume ta, ta ji dadin yadda ta ga Kanwarta suna zaman lafiya da kishiyarta, Haseena tazo ta gai da ita, Aunty Rasheeda ta amsa cikin farin ciki Aisha da Aunty Rasheeda suka wuce cikin daki suka zauna bakin gado, Aisha ta shiga fito da magungunar mata "Aunty miye wannan?" "Magungunar mata ne jiya na yi odansu daga wurin M JARUMA" "Miye kuma maganin mata Aunty, ni lafiyata kalau" "Maganin mata yana karawa mace dadi, a duk sanda mijinki ya kusanceki zai ji dadinki sannan zai yi farin ciki dake" Aisha ta ce kina nufin na sex ne "Eh" "Aunty ni bana so, bana son sex" Aunty Rasheeda ta bigeta cikin takaici "Ke wawiyace, to miye auran? Ba don sex ba ai da kin zauna gida, muma baki ga munyi auran ba muna zaune da mazajenmu duk sex din muke yi, hatta Daddy da Mummy sums shi suke yi" "Kenan nima dole zanyi" "Tabbas dole zaki yi, shine auran, jurewa zaki yi har ki saba, ko kinsan hukuncin macen da mijinta zai zo yin sex da ita ta hana shi, Aisha jurewa zaki yi kiba mijinki soyayya, aure ana yinshi tun zamanin annabawa, kuma aure sunnah manzonmu ne Annabi Muhammad SAW, ki raya sunnah, kiba mijinki farin ciki, ki yi masa abinda yake so, mu mata gonakin mazajenmu ne, zasu shugomu a duk lokacin da suka ga dama, kuma zasu juyamu ta yadda suka ga dama" "Aunty ina jin tsoro, jiya ya shugo yasa nan dina (ta nuna kirjinta da yatsa) yana min zafi har yanzu" "Aisha jurewa zakiyi, kowace mace ma hakane, kuma idan yazo zai kara miki karki hanashi, jurewa zaki yi, shima ki dinga shafa shi kina wasa dashi" Aisha ta dukar da kai bata ce komai ba "Ga magungunar bari na nuna miki yadda zaki yi amfani dashi" Nan Aunty Rasheeda ta shiga yi mata bayani, sannan ta kara mata bayani akan kwanciya da miji, ta bata haske sosai, ta wayar mata da kai, sai wurin azahar sannan Aunty Rasheeda ta wuce, Hankalin Haseena ya tashi sosai ganin har yanzu Don bai dawo ba, Aisha ta zo ta sameta a falo, zama ta yi Haseena ta ce mijinki bai dawo ba har yanzu Aisha ta ce au bayanan ashe, ni banma sani ba Haseena ta kalli Aisha a ganinta Aisha ta raina mata hankali amma ta fuske "Jiya dakinki fa ya shiga zai kwana bansan dalilin daya sa ya fito ba" Aisha murmushi ta yi ba ta ce komai ba, Haseena ta galla mata harara Wizzy da Don na tafiya a cikin mota suna tattaunawa "Ina fada maka wallahi ban taba gamo da sihirtachcen breast ba irin na Aisha, na tsinci kaina a wani yanayi" Wizzy ya ce baka maganar Haseena kamar yadda kake maganar Aisha da alamu kana sonta kenan "To nima dai ban sani ba" Wizzy ya yi murmushi suka cigaba da hirarsu Haseena hankslinta ya tashi ganin dare ya yi Don bai dawo ba, zama ta yi a falo tana jiransa har bachci ya kamata, bata farka ba sai da safe, hankalinta ya kara tashi da ta ga har yanzu babu Don Ta dauki waya tana kiransa amma baya amsawa daga baya ya koma kashewa, wasa wasa Don ya jera kwana hudu bai dawo ba, ita Aisha dadi ta ji, tana fadi a zuciyarta dama ya kara sati daya, amma tana amfani da kayan matan da Aunty Rasheeda ta kawo mata don kullum saita kira ta a waya fin sau goma akan amfani da magungunar Haseena har ramewa ta yi tsananin tashin hankali, da misalin karfe goma na dare Hasesna zaune a falo ta yi tagumi tana tunanin irin zuciyar Don sai gashi ya shugo kamar yadda ya saba shugowa kullum babu sallama, ya tsaya yana kallanta Tashi tayi da sauri ta je ta rungume shi, ta fashe da kuka "Haba mijina miye amfanin wannan hukuncin da ka yi min, so kake na yi hauka, ba za ka gane ina sonka ba kamar na kashe kaina" Ta cigaba da kuka yana aikin shafar gadon bayanta" Don ya dauki Haseena cak ya kai ta daki ya dire ta kan gado, fadawa kanta ya yi, ta yi dai dai da ido tana murmushi "I miss you baby" "Me too my dear" Shafa masa kai take yi, tana sosa masa kunne "Ka sauka, I want to suck you" Sauka ya yi daga kanta, ta shiga cire masa kaya, bayan ta gama cire masa saita cire nata, nan suka fara shafa juna suna murmushi Ta ce "you are so sweet mijina" "Kema kina da dadi" Dariya ta yi ta kamo banana๐ŸŒta shiga sucking cikin salo da kwarewa, sai wani sauti yake yi "oh ahh, wayyo" janye kanta ya yi da sauri ya tura ta kan gado ya haye kanta ya fara samawa kansa natsuwa Aisha yau da wuri ta yi bachci bama tasan Don ya dawowa ba sai data fara jijo ihun Haseena (wayyo mijina, kana da dadi, kana kai min labari, karka daina, ka cigaba da chachchaka ta) Aisha ta tabe baki "har da wani chachchaka kenan, kenan ya dawo" Kasa komawa bachci ta yi saboda ihun Haseena, sai wurin karfe daya sannan Aisha ta samu ta yi bachci Washegari Aisha bayan tayi sallahn asuba ta koma ta kwanta Haseena rungume da Don ta baya, ta rataye hannunta ta baya tana shafar kirjinsa Ya juyo yana kallan ta "yanzu yunwa nake ji Baby "To baga ni ba" "A'a ni ba Gindi zanci ba yanzu, abinci nake so" Murmushi ta yi "to bari na je na na sami yer uwata mu shiga kitchen ko" Murmushi kawai ya yi ya ja hancinta, sai ta manna masa kiss a kumatu ta fita ya bita da kallo yana murmushi Haseena dakin Aisha ta je ta same ta tana bachci, sunanta ta kira Aisha ta farka "Aunty ina kwana" "Lafiya lau Aisha, Oga yana jin yunwa, muje kitchen mu hada masa breakfast" "To Aunty" Aisha ta tashi suka fita, suna zuwa falo suka samu Don zaune yana hada shisha, Aisha ta dukar da kai kasa "Ina kwana" Ya dago ya kalleta "lafiya lau" suka dauki hanyar kitchen bin bayansu ya yi da kallo yana kallan yadda duwaiwukan Aisha ke sama yana kasa, rike banana๐ŸŒ ya yi ya rike jin yana motsi, ya sudde labban shi na kasa, fadi yake a zuciyasa "alkur'an yau sai na ciki" ya cigaba da hada shishan sa Haseena da Aisha suka shiga kitchen suka yi shawaran su girka Indomie hade da Arish da kifin gwangwani, bayan sun gama suka soya doya da kwai sannan suka yi kunun quaker oats daya ji madarar ruwa, Haseena dai tana sa ido sosai tana koyan yadda Aisha ke yin girkin, bayan sun gama suka je suka jera a dining, sannan Haseena ta je falo ta sami Don, "breakfast is ready" "Ok" ya fada gami da zukar shishan sa ya busar da hayakin, Haseena ta zauna gefensa ta amsa shishar ta fara sha, ya kalle ta "Dama kina shan shisha?" "Sosai kuwa" ta kara zuka ta fitar da hayakin ta hanci "Eh lallai ke yer hannu ce, amma bana so na kara ganinki kina sha" ya amshe shishan daga hannunta "Meyasa?" "Bana son mata ta na shan shisha, mata ta nada banbanci da matan bariki" Shugowa Aisha ta yi zata wuce dakinta Don ya bita da kallo wani sha'awarta na fisgarsa, Haseena ta katse shi. "Muje ka yi breakfast ko" Ya mike "to muje" Suka jera suka tafi, zama suka yi a dining Haseena ta shiga serving dinsa "Kira Aisha tazo ta ci abinci" Bata rai ta yi "ai tana sane, zata ci ai" "Ina son na dinga cin abinci ina kallan matana ne, jeki kirata bana son wani magana" Haseena tashi ta yi cikin fushi ta je dakin Aisha ta same ta ta fito wanka "Aunty yadai?" Fuskar Haseena babu annuri ta ce yana kiranki a dining Sai ta juya ta fita, Aisha ko oho, ta bude durowanta ta dakko doguwar riga ta zira sannan ta fita Haseena tana dawowa Dining Don ya tambaye ta Aisha "gata nan zuwa" Suka cigaba da cin abinci can sai ga Aisha ta karaso kanta a sunkuye "gani" Ya dago ya kalle ta sannan ya nuna mata wurin zama "zauna ki ci abinci" Babu musu Aisha ta zauna ta shiga serving kanta, Don sai satar kallonta yake yi, Haseena ta kula da kallon Aisha da yake yi ta dakatar dashi "Baby feed me" Murmushi ya yi ya debi abinci ya bata akan idon Aisha, Aisha ji ta yi zuciyarta ya mata zafi bata san dalili ba sai ta fuske, Haseena murmushi ta yi tana kallan Aisha, Don ya debi abinci ya kai saitin bakin Aisha, Haseena ta zaro ido, Aisha tsayawa ta yi tana kallan abincin, Don ya yi murmushi "Amsa mana" Aisha ta bude baki a hankali ya saka mata ta amsa "Yauwa ko kefa" Aisha ta kalli Haseena, Haseena ji ta yi kamar ta zuba uban ihu amma ta jure "Oyaaa is my turn now, feed me" Don ya fada cikin nishadi, da sauri Haseena ta debo ta bashi ya amsa "thank you" ta kawo bakinta dai dai na Don sai ya yi mata Kiss "wow" Aisha takara jin ba dadi a zuciyarta, ta fara jin kamar ta tashi ta bar wurin, Don ya juyo gareta "saura ke, feed me" Haseena ta hada rai, hannun Aisha na rawa ta debo abinci a cokali ta kai saitin bakin Don, ya karba yana murmushi "thanks Dear" Haseena ta sake cokalin hannunta tsabar rikicewa Don ya ce saura Kiss, Aisha ta dukar da kanta cikin kunya, girgiza kai ta yi alamun a'a "Bangane A'a ba, ki jure kimin kiss". Ya turo bakinshi wurin nata, ta tashi da sauri tabar Dining din, Haseena tai karamin dariya tana toshe baki, Don haushi ya cika masa zuciya Haseena ta ce a zuciyarta "Aisha ina son haka, ki yi ta bani damar lashe zuciyarsa ni kadai" Aisha ta shugo daki da sauri ta zauna bakin gado tana ajiyar zuciya, ta dafe kirji "meyasa Aisha, kin manta da nasihar Aunty Rasheeda ne, mijinki ne fa, kiyi masa duk abin da yake bukata" "A'a ba zan iya ba, banda wannan jarumtar" Haseena jan Don daki ta yi ta shiga kwantar masa da hankali da mantar dashi abin daya faru Aisha bata kara fitowa ba sai da azahar, data shugo falo bata ga kowa ba saita shiga kitchen ta dafa shinkafa da miyan stew da Kaza, ta yayyanka kayan salad sannan ta yi abarba juice, data gama ta kai komai Dining sannan ta dawo ta shiga gyara ko'ina, ta fesa air freshener da turaren wuta, wani kamshi mai dadi ya gauraye, bayan ta ci abinci ta je daki ta sha magungunar mata sannan ta kwanta Haseena da Don kankame da juna bachci suke yi sai wuraren karfe magriba sannan Don ya farka, Haseena itama ta farka, murmushi suka yiwa junansu "Baby yunwa nake ji" "Ai nasan dama dole zaka yi maganar abinci, ka yi kokari ma tunda safe fa" "Yanzu zaki je ki tashi yer uwarki kenan ku shiga kitchen" Ta bata rai "nifa na iya girki yanzu, ni da kaina zanyi maka" "Karfa ki bata min rai irin rannan" Tai murmushi "hakama ba zai faru ba" ya dan ja hancinta, ta dan yi kukan shagwaba "Mene ne" "Nono na ke min kaikayi" "Na sosa miki" Ta daga masa gira tana murmushi Sa hannu ya yi yana murza kan nonon, sai wani kara take yi (ahh, wash, kasha min) Yasa bakin sa yana tsotsa, gabadaya ta rikice, yasa hannunsa a gabanta yana shafawa "Baby kin jike sosai, ko kina son naci ne" "Eh kaci ni Baby" "To bude da kyau" "Yauwa" Don tashi ya yi ya shiga bayi ya watsa ruwa ya fito, Haseena itama ta tashi ta shiga bayi Don gajeran wando kawai ya saka ya fito sannan ya fita yabar dakin, dakin Aisha ya wuce, ya sameta kan sallaya tana wuridi, ya dan tsaya yana jiran ta idar, gani ya yi kamar tana bata masa lokaci yasa yace Ke na gaji tashi yunwa nake ji Babu shiri ta tashi ganin daga shi sai gajeran wando yasa ta juya da sauri, murmushi ya yi ya rungume ta ta baya, yana goga mata banana ๐ŸŒ, tsoro ya fara kamata, jikinta ya fara rawa, juyo da ita ya yi yana fuskantar fuskanta yana yer murmushi "Kinsan Allah wallahi yau sai na ci, don haka ki shirya ma" Bakinta na rawa na gama abinci yana Dining wani farin ciki ya ziyarce shi, ya banbare daga jikinta "Wow, wallahi sai yasa kike birgeni, ok to muje ki yi serving dina" Babu musu ta bishi suka je har Dining, ya zauna, tana serving dinshi yana binta da kallo kamar ya cinye ta, har lasar lebansa yake yi Haseena ce ta karaso cikin bacin rai, tana ganin Aisha na serving din Don, gabanta ya fadi ta ce a zuciyarta "na shiga uku" dakyar ta iya control din zuciyarta "Sis Aisha sannu da aiki, ashe ma kin gama girkin" "Eh aunty na gama" Haseena ta zauna Aisha zata wuce Don ya kirata cikin tsawa "Ina zaki je" "Daki na" "Abincin fa?" "Na ci nawa" Haseena ta ce kasan kanwar tawa bata son hayaniya, kawai ka barta ta tafi, ko kanwata, ta kalli Aisha Aisha ta wuce bata ce komai ba, Don ransa ya bace sosai, yaso Aisha ta zauna yana cin abinci yana kallanta, karan kanshi bai san meyasa ya damu da Aisha ba, Haseena kuwa murmushi ta yi ta ce a zuciyarta "Aisha kina min yadda nake so" Haseena ta shiga bawa Don abinci a baki shima yana bata Aisha kayan bachci ta saka riga da wando masu tsantsi ta yi kwanciyarta ta lullube da bargo ba da dadewa ba bachci ya kamata Bayan Don da Haseena sun gama cin abinci suka wuce daki, Romance dinsa ta shiga yi ya janye jikinsa "Baby ya dai?" "Sai da safe" Ta zaro ido cike da tsoro "Bangane sai da safe ba" "Hausa nayi miki ba wani yare ba" Bai jira yaji me zata ce ba ya fice abinshi, wani bakin ciki ya tsaya mata a wuya, safa da marwa ta shiga yi tana neman mafita Dakin Aisha ya shiga ya sameta tayi nisa a bachci, karasawa ya yi ya tsaya yana kallan fuskarta, hadiye miyau ya yi, sanya hannunsa ya yi ya yaye bargon da take lullube dashi, rigar ta na bachci ya dan daga, cibiyarta ya fito, a take Don ya ji banana ๐ŸŒ ya mike zurrrr, ya hau kan gadon ya durkusa a gefenta, kai bakinshi yayi dai dai cibiyarta ya fara lasa Bude ido Aisha ta yi, tana ganinshi ta firgita, tashi zaune ta yi, rungumarta ya yi yana wani nishi dakyar Haseena a hankali tazo ta tsaya kofar dakin Aisha ta tasa kunne Aisha tsoro ya kamata, jikinta ya fara ruwa "Meyasa kike min hakane, kina yi kamar bakya sona, ki bani soyayya, shi nake bukata a yanzu" dakyar ya furta Aisha ta rufe ido gam, hawaye ya fara fita daga idanunta, boturan rigar bachcinta ya babballa, bata saka brezia ba "wow" ya furta Kwantar da ita ya yi ya shiga matse su yana tsotso kamar ya samu sweet, tana jurewa da farko sai ta fara kuka kasa kasa Hankalin Haseena ya tashi, ta dafe kirji "Na shiga uku" Don sa hannu ya yi zai cire wandon, Aisha ta rike alamu bata so ya gano mata matantaka, kama hannayenta ya yi ya rike da hannu daya sannan ya janye wandan zuwa kasa, saita fara hade cinyoyinta tana boye matantaka "Kin san Allah, to wallahi sai nayi, gwara ma ki saki jiki, ki daina wani munafurci kamar baki san komai ba" Cire gajeran wandan sa ya yi sannan yasa hannunsa biyu ya ware cinyoyinta, wani irin shigarta ya yi da karfi kamar yadda ya saba, baiyi tunanin virgin ba ce, wani ihu ta yi sosai da yasa Haseena ta zaro ido, Don ya rikice gabadaya duk yawan matan daya sani a duniya bai taba cin karo da ni'ima irin na Aisha ba, bai ma san tana kuka ba, ta kira Dadinta, ta kira Mummy har Sunan Aunty Rasheeda ta kira amma babu wanda ya kawo mata dauki, Don ya fita haiyacinsa gabadaya, gashi da dade, yana daukar tsawon lokaci yana abu daya, yana kawowa yafi a girka Aisha ta galabaita gabadaya, ta ji azabar da tunda ta zo duniya bata taba ji ba, tun tana kuka tazo ta salula, hawaye kawai ke fitowa daga idanunta, shi kuwa sai kara daga kafarta sama yake yi yana chachchaka, a lokacin daya samu nutsuwa kwanciya ya yi a jikinta yana nishi dakyar yana kara samun natsuwa Zubewa Haseena ta yi a wurin tana kuka kasa kasa Sauka ya yi daga jikinta ya shiga kallan fuskarta, idonta a rufe amma hawaye na fita, jawota ya yi jikinsa ya rungumeta, yakai bakinsa dai dai kunnanta "Kin yi min kyautar da babu wata mace a duniya data taba yi min, kin samu wani gurbi a zuciyata da babu wata machce da zata kara samun wannan matsayin, ina alfahari dake matata, kuma ina godiya da mutuncinki da kika adana kika kawo min" Kallansa ya koma jikinta da zanin gadon daya bace da jini Tashi ya yi yaje bayi ya hada ruwan zafi sannan ya dawo ya cincibeta, ya tsaya yana kallan fuskarta, har yanzu idonta a rufe, wani kaunarta ya ji yana ratsa zuciyarsa, sa harshensa ya yi ya shiga lashe hawayenta sannan ya kaita bayi, ya tsomata a cikin ruwan zafin, shima shiga ya yi ya rungumeta yana mata tsarki, bayan ya gama mata duk abin daya dace ya kara daukar ta kamar jinjira ya kawota daki ya dire ta kan gado, rungume ta ya yi kamar za'a kwace ta, sannan ya lullube su Haseena ta yi kukanta me isanta sannan ta koma dakinta ta kwanta, dakyar bachci ya sace ta Aisha bata ji dadin yadda Don ya rungumeta ba, sai radadi take kara ji, dakyar bachci ya kwashe ta, Don shima bada dadewa ba ya yi bachci bai tashi ba sai wurin karfe daya da rabi, nan ma lalube ya fara yi Aisha ta farka a tsorace, idanunta sunyi jawur, nan ya shiga matsa mata breast yana sumbatar ta, alamu ta gani yana kokarin wucewa "Ka yi hakuri, zafi nake ji" ta fada muryarta na rawa Ya kai bakinsa dai dai kunnanta "ki taimaka min matata, a haka zan gogar dake, ina so ki saba, mijinki mabukaci ne" Kafin ta yi wani magana har ya fara harka, ji ta yi kamar zata mutu, ta yi kuka harta gaji, wannan karanma daya gama sai daya kaita bayi ya yi mata tsarki da ruwan zafi sannan ya dawo da ita suka kwanta, bachcin wahala ya dauke ta, shima bada dadewa ba ya yi bachci, sai da asubah Aisha ta farka ta tsaya tana kallan Don daya rungumeta kamar ya mayar da ita ciki, a hankali ta fara banbare jikinta daga nashi Jawota ya kara yi ya bude idanunsa yana dan murmushi "Waya fada miki bachci nake yi, gadinki nake yi, bana son wani abu ya tabaki" Rufe idanu ta yi da sauri "zaki zo ki daina ma, wannan kunyar naki kokari zanyi na rabaki dashi karya cutar dani" Turo baki ta yi a shagwabe, bakin sha'awa ya bashi yakai bakinsa ya kamo labbanta yana tsotsa yana kokarin kamo harshenta, janye jikinta ta yi, ya kara janyota yana kokarin wasa da ita "An kira sallah fa" "Nima naji ai an kira sallahn, amma ina so ki sani ina so fa da asuba, yafi dadi" Bai jira ya ji me zata ce ba ya fada mata, Aisha dai ta tsinci kanta a wani bala'i, sai tureshi take yi tana kuka amma bai raga mata ba har sai da yakai aya, kwance yake a jikinta yana kara samun natsuwa "Baby ki yi hakuri, gaki sabon shiga amma kin hadu da jarababben namiji, a hankali zaki goge, to tashi muje kije kiyi sallah" Idon ta a rufe ta fara kokarin tashi, ta ji cinyoyi sun rike, tafiya ya gagara, ta dawo ta kwanta, kallanta ya yi cikin tausayi "Allah sarki, kin kasa tashi ko? Bari na taimaka miki Daukar ta cak ya yi ya kaita bayi, ya yi mata gashi na musamman da ita karan kanta ta ji dadi sosai, zai dawo da ita ta ce ya barta ta yi alwala, fitowa ya yi ya barta Wankan tsarki ta yi sannan ta yi alwala, kasa fitowa tayi saboda babu kaya a jikinta Jin shuru yasa Don ya shugo bayin, tana ganinshi ta tsugunna da sauri ta rufe ido, yer dariya ya yi "Ai kuwa kina da aiki, sai dai ki kwana a bayin nan, lokaci ya yi da zaki cire wani kunya" "Ka dakko min kayana" "Babu abinda zan dakko miki, ko kuma bari na taimaka miki" Daukar ta ya yi cak ya fito da ita, ya aje ta akan kafafunta, ta shiga rufe kirjinta, ya tsaya yana kallanta yana yer dariya "Wallahi idan baki sake jikinki ba zan kara yi miki Da sauri ta je wurin durowanta ta bude ta ciro doguwar riga, ta zira da sauri sannan ta dauki hijabinta ta saka, yer dariya ya yi ya koma bakin gado ya zauna yana kallanta yana murmushi Kallan kafafunta ya shiga yi yana kallan yadda take dagawa dakyar, bayi ta koma ta doro alwala, data fito taki yarda ta hada ido da Don, sallaya ta shimfida tayi sallahnta, bayan ta idar ta zauna tana zikir amma tunani fal a zuciyarta, tambayar kanta take yi "Baya sallahne? na shiga uku, kada dai ace mijina baya sallah, to nayi masa magana ne, a'a kar kiyi masa magana, kila zai yi" Tashi ta yi dakyar, tafiya take yi dakyar zata fita ya katse ta "Ina zaki je?" "Kitchen" "Bakya jin dadi dawo ki kwanta, akwai wani abu da zan baki" Tashi ya yi, ya raba ta gefenta ya dan duke duwawunta kadan sannan ya fita, ta dawo ta zauna bakin gado ta yi tagumi "Oh Allah, Jikina na yi min ciwo sosai, indai haka sex yake bana bukatarsa Haseena har yanzu bachci take yi, Don daya shugo ya ganta, karamar dariya ya yi mata sannan ya je ya dauki abinda zai dauka ya fita Aisha cikin tagumi Don ya shugo ya same ta, tana ganinshi ta kawar da kanta "Baby kenan, da saura na kenan" Bude fridge ya yi ya ciro ruwan gora ya dawo ya zauna gefenta, mika mata maganin daya dakko ya yi "Gashi kisha ki samu karfin jiki" Kallan maganin ta yi Aisha ta tsani magani, da tasha magani gwara ayi mata allura, amma babu yadda zata yi amsar maganin ta yi ta hadiye sai ya mika mata ruwan goran ta amsa ta sha, wani ajiyar zuciya ya yi gami da farin ciki tashi ya yi yana fadin bari na je nasa ayi mana odan breakfasts, kiss yayi mata a goshi sannan ya fita, ta bishi da kallo tana mamakinsa har yanzu baiyi sallah ba, maganin data sha ya dameta a makogaro, yunkurin amai ta fara yi da sauri ta tashi ta shiga bayi, amai ta shiga yi ba gaggautawa, sai ga maganin da Don ya bata ya fito, sai yanzu ta samu natsuwa, gyara inda ta bata ta yi sannan ta fito ta kwanta kan gado ta lullube da bargo Haseena juyo karar bude durowa ta yi ta farka, ta tsaya tana kallan Don dake neman kayan da zai saka "Yen mata babu gaisuwa" "Ina kwana" "Bana amsa gaisuwar dana roka" Sanye kayansa ya yi ya fesa turare sannan ya kalleta bari naje na je na dawo, nasa ayi muku odan abinci Bai jira ya ji me zata ce ba ya fice, ji ta yi ta kasa komai komawa kawai ta yi ta kwanta tana tunanin mafita, fadi ta shiga yi a zuciyarta "tunda kwanciya ya fara shiga tsakaninsu, zan tsananta tawa kwanciyar domin samun ciki kwanan nan, haka ta yanke hukunci" Aisha shiga bayi ta yi tana kara gasa jikinta kamar yadda taga Don yana mata, sai ta rika jin wani dumi na shiganta, tana samun natsuwa, amma har yanzu zafi take don ba karamin rauni ya ji mata ba, ta dawo ta kwanta bada dadewa ba sai gashi an kawo musu abinci, bata wani ci ba ta bar abincin, Haseena kuwa tsananin damuwar da take ciki ko takan abincin bata bi ba Don gida ya tafi, Abba na ganinsa ya sake wani murmushi "yarona dan albarka" "Ina kwana" "Lafiya lau my son, ya iyali?" "Lafiyarsu kalau" "Dafatan suna maka abinda kake so bass kawo maka matsala" Don ya sosa kai yana dan murmushi, Dad shima murmushi ya yi "Banga Ammi na ba" "Tana dakinta" Haurawa ya yi matakalan bene ya hau sama, dakin Amminsa ya shiga ya sameta gaban madubi tana cancare dauri "Oh Ammi na, bakya tsufa ko, sai yasa Dad ya kasa miki kishiya?" Ta juyo ta kalleshi gami da galla masa harara "Saboda kana da mata biyu shine kake so Dad dinka ya karo" "Ehmana Ammina yafi ai, zai fi samun kulawa" "Ai kuwa baka isa ba, ka je ka zauna da mata biyunka, Banma tambaye ka yata ba?" "Wachce kenan?" "Aisha mana" Don ya yi murmushi "tana nan lafiya" "Wow my son ka kula da kanwarka Aisha, yarinya ce da babu ruwanta, ga nutsuwa, ban taba ganin rigimarta ba" "Nima Ammi wallahi na yaba da ita sosai, kuma ina alfahari da ita a matsayinta na matata" "Da kyau dana, kuma ka kokarta kasan dai kai kadai garemu, muna bukatar jikoki da yawa, muna son su cika ko'ina a gidan nan" "Mum bari naje wani wuri, saina dawo" Ficewa ya yi da sauri ta bishi da kallo tana magana a zuciyarta "me yaron nan yake nufi ne, daga maganan jikoki sai ya gudu" Ta kalli madubi ta fara fesa turare Don sallama ya yiwa Dad ya kara gaba, yaje ya samu Wizzy a dakin Hotel, yana nadde wiwi, tafawa suka yi sannan Don ya zauna Wizzy ya ce haba my Guy nina gaji da zama hotel, ka sama mana wani gida mana ka saya mana "Kaje ka duba gidan da ya yi maka, idan kun daidaita sai ka fada min na tura kudin" Nan Wizzy ya fara masa kirarin "chau chau ANGON MATA BIYU, Allah ya taimake ka" Murmushi Don ya yi ya dauki naddin wiwi daya ya kunna ya fara sha "Na tambayeka mana" "Ina jinka" "Dama a duniyarnan akwai mata virgin da suka rage" Wizzy ya ce gaskiya bana tunanin akwai sauran mata virgin sai dai yara masu tasowa "Mata ta Aisha virgin ce" "Dagaske?" "Wallahi nima abin ya yi matukar bani mamaki" "Kai ammafa my Guy ka chaba, virgin fa?" "Bari kawai test dinga ma daban ne" "Gaskiya na tayaka murna sosai" "Nagode abokina" Suka cigaba da shan wiwinsu Sai da azahar Aisha ta fito bayan ta yi sallah, shiga kitchen ta yi ta ga Haseena tana girki "Sannu da aiki Aunty" Haseena wani kallo ta watsawa Aisha, ta kalleta sama da kasa "Yauwa sannunki" "Aunty ke da kanki baki kira na tayaki ba" "A'a, kin san yauke jego kike yi, jeki kawai ki yi ta tsarki da ruwan zafi, zan yi komai" Aisha Juyawa ta yi tabar kitchen din Haseena ta bita da harara "shashasha kawai, an ce miki bari zanyi kiyi tayi wa mijina girki, nima ai yanzu na iya" Ta cigaba da ayyukanta, Aisha kuwa komawa ta yi ta kwanta, wayanta ne ya yi ringing ta dauka ta duba Aunty Rasheeda ce, amsawa ta yi "hello Aunty" "Aisha yakike?" "Lafiya lau Aunty" "Dafatan kina shan maganin?" "Aunty ni na gaji wannan magani na azaba, ai gwara a Zane ni" Aunty Rasheeda tai yer dariya "kodai kin shiga kwaryar manya ne" "Aunty me haka yake nufi" "Manta kawai, zan kawo miki wasu novel ki karanta, da alamun har yanzu da sauranki Haka suka cigaba da wayarsu har suka yi sallama, Aisha ta katse wayan ta ja bargo ta kara lullube jikinta Prof Attahir da Mum da lastborn zaune a falo suna hira Prof Attahir ya ce ina missing din mamana Mum ta ce wallahi kai dai bari, kullum da tunaninta nake kwana nake tashi, ina tausaya mata, ta shiga wani sabon rayuwar da bata saba ba "To ai a hankali zata goge, kema ai sai dana sha wahala na gogar dake" Ta jefa masa harara cikin wasa "Yanzu kuma sai na fika gogewa" "Wane ke" Haka suka cigaba da hiransu, lastborn na wasanshi Aisha ta gaji da bachci dawowa falo ta yi ta samu Haseena "Sannu Aunty" "Yauwa sis" Aisha ta zauna, Haseena wani kallan tsana take mata "Su Aisha an shiga sahun manya" "Aunty me kike nufi? "Manta kawai" Ta kawo wani hirar, suka hau yi, Haseena nayi ta jiran Don ya dawo ya ci girkinta amma bai dawo ba ranar sai da daddare, suna hira a falo sai gashi ya shugo Haseena ta tashi da gudu ta je ta rungume shi, Aisha ta sunkuyar da kanta "sannu da dawowa" Bai amsa ba ya Tsura mata ido "Haka kika ga yer uwarki ta yi, zuwa zaki yi ki rungume ni sannan kiyi kissing dina" Haseena ranta ya yi baki Aisha tai shuru kuma bata tashi ba "Nasan maganinki yau, zaki goge" Haseena ta ja shi suka tafi daki, bayi ta kaishi ta yi masa wanka sannan suka fito daki tasa masa kayan shan iska, ta fesa masa turaruka Tsayawa ta yi tana kallan yadda ya yi kyau sosai "Nagodewa Allah daya mallaka min kai a matsayin mijina" Murmushi ya yi yana kallanta "Abincinka na dining muje ka ci" "Banyi tunanin kunyi abinci ba hakan yasa na cika cikina da abinci kafin na shugo" "Kenan abincin ya tashi a waste kenan" "Ki bari gobe ki yi min girkin naci ko, ai yanzu Aisha ta koya miki ko? Ta bata rai "ba ita ta koya min ba, nina koya da kaina" "Ah lallai kinyi kokari" Rungumesa ta yi tana yer shagwaba "I need baby, ka yi min ciki" Banbareta ya yi daga jikinsa "ba yanzu ba sai nan gaba" "Kamar yaushe?" "Nan da shekara uku" Zaro ido ta yi cikin tsoro "ya yi yawa gaskiya" "Nan da shekara uku na shirya a fara kirana Dad, ai kin gane" Lumshe ido ta yi "to shikenan abinda kake so nima shi nake so" Sumbatarta ya yi a baki sannan suka fito falo suka tarar da Aisha na aikin kallo, inda take zaune nan yaje ya zauna, ya zaunar da Haseena a gefensa, yana tsakiyansu, sa hannu ya yi ya rugumosu yana shafa jikinsu Aisha ta kasa samun natsuwa banbarewa ta yi daga jikinsa ta mike, ya dago ya kalleta "Ina zaki je?" "Bachci nake ji" "Bachci kuma, to je kiyi" Harta juya zata tafi ta tsaya, ta waigo "Gobe zan koma makaranta" "Ban yarda ba" Ta tsaya tana kallanshi kamar zata yi kuka, ya kalleta "Ban yarda ki koma makaranta ba, jeki kwanta ki yi bachci" Aisha da sauri ta shiga daki ta fada kan gado tana kuka Aisha ta yi kukanta harta koshi sai zama ta yi kawai tana tunani, Haseena da Don zaune a falo suna hira, sai shafa jikin junansu suke yi, suna tado sha'awa, sai wuraren sha daya Don ya banbare jikinsa ya mike "Sai da safe" Zaro ido ta yi, idonta ya cika da ruwa "karka yi min haka mana, jiya baka kwana dani ba, yauma ka ce ba za ka kwana dani ba, sannan ka tado min sha'awarka yanzu, ba zan iya jurewa ba" Wani irin kallo ya yi mata "Amma ke sau nawa nake kwana dakin ki?" "Nidai ka taimaka min don Allah" "To shikenan zan yi miki sau daya amma ba'a dakinki zan kwana ba" "Na yarda" Rungume shi ta yi suka fara shafa junansu, cire masa wando ta yi ta zaunar dashi kan kujera, sai ita ta tsugunna a tsakankanin cinyoyinsa ta shiga sucking dinsa cikin salon kwarewa, ya fara numfashi da kyar da sumbatu, ganin ya kusa kawowa yasa ta daina sucking dinsa, saita zauna kan cinyarsa, ta tura banana ๐ŸŒ tana sama tana kasa, sai sumbatu suke yi, Haseena dama sumbatunta da biyu take yi Aisha tana juyo kurnaninsu, tabe baki ta yi "sex? banga amfaninshi ba, banda wahala sai dai kawai don Baby, kuma ni ina son baby sosai, ina son na haifi Babyna na dinga mata wanka da kwalliya" Aisha ta rungume filo tana murmushi Style kala kala babu wanda Don da Haseena basu yi ba, sun ji dadin junansu, sai wurin karfe daya suka samu natsuwa, Don yaje ya dakko tukunyar shishansa yayi mata mix ya kunna ya fara sha, Haseena tai tai tasha amma ya hanata, ya ce mata ta wuce daki shi dakin Aisha zai tafi "Ka tafi mana, ni a falo zan kwana" "To ke kika sani" Ya gama shan shisharsa, ji ya yi cikinsa yayi fayau, a duk lokacin da ya yi mix da wiwi sai haka ya faru, tashi ya yi "Sai da safe" Haseena ta bishi da kallo ya wuce dakin Aisha, ta tabe baki "aikin banza, ni nasan wannan cin da ka yi min ciki ya shiga, dole ma ina da ciki" kwanciyarta ta yi a kujera Aisha zaune bakin gado tana lallatsa wayarta sai ga Don ya shugo, gajeran wando ne a jikinta, ba ta yi shakkarsa sosai ba, amma haushin shugowarsa ta yi, zuwa ya yi ya zauna gefenta "Kinyi min karya zaki je ki kwanta, kwanciyar kenan?" "Shuru ta yi ba ta ce komai ba" "Yakamata ki sake jiki, ni mijinki ne, a yanzu nine komai naki, baki ga yadda yer uwarki take min ba, tana bani kulawar daya kamata kuma ina son haka" Ta dago ta kalleshi "ka taimaka min ina son karatu, kabar ni gobe na tafi makaranta" Jawota jikinsa ya yi ya rungemata "Kinsan miye, yadda kika adana jikinki kika kawo min nima dole na tayaki adanawa sannan Allah ya jarabceni da kishi, koba mata ta ba indai ina neman yarinya bana son na ganta da wani, kishin da nake yi a kanki ya wuce misali, ba zan iya barin ki ki cigaba da zuwa makaranta ba sai dai zaki koma karatunki ta online, ina ga hakan ya yi ko?" Kawai lumshe ido ta yi, "Mata ta yunwa nake ji, jeki hada min shayi" Tashi ta yi batare da ta yi magana ba ta fita, ta hadu da Haseena a falo, Haseena ta bita da kallo "Aunty sannu" Ta tabe baki "ai ke zan cewa sannu, tunda kina fama da jarababben mijinki" "Aunty kenan" Aisha ta fada ta wuce kitchen batare data jira jin wani maganan Haseena ba, Haseena ta ce "dole watarana ki tafi ki barni tare da mijina" Aisha hadawa Don hadaddan shayi ta yi sannan ta fito zata wuce daki, Haseena na ganinta ta yatsine fuska "Sabon shiga, waya ga anji dadin namiji" Don zaune bakin gado Aisha ta shugo dauke da farantin shayi, ta durkusa gabanshi ta mika masa, murmushi ya yi ya dauka yana lasar labbansa Ta tashi taje dayan gefen gadon ta zauna, shanye shayin ya yi gabadaya "Na gama" Zuwa ta yi ta dauki faranti da kofin shayin ta mayar kitchen ta dawo, bata sameshi a dakinba, da ta ji kara a bayi tasan yana ciki, zama tayi a kujerar gaban mirrow tana tunani "nasan dole sai ya yi, to miye mafita, gashi raunin da ya ji min yana min zafi" haka ta cigaba da tunani har ya fito daga wanka, yanzu daure yake da tawul sai gabanta ya fadi rasss tafara rarraba ido "Lafiya baki je kin kwanta ba, dare fa yana yi kuma kinsan dai har yanzu ina hora ki" A hankali ta je zata kwanta ya katse ta "bana kwana da mace da kaya, tubewa zaki yi" Zaro ido ta yi tana kallanshi, bai bi ta kanta ba ya je ya kwanta yana daure da tawul a kugunsa "Na ce ki tube kayanki, ko saina tashi na tube miki da kaina" "Ba zan iya ba, ina jin kunya" "To saiki kashe wuta in bakya so na kalli kayana" Aisha hawaye ya ciko a idanunta "Wallahi ko kukan jini zaki yi sai kin tube kayan jikinki yau, idan zaki bata min lokaci kuma zan tashi na tube miki" Aisha a hankali ta je ta kashe wutan dakin sannan ta tube kayanta, ta rage daga ita sai pant da bra, sannan ta je ta kwanta a karshen gado ta lullube da bargo, murmushi ya yi ya je ya kamota yana taba kirjinta, sannan ya shafa gabanta "Waya ce ki bar min wani pant da breziya" Sa hannun ya yi ya ja pant din ya cire sannan ya balle breziyan "Bana son komai a jikinki, nafi son ina rungume dake ina matsa nonanki" ya matsa nonan ta yi wani dan nishi da yasa banana ๐ŸŒ ya tsaya cak "Sai dai ki yi hakuri zan kunna wuta, bana jin dadin sex a cikin duhu, nafi son ina yi ina kallon fuskarki" Aisha rufe ido ta yi gam ta fara kuka, ya je ya kashe wuta sannan ya cire tawul din ya fada kanta, toshe bakin kukan ya yi da wani irin kiss "Baby ina son nononki, ina jin dadin kamawa" "Uhm uhm yana min zafi" "Zai zo ya daina, na dan wani lokaci ne kadan, uhm uhm baby zan sha Nono" Kai bakinsa ya yi yana tsotsa kukanta nata kara tsananta, shi dadin kukanma yake ji, sha'awarta na karuwar masa "Uhm uhm, ka daina min da zafi" "To na daina miki da zafi" ya fara sha cikin wani salo Aisha jinta ta yi a wani yanayin da bata taba ji ba, tsintar kanta ta yi a tsananin jin dadin abinda yake mata, daya fahimci ta fara jin dadi sai ya kai hannunsa kasanta, duk ya jike da ruwa, ya fara sosa mata a hankali cikin wani irin salo, Aisha fita haiyacinta ta fara yi, rungumarsa ta yi tana wani irin nishi, hannunta ya rike ya kai kan banana ๐ŸŒ alamun ta me wasa, hannunta na da taushi, wani irin yanayi ya shiga, a rikice ya bude kafafunta sosai ya fara sarrafata a hankali, ta yi wani dan kara kadan, a hankali yake mata tunda ya kula bata san garaje, Aisha ta fita haiyacinta sosai shima Don ya fita daga haiyacinsa Yakai bakinsa dai dai kunnanta "na daina?" Bata bashi amsa ba, tashi ya yi daga kanta, ji ta yi ba dadi a ranta, kamar zata mutu, juyata ya yi ta yi kifa da ciki sannan ya daga kafafunta ya cigaba da y, yana dukan duwawunta, yanzu zafi ta fara ji sosai, kuka ta fara yi "Na shiga uku zafi" da karfi ya fara yi saboda yana son fitarwa, ihu ta fara yi "Ka barni, zan mutu" Bai bi ta kanta ba ya cigaba da yi tana ihu har sai da daya samu natsuwa, ya fada gefe yana sauke numfashi, Aisha nata faman kuka, ya Jawota jikinsa yana rarrashita "Mata ta yi hakuri, kar kiyi fushi dani, duk zaki zo ki saba" Haka ya cigaba da rarrashinta har ya samu ta yi bachci, shima bada dadewa ba bachci ya dauke shi sai da asubah ya farka ya sake yin wani shikenan Aisha ta tashi ta shiga wanka ta yi wankan tsarkinta, tayo alwala sannan ta fito daure da tawul, binta yake ta yi da kallo, bude durowanta ta yi ta ciro riga da wando Pakistan ta koma bayi ta saka ta fito Kallonshi ta yi shima kallanta yake yi "Ka tafi masallaci kafin su tada sallah" banbarakwai ya ji maganarta, tunani ya fara yi rabonsa da sallah ya manta "Don Allah mijina je masallaci ka yi sallah" Kallanta ya yi cikin tsananin soyayya, ya ji dadin kalmar data kirashi dashi "mijina" Mikewa ya yi ya shiga bayi, ya yi wankan tsarki, ya doro alwala sannan ya fito ya wuce masallaci, ita kuwa ta dakko hijabinta ta shimfida sallaya ta shiga yin sallah Don dakin Haseena ya shiga ya sameta tana bachci, jallabiyarsa ya dauka ya zira, tsintar kanshi ya yi da zuwa masallaci kuma yabi sallah, wani farin ciki ya ziyarci zuciyarsa, ya fara ji kamar wani abu ya zo ya shige shi Aisha zaune kan sallaya tana tunani, "zan yi amfani da damar da nake dashi na gyara rayuwar mijina, ina sa ran zai zama uban yayana, kuma ina son yarana su yi alfahari da mahaifinsu" Don ne ya shugo cikin sallama, abinda bata taba ji ba a bakinshi, tashi ta yi daga kan sallayar ta nufi inda yake a tsaye ta durkusa "Barka da safiya shugabana" Wani farin ciki da jin dadi da komai ya cika shi, yasa hannu ya tayar da ita "Yauwa matata, ina alfahari dake" Kanta a duke alamun kunya, ya rike habarta ya dago kanta yana kallan yer karamar bakinta, ta rufe ido ya rungumeta "Ina neman wani alfarma daga wurinka?" "Ina jinki matata" "Ka yi min alkawari kullum zaka dinga sallah a masallaci" Murmushi ya yi yana kallanta "na amince amma nima ki yi min alkawarin wani abu" "Menene?" "Zaki bani rayuwarki, jikinki da soyayya yadda ya kamata" Murmushi ta yi tana rufe fuska ta juya da sauri "ka dade da samun komai" Kamota ya yi suka fada kan gado yana mata cakulkuli tana dariya, ya koma yi mata wasanni tana jin dadi sosai, amma ta kasa mayar masa da martani, sai da ya yi sannan ya samu natsuwa "Baby muje na yi miki wanka" "A'a ni zanyi da kaina" Daukar ta ya yi cak ya kaita bayi, ya tsoma ta cikin kwaryan wanka shima ya shiga, wani sabon wasa ya tashi, hankula suka kara tashi aka maimaita sannan suka yi wankan tsarki suka fito, Aisha ta shirya cikin atamfa riga da siket, ta yi kyau sosai, kitchen ta shiga ta fara hada breakfast, tana cikin aikin ta ga an kamota ta baya an rungumi duwaiwukanta, cikin murmushi ta juya tana kallan Don cikin shagwaba "Ka barni nayi maka abinci, nasan fa baka wasa da ciki" "Ya kika yi kika sani?" "Haba mijina daga ranar da nazo gidan nan zuwa yanzu nafi kowa sanin abin daka fi so" ya yi murmushi "kinsan me yasa na cika jin yunwa" Ta girgiza kai alamun a'a "wiwi shike sa cikina yana yin fayau" Ta tsura masa ido, zata yi magana ya toshe bakinta "kar kice na daina shan wiwi, nasan dole watarana zan daina, in tayaki aiki ko? Lumshe ido kawai ta yi, nan take suka fara ayyukansu tare, Don na taya Aisha Haseena tashi ta yi daga bachci ta tuna Don ba'a dakinta ya kwana ba, ta fito da sauri, kofar dakin Aisha ta je ta tsaya, shuru ta ji yasa ta leka dakin ta ga babu kowa, ta dawo ta shiga duba falon bata ga kowa ba "To ina suka je?" Dariya ta jiyo daga kitchen, sai ta yi hanyar kitchen Don na yanka albasa bai iya ba ya yanke hannunsa "wash" jini ya fara fitowa, hankalin Aisha ya tashi sosai, ta karasa wurinsa ta rike hannunsa dake jini, shi kuwa kallan fuskarta yake yana murmushi yadda ta rikice ya burgeshi Haseena tana shugowa ta yi mutuwar tsaye tana kallansu "Me zan gani haka" Haseena ta fada Duk suka juyo suna kallanta, Aisha ta ce Aunty karaso ki gani ya yanke ne jini na zuba Cikin bacin rai Haseena ta shiga yin fada "in banda munafurci da ake min a gidan nan, meya hada namiji da shiga kitchen" Don ya watsa mata kallo "wake miki munafurcin?" Ta watsa harara "da wanda ya tsargu" "Ok ba laifinki bane, laifina ne dana baki fuska har ki ka samu kika fada min magana, amma nasan maganinki" Haseena jan tsaki ta yi ta fice, Don ransa idan ya yi dubu ya baci "Yaya ka yi hakuri, itama ta yi fushi bari na je na bata hakuri" Zata fita ya rike hannunta, ta juyo tana kallanshi "mata ta mu cigaba da aikinmu, manta da ita" "To ka ga jini na zuba muje na daure maka" Suka fita daga kitchen din Haseena dakinta ta shiga ta fada kan gado tana kuka, duniyarnan ta rasa abinda yake mata dadi, daukar wayarta ta yi ta shiga Kiran kawarta Bilkisu, bayan Bilkisu ta amsa, ta tambaye ta ko tasan wani shahararran boka, Bilkisu ta ce bata sani ba amma zata bincika mata, a haka suka tsaya, Haseena ta cigaba da kuka tana bibbiga hannayenta a kan gado "Ba zan taba yarda tatsitsiyar yarinyar nan ta kwace min mijina ba, na kasa gane kan shi, sai na tabbatar mata da ruwa ba sa'ar kwando bane" Don da Aisha suka je daki, Aisha ta dakko first aid box, suka zauna a doguwar kujeran dake dakin, Aisha ta kama hannunsa tana goge jinin, tasa masa hydrogen ya dan ce "wash" sai tsigar jikinta ya tashi, kallanta ya yi sosai sannan ya yi murmushi "Ni nake dauke da rauni amma ke kike jin zafi, me hakan yake nufi?" "Ban sani ba" "Kina sona? " Tsayawa ta yi cak, ta rasa amsar da zata bashi, don ita bata san tana sonshi ba ko bata sonshi, kawai dai tasan shi mijinta ne "Kin yi shuru baki bani amsa ba" Daure masa yatsan da ya yanke ta yi, ta dauki first aid box din ta mayar sannan ta dawo "Baki bani amsa ta har yanzu ba" "Ka yi min uziri, zan fada maka amma ba yau ba" "Meyasa?" "Bakomai, kawai ka huta bari na je na karasa aiki" "Ai tare muka fara, tare zamu karasa" Babu yadda ta iya, suna rike da juna suka tafi kitchen suka karasa aiki cikin nishadi, sannan suka zo suka jera komai a dining Aisha dakin Haseena ta je ta sameta ta sha kuka ta koshi "Don Allah Auntyna ki yi hakuri idan munyi miki laifi" Haseena ta tashi a fusace ta nuna ta da yatsa "ke yer bariki karki mai dani yarinya, sai ki dinga munafurci kina shiga da miji daki kina matse shi, kina wanke gabanki kina bashi yana sha, kin mallakeshi gabada saiki fito kina pretending kina nuna ke innocent ce" Maganar Aisha na rawa "Aunty nifa babu ruwana, shike zuwa dakina, don Allah ki yi hakuri, ki zo muje ki ci abinci" "Ki bace min daga daki ko na yi miki tsanannan duka" Don ne ya shugo ya kama hannun Aisha kawai ya ja ta suka fita, Haseena ta kara jin kamar ta mutu, Don ya kai Aisha har Dining "Ka bawa Aunty hakuri" "Ke natsu zan fada miki wani abu, Haseena kishiyarki ce, kisan zamanki da ita ki kuma iya takunki, na ga alamun bata sonki, kishi ya yi mata yawa, zata iya cutar dake, sai ki kula" Shuru Aisha ta yi tana tunani "Yi serving dina" Ta dawo daga tunani ta shiga serving dinsa bayan ta gama ta yi serving din kanta, Don ya ga alamun akwai damuwa tattare da Aisha hakan yasa ya fara kokarin sanyata farin ciki, ya shiga feeding dinta yana janta da wasa bayan sun gama suka tattara suka koma daki Don bude durowan Aisha ya yi yana nema mata kayan da zata saka, wani riga ya dakko mara nauyi da tsawonshi ba zai wuce rabin cinya ba, ya wurga mata "Tube atamfar nan, kisa wannan" Ta turo baki "ni ka barni da atamfa ta" "Haba mata ta, bakya bukatar farin cikina ne, don soyayyar ki manzon Allah ki saka" Daukar rigar ta yi ta dauki hijabi ta shiga ba yi ta zira rigar sannan ta sanya hijabi ta fito, ya tsaya yana kallanta yana murmushi, ya ware mata hannayensa "To taho wurina mata ta" Tsayawa ta yi alamun kunya "Ya kike min hakane?" A hankali ta karasa wurinsa janyota ya yi ya ja hijabin ya cire sai ta shiga boye kirjinta da hannayenta, juya bayanta ya yi ya rike duwaiwukanta yana shafawa "Mata ta Allah ya baki kaya, ina son bum bum dinki" Ya cigaba da shafawa yana goga mata banana ๐ŸŒ yana jin wani dadi Ya kai bakinsa dai dai kunnanta "uhm uhm Baby I need sucking" Bata fahimci wani sucking yake nufi ba, ya juyo da ita gabanshi, yana kallanta, ta saukar da idanunta kasa "Kin iya sucking ko?" Girgiza kai ta yi alamun A'a "to yau zan koya miki" Tubewa ya yi sai ta juya da sauri ta rufe ido gam "Miye haka kuma, feel free, I am your husband?" "Ba zan iya ba" Jawota ya yi jikinta ya shiga matsa mata breast yana kissing dinta, ta dan ja jikinta, "Yana min zafi" "Me yake miki zafi?" shuru ta yi kanta a duke "Nononmu ne yake zafi?" Shuru ta yi ba amsa "To zo na yi miki a hankali" Ya Jawota da karfi ya tura ta kan gado ya shiga yi mata wasa a hankali sai da ya ga ta fita haiyacinta sannan ya janye ya barta, nan fa Aisha ido ya raina fata, kallanta yake yana yer dariya Tashi ta yi kan gadon zaune ta lullube da bargo tana kallanshi shima kallanta yake yi, ji take kamar ta yi masa magana ya zo ya yi amma ba za ta iya ba, gabanta sai shokin yake mata "Baby sucking nake bukata" "Ban sanshi ba wallahi" "Kin iya shan lollipop?" "Eh na iya" Ya nuna mata banana ๐ŸŒ "zoki sha min kamar yadda kike shan lollipop" Kawar da kanta ta yi alamun ba za ta iya ba "Ina jiranki" "Ka yi hakuri ba zan iya ba" "Ki taimaka min" "Dagaske nake ba zan iya ba" Shuru ya yi yana tunani "to shikenan" Mayar da kayansa ya yi, ta tsaya tana kallanshi cikin mamaki ta shiga magana da zuciyarta "me wannan yake nufi ne, ya sani a wani hali kuma yana mayar da kayansa bai yi min ba, wannan ai cuta ce, bai ce mata komai ba ya fita, ta bishi da kallo Zuwa ya yi ya je ya dakko tukunyar shishansa ya zo falo ya zauna, ya hada yana sha cikin takaici, Haseena ce ta fito ta sameshi, ta karasa wurinsa ta zauna gefenshi "Mijina ka yi hakuri da abin daya faru dazu, ba laifina bane, laifin zuciyata ce, wallahi tsananin soyayyarka yake haifar min da kishinka" Ya kalleta "wato nine munafikinki" "Ka yi hakuri, hakan ba zai kara faruwa ba" "Ki je kawai" Tashi ta yi daga kan kujerar ta tsugunna a gabanshi "Don Allah ka yafe ni, wallahi na gane kuskure na" hawaye ya shiga fitowa daga idanunta, tsura mata ido ya yi na wani lokaci sannan ya ce shikenan saiki kiyaye gaba Tai murmushi "nagode mijina" ta tashi ta rungume shi tai kissing dinsa a kumatu, ya zuba mata jajayen idanunsa "Baby I need sucking" Jikinta na rawa ta shiga tube masa wando Aisha ji ta yi ba dadi, tashi ta yi ta mayar da kayanta, da niyyar ta fita ta je ta sami Don ta bashi hakuri sannan ta yi masa abinda yake bukata, da zuwanta falo ta tarar da Don zaune kan kujera ya ware cinyoyi, Haseena tsugunne tsakanin cinyoyinsa tana sucking dinsa. Kirjin Aisha ya bada wani rasss, wani abu ya tokareta a zuciya, lokaci daya ta nemi farin cikinta ta rasa, da sauri ta koma dakinta, rufe kanta ta yi, ta zauna bakin gado tana ajiyar zuciya dakyar "Ashe haka Aunty Haseena take ji a duk lokacin da nake tare dashi, lallai abin akwai zafi sosai" Ta kwanta ta rungume filo ta zama kamar abin tausayi Da Azahar ya yi Don janye jikinsa ya yi "lokacin sallah ya yi, zan je masallaci" Haseena ta tsaya tana kallanshi cikin mamaki, abinda bata taba gani ba Dakinta ya wuce ya shiga bayi ya yi wankan tsarki sannan ya fito yasa wasu kayan ya wuce masallaci Haseena ta ce sabon salo, ta tashi ta wuce dakinta ta yi wanka ta canza kaya Aisha tashi ta yi ta je ta yi alwala sannan ta yi sallah ta wuce kitchen ta fara aikin abinci, tana cikin yi Haseena ta shugo fuskarta ba yabo ba fallasa, Aisha ta kalleta "Sannu Aunty" "Yauwa Aisha, ki yi hakuri fa da abin daya faru dazu, sharrin shaidanne" "Babu komai Aunty" "To bari na tayaki aikin ko" "Aunty ai da kin barshi" "Habadai ai ni dake daya ne" Nan Haseena tasa hannu suka gama aikin tare bayan sun gama suka kai komai Dining, Daga masallaci Don wajen Wizzy ya biya suka dan yi hira, sannan Wizzy ya biyo Don akan yau yana son ya ga amaran su Aisha da Haseena zaune a falo suna dan hira sama sama Don da Wizzy suka shugo, duk suka tashi suna yi musu sannu da zuwa, Don ya nuna Wizzy "Babban abokina kenan Wizzy" Suka kara gaisawa, sai ya kalli Wizzy ya nuna Haseena "ga Haseena, sai wachcan Aisha" Wizzy ya ce gaskiya abokina ka yi sa'an mata, duk sun hadu Aisha ta kasa hada ido da Don saboda wani kwarjini da yake mata, kuma tasan yana fushi da ita Haseena ta ce muna farin cikin zuwanka, yanzu sai mu je Dining domin cin hadaddan abincin da yer uwata Aisha ta kammala Babu musu, duk suka wuce Dinning, amma banda Aisha ita dakinta ta wuce Haseena ta shiga serving dinsu bayan ta kammala ta zuba nata Wizzy ya ce ya Aisha ba ta zo ba? Haseena ta ce kasan yer uwar tawa da kunya "Ok Allah sarki" Wizzy ya kai cokalin abinci bakinshi, tsayawa ya yi cak yana kallan Don, Don ya kula akwai damuwa "Lafiya" Wizzy bai iya hadiyewa ba, ya dawo dashi A tsorace Don ya ce akwai wani matsala ne a abincin "Zallan gishiri aka girka ba abinci ba" Murmushi Haseena ta yi tana fadi a zuciyarta "ai gidannan daga yanzu babu zaman lafiya sai tashin hankali" Don ya gwada dandana abincin, ya rikirkice saboda tilin gishirin dake ciki, kallan Haseena ya yi "Ke kika girka abincin nan?" Ta zaro ido "ni Haseena? Rufa min asiri, babu ruwana, Aisha ta girka" Cikin fushi Don ya tashi yabar wurin, Haseena ta ji wani dadi a ranta, dakin Aisha ya wuce Aisha zaune kan kujera Don ya, shugo yadda ta ganshi ransa a bace yasa ta mike da sauri "Waya girka abincin dake dining?" "Nine, akwai wani abu ne?" Idanunsa sunyi jawur tsananin fushi "Ni zaki wulakanta, ni zaki nema ki ci wa mutunci, to kije ki tattara abincin ki cinye, nagode" Ya juya ya fita ta bishi da ido don ta kasa fahimtar me yake nufi, a falo ya samu Haseena da Wizzy "Don Allah Wizzy ka yi hakuri" Wizzy ya ce ni zan tafi "Mu tafi nima ba zama zanyi ba" Haseena ta ce ni dai kar laifin wata ya shafe ni don Allah Don bai bi ta kan maganar ta ba suka futa shi da Wizzy ta bisu da kallo cikin mamaki "karfa laifin ya shafe ni" Aisha ta fito daga daki ta je Dining ta shiga duba abincin tana son gane meya faru da abincin, can ta dandana, ta shiga yamutse fuska saboda gishirin dake ciki "Na shiga uku, taya haka ya kasance" Haseena ce ta fado mata a rai "kar dai Haseena ce ta yi min haka" Ta shiga tuno maganganun Don da yake nuna mata Haseena kishiyarta ce, kisan zamanki da ita zata iya cutar dake, maganganunsa suka rika yi mata yawo a kai, hankalinta ya tashi, daki ta koma ta fada kan gado ta hau yin kuka kamar ranta zai vita Don da Wizzy a mota suna tafiya, Wizzy shi yake tukawa Wizzy ya ce da alamu Aisha ta mugun raina maka wayau Don ya ce ba Aisha kadai ba hatta Haseena, duk matan haka suke yen rainin wayau ne, ba daman kadan fara soyayya dasu sai su fara raina maka wayau, su mai da kai kamar baka san me kake yi ba "Ai kaine Don ka saki hannu, mata basu da tabbas, tsakaninka dasu rashin mutunci, karka taba sake musu fuska, ga mata birjid a gari sai wanda ka zaba, in kaso duk matan garin nan zaka take su, kuma babu abinda zai faru" Don ya ce wallahi yanzu zasu fara ganin rashin mutunci, zan dinga kuntata musu, kasan ma me zai faru?" "A'a sai ka fada" "Tafiya zamu yi zuwa lagos, zan kyale yen banza su ci ksnsu" "Ka yi dai dai nawan, amma kwana nawa zamu yi" "Kila mu yi wata daya" "Amma kadaka samu matsala da Alhaji" "Karka damu, zan masa karya akan zan je yin wani business ne" "Ok, hakanma ya yi" Suka cigaba da tafiya suna hira Don zuwa ya yi ya samu Abba akan zai tafi lagos yin wata harka na kasuwanci, farin ciki Abba ya yi don tunda yake Don bai taba tunkararsa da irin wannan maganar ba, Don ya yi karatunsa daga degree zuwa masters dakyar amma baya yin aikin komai, a tunaninsa taya mahaifinsa yana da kudin da zai iya ciyar da gari guda kuma ya yi aiki, ai aiki sai yayen talakwa ko wa'inda arzikimsu bai kai ba, Abba ya goya masa baya dari bisa dari hakama Ammi, tasa masa albarka Ranar Aisha kulla kanta ta yi a daki, tana tunanin irin zaman da zata yi da Haseena, kuma gashi tana son bawa Don hakuri amma bata da numbansa Haseena kuma hankalinta ya tashi da ta ga Don bai dawo ba, gashi dare ya yi, yanzu karfe goma, kiransa ta shiga yi yana danna mata user busy daga karshe ya saka numbobinta blacklist, hankalinta ya kara tashi, ta ga har sha biyu yana neman yi "Na shiga uku, miye nawa a ciki da zai hada dani yana hukintawa" Ta shiga safa da marwa Don da Wizzy wurin karfe daya na dare suka tafi Club, kamar kullum matan wurin daga su sai pant da breziya suke rawa, suna ganin Don, suka yo wurinshi, wasu suna shafa shi, wasu suna rawa a gabanshi, sai watsa musu kudi yake yi yana shafa bayansu Washegari Aisha ta fito ta shiga kitchen domin yau ta tashi tana jin yunwa, tana cikin hada breakfast Haseena ta shugo cikin fushi "Ina kwana Aunty?" Ta galla mata harara "ba zan amsa ba, da ban kwana ba zaki ganni, shashasha kawai, kinje kin dafawa mijina abinci kin cika uban gishiri kina son kashe mu, kinsa mijina yaki dawowa gida, to wallahi idan bai dawo ba yau sai kin gane kuranki dani" Tunda Haseena tazo ta fara magana Aisha ta dukar da kai hawaye na fita daga idanunta, Haseena ta ja tsaki ta fita, dakyar Aisha ta karasa girki ta wuce dakinta ta fada kan gado tana kuka, ta kasa cin komai Don da Wizzy kuwa sun dade a lagos don jirgin farko suka biyo, Naira marley mawakin kudu da ya yi suna a duniya da kanshi yazo ya dauke su daga Airport ya kawo su gidanshi dake Victoria island, ya yi farin cikin ganinsu, musamman Don da childhood freind dinshi ne kuma abokin cin mushensa ne, yasa aka kawo musu haddan Wiwi da aka nade su da dala, da kuma nau'o'in abinci da tarin wine da drinks Bayan sun gama shan Wiwi ya rarike musu ciki suka fara cin abinci, sun ci sun koshi sosai sannan Naira Marley ya dauke su ya kaisu wani sabon wurin hutawa da aka bude, kamar ba a Nigeria ba ga tarin yen mata da suke kaiwa da dawowa Aisha wuni ta yi a daki sai wurin la'asar da ta ji yunwa na neman ya yi mata illa, ta tashi ta je kitchen ta debo breakfast din data yi da safe ta ci ta koshi sannan ta yi sallah ta kai wa Allah kukan damuwarta Da daddare Aisha ta fito wanka kenan Haseena ta shugo cikin fushi ta shiga masifa "Ba zai yuhu ba ki yi laifi ya shafe ni, dole ki je ki nemo min mijina, maza fita kije ki nemo shi" Aisha ta shiga yin kuka "ni bansan inda yake ba" "Babu ruwana da baki san inda yake ba fita zaki yi kuma karki dawo sai da mijina" Hankalin Haseena ya kai kan sallamar da ake yi a falo, "karki fito bari naje na duba wake sallama na dawo" Haseena da fitanta ta ga Prof Attahir da Mum, bata gane Iyayen Aisha bane "Sannunku" "Yauwa sannunki" Duk suka zauna a kujeran falo tana musu kallan rashin sani Mum ta ce kai ke kadai ce, ina yer uwar taki? "Babu kowa a gidan, ni kadai ce" Prof Attahir ya ce to ina suka je? Da gudu Aisha ta shugo falon saboda jin muryar iyayenta, sai fadawa ta yi jikin Mum tana kuka, Haseena ta zaro ido, Mum ta dago Aisha tana kallanta "Yata meya faru?" Hankalin Prof Attahir yana kan Aisha "mamana meke damunki' Aisha ta kalli Haseena dake tsaye tasha jinin jikinta, Haseena ta yi saurin karbar bakinta "Tunda me gidanmu ya yi tafiya jiya take ta kuka, tun dazu nake dakinta ina rarrashinta, zuwanku ne ma yasa na fito" Mum ta tsurawa Haseena ido "amma ai kin ce babu kowa a gidan" Haseena ta ce na fada muku babu kowa ne saboda bana son ku ga halin da take ciki ku daga hankalinku Prof Attahir ya ce taya kika yi kikasan mu iyayenta ne? Haseena ta yi murmushi "Habadai ya ba zan sanku ba kuna Iyayen mijina, Mijina ya nuna min hotunan danginsa gabadaya" Prof Attahir ya kalli Aisha da idanunta suka yi ja "mamana hakane duk abinda ta fada?" Aisha ta kalli Haseena sannan ta kalli prof Attahir ta gyada kai alamun Eh "To mamana ai hakuri ake yi, baki ga yer uwarki ta yi hakuri ba, kuma ai zai dawo, uncle dinki yau yake fada min ya tafi lagos kulla wani kasuwanci, ki yi masa addu'ar kin ji" Aisha bata ce komai ba, Haseena ta shiga kitchen ta kawo musu kayan marmari da drinks da sauransu sannan ta zauna ta sake jiki suna hira sosai, sun kai wurin karfe goma sannan suka yi shirin tafiya, Aisha ta hau yin kuka sai dai su tafi da ita, suka yi ta rarrashin ta sannan suka kara damkawa Haseena amanarta, dakyar dai ta barsu suka wuce Haseena wani rankwashi ta yi wa Aisha a kai, sannan ta ja kunnanta daya da karfi, Aisha sai ihu take yi "Idan har kika kuskura kika fadawa wani wani abu dake faruwa sai na miki tsinannan duka, shashasha kawai" Haseena ta ja tsaki ta wuce dakinta, Aisha rusune a falo tasa kanta a tsakankanin gwiwowinta tana ta faman kuka Haseena ta tsaya a tsakiyar dakinta tana tunani "au ashe tafiya ya yi, kuma ya je kulla wani kasuwanci, to yaushe zai dawo kenan" sai ta shiga gwada numbobinsa amma basa shiga, ta shiga safa da marwa Aisha daga karshe ta tashi ta koma dakinta, ta kwanta tana tunanin iyayenta Don da Wizzy, Naira Marley ya kaisu wani club da mata tsirara suke rawa, eh lallai iskancin Lagos ya fi na Abuja, Don ya zabi lafiyayyun yen mata da zasu tayashi kwana Haka rayuwa ya cigaba da tafiya har tsawan kwana goma, Aisha ta rame, ta yi wani fari, zazzabi ya tasa ta a gaba, Haseena kuwa kullum saita kira Don amma har yanzu bai cire ta a blacklist ba, ga tsinannan azaban da take bawa Aisha, Aisha tsoron Haseena take kamar ita ce zata zare mata rai Don da Wizzy suna ta rayuwarsu a Lagos, Wizzy ya yi mamakin ganin Sallahn jam'i baya wuce Don, kullum sallahnsa sau biyar a masallaci yake yi, hakan yasa jefi jefi yana binshi masallac, kusan kullum sai ya yi tunanin Aisha, amma yana mantawa da Haseena Matarsa ce, Sannan iskancin Don ya karu, shan Wiwi da zuwa club, wasa da yen mata duk sun karu, kuma akidarsa na rashin son haihuwa ya karu, a ganinshi duniya yanzu aka fara, yana da sauran lokaci, gwara ya ci karanshi ba babbaka bayan wasu shekaru sai ya haihu Haseena tasa Aisha ta yi mata sinasir da miyan gyada, Aisha na cikin yin aikin, zuciyarta ya rika tashi, ta kasa control din kanta, sai ta barke da amai, tun daga falo Haseena take juyo karan aman, da sauri ta tashi ta shiga kitchen din ta tsaya tana kallan Aisha cikin mamaki dake amai kamar zata fito da kayan cikinta "Ke kada dai ace ciki kika yi?" Haseena ta karasa wurin Aisha bayan aman ya yi sauki, ta shiga kallan kwayar idonta tana kallan tafin hannunta, Haseena fita ta yi tabar kitchen, Aisha ta cigaba da aikinta jikinta na rawa, can sai ga Haseena ta dawo da abin gwajin fitsari na ciki, ta mikawa Aisha wani karamin roba "amsa roban nan ki tsugunna ki yi fitsari a ciki" "Aunty bana jin fitsari" "Don uwarki ina wasa dake ne, amsa ki yi, kwakulowa zaki yi" Hannun Aisha na rawa ta amshi roban Aisha ta tsugunna ta rufe jikinta da zanin jikinta, ta yi fitsari a roban, bayan ta gama ta tashi "Aunty na gama" Haseena ta galla mata harara ta je wurin fitsarin ta duka sannan ta tsoma abin gwajin cikin a cikin fitsarin sannan ta fito dashi ta tsaya tana kallo, ta dade tana kallo amma shuru babu amsa, fita ta yi ta dawo falo ta je wurin AC ta tsaya saboda result ya fito amma shuru, gabadaya babu wani layi daya fito, wurin na nan yadda yake, hankalinta ya kasa kwanciya Aisha bata san me Haseena take nufi ba data sata ta yi fitsari ba, kawai ta cigaba da aikinta, sai ga Haseena ta shugo a fusace "Bar aikin nan, zo mu je asibity" Babu musu Aisha ta ajje aikin tabi Haseena har harabar gida, Haseena da kanta ta jasu a mota har zuwa asibity Da isarsu asibity Haseena ta yiwa likita magana akan su bincika mata Aisha ko tana da ciki Nan aka shigar da Aisha dakin gwaji, aka shiga bincikata Haseena ta shugo cikin Office din Likita jikinta na rawa ta zauna tana son sanin sakamako, Likita ya mika mata result ta amsa, cikin sauri ta shiga dubawa, Haseena ta mike a rikice "Na shiga uku na lalace, tawa ta kare, Don Allah Doctor ka taimake ni a cire cikin nan, wallahi zan biya ko nawa ake bukata" Likita ya girgiza kai, "ki yi hakuri bana abortion" "Doctor zan biyaka daga million daya zuwa sama ka taimaka min a zubar da cikin nan" "Zaki iya fitar min daga office, na fada miki bana zubar da ciki" Ta watsa masa kallon banza sannan ta ja tsaki, ta fita ta samu Aisha tsaye a harabar asibitin "Yau sai kin ci ubanki dani, wato ciki kika yi Aisha" Aisha ta zaro ido "Aunty ina da ciki ne?" Sai kuma ta yi mrmushi Haseena ta ce au murmushi ma kike yi "Aunty ina son baby sosai" "To dan ubanki baki isa ki haifi wannan cikin ba da raina a duniya, da kaina zan zubar dashi" Haseena ta ja hannun Aisha da karfi suka fuce, gida suka dawo, Haseena ta yi parking a harabar gida, ta fito a fusace, Aisha na fitowa Haseena ta kai mata wani wawan mari da da ya yi sanadiyar ta fadi kasa, ta fara kuka "Aunty ki yi hakuri" "Don ubanki waya ce ki yi ciki a gidan nan?" Cikin muryar kuka Aisha ta ce Aunty ba laifina bane Ya Umar shiya biyoni daki ya yi min ciki Haseena ta kara kai mata wani duka "Wallahi sai cikin nan ya bare yau" Aisha tasa hannu ta kare cikinta tana kuka "Aunty ki barni da cikina, ki yi min komai amma karki taba min cikina" Haseena ta daga kafarta zata bigawa cikin sai ta dakata sanadiyar bude Gate da Security suka yi alamun mota zai shugo, Haseena ta yi sauri ta daga Aisha "Yer uwata yi hakuri kin ji, kar ki yi fushi" Mota kirar Land cruised prado ya shugo harabar gidan, Haseena ta rungume Aisha tana rarrashinta "Zaki sanu lafiya, kin ji yer uwata" Aisha ta shiga manajin munafurci irin na Haseena Abba da Ammi ne suka fito daga motar, Aisha na ganinsu ta janye jikinta daga na Haseena ta je rungume Ammi tana kuka Ammi da Abba suka rikice gabadaya, Haseena ta shiga gaida su, basu bi ta kan gaisuwarsu ba suka fara tambayar meke faruwa "Bata da lafiya yanzu muka dawo daga asibity" Ammi da Abba suka zaro ido "meke damunta" suka fada a tare Haseena shuru ta yi wani bakin ciki na cinta a rai, ganin bata basu amsa ba yasa Ammi ta fara duba Aisha, ta duba idanunta da tafin hannunta, ta kalli Abba, gaban Haseena sai faduwa yake yi "Kamar Aisha nada ciki" Wani farin ciki ya baiyana a fuskar Abba, Haseena ji ta yi kamar ta kwarmatsa ihu, Aisha ta rike cikinta kam kam kamar za'a kwace mata ta kara fashewa da kuka Ammi ta Jawota jikinta "yata yanzu cikin kikewa kuka?" "Ammi don Allah kar a rabani da Baby na, ina son Baby na sosai" Ammi tai murmushi "wa zai rabaki da Bebinki, wani ya fada miki za'a rabaki da Bebinki, duk wanda ya taba Bebinki ya taba mu ne, ba za mu kyale mutum ba Haseena ta hadiye miyau dakyar ta ce muje ciki ku zauna ko? Abba ya ce ai ba sai mun shiga ciki ba, tunda komai lafiya kawai zamu wuce Aisha ta kankame Ammi tana kara kuka, Ammi ta kalli Abba "Ina ga mu tafi da Aisha gida, Jikina bai bani lafiya ba" Haseena ta yi sauri ta ce "yanzu in kun tafi da ita, ai ni ba zan iya zama a gidan ba ni kadai, tunda shi baya nan" Aisha ta kara kankame Ammi, Ammi ta yi wa Haseena wani kallo "Aisha ba za ta zauna a gidan nan ba, idan ba za ki iya zama ba, zaki iya binmu" Haseena zuciyarta ta yi wani suya kamar ta je ta shake wuyar Ammi amma ta jure "to bari naje na hada kayana mu tafi" Ammi ta kalli Aisha "to kema muje ki hada kayanki mu tafi" Duk suka shiga ciki suka bar Abba tsaye a harabar gida Haseena data shugo dakinta, safa da marwa ta shiga yi, gumi na keto mata "Ba zaiyuhuba dole na dauki mataki, ba zan taba yarda a haife wannan cikin ba, da naga ranar haihuwar cikin nan gwara naga ranar mutuwata, zan bi kowani hanya koda kuwa na halaka ne na hana haihuwarsa" Ta janyo akwatinta ta shiga jera kayanta Aisha da Ammi a dakin Aisha, Aisha jikinta na rawa tana hada kayanta a akwati Ammi ta kira sunanta, ta waigo ta kalli Ammin "naam" "Me ke faruwa a gidan nan? Alamu sun nuna akwai matsala" Aisha ta tuno fuskar Haseena, ta girgiza kai da sauri "A'a Ammi babu abinda ke faruwa" "Karki boye min komai, tabbas akwai matsala" "Babu komai Ammi" "Waya ce zai rabaki da Bebinki" Aisha ta yi tsuru tana kallan Ammi "Aisha daure ki fada min komai, Aisha ta kara ganin fuskar Haseena tana harararta "Ammi babu komai, kawai ina jin tsoro ne kada a raba ni da Bebinki" Ammi ta yi shuru tana kallanta "to shikenan gama hada kayan mu wuce, Aisha ta cigaba da hada kaya jiki na rawa Ammi na taya ta Bayan duk sun gama suka fito suka samu Abba tsaye yana jiransu, ma'aikatan gidan suka shigar da akwatunan bayan mota sannan duk suka shiga motan, Direba ya jasu suka bar gidan, Da isowansu Ammi ta nunawa Haseena dakin da zata sauka, ita kuwa Aisha dakin Ammi Ammi ta sauke ta, ai kuwa ta yi farin ciki sosai, Abba ya kira likita domin tabbatar da cikin Aisha, a gwaje gwajen likitan ya tabbatar da tana dauke da juna biyu, amma bata samun isashshen abinci kuma jininta ya yi kasa sosai Hankalin Ammi da Abba duk ya tashi, nan take Ammi tasa ma'aikatan gidan su shiga girka nau'ikan abinci masu Karin jini duk saboda Aisha, Aisha ta fara ganin wani irin gata kamar za'a cinye ta Don ya sakko daga fushin da ya yi, tunanin Aisha da kewarta su suka cika masa zuciya, har ya fara jin ba zai iya kara kwana daya ba batare da ya ji dumin jikinta ba, dakyar dai Wizzy ya shawo kansa akan ya bari gobe sai su taho Haseena tsaye a can saman bene, wani wurin shakatawa ne a wurin, har Swimming pool, ta yi nisa tana tunanin yadda zata warware matsalarta, can ta tuno wata hatsabibiyar kawarta, "Yes, Bilki ke ce zaki iya warware min matsala ta" wayarta ta shiga lallatsawa ta kira Bilki, bugawa daya Bilkisu ta amsa Haseena ta zaiyanowa Bilkisu damuwarta, Bilkisu ta bata shawara akan akwai wani hatsabibin boka shine zai iya lallata cikin Aisha kuma ya mallaka mata Don, suka ajje magana akan gobe zasu hadu su tafi wurin bokan Bilkisu tana katse wayan ta yi dariya "ji shashasha mara hankali" Aisha kwance kan gadon Ammi sai murmushi take yi tana shafa karamin cikinta "Nakosa Abbanka ya dawo, ina kewarsa, ina kallan farin cikin da zai yi idan ya dawo" Ta cigaba da shafar cikinta tana yer murmushi Ammi ta shugo da shayi a hannun ta, ta zauna gefen gado, Aisha ta tashi zaune tanawa Ammi murmushi "Ga shayi kisha" Aisha ta amsa "nagode" sannan ta fara sha a hankali, Ammi na kallanta cikin farin ciki Washegari da sassafe su Don suka biyo jirgi suka dawo Abuja, Don gidanshi ya taho direct burinsa kawai ya yi gamo da Aisha, ya shiga falo yana kiran sunanta amma shuru, dakin Aisha ya shiga ya tsaya yana kallan dakin, ya je ya bude durowanta ya ga babu kayan ta, hankalinsa ya yi mugun tashi, ya fita da sauri ya je dakin Haseena, nanma shuru, itama ya bude durowanta amma babu kaya "To meya faru bayan tafiyata" Wayarsa ya shiga lallatsawa ya kira Haseena Ta bangaran Haseena tana zaune bakin gado tana shirye shiryen haduwa da Haseena sai wayanta ya hau ringing, ganin Don yake kiranta yasa da sauri ta mike ta amsa jikinta na rawa "Hello mijina" "Ina kuka je?" "Ka dawo ne?" "Ba wannan na tambayeki ba" "Ina kike kuma ina Aisha?" "Muna family house, Abba da Ammi suka zo suka dauke mu jiya" Sai ya yi wani ajiyar zuciya, ya yanke wayan "Allah nagode maka, amma meyasa su Abba suka dauke su, bari dai naje can gidan na ji kome ya faru" Aisha zaune ita kadai a falo tana shan ice cream, Haseena ta shugo, Aisha tana ganin Haseena sai tsoro ya kamata, Haseena ta hango Ammi na sakkowa daga matakalan bene, sai ta yi kamar bata ganta ba, ta fara yiwa Aisha fada "Haba sister, ya zaki dinga shan ice cream a halin da kike ciki, so kike ki haifa mana yaro da mura, daga yau kada na kara ganinki kina shan abu me sanyi" Ta amshe robar Ice cream din daga hannun Aisha, dai dai da karasowar Ammi, Ammi sosai ta ji dadi a zuciyarta, tai murmushi ta ce Aisha gaskiya Haseena take fada miki, shan abu me sanyi ba naki bane Yanzu, Aisha bata ce komai ba, Haseena ta zauna gefen Aisha ta dan jawota jikinta, Aisha jikinta sai rawa yake yi "Ki kwantar da hankalinki, Oga zai dawo" Ammi tai murmushi ta zauna tana kallansu, sai Yanzu zuciyar Ammi ta sake da Haseena, ta kuma godewa Allah daya bawa danta mataye na gari Duk kallansu ya koma wurin Don, da Yanzu ya shugo, Aisha ta mike da sauri wani farin ciki ya baiyana a fuskarta, Haseena da sauri ta je ta rungume shi, Ammi itama farin ciki ya cika ta, Don ya shafa bayan Haseena amma kallansa na kan Aisha Aisha ta ce sannu da dawowa, ya danyi murmushi "yauwa" ya kalli Ammi "sannu Ammi ina wuni" "Lafiya lau Umar, ya hanya?" "Lafiya lau" Ya banbare Haseena daga jikinsa "Baby mu je ko" Suka je suka zauna, Ammi ta ce a zuciyarta daga ganin Haseena bata da kunya, tunda zata iya rungume Dana a gabana Don ya kalli Aisha sosai sannan ya kalli Ammi "Aisha bata da lafiya nr" Tai murmushi "meka gani?" "Ta rame min sosai, kuma ta yi fari" Haseena ta ce kada wanda ya fada masa, nice kawai zan fada masa komai, zan yi masa albishir sai ya bani tukuici Don ya kalleta "to fada min meke faruwa? Tai masa murmushi "ba Yanzu ba, saika samo min tukuici" Don ya koma ga Ammi ganin Haseena na son bata masa lokaci "Ammi ke ki fada min" Ammi ta ce tunda Haseena ta ce kada kowa ya fada ita ce zata fada to ai shikenan saika samo mata tukuici Don ya kalli Aisha yana murmushi "nasan ke ba za ki kunyata ni ba, fada min meke faruwa" Aisha ta rufe fuskarta tsananin kunya tana murmushi Don ya kalli Ammi "kin ga irin kunyar Aisha ko, kullum zaluntata take yi, Ammi ki yi mata fada" Ammi tai murmushi "to Umar ai kunya yana da kyau, kuma yau da gobe zata zo ta sake" Haseena ta ce hakane Ammi Don ya ce to shikenan tunda ba za ku fada min ko menene ba, ya mike "to sai ku tashi mu tafi gida" Haseena ta ji wani dadi a ranta Ammi ta kalli Haseena, Haseena jeki dakko kayanki ki tafi Haseena ta yi tsuru da ido alamun bata so ba, Don cikin rashin fahimta ya kalli Ammi "Aisha fa?" Ammi ta ce Aisha zata zauna anan wurina, kawai ka tafi da Haseena Haseena ta ce haba Ammi taya zan tafi nabar Aisha anan bayan na saba da ita, kawai Ammi ki yi hakuri mu tafi da ita Don ya ce Ammi wai ma miye dalilin da Aisha zata zauna anan Ammi ta ce ka bawa Haseena tukwici saita fada maka Don ya kalli Haseena "fada min me kike so na baki Yanzu, sai ki fada min?" Tai murmushin yake tana jin wani zafi a ranta "kanka zaka bani a matsayin tukwici" "Na baki kaina, to fada min" Kira ne ya shugo wayar Haseena ta dauki wayar tana kallan allon wayan Bilkisu ta gani a rubuce, ta mike "Excuse me, bari na je na amsa waya na dawo" Tabar falon suka bita da kallo, Don ya ja karamin tsaki 'Ammi Haseena fa tana bata min lokaci, ke ki fada min" "Ka yi hakuri ta gama wayar ta dawo ta fada maka" Don ya koma kujerar da Aisha take zaune, ya zauna yana kallanta, ta dukar da kanta kasa alamun tana jin kunya, Don ya rike hannunta daya yana murzawa, sai kunyar Ammi take ji, Ammi ta shiga lallatsa wayarta karma suyi tunanin tana kallansu "Sannu ko Babyna, nasan kinyi rashin lafiya, ko kewata ce ya saki cikin damuwa harda rama, sorry kinji" Bata ce komai ba sai dai yer karamar murmushin da ta yi, ya kai bakinsa saitin kunnanta "to fada min meke damunki" Hannunsa daya rike nata yana murzawa ta rike sai ta kai kan cikinta, ta manna hannunta a cikinsa Zaro ido Don ya yi kirjinsa ya shiga dukan uku uku, ya janye hannunsa da sauri, ya mike a fusace "what? Me kike so ki ce min" Hankalin Ammi ya dawo kansu, Aisha ta mike Ammi ta ce lafiya? Don ya ce Ammi wai ciki gareta? "Ke kuma meyasa kika fada masa bayan Haseena ta ce ita zata fada yi masa albishir" Don ya rikice gabadaya "wai da gaske Aisha ciki ne da ita, ciki, ciki fa, anya kunsan me kuke fada kuwa, to gaskiya I am not ready, ban shirya zama uba ba" Ammi da Aisha suka zaro ido cikin tsananin tsoro "Umar kasan me kake fada kuwa?" Tuni hawaye ya fara fitowa daga idanun Aisha ta rungume karamin cikinta dan sati biyu Haseena tsaye a daki tana waya da Bilkisu "Don Allah ki yi hakuri, Oga ne ya dawo Yanzu, amma zan san dubarar da zan yi na fito" "Nifa ina da abubuwan yi da yawa, kar nazo na kashe uzirina na jiraki baki zo ba" "Haba Bilkisu kin san kuwa yadda na kosa muje wurin Bokan nan, ina fa cikin tashin hankali, in dai ba ganin Aisha na yi ba ta rasa cikin jikinta ba wallahi banda kwanciyar hankali" "To shikenan ina sauraranki" Haseena ta katse wayar tana murmushi "matsalata ya kusa zuwa karshe" Ammi ta kalli Don cike da mamaki "lallai Umar ban taba yarda tantirancinka ya kai ba sai yau" Don ya ce miye laifi anan fan na ce ban shirya zama uba ba Ya kalli Aisha cikin bacin rai "taya aka yi kika samu ciki?" Aisha kanta a duke tana kuka, dai dai da shugowar Haseena ta tsaya tana kallan abin dake faruwa Ammi cikin fushi ta fara magana "kai kafi kowa sanin yadda aka yi ta samu ciki, tunda kaine mijinta kai ka mata" Don ya tsaya shuru yana tunani fadi yake a zuciyarsa "tasha maganin fa a gabana, ina kallo tasha, sannan na bata ruwa tasha, impossible ba ciki bane" Don ya kalli Ammi "Aisha bata da ciki, baku bincike ta ba da kyau" Cikin fushi Ammi ta kalleshi "karka kawo min rainin hankali mana, me kake nufi, ko karyatani kake son yi, Likita ya zo har gida ya tabbatar da tana da ciki kuma" Don ya ce na shiga uku, Ammi ki taimake ni aje a zubar da cikin nan, wallahi ban shirya ba Ammi ta zaro ido cikin tsoro da mamakin abin da ya fito daga bakin dan nata, Haseena wani murmushi ta yi gami da kalmasa hannayenta a kirjinta, ta shiga fadi a zuciyarta "lallai wannan kafcen ya birgeni sosai, muje zuwa" Ammi muryarta na rawa ta shiga fadin yanzu Umar kai da bakinka kake fadin a zubar da jikana, a zubar da danka Aisha sai fashewa da kuka ta yi me kara, sai yanzu Abba ya shugo, ya shiga tambayar meke faruwa, babu wanda ya yi magana, Abba ya kara tambaya a karo na biyu Cikin muryar kuka Ammi ta ce, Alhaji danka zai kashe ni da raina Abba ya kalli Don da yake cikin bacin rai "daga dawowarsa me kuma ya yi?" Don ya ce Dad gaskiya I am not ready for Baby, zubar da cikin jikin Aisha kawai za'a yi Abba bai san lokacin da ya yi kan Don ba ya shiga tsinka masa mari, sai da ya yi masa a jere sau biyar, idanun Din sunyi jawur tsananin bacin rai, Abba ya nuna masa hanyar fita "Fita, bana son ganinka" Don zai yi magana Abba ya dakatar dashi cikin tsawa "get out from my premises" Don a fusace ya fita cike da bacin rai, Haseena ta yi wani ajiyar zuciya tana murmushi "hakan ya yi min" Abba bangaransa ya wuce ya je ya zauna shi kadai yana bakin cikin dansa Umar Ammi ta jawo Aisha jikinta, ta shiga rarrashinta "Don Allah ki yi hakuri, ki manta dashi" Aisha ta cikin kuka ta shiga fadin "Ammi ki taimaka min, ina son Babyna, bana son wani abu ya sameshi, a bar min abina" "Ki kwantar da hankalinki Aisha, indai muddin ina numfashi babu abinda zai taba Bebinki, zaki haifi Bebinki cikin kwanciyar hankali" Aisha ta rike cikinta kamar za'a kwace mata, ta cigaba da kuka Haseena ta shiga daki ta dakko Akwati ta fito ta sami Ammi "ni zan tafi gida" "To kisa direba ya kaiki" "To Ammi" Ta mayar da kallanta ga Aisha "yer uwata ki yi hakuri, kar kisawa kanki damuwa bare a halin da kike ciki yanzu, addu'ar shiya kamace ki" Aisha bata tankata ba, Haseena ta yi wucewarta, Direba ya ja ta ya kaita har gida, bata tarar da Don ba, ta kira wayarsa baya tafiya, ajje akwatinta ta yi ta fito harabar gida ta dauki motarta, ta tafi wurin Bilkisu Don direct wajen likitan daya bashi maganin hana daukar ciki ya wuce, da isarsa ya shiga masa balbalin bala'i wai matarsa ta yi ciki, Likitan ya natsar da Don, ya yi masa bayani dalla dalla "Maganin dana baka wallahi ba ko'ina ake sayar dashi ba, ni na fada maka akan idan mace ta sha shekara uku zata yi ba zata dauki ciki ba, amma a maganar gaskiya maganin kashe mahaifar mace yake yi gabadaya, duk macen data sha wannan maganin da kyar idan zata haihu a rayuwarta, bana tunanin matarka ta sha maganin, kaje ka bincike ta, bata sha ba" Don ya shiga tunani mai zurfi, yana ganin lokacin da Aisha ke hadiyar maganin, Don ya rikice gabadaya, kawai barin wurin likitan ya yi ya wuce gidan Wizzy Ganin yadda Don ya shugo yasa Wizzy ya fara tambayar sa lafiya Don ya girgiza kai "babu lafiya Wizzy, akwai damuwa" "Meke faruwa? Wani matsala ne da zai gagareka warwarewa" "Aisha nada ciki" Wizzy ya mike da sauri cikin mamaki "what?" "Aisha na dauke da ciki" Wizzy ya ce shikenan taka ta kare, wallahi an gama da kai Nazo wurinka ne domin ka bani shawara, miye Abin yi "Kawai ka kaita Asibity a zubar" Don ya girgiza kai "ba zai yuhu ba, ka bani wani shawarar" "Ga wata shawara mai sauki" "Ina jinka" "Ka je ka yi mata crazy sex, ka cachcaki mararta har cikin ya fita, tunda karamine nasan bai girma ba" "Kai amma Wizzy kai abokin kirki ne, dukma ban kawo wannan shawaran ba a raina, kuma hakan zai faru" "Ka ga idan ka yi mata crazy sex cikin ya bare babu wanda zai tambayeka dalili tunda hakkinka ka zo amsa tsautsayi ya gifta" "Amma fa tana family house yanzu, taya zan samu damar da zan yi sex da ita" "Ji wannan, kai da matarka, ai ko a ina zaka nema kuma dolenta ta bude kafa ta baka" Don ya kai masa duka cikin wasa "mutumina ina yinka over" "Nima haka wallahi" Suka cigaba da hirarsu suna nade tabar wiwi Haseena direct gidansu Bilkisu ta wuce dake Galadima village, ta same ta ta gama shiryawa tsab tana jiran ta, nan Haseena ta ja su har zuwa wani unguwa, suka yi parking kofar wani gida, suka fito, Haseena na kallan gidan tana yatsine fuska "Yanzu anan mutane suke rayuwa" "To ke ina ruwanki kawai mu shiga" Haseena ta tabe baki tabi bayan Bilkisu suka shiga gidan Malam gobe da nisa zaune kan taburma, ga wani farantin kasa a gabanshi yana wasu surrutai marasa ma'ana, zama suka yi gabanshi yana fadin ku dakata nasan meya kawo ku Ya kalli Haseena sannan ya nuna ta da yatsa "so kike a lalata cikin kishiyarki sannan a kulle mahaifarta, sannan a sawa mijinki tsananin kiyayyarta, sannan a mallaka miki mijinki sai yadda kika ce" Haseena ta zaro ido cikin mamaki "wallahi hakane" Bilkisu ta ce bana fada miki ba, ai matsalarki ta zo karshe Malam gobe da nisa ya ce zan baki abinda zaki yi amfani dashi bukatar ki zata biya Haseena jiki na rawa ta ce Malam nawa zan bayar? Malam ya kalli Bilkisu sannan ya kalli Haseena "million biyu zaki bayar" "To shikenan babu damuwa" Haseena ta sa hannu a Jakarta ta ciro three thousand dollars ta aje masa a gabansa, "ga three thousand dollars idan ka juya shi kudin Nigeria million uku kenan" Malam cikin sauri ya kwashe kudin ya cusa a aljuhu yana fadin "dole ma bukatar zai biya" Wani abu ya dakko a gefe ya mika mata "kinga dan wannan abun, shi zaki barbadawa kishiyarki a abinci, idan har ta ci abincin shikenan cikinta zai zube kuma babu wanda zai taba zarginki, sannan mahaifarta ba zai sake daukar ciki ba, idan mijinku ya ganta ransa zai dinga baci, yana jin tsanarta" Ya kalli gefenshi yana suruttai sai ya dakko wani dan kulli ya mika mata "wannan na mallaka ne, idan kinyi wanka ki shafe jikinki dashi, mijinki zai dawo hannunki sai yadda kika yi dashi" Haseena ta yi wani farin ciki ta amshi magungunar tana godiya, sannan suka yiwa Malamin sallama suka wuce Suna cikin motan, Haseena na jansu suna hira Haseena ta ce kai amma bokan nan na musamman ne "Bana fada miki ba, ai bai da wasa" "Wallahi jina nake kamar babu wanda ya fini farin ciki yau, burina zai cika, mijina zai zama nawa ni kadai" Suka cigaba da hira suna tafiya Aisha zazzabi ya lullube ta sosai sai rawan sanyi take yi, hakoranta na harhadewa, hankalin Ammi da Abba ya tashi, tuni suka kira family doctor ya karaso ya shiga duba Aisha, bayan ya gama gwaje gwajensa, ya tabbatar musu da jininta ya hau sosai Ammi da Abba sun tausayawa Aisha sosai, sunyi alkawarin bata farin ciki da kulawa na musamman Likita ya yi mata allurori har dana bachci, sai yasa ma bachci ya yi wuf da ita sannan ya bada wasu magungunar da za'a rika yi mata amfani dasu Ammi ta cigaba da kula da Aisha sosai Da daddare Haseena ta shiga wanka ta fito, ta shafe jikinta da maganin da Malam gobe da nisa ya bata sannan ta saka kayan bachci mai matukar kyau da sheki, rigar bachcin tsawonshi ba zai wuce rabin cinya ba Ta dawo falo ta zauna tana jiran dawowan Don, ta jira sa har ta gaji, ta kira wayarsa baya dauka, hankalinta ya tashi, Harta fara cire tsammanin dawowarsa sai wurin karfe daya sai gashi ya shugo, da alamu daga club yake, idanunsa sunyi ja sosai, ta je ta rungumesa da sauri tana yer kukan munafurci "Mijina meyasa ina kiranka baka dauka, ina shiga damuwa sosai wallahi, na yi kewarka sosai" Ya kara kankame ta a jikinsa yana shafar bayanta, ya kai bakinsa kunnanta yana magana "I need sex baby" Ta danyi murmushi "nima shi nake bukata mijina" Suka kalli juna suka yi murmushi Haseena da Don suka shige bedroom Haseena sai sha shi take yi tana buga ruwan cikinsa "Yanzu shikenan kai baka son haihuwa kenan" Don ya kalleta cikin ido "ba wai bana son haihuwar bane, kawai yanzu ban shirya bane" Dadi ta ji a ranta ta cigaba da shafa shi "to yanzu ya zaka yi da Aisha da take son rushe maka burinka" "Dole na zubar da cikin jikinta, ba zan taba yarda ta haihu ba" Haseena ta rungume Don sosai tana jin wani farin ciki a ranta Aisha washegari ta farka Ammi ta kawo mata breakfast, Aisha na gama ci ta shiga yin amai ba kadan kadan ba, Ammi hankalinta ya tashi sosai, da kyar ta samu amman ya tsaya, Ammi da kanta ta kwashe aman batare da tasa wata me aiki ba Haseena da sassafe ta farka, amma bata ga Don ba, ta leka bayi baya nan, ta shiga falo ta duba nan ma baya nan, mamaki ya ishe ta, tana tunanin ina ya je bai sanar da ita ba, ta dawo dakinta ta shiga bayi ta yi wanka sannan ta dawo ta shirya, ta yi matukar kyau, ta daukin makullin motarta ta fita harabar gida, ta ja motan har wani restaurant, ta yi parking ta sauka ta shiga ciki Tambayarsu ta shiga yi dame dame suke sayarwa, suka ce mata "birabisco da tuwon shinkafa sai kuka da miyar yakuwa" "Ku sa min tuwon shinkafa da miyar yakuwa kuma kadaku sa min man shanu ko nama, haka nake so" Nan take suka sa mata tuwon shinkafa da miyar yakuwa a cikin robber takeaway sannan suka sanya mata shi Leda mai dauke da suna da tambarin restaurant din Ta amsa ta biyasu kudinsu sannan ta koma gida, ta shiga kitchen ta dakko kula mai kyau tasa tuwon shinkafar sannan a karamin kulan ta saka miyar yakuwar sannan ta dakko maganin da Malam ya bata ta zuba ta motsa da cokali, ta zuba kulolin a basket sannan ta fito falo, tsayawa ta yi cak tana kallan wachca ta shugo gidan Feedo ce rike da akwatinta tana yatsine fuska tana shan kamshi, Haseena ta yi mata kallan sama da kasa "kefa? Daga ina?" "Baki da hurumin da zaki min wannan tambayar" "Ni kuwa nake da wannan hurumin tunda ni ce matar gidan" Feedo tai yer dariya "to nima ai matar gidan ce" Feedo ta ja akwatinta ta karasa tsakiyar falon ta zauna a kujera "Fitar min daga gida" Haseena ta fada cikin tsawa tana nuna mata hanyar fita Feedo ta tashi da sauri "idan har kika kara daga min murya wallahi sai na yi miki mugun duka, har ni ina cikin bariki zaki gwadawa bariki" Haseena ta tsaya tana kallanta cike da mamaki "Idan har kin cika ke cikakkiyar yer bariki ce, ki jirani bari na je na dawo" Haseena komawa ta yi kitchen ta ajje basket din kulolin sannan ta fito, bata tanka Feedo ba ta fita, Feedo ta bita da kallo tana harararta "Wawiya karamar yer bariki" Feedo ta tashi ta kai akwatinta dakin Haseena ta ajje sannan ta shiga bayinta ta yi wanka ta fito ta canza kaya marasa nauyi sannan ta dawo falo ta dakko wiwi a jakarta ta zauna ta shiga nadawa bayan ta gama ta shiga sha tana busar da hayaki Can Feedo tana more rayuwarta sai ga Haseena ta shugo tare da yen sanda "Gata nan ku tafi da ita" Feedo ta mike da sauri "babu Wanda ya isa ya tafi dani" Cikin tsawa Haseena ta ce ku tafi fa ita kuma kadaku kuskura ku bayar da bailing ta "Kada daya a cikinku ya taba ni" Bin umarnin Haseena suka yi suka kama Feedo suka tafi da ita, "Haseena ta ce non sense" ta shiga kitchen ta dakko basket din abinci ta fita tabar gidan Aisha kwance kan gado babu abinda yake mata dadi, ta sa hannu ta shiga shafa cikinta tana murmushi "Allah sarki Bebina, ka kwanta a cikin mahaifiyarka babu wanda zan bari ya cutar da kai, ni ce garkuwarka, sannan ka yi hakuri da Dad dinka, karka damu dashi, shima yana sonka" Ammi ce ta shugo ta zauna gefen Aisha "my Baby ya jikin?" Aisha ta danyi murmushi "da sauki Ammi" "Yanzu me zaki ci kenan?" "Ammi bana jin cin komai" "Oh ni, wannan cikin na azabtar dake, kamar yadda cikin mahaifinsa ya wahalar dani" Aisha ta ce "shima Yaya ya wahalar dake kenan?" "Sosai kuwa" Ammi ta shiga shafa kan Aisha tana murmushi, Haseena ce ta shugo cikin sallama tana rike da basket na abinci "Ammi Sannu ina kwana" "Lafiya lau Haseena" "To ya me jiki?" "Jiki da sauki" Haseena ta zauna gefen Aisha tana kallanta, tsoro ya kama Aisha bakinta na rawa ta ce ina wuni Aunty "Lafiya lau yer uwata, ya jikin? "Da sauki" Ammi ta ji dadi a ranta "ga abinci na girka musamman saboda Aisha, nasan zata ji dadinshi" Mum ta ce ai ba dole ta ci ba don kuwa ta kasa cin komai, komai ta ci sai ta dawo dashi Haseena tai murmushi "zata ci ai tuwon shinkafa ne da miyar yakuwa" kawai sai Aisha ta hadiye miyau daga jin an ce miyan yakuwa amma sai ta shiga yin wani tunani daban "Ban yarda da Haseena ba, bana tunanin zata bata lokacinta ta girka abinci saboda ni, tabbas akwai wani abu a zuciyarta" Ammi ta bude kulolin tana abincin tana gani, wani kamshi ya shiga hancin Aisha, bata da wani buri irin ta ci tuwon nan amma ba yadda zata yi Ammi ta ce ai kuwa miyan ya yi kyau, tashi ki ci Haseena ta ji wani sanyi a rai, sai farin cikin Haseena ya koma bakin ciki da jin Aisha ta ce ba yanzu zata ci ba sai anjima Ammi ta ce "to" sai ta rufe kulolin ta ajje gefe, Haseena kamar tasa ihu tsabar bakin ciki Feedo taki shiga cell, tana zaune a wurin daukar statement, kiran Don ta yi ta sanar dashi tana police station bai jima ba sai gashi ya zo yana tambayar ta meya faru? Fashewa da kuka ta yi tana fada masa rashin mutuncin da Haseena ta yi mata, ransa ne ya baci sosai, a take aka bayar da bailing ta ba tare da an kira Haseena ba anji ta bakinta Don ya dauki Feedo suka dawo gida, sannan ya fita ya barta ita kadai, zuwa ya yi ya samu Wizzy kan maganar abin da Haseena tayi wa Feedo, hankalin Wizzy ya tashi ya shiga fadin "Matanka suna bayar da kai wallahi, da nine kai sakinsu zanyi gabadaya" Don ya kalleshi da sauri "an maka ni mahaukaci ne?" "Au hakama zaka ce" "To meya kawo maganar na saki matayena bayan ina son su" "Wani so kuma bayan ba kai ka gansu ka ce kana so ba, aura maka su aka yi" "Eh bani na gansu ba na ce ina son su aura min su aka yi, amma ina son su, please karka kara min maganar rabuwa da matayena" "To na ji ba zan kara yi maka maganar ba amma meyasa ka ce Feedo ta je gidan ka inda matanka suke zaune?" "na sata ta je gidana saboda Haseena ta fahimci ina da yen mata kala kala masu hauka a kaina, hakan zai sa ba za ta dinga kawo min raini ba" "Dakyau abokina kuma ka yi shawara sosai, to ya maganar cikin Aisha" "Ai shawarar daka bani jiya da ita zanyi amfani kawai" "Crazy sex ko?" "Yes" suka tafa suna yer dariya Aisha kwance Ammi da Haseena duk zaune suke bakin gado suna hira, Ammi ta mike "Bari na je na duba ma'aikatan nan, na ji su shuru" Haseena ta ce ok Ammi ta fita, Haseena tai murmushi ta kalli Aisha, Aisha ta kawar da fuskarta cike da tsoro Haseena ta jawo kulolin ta bude ta ajje gefen Aisha "Ke tashi ki ci da sauri kamin na bata miki rai" Aisha ta juyo a rikice kuma a tsorace, idanunta sun cika da ruwa "ke ba kuka nake ki yi min ba, cin abinci na ce ki yi" "Aunty ki yi hakuri, bana jin yunwa" "Babu ruwana da kina jin yunwa ko bakya ji kawai ki tashi ki ci ko na yi miki rashin mutunci" Aisha jikinta na rawa ta tashi zaune ta tsaya tana kallan abincin, hawaye na fita daga idanunta Haseena ta daka mata tsawar da bata san lokacin data gutsire tuwon ba ta tsoma a miya ta kai baki, sai Haseena ta yi wani ajiyar zuciya alamun hankalinta ya kwanta Aisha ta cigaba da cin abincin cike da tsoro da fargaban me zai faru, hawaye na fitowa daga idanunta Haseena ganin Aisha ta kai loma ya kai sau biyar yasa ta amshe kular ta rurrufe, ta ajje a inda Ammi ta ajje, sannan ta gogewa Aisha hannu ta goge mata hawaye, ta galla mata harara "Saura kuma Ammi ta zo ki ce mata ga abin daya faru ki ga abinda zan yi miki" Budo kofar aka yi aka shugo Aunty Rasheeda ce da Mum, Aisha na ganinsu tai farin ciki sosai, suka karaso wurinta suka rungumeta cike da tausayinta Mum ta ce Sannu yata, Aunty Rasheeda ta ce Allah sarki Aisha Sannu ko Haseena ta shiga gaida su cikin girmamawa suka amsa suna yabawa Haseena yadda take kula da Aisha, suka yi mata godiya, Ammi ta shugo ta zauna suna kara gaisawa dasu Mum Haseena wani dadi ya rinka ratsa ta, fadi take a zuciyarta "abinda kukewa murna ya kusa ya koma bakin ciki" Ta tashi ta shiga mai da kuloli cikin basket, Ammi ta kalleta "Zaki tafi ne?" "Eh Ammi, yana jirana a gida" "To ya yi kyau, saiki gai da gida" "To Ammi" Haseena tayi wa su Mum da Aunty Rasheeda sallama sannan ta dauki basket din kulolin ta zata wuce, Ammi ta tsayar da ita "Haseena" Haseena ta juyo ta kalli Ammi gabanta na dukan uku uku Ammi ta ce ajje abincin zata ci ai zuwa anjima Haseena tai dan murmushi "Ammi ai dazu kina fita ta ce min zata ci kadan, sai na bata ta ci" "Dakyau, na ga alamun tana son test din miyan yakuwa zansa a dinga yi mata" Haseena tai murmushi sannan ta juya ta wuce kirjinta na dukan uku uku, Aisha kuwa tana cikin tashin hankali don kwata kwata hankalinta bai kwanta ba da abincin da Haseena ta sata ta ci dole, Mansur cikin riga da wando yer kanti, tsaye yake a harabar gida yana jiran karasowar Bilkisu, can sai gata ta shugo, suna hada ido suka shiga dariya Bilkisu ta ce wallahi ban yi tunanin kai dan film bane sai jiya, ka yi matukar bani mamaki Mansur ya yi wata yer dariya ya ce "to an ce miki ni matsiyaci ne ki kawo min babban deal haka, ai ba Boka ba ko kashe mutum zan iya indai akan kudi ne" "To ni dai bani kaso na" Juyowa ya yi yana kallanta, kallan rainin hankali "dubu dari biyar zan baki" Ta zaro ido cikin mamaki "wannan wani irin rashin imani ne, na kawo deal harna million uku sai ka dauki dubu dari biyar ka bani, gaskiya ba zan amsa ba" "To gaba ya kaini dama banyi niyyar bayar da dari biyar din ba, tunda kin raina, saiki tafi ki bani wuri" "Wallahi Mansur baka isa ba, saika bani kudi na" "Ke! Wallahi idan baki bace min daga gani ba sai na yi miki dukan mutuwa, ke zan iya ma kashe ki wallahi, kuma na kashe banza" Bilkisu ta watsa masa wani kallo sannan ta juya ta fita, tsaki ya ja sannan ya ce ka ji min karamar yer bariki, wai ni zata gwadawa bariki Feedo na kwance kan gadon Haseena tana latse latsen wayarta Haseena ta shugo, cak Haseena ta yi tana kallan Feedo, nunata ta yi da dan yatsa "Uban waya fito dake bayan na ce kada a bayar da bailing ki" Feedo ta ce ubanki ne ya fito dake sai ki je ki same shi Haseena kan Feedo ta yi a zuciye, Feedo ta yi sauri ta tare Haseena, nan take suka shiga yin dambe, Feedo danne Haseena ta yi a kasa tana dukan nonuwanta tana matsa su, tana jan gashin kanta, daga karshe ta yi mata cizo a nono, ihu kawai Haseena take yi Don ne ya shugo dawo, tun a falo yake jin ihun Haseena, da sauri ya shiga dakinta, ya ga Feedo a kanta, Don ya je da sauri ya daga Feedo "miye haka zaku zo kuna min dambe a gida" Haseena ta tashi dakyar tana kuka ta je ta rungume Don, Feedo ta janyo ta ta ture ta gefe "karki kara tabashi" Haseena ta ce mijinki ne da zaki ce kada na kara tabashi Feedo ta ce mijina ne kuma baki isa ki rabani dashi ba, yer murmushi Don ya yi yana jin dadi a zuciyarsa, Haseena ta kalleshi "Kana jin abinda take fadi, ka kyale ta" Feedo ta rungume Don "mijina ka hukunta min ita, kasan dai na fita sonka ko?" Haseena a fusace ta fisgota suka shiga yin wani dambe, Don ya shiga tsakaninsu, jan hannun Feedo ya yi suka fita Haseena ta bi bayansu da sauri, duk suka fito falo Cikin muryar kuka Haseena ta ce "wannan wane irin wulakanci ne so kake ka nuna min kafi son karuwa a kaina" Feedo ta yunkura zata kaiwa Haseena duka Don ya tare, ya kalli Haseena ya nuna mata dakinta "Shiga ciki" "Babu inda zan je" "Au musu kike min, na ce ki shiga ciki ki ce ba za ki shiga ba" Fashewa da kuka Haseena ta yi tsabar bakin ciki ta koma dakinta, Feedo zata rungume Don ya dakatar da ita "contract ya kare" Shiga dakin Haseena ya yi ya sameta kwance kan gado tana kuka, yer dariyar mugunta ya yi mata ya bude durowa ya dauki kudi sannan ya jawo akwatin Feedo ya fito mata dashi Feedo ta tsaya tana kallanshi cike da mamaki, tana tunanin irin rashin adalcin da Don yake mata, zuba mata daloli ya yi a kasa "Yen mata saiki kara gaba ko, tunda aikinki ya kare" Feedo jiki a sanyaye ta durkusa ta kwashe kudin sannan ta ja akwatinta ta wuce Don na binta da kallo Haseena tsai da kukanta ta yi ta shiga tunanin maganin da Malam gobe da nisa ya bata na mallaka domin mallake Don, ta shiga magana da zuciyarta "ni ban ga wani canji daga wurin Don ba, ko ba yanzu maganin zai fara aiki ba" haka ta cigaba da tunani iri iri Don ne ya shigo ya sameta, zama ya yi bakin gado yana murmushin keta, ta dago tana kallanshi "wace ce ita?" Hada rai ya yi "babu ruwanki da ita, ki zauna a matsayinki na matata" Ganin ya bata rai yasa ta ja bakinta ta yi shuru, ya kara yi mata murmushin keta ya Jawota jikinsa yana shafata yana mata yer shagwaba "uhm uhm sucking baby" Itama shagwabar ta yi ta ce idan nasha maka kaima zaka sha min Nono na ko, jan kumatunta ya yi yana murmushi, saita tallabosa ta shiga yi masa hot kiss tana tube masa wando Haseena ta tsoma banana ๐ŸŒ a bakinta tana tsotsa cikin kwarewa, sai wani nishi ya ke yi ya rike gashin kanta da karfi yana kara chachchaka wa alamun zai kawo Aunty Rasheeda da Ammi sun kai har yamma a gidan kafin suka wuce, hankalin Aisha ya dan kwanta ganin babu abin daya same ta har yanzu, Ammi tuni tasa ayi wa Aisha tuwan shinkafa da miyar yakuwa, ai kuwa da aka gama aka kawo mata ta ci sosai, ta ji dadin abincin Misalin karfe tara na dare Don ya gama shiryawarsa cikin kananun kaya riga da wando, ya yi matukar kyau sosai, ya juyo ya kalli Haseena dake kwance kan gado "sai na dawo" "Ina zaka je?" Ya kalleta cike da mamaki "ke ni nake zamanki ko ke kike zamana da zan fita zaki tambaye ni inda zanje, karki kara bana so" Ya fice ta bishi da kallo Ta fada kan gado tana zaro ido "na cire naira dai dai har million uku na biya don a mallaka min mijina amma babu alamar haka, bari na kira Bilkisu" Daukar wayarta ta yi ta shiga kiran Bilkisu amma layin baya tafiya, rikicewa ta yi gabadaya Aisha zaune kan gado Ammi tsaye tana kallanta "Ni zan wuce, sai da safe" Murmushi Aisha ta yi ta ce to Ammi sai da safe Ammi ta juya ta fita, data shugo falo taga mai mata hidima ta ce masa ta kulle main kofar shugowa ciki, "To Hajiya" Ammi ta wuce bangaren Abba, mai hidima taje kulle kofa sai ta ga an turo kofar, Don ne ya shugo, durkusawa ta yi tana gaishe shi cikin girmamawa ya amsa ya kara gaba Aisha na kwance rike da cikinta tana murmushi tana magana ita kadai "Beby na ka yi sauri ka girma ka fito, ina sonka sosai kuma Dad dinka ma yana sonka, wasa yake maka" Hankalinta ya koma kan kofa da aka bude, ta tashi zaune da sauri dan ganin Don Don tsaye yana kallanta yana murmushi ita kuwa kallansa take cike da tsoro da fargaba Idanun Aisha suka ciko da ruwa, kirjinta sai dukan uku uku ya shiga yi Ya karaso gab da ita, ya kai fuskarshi dai dai nata "kuka zaki yi?" Bakin Aisha na rawa ta ce karka yiwa Bebina wani abu Fadawa ya yi kanta ya rufe bakinta ya yi da kiss, sai mutsu mutsu take yi, yaki barinta ko numfashi ta yi me kyau, shan bakinta yake yi sosai, tube mata riga ya yi sannan ya cire mata breziya, murza mata su ya shiga yi yana sa bakinsa yana tsotsa, Aisha ta fara jin dadi sai ta fara rungumarsa kadan kadan Kai bakinsa ya yi kunnanta yana mata magana "da dadi ko?" Bata ce masa komai ba sai rufe ido take yi tana rungumar sa Sa hannu ya yi ya janye siket dinta sannan ya janye yer karamar pant dinta daya jige sharkaf da ruwan dadi "Wow" ya furta, hankalinsa ne ya kara tashi, ware kafafunta ya yi ya kai bakinsa HQ yana lasa cikin salo na kwarewa, Aisha sai nishi take yi sama sama, tana ji kamar zata mutu tsabar dadi, hannunsa tasa tana shafa kanshi alamun kada ya bari, sai yanzu ta gano dalilin da yasa Haseena take ihu Don ganin Aisha na jin dadi yasa ya fara tsotsa gami da tura harshensa ciki yana fitowa dashi Aisha ta fara harde kafarta tana wani sauti mai kama da sumbatu Ammi ce ta budo kofa ta shugo, a rikice ta juya ta fita ta tsaya bakin kofar shiga dakin tana salati Don mikewa ya yi, Aisha ta janyo bargo ta lullube jikinta, ta ji kunya kamar kasa ta tsage ta shiga ciki Ammi ta dan jima tsaye kadan sannan ta sake shugowa, ta ga Don a tsaye kansa a duke alamun yana jin kunya, Aisha kuwa hatta kanta ta lullube da bargo Ammi ta watsawa Don harara sannan ta ce fitar min daga daki, ta nuna masa hanyar fita Dagowa ya yi ya kalleta ya marairaice "Don Allah Mum ki barni na kwana anan" Ammi ta kara hada rai "na ce ka fitar min a daki, idanma jarabarka ce ta motsa ai ba ita kadai ba ce matarka, sai kaje ka sami dayar" "Mum don soyayyarki da manzon Allah ki barni na kwana anan" "Kai ina wasa da kai ne? Fitar min daga daki ko na yi maka rashin mutunci" Cikin fushi Don ya fita Mum ta bishi da harara sannan ta dawo kan Aisha data lullube jikinta da bargo tsabar kunya "Ke kuma bakya tausayin kanki, yaxo yana yaudararki da soyayya kin sake me jiki, a haka baki san zai iya cutar dake ba, ke yarinya ce ba za kisan komai ba, amma yadda cikinki baiyi kwari ba muddin kika bari ya kwanta dake, ke kika sani ni babu ruwana" Ammi ta dauki wayarta data manta dashi tazo dauka ta fita, kulle kofar dakin ta yi ta baya ta wuce da makullin, sannan ta je ta kulle main kofar shiga sannan ta wuce bangaran Abba, da zuwanta ta shiga yi masa hirar abinda ta gani, Abba ya tashi zaune yana mamakin danna sa "Wai yaron nan wani irin jarababbe ne shi" Ammi ta ce Allah kadai ya sani, wallahi ni tsoronsa ma nake yi tunda ya nuna bai son haihuwa, hankalina ya tashi "Yadda hankalina ya tashi naki bai tashi haka ba, ni da nake bukatar jikoki yaron nan nason tozartani" "Alhaji sai addu'ar, Addu'ar kawai zamu dinga yiwa yaron nan" "Allah ya shirye sa" "Amin" Aisha kuwa tashi ta yi zaune tana kirjinta na dukan uku uku, ta ji kunya sosai, mayar da kayanta ta yi ta koma ta kwanta, rungumar filo ta yi sosai tana tuna irin soyayyar da Don ya gwada mata, sai ta fara jin haushin Ammi da tazo ta katse ta daga jin dadi, habadai ta cigaba da rungumar filonta har bachci ya sace ta Don bai tafi gida ba, wajen Wizzy ya nufa suka je suka cake abinsu da lokacin zuwa club ya yi suka shirya suka tafi can Washegari Aisha ta farka da asuba ta yi sallah ta roki Allah ya kare mata Baby, sannan ta koma bachci, da gari ya fara wayrwa sai ta tashi ta je ta shiga wanka, ta fito ta shirya cikin sutura me kyau, ai kuwa ta yi kyau sosai, ta kasa fitowa don bata son haduwa da Ammi, kawai sai ta yi zananta bakin gado, tana jin motsin alamun za'a shugo sai ta kwanta da dauri ta rufe ido, Ammi ce ta shugo ganin Aisha na bachci yasa ta fita, da fitarta Aisha ta tashi zaune Haseena da tashinta ko wanka ta ga bata mata lokaci zai yi yasa bata iya jira ta yi ba, mayafi kawai ta yafa ta fito harabar gida ta dauki motanta ta ja ta wuce gidansu Ammi Da shugowarta falo ta ga Ammi zaune "ina kwana Ammi" "Haseena an tashi lafiya" "Lafiya lau Ammi, ya jikin Aisha?" "Jikin Aisha Alhamdulillah, garau take" Haseena jin wani abu ta yi ya tokare ta a zuciya, wani bakin ciki ya dabaibaye ta, ta jure ta ce to bari na shiga na duba ta Haseena ta kasa yarda da lafiyar Aisha kalau, hakan yasa zata je dubata da kanta Aisha zaune bakin gado, tana jin motsin za'a shugo ta kwanta da sauri, Haseena ta shugo ta tsaya tana kallan Aisha, ta shiga tashinta "Ke tashi" Aisha na jin muryar Haseena ta tashi zaune tana kallanta cike da tsoron karta cutar da abinda yake cikinta Haseena harararta ta shiga yi sannan ta ce lallai yarinya wato lafiyarki kalau, tabdijam akwai aiki gabana Haseena ta juya ta fita Aisha ta bita da kallo "Oh ni Aisha, Allah ka kare ni nida abinda ke cikin cikina, Allah karka bawa wani damar cutar dani" Ta rungume cikinta tana jin wani farin ciki Ammi ta ga Haseena ta fito "har zaki tafi kenan?" "Eh Ammi zan je gida, akwai ayyukan da zanyi" "To ya yi, sai anjima" Haseena ta fuce, bata tsaya ko'ina ba sai kofar gidansu Bilkisu, ta yi parking ta fito ta shiga gidan, samun Bilkisu ta yi a tsakar gida tana breakfast "Ke wurin wani matsiyacin boka kika kaini na bashi har naira million uku bukata ta bata biya ba" Bilkisu ta mike tana fadin ai tare dake muka je wurin malamin, wurinshi zaki je idan bukatarki bai biya ba, ni babu ruwana "Tabdi! Aiko baki isa ba wallahi, ko bukata ta ta biya ko nasa a kama yen gidanku" Bilkisu ta fashe da dariya "ji karamar yer bariki, karkari idan kinsa an kama mu dole za'a so aji ta bakina, me kike tunani idan na ce musu na rakaki wurin Boka domin kina so a kashe kishiyarki bukatarki bai biya ba, shine kika sa a kama mu" Haseena ta zaro ido ganin Bilkisu ta gano lagwanta, "ok ba kamaki zansa ayi ba amma ki jira ki ga abinda zai faru" "Haseena kenan aini duk wani iskancinki a tafin hannuna kike, kuma a bariki ma nasan inda kika tsaya, idan naso tona miki asiri hatta mijinki sai ya rabu dake, don haka sai kija jikinki ki fitar mana daga gida, kar kisa raina ya baci" Cikin bacin rai Haseena ta fita, kaf duniyarnan ta rasa meke yi mata dadi, tsananin bacin rai yasa ta biya ta je ta sayo codine ta wuce gida, ta dirka mai isanta ta kwanta tsakiyar falo bachci ya dauke ta, cikin wannan yanayin Don ya shugo ya same ta, tsayawa ya yi yana kallanta sai kallanshi ya kai kwalban codine, daukar kwalban ya yi ya shiga dubawa, zaro ido ya yi cikin mamaki "Codine ne fa" Ya kara kallan Haseena dake kwance a kasa yana mamakin koshi bai taba shan codine ba iyakacinsa tabar wiwi, wai matarsa ce ke shan codine, tsaki ya ja ya wuce dakin Aisha ya fada kan gado ya kwanta yana tunanin Aisha, kewarta ce ke addabarsa, ya fara tuno irin ni'imarta, da irin laushin fatan jikinta, ya shiga tuno yadda HQ dinta yake fitar da ruwan ni'ima, ya ji bananarsa ta mike cak, tsintar kansa ya yi da son cin Aisha, kasa jurewa ya yi ya tashi ya fita Ammi zaune a falo sai ga Don ya shugo idonsa ya yi ja ya tsaya yana gai da Ammi "Ina kwana Ammi" "Lafiya lau Umar" Ya dan sosa keyarsa "na zo wurin Aisha ne, bari na je na ganta" Ammi kallansa ta yi sama da kasa sannan ta ce "ba za ka ganta ba" Ya zaro ido "meyasa?" "Saboda baka son abin dake cikinta, ba zan bari ka cutar da abin dake cikinta ba" Don shuru ya yi yana kallan Ammi sai kuma ya juya ya fice cikin tsananin bacin rai ta bishi da harara "ya fi Nono fari" Ammi yau sawa ta yi aka yi wa Aisha farar shinkafa da miyar shuwaka, ya ji kayan ciki da kayan miya, ya yi kyau sosai, kuma an wanke shuwakar ya wanku sosai, babu daci, Ammi da kanta ta kai mata abincin daki, ta tarar da ita tana bachci, Ammi ta ajje abincin "bachcin ya isa haka ki tashi ki ci abinci" Shuru Aisha ta yi tai kamar tana bachci, Ammi ta shiga tattabata "ki tashi ki ci abinci" Tashi Aisha tai tana dan murza idanunta alamun bachci, Ammi ta shiga sa mata abinci a plate, sai yanzu Ammi ta kula Aisha kunyarta take ji, ta kasa hada ido da ita, murmushi Ammi ta yi ta fita ta barta, sai yanzu Aisha ta ji dai dai, sai ta gyara zamanta ta shiga cin abincin da Ammi ta zuba mata a plate tana Santo Haseena sai kusan karfe hudu na rana ta farka, tuni ta dauke kwalban codine ta je ta yardar gudun kada Don ya shugo ya gani, ta shiga bayi tai wanka sannan ta fito tasa kaya ta shiga kitchen ta hada shayi ta fito falo tana sha tana kallon talebijin Don ne ya shugo babu sallama, ya tsaya yana kallanta, da sauri ta tashi zata je ta rungume sa, sai ta dakata sanadiyar tsawan daya daka mata "Baby meya faru?" "Dama shaye shaye kike min a gida ban taba sani ba" Ta yi shuru tana tunanin kenan Don ya shugo ya sameta cikin wannan yanayin "Don Allah ka yi hakuri, ba halina bane, wani abu ne ya bata min rai kawai yasa na je na sayo nasha domin samun sauki" "Menene ya bata miki rai?" Shuru Haseena ta yi tana rarraba ido "wani abu ne daban" "Fada min" "Ba wani abu bane, kawai ka manta" "Kina so nafara zarginki, kwata kwata ban yarda dake ba, akwai abinda kike boye min" Wucewarsa ya yi dskinta, ta tsaya tana tunanin me zata ce masa, sai ta tuna abinda zata fada masa ta wuce dakinta da sauri Zuwa dakinta ta yi ta ganshi yana tube kayansa alamun zai shiga wanka, sai ta je ta rungume shi ta baya "Zan fada maka abin daya bata min rai, kawai cikin da Aisha ta yi shi nake jin haushi, shike bata min rai idan na tuna, banda burin daya wuce cikin ya zube" Wani bakin ciki ya dabaibaye zuciyar Don, ya banbareta daga jikinsa ya juyo da sauri yana kallanta "Kina fada min cikina dake jikin Aisha shine bakya so? Ko kunyar idona baki ji ba" Ware ido ta shiga yi "to ba kaima na ga baka son cikin ba, so fa kake a zubar" Ya watsa mata wani mugun kallo "Nina fada miki bana son cikin? "Ka fada a gabana naji" "To ki sani ba wai cikin ne bana so ba, haihuwar ce ban shirya yi ba yanzu, kuma naga alamar kamar akwai mugunta a zuciyar ki, karki kuskura na kamaki da laifin cutar da Aisha" Ya shiga bayi bai jira ya ji me zata ce ba, ta bishi da kallo, idonta ya ciko da ruwa, zube gwiwowinta ta yi a kasa tana mamakin yadda komai ya juye kanta, ta fara tunanin wani hanya kuma zata bi yanzu don ganin burinta ya cika Haka rayuwa ya kasance har tsawon wata uku, lokacin cikin Aisha na neman wata hudu, har wannan lokacin Don bai kara zuwa gidansu Ammi ba, Aisha ta yi kyau sosai tsabar kulawar da Ammi take bata amma fa tana kewar mijinta, tana son ganinshi, haka dai take zaman kadaici Haseena kuwa yanzu ta canza takunta, zuwa tai ta yi odan kayan mata tana amfani dasu, sannan ta koyo wasu salo da dibaru kala kala duk akan Don, hakan da ta yi a tunanin ta shine mafita agareta, kuma hakan ya kasance don a kowani lokaci yana gindinta, ko'ina ya je zai dawo ya nema ta bashi, yana yin yadda yake so, amma fa ya yi kewar Aisha, ya rasa dalilin daya sa karamar yarinya take jagula masa lissafi, gashi yana son zuwa wurinta amma yana tunanin Ammi, daga karshe dai ya yanke shawarar zai je kome zai faru ya faru Ammi tana mamakin har tsawon wannan lokacin Haseena bata kara zuwa ganin jikin Aisha ba kamar yadda a baya take nuna damuwa a kanta, kuma kota waya bata kira ba, har yanzu abin na bawa Ammi mamaki Ammi da Aisha zaune a falo suna hira sama sama, Ammi ta ce nafara odan kayan Baby fa' "Me da me kika yi oda?" "Durowa, keke, bath da sauransu" Ammi ta mike "bari naje na dakko dayar wayata na nuna miki" "Ok" Ammi ta wuce Aisha zaune tabi Ammi da kallo tana murmushi tana yaba yadda sirikarta take kulawa da ita, jin motsin an shugo yasa ta juya da sauri, Don ta gani, wani farin ciki ta ji a ranta, ya karaso da sauri ya zauna gefenta ya rungumeta "Haba matata meyasa zaki guje ni, ni ina can ina ta kewarki, ke kuma kina nan kina ta jin dadin ki kin manta dani" Marairaicewa ta yi ta yi dai dai da ido "ba kai ka ce baka son Babyna ba" Yadda ta yi maganar ya bashi sha', awa, manna mata kiss ya yi a bakinta "taya zan ce bana son Babynki, bayan Babyna ne nima, kawai dai ki fahimce ni ban shirya zuwan Baby ba yanzu, ki bani hadin kai mu zubar dashi, kinga nan da shekara uku zuwa biyar saina kara yi miki wani cikin Da sauri Aisha ta janye jikinta daga nashi "ka wuce bana son ganinka, ni nafi son Babyna akan kowa, ba zan taba baka hadin kai ba a kashe dana" hawaye ya ciko idanunta "Yakamata ki fahimce ni, Aisha ke kadai ce macen da nake tunani a duniya kuma kona shirya haihuwar Baby kece nake so ki zama mahaifiyarsa, ke nake sha'awar ki zama uwar yayana, na yaba da tarbiyyar ki" Ammi ce ta shugo rike da waya, tana ganin Don ta hada rai "Me kuma ya kawoka?" "Haba Ammi bamu gaisa ba kuma naga nan ai gidanmu ne bai kamata ki tambayeni meya kawo ni ba" Ta galla masa harara "naji nan gidanku ne daga yau na koreka, karka kara zuwa" Ya kalleta cike da mamaki "Ammi me na yi haka da zaki yanke min wannan hukuncin?" "Au bakama san me ka yi ba, a gabana, a gaban Mahaifinka a gaban kowa ka ce baka son jikana har kana fada mana a zubar, au kai bakama dauke shi wani abu ba, ya yi kyau, to sai ka fita" "Ammi naji zan fita amma da matata zan fita, gaskiya na gaji" "Au jarabar taka ce ta motso ka shine ka lallabo ka zo, to babu inda zaka je da Aisha tana nan gidan" "Gaskiya ni dai a bani mata ta, kuma ni bada izinina aka dakko min mata ba, a karkashina take, ni nake da iko da ita" Ammi ta tsaya tana kallanshi cike da mamaki "to shikenan zan gani yau ni ce na haife ka ko kaine ka haife ni" Ta samu wuri ta zauna tana kallanshi, kallan Aisha ya yi "tashi mu tafi" Aisha ta kalleshi ta kalli Ammi, Ammi dai nata faman kallan ikon Allah "Ke na ce ki tashi mu tafi ko?" Tashi Aisha tai da sauri ta koma wurin Ammi ta rungume ta "Ammi ni bana so na tafi, zan zauna anan" Ammi ta rungumeta tana shafar bayanta "kina nan gidan babu inda zaki je" Cikin tsananin fushi Don ya tsaya yana kallan Aisha Don ya kulu sosai, ganin rashin hakurinsa ba zai yi amfani ba yasa ya saukar da kai "Ammi nifa danki ne, ki tausayawa min ki bani Aisha, ita ce kawai jin dadi na" Ammi ta galla masa harara "me zaka yi da ita?" Shuru ya yi yana dan sosa kai "nidai Ammi ki taimaka min, idan ba haka ba zan dawo gidan nan na tare" "Wallahi ka dame ni harka fara saukar min da ciwon kai, don Allah ka tafi" Wani bakin ciki ya tsayawa Don a rai, ya fice bai ce komai ba, Aisha tabi Don da kallo, tausayinsa ya dabaibaye mata Zuciya kamar ta tashi ta bishi amma babu dama, sai kuma ta tuna yana son ya rabata da Bebinta ne, sai haushinsa ya kamata, Ammi ce ta kalli yanayin fuskarta "Ko so kike ki bishi" Ta girgiza kai da sauri alamun a'a, nan take Ammi ta shiga nuna mata kayayyakin Baby da ta fara oda, aikuwa kayan sunyi matukar kyau sosai, Aisha ta yi farin ciki da ganin kayan Don wurin Wizzy ya biya yana masa complain akan abin daya faru Wizzy ya ce haba Don miye wani abin bata rai anan, ga mata a gari, akwai fara, akwai baka, akwai ja, akwai yaluwa, akwai wankar tarwada, akwai kore duk kallar da kake so babu wachca ba za ka samu ba sai ka tsaya kana bata lokacinka a kan wata Aisha Don ya girgiza kai "ba za ka gane ba Wizzy, nima narasa ya akayi, ban taba jin mace a zuciyata ba kamar yadda nake jin Aisha, wallahi rashinta a tare dani damuwa ne, Ammi taki ta gane" "Haba Don yawa ne wannan, da girmanka, ni Aishan nan ma fa ba wani kyau ne da ita ba Haseena ma ta fita kyau" Haushi Don ya ji a zuciyarsa "matar tawa ce bata da kyau? Wizzy ya ce tooo Allah ya huci zuciyarka "Kenan da kaje gidana kalle min mataye ka yi har ka gane daya tafi daya kyau" "ba kalle su na yi ba da yawa, kawai a baiyana yake, kallo daya nayi musu na gane daya tafi kyau" Don karamar tsaki ya yi ya fice batare daya kara ce masa koma ba Don tuka motarsa yake yana tafiya yana tunani "to wai ma meyasa zan batawa kaina lokaci akan ta, duk zuciyata ta damu kamar ita kadai ce mace, to meyasa ta banbanta a cikin mata? Ya tambayi kansa, sai wata zuciyarsa ta ce masa "saboda ita ce mace na farko daka fara budewa sabuwa tal a leda, kai kadai kawai ka Santa" Wani farin ciki ya ji ya ziyarce shi gami da yin wani ajiyar zuciya fadi yake a kasar zuciyarsa "ina alfahari dake matata" Hankalinsa ya kai kiran sallahn Azahar da ake yi, samun wuri ya yi yay parking sannan ya fito ya shiga cikin masallaci Yau Aisha dambun shinkafa tasa ayi mata, ya ji gyada da zogale, ai kuwa ta ci sosai har tai gyatsa, can kuma ta cewa Ammi tana son shan chocolate, Ammi tasa aka kawo mata gari guda ai kuwa Aisha tayi tasha tana jin dadi Haseena kwance kan gadon ta tana tunanin meya faru ita har yanzu shuru babu labarin ciki, harta fara tunanin ta je asibity ta bincike kanta ko kalau take, sai kuma ta basar da zancen data tuna mijinta baya son haihuwa yanzu tana cikin wannan tunanin Don ya shugo, tashi ta yi ta je ta rungumeshi "Sannu da dawowa mijina" "Tanx" kawai ya ce mata sannan ya banbareta daga jikinsa yaje ya zauna kan kujeran dake dakin yana cire takalminsa, zuwa ta yi ta zauna gefensa "Baka da lafiya ne?" Ya juyo ya kalleta "me kika gani?" "Na ga kamar baka cikin farin ciki, kamar akwai damuwar dake damunka" Ya busar da wani iska daga bakinsa "babu komai" Shafa shi ta shiga yi, ya rike hannunta "stop" Ta tsaya tana kallansa cikin mamaki "na yi maka wani laifi ne?" "Kawai I am not in d mood" Ya jingina kansa da jikin kujerar kai hannu ta yi ta taba shi tana kokarin shafa shi "Wai na tambayeki mana?" "Ina jinka" "Dani dake wa yafi wani jaraba?" Shuru ta yi bata ce komai ba, sai ta janye hannunta daga jikinsa "In kara tambayarki mana?" Kallansa kawai ta yi, fasa yin tambayar ya yi ya mike ya shiga bayi ta bishi da kallo, kawai sai tausayin kanta ya kamata, ta fara tunanin kenan duk abinda takewa Don baya gani, duk yadda take kyautata masa da son sashi farin ciki, tuni hawaye ya fara bin kumatunta Hankalinta ne ya kai kan wayar Don daya manta dashi akan kujerar, daukar wayar ta yi ta shiga dubawa, ai kuwa ta yi sa'a babu security, ta shiga watsapp dinshi tana duba mutanan da yake chat dasu, hankalinta ya kai kan wata yarinya, bude hoton ta yi sai yanzu ta gane hoton Feedo ne, jikinta na rawa ta dakko wayarta ta kwashe numban sannan ta ajje masa wayarsa ta koma kan gado ta kwanta Don wanka ya yi ya fito daga shi sai towel daure a kugunsa, yanzu fuskarsa na dauke da murmushi, karasowa ya yi wurin Haseena, jarabarki ya kwanta ni kuma yanzu nawa yanzu ya tashi saiki tashi ki tsotse ni Wani bakin ciki ne ya cikota, babu damar ta gwada masa bacin rai tasan ba karamin aikinsa bane ya yi zuciya ya fita, ita da ganinsa kuma sai Allah Tashi ta yi ta je gabansa ta tsaya ta janye tawul din ya fadi kasa, sai ta kamo banana ta tsoma a baki "Ahh" ta shiga sarrafa banana cikin kwarewa Bayan kwana biyu Feedo zaune a tsakiyar falon ta tana shan shisha Haseena ta budo kofa ta shugo, Feedo na ganinta tai mamaki, ta kara kallanta sama da kasa "Au dama kece, to me kuma kika zo yi a wurina, ko kina tunanin na boye miki miji ne?" Haseena tai murmushi sannan ta samu wuri ta zauna "nazo ne domin mu kulla zumunci" Feedo ta watsa mata harara "karki raina min wayau mana" "Dagaske nake, na yaba da barikinki, nasan zaki taimake ni, ina son ki bani hadin kai, ina son ni da ke mu zama daya" Feedo ta tsaya tana kallan Haseena "miye ribarki idan mun hada kai, me kike so a wurina" "Zan fada miki komai, zaki gane Manufata, kuma na tabbata zaki bani hadin kai" "To ina jinki" Haseena amsar shishar ta yi daga hannun Feedo ta zuka sannan ta busar da hayaki, sai ta fara yi mata bayanin komai Don cikin motarsa yana tukawa yana tunanin wulakancin da Ammi zata masa yau, da tunanin ya karasa har harabar gidansu Ammi ya yi parking sannan ya fito, kofar falon ya bude ya shugo, babu kowa a cikin falon, hakan yasa ya yi sadab sadab ya wuce dakin Ammi Aisha zaune kan gado ta jingina da bango tana shan chocolate dinta cikin nishadi ta ji an budo kofa a hankali, kai kallanta ta yi wurin Don ta gani ya shugo, da sauri ya karaso wurinta ya rungumeta "Aisha na yi missing dinki, don Allah mu tafi gida, ina bukatarki kusa dani" Ta girgiza kai sannan ta marairaice "ba kai ka ce n baka son Baby na ba" "Yanzu ina sonshi, ba zan rabaki dashi ba" "To ai Ammi ba za ta yarda ka tafi dani ba" "Zata yarda ki fada mata kina son ki koma gidanki" "Ta ce saina haihu zan tafi" "Oh my God Aisha taya zan iya jiran harki haihu, ba zan iya ba" "Hakuri zaka yi" "Yanzu dai bude min na yi da sauri kafin tazo ta kore ni" Ta marairaice "ina jin tsoron kar ta zo ta same mu" Bata kai da rufe baki ba ya toshe bakin da kiss, cikin sauri ya tube rigarsa da wandonsa sannan ya tube mata kaya, sai da ya yi mata wasanni sosai, yasha breast dinta da HQ, sannan ya danna banana cikin HQ ya fara sama yana kasa, Aisha ta yi missing din mijinta sosai, shafa bayansa ta shiga yi tana jin dadin cin da yake mata, shi kuwa sai wani nishi yake yi yana sumbatu, ya fara fita haiyacinsa, bangaren Aisha kuwa labarine ta ji ya fara canzawa don jin yadda yake danna mata banana har mara kamar yana tabo wani abu, cachcakawa yake yi da karfi, kuka ta fara yi tana fadin "marana zai fashe, ka daina, ina jin zafi, na shiga uku, zan mutu" Haka ya cigaba sai da hankalinsa ya kwanta sannan ya sauka ya dan kwanta gefe yana ajiyar zuciya, sauka ya yi daga kan gadon ya mayar da kaynsa da sauri, hankalinsa ya kai kan Aisha da take ta faman kuka kasa kasa, durkusawa ya yi gabanta "Ki gafarce ni, haka Allah ya yi ni jarababbe, kuma jarabata yafi tashi a kanki saboda ina jinki a zuciyata, ni zan tafi kada Ammi ta shugo ta ganni" Ya manna mata kiss a baki sannan ya tashi ya wuce Aisha jan bargo ta yi ta lullube jikinta, sai wani zafi take ji a mararta, tana son tashi amma ta kasa, ta kai kusan minti talatin, can sai ga Ammi ta shugo Aisha na ganin Ammi ta rufe idanunta, hawaye na zarya, Ammi ta tsaya tana kallan Aisha cikin tsoro da fargaba "Kar ki ce min Umar yazo gidan nan" Shurun da Aisha ta yi ya tabbatarwa Ammi yazo, ta zauna gefen Aisha da sauri tana fada "Haba Aisha meyasa, ya zaki yarda dashi" Cikin muryar kuka Aisha ta ce Ammi marana na yi min ciwo Cikin rikicewa Ammi ta mike ta dafe hannu a kirji "Na shiga uku, Allah yasa dai yaron nan bai kashe ni da raina ba" Ammi ta yaye bargon da Aisha ke lullube dashi da sauri ta shiga duba gabanta, sai hankalinta ya kwanta da bata ga jini ba, jikinta na rawa ta kira family Doctor ta yi masa bayani, bada bata lokaci ba sai gashi yazo ya duba Aisha ya tabbatar da komai lafiya lau, mahaifarta nada kwari sosai, ba karamin abu bane zai sa cikinta ya zube, Ammi tai farin ciki da jin bayanin Doctor, ta zauna gefen Aisha ta rungumata "Sannuko, ki yi hakuri yarinyata, Bebinki na tare dake, babu wanda zai rabaki da ita, mahaifarki nada kwari sosai" Aisha tai murmushi ta kara rungume Ammi "ina sonki Ammina" "Nima haka" Ammi ta banbare jikinta ta mike ta shiga bayi ta hadawa Aisha ruwan wanka mai zafi sannan ta dawo "Ki je ki yi wanka" "To Ammi" Aisha bata tashi ba Ammi ta kula kunyarta take ji sai ta fita, tana fita Aisha ta mike ta wuce bayi ta yi wanka sannan ta fito tana goge jikinta da tawul, yanzu mararta ya lafa mata sosai, canza kaya ta yi ta zauna bakin gado tana murmushi tana shafa cikinta tana jin dadi "I love you Baby na, karka damu idan da Mum dinka ko Grandma dinka babu mai cutar da kai, yau ka ji Dad dinka ya kawo maka ziyara ko?" Ta cigaba da magana cikin farin ciki Don na komawa gida, dakin Aisha ya shaga ya kwanta kan gadonta yana tuna soyayyarsu da rayuwar da suka yi, wani irin kaunarta ya ji yana shigarsa, wani doguwar rigar ta ya hango gefen kan gadon, yasa hannu ya dauka, ya kai hancinsa yana shakar kamshin rigar yana samun natsuwa, ji ya yi hankalinshi na tashi, yana jin ba zai iya jiran Aisha ta haihuwa ba kafin ya dawo Aisha ta shugo falo ta samu Ammi zaune, zuwa ta yi ta zauna gefenta, ta marairaice "Ammi ina jin yunwa" "Me zaki ci?" "Fura nake so nasha" Mum tai murmushi "yau Baby yana sha'awar fura kenan?" "Eh Ammi" "To ina zuwa" Ammi ta tashi ta shiga kitchen ta hadawa Aisha fura bayan ta gama ta shigo falo ta same ta, ta mika mata furar "To gashi kisha ki koshi" Aisha ta amsa cike da farin ciki "Ammi nagode sosai" "Bakomai sweetie na" Aisha na shan furar ta cikin nishadi, Ammi na kallanta "Ki dinga hakuri da yayanki Umar" Aisha ta kalli Ammi "meyasa kika ce haka?" "Na fahimci kamar yana miki abubuwan da bakya so ko?" Sai Aisha ta yi murmushi gami da girgiza kai alamun a'a "ina son Ya Umar, ina son komai nashi, sau daya ya taba bani haushi da ya ce baya son Baby na, amma bana jin zan iya rayuwa ni kadai batare dashi ba" Sai da takai karshen abin dake kasar zuciyarta sannan ta kula da yadda Ammi ta zuba mata ido tana kallanta cikin farin ciki, sai tai murmushi ta dukar da kanta kasa tana jin kunya Wani farin ciki ya dabaibaye zuciyar Ammi, tana kara jin soyayyar Aisha na shiga zuciyarta "Ina alfahari dake" Kallansu ya koma kan Feedo data shugo rike da akwatinta tana ja, tana tonar chewing gum cikin isa da fitsara, ta karaso ta tsaya a tsakiyar falon, Aisha ta kalleta ta kawar da kai, Ammi kuwa kallanta ta yi sama da kasa "Ke kuma daga ina zaki shugo ba neman izini babu sallama kamar ba musulma ba" Feedo harara ta gallawa Ammi sannan ta ce ban ga kunyi min kama da musulmai ba sai yasa ma banyi sallamar ba Ran Ammi ya baci sosai "Fita daga gidannan kafin nasa ayi miki tijara" Feedo ta kalleta sama da kasa "har zaki gwadawa yar bariki tijara, aini babu irin tijarar da ban gani ba sai dai ki nuna min irin taki" Aisha ta mike ta kalli Ammi "Ammi karki kara sa mata baki, barni da ita" Feedo ta fashe da dariya ta koma kan Aisha "kamar kuwa kinsan ke ce dai dai dani don kuwa bura daya muke ci" Ammi ta zaro ido tana kallan Feedo, Aisha kuwa ta kasa fahimtar Feedo sai ta ce mata "Me kike nufi?" "Ina nufin mijinmu daya dake kinga kuwa kece sa'a ta" Aisha wani bakin ciki ya dabaibaye ta, "karya kike, ke ba matar mijina ba ce" Ammi muryarta na rawa ta ce "ki fita bana son ganinki" Feedo ta samu wuri ta zauna "ai ni yanzu na ga wurin zama kuma idan kin ga nabar gidan nan sai na haifi cikin da danki ya yi min" Aisha da Ammi suka zaro ido cikin tsananin tsoro, Aisha kasa jurewa ta yi, fashewa da kuka ta yi tana fadin Ammi karya take yi, sharri take mishi Ammi jurewa ta yi ta ce na ji kina da cikin dana wannan ba damuwa na bane, kije ki karata ke dashi, amma kija akwatinki ki fita kamin na kira hukuma su tafi dake Feedo ta kara yin wani karamin dariya "ki kira su su zo su kama ni, ni kuma zan shaidawa duniya danku ya yi min ciki, nazo amsarwa kaina yenci ku tozartani, daga wannan ranar darajarku ya fadi war was, kun koma mutanan banza" Shuru Ammi ta yi tana nazarin maganar Feedo, tasan ba yadda zata yi da ita sai ta ce mata "Don Allah ki tafi kije ki sami yaron nan ku san yadda zaku yi" Feedo ta girgiza kai alamun a'a "babu inda zan je, ina nan gidan har sai na haihu, ko abin yar son kaine kina kula da Aisha ni ba za ki kula dani ba" Aisha kukanta ya kara tsananta, Ammi tsayuwa ya gagareta, zuciyarta na yi mata suya, ta kokarta ta zauna kan kujera tana numfashi dakyar Don har yanzu kwance yake kan gadon Aisha, yana rungume da rigarta yana samun natsuwa, ji ya yi ba zai iya hakuri ba, tashi ya yi ya fita, ya wuce harabar gida ya dauki mota, ya ja ya wuce Aisha ta yi kuka harta gaji, Ammi kuwa dakinta ta wuce ta dakko maganin hawan jininta ta sha sannan ta dawo falon Feedo ta kalleta "Yunwa nake ji, ki samo min wani abu na ci mana" Ammi bata tanka ta ba sai Feedo tai murmushi ta dafe cikinta "Yi shuru yi shuru dan baba, me kake so ka ci? Dan wake? To karka damu bari Grandma ta shiga kitchen ta yi maka" Feedo ta kalli Ammi "ki tashi kije ki kawo masa dan wake, shi dan baba yake bukata" A fusace cikin fushi Aisha ta mike ta nunawa Feedo hannu "ke dakata mana, karki nema mana hankali mana, kar ki ga an kyale ki" Feedo ta taka ta je ta tsaya gaban Aisha tana kallanta cikin rainin wayau "wallahi idan kika kara magana sai na daka ki" Don da yanzu ya shugo tsayawa ya yi cak yana kallan Feedo, zuciyarsa ta fara bugawa, babu wanda yasan shugowan shi Aisha ta ce ai kuwa baki isa ki hanani magana ba, karki manta tsakanina dake akwai banbanci ni matar aure ce ke kuma karuwa ce Tunda Feedo take babu wachca ta ta taba fada mata maganar da Aisha ta fada mata yanzu, Cikin tsananin fushi ta daga hannu zata saukewa Aisha mari, sai Aisha ta yi sauri ta rike hannun dai dai Don ya dakawa Feedo wani tsawa mai rikitarwa "Ke dakata! Diyar marasa kunya" Kallansu ya koma kan Don da idanunsa suka sauya zuwa ja tsananin fushi Feedo ganin Don yasa ta rude, Don ya karaso tsakiyar falon cikin tsananin fushi, ya tsaya gaban Feedo "Ba matata zaki mara ba, ni zaki mara" Ta dan kawar da kanta tana yar harara "da ita zanyi don ita ce sa'ata" Ammi ta daure ta kalli Don ta ce "to tunda ka karaso akan lokaci saika dauke ta ku tafi, bana son ganinku" Don ya watsawa Feedo wani kallo "ke don ubanki meya kawo ki gidanmu?" Feedo ta jure ta ce cikin da ka yi min shiya kawo ni gidan nan, na zo na haife shi ne Fushin Don ya tsananta sosai, daga hannunsa ya yi ya shiga sauke mata mari, sai daya sauke mata zafafa biyar, a take fuskarta yai jawur Cikin kuka Feedo ta fara magana "wallahi saina dauki mataki akan abin da ka yi min, ka yi min ciki kuma ka wulakanta ni" Don ya ce idan kin fasa kin raina uwar data kawoki duniya Ta rike akwatinta zata tafi Aisha ta dakatar da ita "dakata" Feedo ta dakata, Aisha ta tako tazo gaban Feedo ta tsaya "Babu inda zaki je, kina gidan nan, yanzu zamu kira family doctor dinmu, zai bincike ki, ya gano kina dauke da ciki ko bakya dauke dashi, idan har kina dauke dashi, zai yi bincike akan cikin na mijina ne ko bashi da halaka dashi" Feedo zuciyarta ta yi wani bigawa, tsoro ya kamata Don ya yi sauri ya ce kawai ki barta ta tafi don karya take yi Aisha ta ce taya zan barta ta tafi haka bayan tayiwa mijina kazafi, ai kawai maganar nan gaba zai yi, sai an dauki mummunar mataki a kanta Feedo ta rikice gabadaya saukar da kai ta yi ta ce wallahi karya nake yi ki barni na fita don Allah Ammi ta kalli Feedo cikin tsananin mamaki "amma yarinyar nan kin cika yar duniya, wato ma karya kike yi" Nidai don Allah ku rufa min asiri Aisha ta ce to waya saki, nawa aka biya ki? Feedo idonta ya cika da ruwa "ni nasa kaina kawai saboda soyayyar da nakewa mijinki" Ammi ta ce ai kuwa baki isa ki tafi ba yanzu zamu kira jami'an tsaro su tafi dake, ayi miki hukunci dai dai da abin da kika aikata Feedo ta durkusa gaban Aisha cikin kuka "don Allah ku rufa min asiri, wallahi ni marainiyace banda kowa, ku min rai, hakan ba zai kara faruwa ba" Aisha zuciyarta ta yi laushi, tausayin Feedo ya kamata "Babu damuwa kawai tashi ki tafi, mun yafe miki" Ammi ta ce taya zata tafi haka ai ba zai yuhu ba Aisha ta je da sauri ta rike hannun Ammi ta marairaice "Please Ammi ki barta ta tafi, ta ci albarkacin Baby" Ammi ta yi murmushi "to shikenan ta ci albarkacin Baby zata iya tafiya" Ai kuwa da sauri Feedo ta ja akwatinta ta fita da sauri duk suka bita da kallo Don ya zauna kan kujera Ammi ta juyo ta kalleshi "Ba zama zaka yi ba, tashi zaka yi ka fitar min daga gida, ba don kai ba babu karuwar da zata shugo gidan nan harta samu damar fada mana magana, ashe har yanzu kana neman matan banza Don ya ce Ammi nifa rabona da yarinyarnan ya jima, tunda Abba ya yi min aure na daina neman yen mata Ammi ta yi shuru cikin takaici sai ta ce Umar wallahi kana sani cikin bakin ciki, watarana sai naji kamar na yi kuka, Umar yaushe zaka canza Aisha ta ce Don Allah Ammi ki yi hakuri, kar kiyi fushi dashi Aisha ta kalli Don "ka bawa Ammi hakuri mana" Ammi ta kalli Aisha sannan ta kalli Don "Umar ne zai bani hakuri? ai girman kanshi ba zai barshi ya bani hakuri b.... " Bata kai da idar da maganar ba sai kunnanta ya jiyo mata Don na fadin "yi hakuri Ammi" muryarsa na rawa Abinda bata taba ji ba daga bakin Don, ta tsaya tana kallanshi, Don ya zube gwiwowinsa a kasa "Don Allah Ammina ki yi hakuri ki yafe min duk wani bakin ciki da kuncin dana saka ki" Wani farin ciki ya dabaibaye zuciyar Ammi sai murmushi ya baiyana a fuskar Ammi "Na yi farin ciki Umar, Allah ya yi maka albarka, na yafe maka, Allah ya kara shiryaka" Aisha tai murmushi ya shafa cikinta ta ce kana jin Grandma da Dad dinka ko, Don ya kalleta yana murmushi yana jin tsananin soyayyarta, ji yake kamar ya je ya rungume ta Don ya tashi ya zauna ya kalli Ammi "Ammi na yi missing din girkin Aisha, zata iya shiga kitchen ta sama min wani abu yunwa nake ji" Ammi ya watsa masa harara cikin wasa "taya zata shiga kitchen, ai ko bata dauke da ciki ba zan barta ta shiga kitchen ba bare kuma tana dauke da ciki, akwai ma'aikatan kitchen ka je ka fada musu abinda kake bukata" Don ya marairaice suka hada ido da Aisha "please" Aisha ta mike Ammi ta kalleta "ina zaki je?" Aisha ta dukar da kai cikin jin kunya "kitchen mana" Ammi tai yar dariya "au abin haka ne, haka zamu yi dake Aisha" Don ya ce to Ammi kema kije wurin mijinki mana ko Ammi ta ce Allah ya dawo min dashi lafiya Duk suka amsa "Amin" Aisha ta wuce kitchen tabar Ammi da Don suna hirar da suka dade basu yi ba cikin farin ciki Aisha tana shiga kitchen ta shiga hada Rice and spaghetti da stew and chicken, sannan ta yi strewberry juice, bayan ta gama ta yi salad ta soya Arish kadan, bayan ta kammala ta dakko kuloli masu bala'in kyau ta zuba abincin sannan tasa masu hidima su kai Dining area Ta dawo falo ta samu Ammi da Don har yanzu hira suke yi cikin nishadi "Ku zo mu je Dining abinci ya kammala" Ammi tai murmushi "da wurwuri haka" "Ai babu wuya" Don ya tashi Ammi itama ta mike suka wuce Dining duk suka zauna, Aisha ta yi serving dinsu, sannan ta yi serving kanta Ammi ta fara cin abinci tana santi "dama haka Aisha ta iya girki, wow" Don ya ce Ammi ai Aisha Excellent ce, sai dai na yiwa Abba godiya daya zaba min daya tamkar dubu Aisha ta rufe fuska tana jin kunya, Don ya debi abinci a cokali ya kai saitin bakinta "Amsa" Aisha kallan abincin ta yi sai ta fara yunkurin amai, tashi ta yi da sauri, tana kokarin barin wurin sai aman ya subuce mata, amai take yi kamar kayan cikinta zai fito, Ammi da Don tsaye a kanta "Sannu sannu Aisha" Dakyar Aman ya tsaya Don ya cincibe ta ya kaita dakin Ammi Ammi kuwa ta kwashe amai Don ya tubewa Aisha kaya ya kaita bayi ya yi mata wanka sannan ya dawo da ita ya nemi wani doguwar riga a kayanta ya saka mata, ya kwantar da ita kan gado ya lullube ta da bargo, Ammi ta shugo ta zauna gefen Aisha "Sannu ko Aisha" Aisha lumshe ido kawai ta yi Feedo tana jan akwatinta ta shugo falonta ta samu Haseena zaune tana shan shisha, Haseena ta kai kallanta ga Feedo "Ya na ganki haka kamar ba'a yi nasara ba" Feedo ta zauna gefen Haseena ta amsa shishan ta fara sha tana dan samun sauki daga radadin da zuciyarta yake mata "Ki fada min ya kuka yi" Feedo ta kalleta "wallahi dakyar na sha, yanzu kawai miko min yan chanjina" Haseena ta bude Jakarta ta ciro daloli ta aje a gaban Feedo "Gashi saiki fada min ya kuka yi" "Yadda kika ce na yi haka na yi" Haseena ta ce dafatan dai baki kira suna na ba ko? "Taya zan kira sunanki bayan yarjejeniyar da muka yi" "Dakyau Feedo, yanzu na tabbata gidan ya tarwatse, babu zaman lafiya, Ammi da Abba da Aisha duk za su yi fushi dashi, sai ya dawo wurina, ni kuma na mallake abina" Feedo ta zuka shisha ta busar da hayakin ta kalli Haseena "Kin san miye kuwa?" "A'a sai kin fada" "Na tsani Aisha, kuma wallahi sai na sata ta yi nadama tunda ta jefe ni da kalmar karuwa" Haseena ta ce nima na tsane ta sosai, me zai hana mu hada kai dake wajen ganin bayanta Feedo ta kalli Haseena saita mika mata hannu, Haseena itama ta mika mata hannu, suka hada hannun alamun sun yi maja, suna murmushi Wurin karfe takwas na dare Aisha ta dawo haiyacinta, ta danji kwari kwarin jikinta, Don ya shigo ya zauna gefenta kan gado ya Jawota jikinsa yana shakar kamshin ta "Mata ta ki yafe min, na yi miki abubuwa da yawa" Aisha tai murmushi "ni baka yi min komai ba mijina" Ya marairaice "Baby ina son na taba Baby" Ta zuba masa idanunta da ya cika da hawaye "Ba ka ce a zubar dashi ba" "A'a na fasa yanzu ina son Babinmu, don Allah sa min hannuna na tabashi" Aisha tai murmushi ta ja doguwar rigar ta zuwa sama, Don ya shiga kallanta, yana kallan pink pant din jikinta, sai ya kai kallanshi cikinta "To Baby ai baiyi girma ba" Ta lumshe idanunta "ya kusa ya yi girma ai" Sai ya kai hannunsa ya shiga shafa mararta, sai wani yarrrr take ji, ta yi sauri ta rike hannunsa "Ammi fa zata shugo" "To miye a ciki ai tasan dai mu ma'aurata ne ko" "To ka bari zuwa anjima sai ka yi" Ya marairaice "to tunda bakya son Ammi ta sani tashi muje bayi na yi" "A bayi kuma?" "Ehmana ana yi" Bai jira ya ji me zata ce ba ya cincibe ta ya kaita bayi ya direta Ta marairaice "kai ko" "To ni me na yi Baby na" Manna bakinsa ya yi da nata yana tsotsa, a hankali ta fara tsotsar bakinsa itama, ya kai bakinsa dai dai kunnanta "Baby sucking, I need sucking" Ta marairaice "nifa ban iya ba" "To na koya miki" Lumshe ido kawai ta yi, tube wandonsa ya yi, ya tube gajeran wandonsa, Aisha ta juya da sauri ganin kakkaurar doguwar bananansa tans zillo, kokarin fita ta yi ya rikota ya rungumeta ta baya "Baby sai yaushe zaki saba dani ne, ya kamata kisan jarabana yawa ne dashi, ina matukar son kulawa" Ya juyo da ita ta gaba, ya rike habarta yana kallan idanunta "Baby suck me" Aisha sake sake ta shiga yi a zuciyarta, "ki yi masa mana, ki bashi farin cikin da yake bukata, mijinki ne fa" A hankali tasa hannu ta kama bananan, wani dan kara ya yi "Ahh, yauwa love" Dukawa ta yi ta kama banana ๐ŸŒ ta tura karamin bakinta, ya matse bananan gam, ga wani dumi da bakinta yake dauke dashi, ta shiga tsotsa kamar lollipop tana sama tana kasa, rike gashin kanta ya yi da karfi yana kara cusa mata bananan ganin tana yunkurin yi amai yasa ya janye, mikewa ta yi, a rikice ya shiga cire mata kaya tana tayashi cirewa, bayan ya gama, yasa ta ta yi goho ya fara dibar dadi Maman Waleed miji baya gari a dinga tsallakewa kar kisa rigima saiya dawo, babu ruwana ๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜ ๐ŸŒท๐ŸŒท๐ŸŒท๐ŸŒท๐ŸŒท๐ŸŒท๐ŸŒท๐ŸŒท๐ŸŒท Ammi ta bude kofa ta shugo, bata kowa a cikin dakin ba, hankalinta ya kai nishin dake fitowa daga bayi, da wani kara kasa kasa, Ammi ta dafe kirji "Na shiga uku" Ammi ta juya ta fita tana shigowa ta ga Abba, ta tsaya tana kallanshi "Saukar yaushe kenan" "tun dazu, na biya gidan professor ne, a can na yi Dinner" "Shine baka kira ni ka fada min zuwanka ba na yi shiri" Ya danyi murmushi "ke kullum a shirye kike ba sai kin yi wani shiri ba" "Alhaji kenan, Toya ka baro Chinan" "Lafiya lau, ina Aisha?" "Tana daki" "Ya jikin nata, komai lafiya ko?" "Eh komai lafiya" "To dakyau" Suka jera suka tafi bangaranshi Don sai daya gama jarabarshi mai isanshi sannan yabar Aisha, Aisha ta dan tsugunna "Marana yana murdawa" Riketa ya yi "sannu Aisha, ki dinga jurewa" "To ai kaine kake min da karfi, baka yi min a hankali" "Daga yau zan dinga miki da hankali kin ji" Ya rungumeta ya cigaba da rarrashinta Hada ruwan wanka ya yi, suka yi wankarsu suka yi na tsarki sannan suka shugo bedroom Don ya mayar da kayanshi, Aisha kuwa kayan bachci ta dakko ta saka, ta kalli Don "Ka tafi sai da safe ko?" "Au korata kike yi?" "Nina isa na koreke?" "Kawai Ammi nake tsoro" "Nifa na gaji kawai ki bini mu tafi gida kawai" Ta marairaice "taya zan bika mu tafi, me kake so Ammi ta ce? Kawai ka yi hakuri har Allah ya sauke ni lafiya" "Haba Aisha harfa tsawan wata biyar, kai inaa ba zan iya ba" Abba ya shiga wanka ya fito ya sami Ammi ta kawo masa shayi a plasta "Dakyau madam" Ammi ta ce bari na je dakina na dawo Abba ya ce nifa yau ina bukatarki kusa dani Ta danyi murmushi "Alhaji kenan, to zan je na dakatar da danka ne me tsinannan jaraba" "Umar yana gidan nan ne?" "Yaron nan ko kunyata baya ji, a dakina yake kwanciya da matarsa" Abba ya zaro ido cikin mamaki "ina ganin kawai ki bashi matarsa" "Ba zai yu ba, idan na bashi ita ina tabbatar maka da cikin jikinta zai iya zubewa tsabar jarabarsa" "To Allah ya kyauta" "Amma Alhaji kodai kai ya gado" Abba yay murmushi "to miye a ciki, ai cikakken namiji ya kasance jarababbe" Ammi ta fita tana dariya Don rungumar Aisha ya yi yana mata magana "Ki taimaka min na tafi dake, ni ke kadai kawai nake" Rungumeshi ta yi tana shafar bayanshi, "ina missing dinka sosai amma ya zanyi, dole zan yi hakuri harna haihu" Ammi ce ta bude kofa ta shugo "To jarababbe saika sake ta ka fita zamu kulla gida" Aisha ta juya baya da sauri tsabar kunya, Don ya kalli Ammi yana dan sosa keya yana murmushi "Haba Umaru ko kunyata baka ji, a dakina fa, to saika tafi dare ya yi" Ya kalleta a marairaice "Don Allah Ammi na tafi da matata" Ta galla masa harara "ka fita kawai bana bukatar wani dogon zance" Don bai kara cewa komai ba kawai ya fita, Ammi ta ja kofar ta rufe ta baya batare da ta yi wa Aisha magana ba Don gida ya tafi ya tarar da Haseena a falo tana Miranda "Sannu da dawowa" "Yauwa sannunki" Da mamakinta ta ga ya wuce dakin Aisha, mikewa ta yi da sauri ta bishi Kwanciya ya yi kan gado Haseena ta shugo "Baby lafiya" "Me kika gani" "Ka saba ka shiga dakina idan ka dawo" "Da dakinki da nan babu wanda aka min iyaka dashi, dukanku ku biyu matayena ne, dakin dana ga dama zan shiga" "To ai naga me dakin bata nan" "Ke don Allah fita, karki saukar min da ciwon kai" "Babu inda zanje" Ta je ta kwanta kan gadon itama, bai ce mata komai ba, ji ya yi ta rungume shi, sai ya rufe idanunsa yana ganin Aisha, yana tuna yadda ta kama bananansa tana tsotsa, tuni tsigar jikinsa ya fara tashi Janyo Haseena ya yi dama abinda take jira kenan, ai kuwa nan take suka gwangwaje Washegari tunda sassafe Don ya shirya cikin kananun kaya kamar kullum, ya yi kyau sosai ya kalli Haseena saina dawo" "To saika dawo" Yana fita Haseena ta tashi ta shiga wanka, bayan ta fito ta shirya tsab ta wuce gidan Feedo Feedo a bedroom dinta tare da wani saurayinta kwance ta jiyo maganar Haseena, tashi ta yi daga kan gadon ta daura towel ta fito falo ta sami Haseena "Kawa har kin zo kenan" "To ina zan tsaya kaina ya kulle" "Yanzu ya za'a yi kenan, gashi ina da bako a ciki" Haseena tai murmushi "ai na ga alama" Suka fashe da dariya gami da tafawa, suka zauna suna shawarar abinda zasu yi Saurayin Feedo sanye da kaya ya fito "Ni zan wuce na tura miki kudin" Feedo ta dauki wayarta ta duba sannan ta yi murmushi "ya shiga" Wucewa ya yi Feedo ta kalli Haseena "Kinsan Cytotec?" "A'a ban sanshi ba" "To idan mace tasha shi ko cikinta ya kai wata shida ne sai ya fito, yanzu shi zamu je mu sayo, na yi miki alkawarin Aisha ba za ta taba haihuwar cikinta ba, ke bama hakaba, sai mun lallata mahaifarta ta yadda ba zai kara amfani ba" Wani farin ciki ya baiyana a fuskar Haseena, rungume Feedo ta yi cikin farin ciki "Ina yinki Kawata" "Karki damu, ai dani dake mun zama daya, yanzu dai tashi muje mu nemi maganin Feedo ta shiga bedroom ta saka kaya sannan ts dawo falo "To muje ko" Fita suka yi, wani pharmacy suka je, Feedo ta ja daya daga cikin ma'aikatan wurin gefe, ta bashi kudi masu yawa sannan ta fada mishi maganin da tazo saya, cikin rawar jiki ya dakko ya bata Suka fito daga pharmacyn suka dawo mota suka zauna, Feedo ta kalli Haseena "Guda biyu zaki bata ta sha, idan so samu ne ki cusa mata guda biyu a gabanta, amma idan haka ba zai yu ba, kawai ki bata duka ta sha" Haseena ta amsa gami da murmushi tana kallan maganin "burina ya kusa cika" Aisha ta shugo falo ta samu Ammi da Abba a tsaye, Ammi sai shagwaba take yiwa Abba wai daga dawowanshi jiya jiya har zai yi wani tafiyar "Haba madam, kasuwancin kenan" Aisha ta karasa wurinsu ta durkusa "Abba ina kwana" "Lafiya lau Aisha" "An dawo lafiya" "Lafiya lau, gashi wani tafiyar ya tashi Amminku tasa rigima wai babu inda zan je" Murmushi Aisha ta yi ta tashi ta je ta zauna kan kujera tana tunanin mijinta gami da shafa cikin ta Don ne ya shugo cikin sallama, kallansu ya koma kanshi Cikin farin ciki Don ya karaso wurin su Ammi cikin fara'a "Ina kwananku" Ammi ta amsa fuskarta dauke da annuri, Abba kuwa kasa kasa ya amsa, alamun har yanzu yana fushi dashi Don ya ce Abba na yi missing dinka, amma yau ka dawo ko? Abba bai ce masa komai ba ya kalli Ammi "Ni zan tafi sai na dawo" Abba ya yi tafiyarsa Ammi ta bishi da kallo kamar zata yi kuka "Yanzu tafiyar zaka yi" Bai saurare ta ba Don ya kalleta "Amma Ammi Abba yana fushi dani ko?" "Idan har ka gane hakan, idan ya dawo saika zo ka nemi gafararsa" Ammi ta zauna, Don ya yi wani ajiyar zuciya ya kalli Aisha "Nifa ina jin yunwa banyi breakfast ba" Ammi ta ce akwai breakfast a dining yanzu zamu je mu yi Ya marairaice "ni ina son na Aisha ne" Yar dariya ya subucewa Ammi tana fadin yaron nan karka kashe ni mana Ya zauna gefen Aisha yana fadin haba Ammi taya zan kashe ki Kallan Aisha ya yi sai tai murmushi ta kawar da kanta "Yen mata babu gaisuwa yau" "Ina kwana" "Sai dana roka" Ammi ta mike "muje mu yi breakfast ko" Duk suka tashi suka wuce Dining suka zauna, Ammi ta shiga serving Aisha bayan ta gama, ta shiga kokarin serving din Don, Don ya dakatar da ita "Ammi ki huta abinki, ki bar Aisha ta yi serving dina" Ta harareshi cikin wasa "wai kai meyasa ka cika son bata wahala ne, baka tunanin ba ita kadai bane" Ammi ta cigaba da serving dinshi bayan ta gama ta yi serving din kanta Ta bangaran su Haseena kuwa sun dawo gida, Feedo ta hada musu shisha suka zauna falo suna sha suna hira Haseena ta ce Feedo akwai wani cin amana da yaudarar da aka yi min, ba zan taba yafewa ba "Fada min su waye suka miki?" "Wata Kawata ce sunanta Balkisu, ta ci amanata, ta damfare ni kudi har naira million uku" "Garin yaya?" Nan take Haseena ta bata labarin abin daya faru, Feedo dariya ta yi ta ce amma ke shashasha ce, wallahi da nine ke batar da ita zan yi Haseena ta ce to yanzu miye abin yi? "Kawai zan sa yarana ne suje su kama min ita su kawo ta har gabanki ta nemi gafarar ki, ko hakan bai yi miki ba" "Eh hakanma ya yi, to yaushe za'a dakko min ita?" "Ko yau idan kina bukata za'a dakko ta, kawai bani hotonta da address dinta" Haseena ta dauki wayarta ta nemo hoton Bilkisu ta mikawa Feedo wayar "Ga hotonta" Feedo ta amsa wayar tana kallo "Wannan ai nasanta, ba a Gwarimpa take ba" "tabbas anan take, to ai shikenan wannan mai sauki ne, bari na tura musu hotonta da address dinta" "Dakyau my Feedo Allah yabar zumuncin mugunta" "Amin" Haseena ta mike "to ni bari naje can gidan naji da Aisha" "To sai kin dawo" Haseena ta fita Feedo ta cigaba da zukar shishan ta Bayan su Ammi sun kammala yin breakfast suka dawo falo Ammi da Aisha suka zauna, Don ya ce bari ya je ya dawo Ammi ta kira Sunanshi ya juyo yana kallanta "ma'am Ammi" "Yaushe zaka yiwa kanka fada ka fara neman na kanka" Don ya yi murmushi ya kalli Aisha "sai ranar da dana yazo duniya, kinga lokacin ai girma ya zo ko Ammi" "Umar Allah ya shirye ka" "Amin mamana na kaina" Ya fita Ammi ta bishi da kallo, Aisha ta shafa cikinta "Baby babanka na birge ni, ka fito kamarshi" Ammi ta juyo ta kalli Aisha "Me kika fada?" Aisha ta dukar da kanta cike da kunya ashe maganarta ya fito har Ammi ta ji "Nafi so Baby ya fito kamarki, da tarbiyar ki da kyawawan dabi'unki, idan ya fito kamar babanshi zaki sha wahala" Aisha murmushi kawai ta yi Feedo ta gama shan shisha, ta tashi ta shiga bayi tai wanka ta sauya kaya, da alamu fita zata yi, tana shigowa falo ta ci karo da Don, tsorata ta yi sosai zata yi magana ya dakatar da ita "Wato Feedo ni zaki ciwa mutunci, ki je har gidanmu gaban mahaifiyata, gaban mata ta, shegiya yaushe mahaifarki keda guarantyn daukar ciki, Feedo sai na gwada miki ni nafi ki bariki" "Ni dai ka yi hakuri, na yi kuskure" "Na yi hakuri fa kika ce, ashe ma bansan me nake yi ba" "Don karka yi min wani abu, ko kashe ni ka yi aikin banza ka yi tunda kudi aka biya akan naje gidanku na yi karyar ka yi min ciki" A rikice ya kalleta "waya saki?" Shuru Feedo ta yi tana tunani, tambayarta ya yi a karo na biyu "na ce miki waye ne?" "Wasu ne, ban san su ba, ban san ya suke da kai ba, amma kamar akwai wani abu tsakaninka dasu" Don ya ce karki raina min hankali mana, karki mayar dani karamin yaro "Wallahi dagaske nake fada maka, sanyani aka yi, kuma bansan su ba" "Ok, na ji, yanzu taya zanyi na gansu" "Nima ban sani ba amma ka bani lokaci zan yi bincike na gano su" "Baki da numbansu" "A'a banda shi, basu bani numbansu ba, amma akwai ta hanyar da zan gano su" Don ya ce to na baki lokacin kadan ki gano su idan ba haka ba sai na kashe ki Yana gama fada ya juya ya fice, tai yar dariya "shashasha kawai, kafin ka kashe ni, ni zan kashe ka" Ta ja karamin tsaki ta dau wayarta da makullin motanta ta fita Ammi da Aisha zaune a falo suna hira sama sama, sallama suka ji hade da bude kofar falon, suka mai da kallansu kofar falo Haseena ce ta shugo fuskarta dauke da annuri Ammi ta ce "yau Haseena ce a gidan" Haseena tai murmushi "Ammi ni ce, ina wuni" "Lafiya laiu, ya kwana biyu" "Ammi ai kwana biyun nan bana jin dadi" "Ayya kuma Umar bai fada min ba" Haseena ta zauna kusa da Aisha Aisha ta ce ina wuni Aunty Haseena ba yabo babu fallasa ta ce lafiya lau yar uwata ina ta missing dinki, na kosa ki haihu ki dawo gida, gidan babu dadi da babu ke Aisha ta danyi murmushin karfin hali ta kawar da kanta daga kallan Haseena "Abba fa" "Ai Abbanku kwana biyu ayyuka sunyi masa yawa, babu shi a wannan kasar baya wachcan kasar" "To Allah dai ya bashi nasara" "Amin" Haka Haseena ta wuni a gidan har wurin karfe biyu na rana tana neman hanyar da zata bawa Aisha magani Abincin rana ya kammala Ammi ta ce su tashi suje Dining, Haseena ta dauki Jakarta ta cusa hannu, kwayar maganin ta ciro daga cikin gidanshi guda biyu, ta makale a hannunta Duk suka tashi suka wuce Dining suka zauna, Haseena ta shiga serving Ammi Ammi ta ce ai dakin huta ranki Haseena "A'a Ammi karki damu" Aisha ta fara serving kanta, sai Haseena ta dawo kanta "Har kin yi serving kanki ashe baki jira ni ba" Aisha tai murmushi "nagode tunda kin yi niyya" Itama Haseena murmushi tai "to bari na zuba miki juice, kinsan a halin da kike ciki yanzu kina bukatar fruit" Haseena ta dauki glass cup sannan ta jawo jug din juice, ta tsiyaya juice a cikin glass cup sannan ta jefa kwayoyin Cytotec, kawo glass cup din ta yi gaban Aisha ta aje "Yauwa yar uwa gashi" Aisha tai murmushi "nagode" Haseena ta je ta zauna ta shiga serving kanta amma hankalinta na kan Aisha Don tafiya yake yi a mota yana tunani "Anya Feedo ba karya take min ba, to su waye zasu biyata akan tazo gidanmu ta ce tana da ciki, miye hadina dasu, koma miye ne nan da kwana biyu zan koma saita fada min ko na yi mata duk abinda yazo min zuciya" Ya cigaba da tafiya Wani farin ciki ya ziyarci zuciyar Haseena a lokacin da ta ga Aisha ta kafa glass cup na juice a Murmushi ta yi tana kallan Aisha cikin wani yanayi fadi take a zuciyarta "burina ya cika, dama nayiwa kaina alkawarin ba zaki taba haihuwar cikin nan ba, yanzu dole zai zube, dole nema ya zube" Aisha duka ta shanye juice din, ta ji dadi sosai saita kara zuba wani tasha Ammi ta ce da alamu kinji dadin juice din nan Aisha ta ce eh Ammi, na ji dadinshi sosai da sosai "Zan sa a rika miki kullum" Haseena ta mike "bari baje ta falo" Ammi ta kalleta "baki cinye abincin ba" "Ammi na koshi, ban cika cin abinci ba sosai" Haseena ta koma falo ta zauna tana jin wani farin ciki a ranta Bayan Ammi da Aisha sun kammala cin abinci suka dawo falo suka sami Haseena "Har kun gama kenan" "Eh mun gama" Prof Attahir da Mum da Lastborn suka shigo cikin sallama, Cikin Murna Aisha ta mike taje da sauri ta rungume Prof Mum ta ce Aisha haka zamu yi dake, murmushi Aisha ta yi ta rungume Mum "Kema ai zan rungumeki" Prof ya ce mamana kinyi kyau sosai Lastborn ya marairaice "Aunty baki ganni ba" Aisha ta ja kumatunsa tana fadin "I miss u Lastborn, ya kiriniya?" "Ni bana kiriniya" Suka zauna suka shiga gaisawa da Ammi Mum ta ce Hajiya ya kokarin kulawa da Aisha? Ammi ta cw Habadai wani kokari, ai hakkina ne na kula da ita Prof ya ce Yayana ya wuce ko? "Eh ya wuce, wallahi tafiyar yana yawa, na gaji' Mum ta ce ayi ta hakuri dai, dan kasuwan kenan Haseena sauka ta yi daga kujera ta duka ta shiga gaida su, suka amsa cikin farin ciki suna yaba hankali da natsuwarta, Allah ya hada yarsu da abokiyar zama ta gari Suna ta hira a tsakaninsu sai ga Don ya shigo, Prof na ganinshi yai murmushi yana fadin Babana kwana biyu ko zuwa gaishe ni baka yi Don ya sosa keya "Uncle ayyuka ne suka min yawa" "Fada min wani ayyuka, Babana wani aiki ka samu kana yi ni ban sani ba" Shuru Don ya yi Ammi ta ce ka yi masa magana ko kai zai ji maganarka, bai aikin komai Prof ya ce haba Babana, meyasa kake haka, kanafa shirin zama uba ne, Idan ka gyara rayuwarka yayenka zasu yi alfahari da kai, hakadai Prof ya cigaba da yiwa Don nasiha Zufa ne ya shiga ketowa Aisha, wani azababben ciwon mara ne ke addabanta, tun tana jurewa harta fara kuka, hankalin kowa ya dawo kanta Don ne ya fara karasawa wurinta ya rungume ta "Aisha meke faruwa?" Cikin muryar kuka ta ce marana yana ciwo Ammi ta karaso ta rike ta, abu sai kara tsananta yake yi, ta fara ihu, kowa ya tsaya a kanta ana mata sannu Murmushi Haseena ta yi yauwa, wasa ya fara, fashewa ta yi da Kuka tana fadin a kira likita a taimaki yar uwata Da sauri Ammi ta je ta dauki waya ta kira likita tai masa bayani, cewa ya yi a kawo ta asibity da sauri, nan take aka fara cuku cukun kai Aisha Asibity, Haseena sai kuka take yi, Don ya rikice tunda yake hankalinsa bai taba tashi irin na yau ba Cikin kankanin lokaci aka kawota Asibity, a ka shigar da ita wani daki likita ya shiga bincike Ammi, Don, Haseena, Mum da Prof duk hankalinsu a tashe, Ammi bata san lokacin data fashe da kuka ba, tunaninta kar ta yi asarar jikanta Mum ta rungumeta tana rarrashinta "Ba kuka zaki yi ba, addu'ar zaki yi" Prof ya kasa cewa komai, Idan an barshi shima kukan zai yi amma ya jure yana tunanin halin da mamanshi take ciki, tsananin tausayinta yake ji Don ya jingine kansa da bango, ya rasa meke yi masa dadi, wani zafi da radadi yake ta ji a zuciyarsa, Haseena ce ta karaso ta tsaya gefenshi idanunta sunyi jawur tsabar kuka "Mijina ka kwantar da hankalinka, Aisha zata samu lafiya" Juyowa ya yi ya kalleta "ina tsoron ta fada wani hali, ina tsoron ta rasa Babyn mu" Haseena ta zaro ido Cikin mamaki "baka ce baka son Baby yanzu ba" "Haseena yanzu ina son Baby, Aisha ta kwadaita min son Baby, ina son abin dake cikin Aisha kamar rayuwata" Gaban Haseena ya yi wani mummunar bugawa fadi ta yi a zuciyarta "ashe gwara dana lallata cikin, Allah nagode maka, yanzu tunda yana son Baby dole zan yi kokari na yi" Ta ce karka damu ba zamu rasa Babyn mu ba, za'a haifa mana Baby lafiya Feedo ta tsai da motanta a kofar gidansu Bilkisu, bada dadewa ba sai ga Bilkisu ta fito, bude motar ta yi ta shiga "Kawata ya dai" Feedo tai murmushi "nazo miki da wata magana ne" "Ina jinki" "Kin san Haseena matar Don" Bilkisu ta ce niko na san Haseena karamar yar bariki amma ke a ina kika santa "Mijinta saurayina ne, a baya ma munyi dadiro dashi, to tazo ta hada kai dani ne akan mu cutar da kishiyarta sannan ta kawo min kararki akan kin damfareta kudi har naira million uku, tana son a hukuntaki ni Banma san ke ba ce sai data nuna min hotonki, kuma kinga dai ni da ke ai amana ne, babu yadda za'ai na cutar dake" Bilkisu ta dafe kirji "ni Haseena take so a hukunta, ai kuwa saina tona mata asiri" Feedo ta ce haba ta wurina ai wannan kauyancine, nidai yanzu abinda nake so dake, so nake mu hada kai dake, ina son Don sosai ba zan iya rabuwa dashi ba, amfani zanyi da Haseena na rabata dashi sannan na rabashi da dayar matarshi Aisha, ni kuma saina aure shi Bilkisu ta ce to ke Idan kin aureshi ai kinci riba, to ni mecece ribata Feedo ta danyi murmushi "kwantar da hankalinki mana yan mata, na yi miki alkawari zan baki million goma indai har na auri Don Murmushi Bilkisu ta yi ta ce na yarda kuma a shirye nake na yi duk wani abinda kika sani Feedo ta ce dakyau ta wurina, ta ciro wasu kudi ta mika mata "Ga wannan ni zan tafi, zan fara tsare tsare na, Idan amfaninki yazo zan neme ki" Bilkisu ta amsa tana godiya sannan ta fita, Feedo ta ja motarta ta wuce Bilkisu ta bi ta da kallo "ji shashasha, waya fada miki akwai amana a bariki, kawai mu hada kai muyi aiki ke ki auri Don ni kuma ki hada ni da million goma, gani jaka" Taja tsaki ta shiga gida Likita ya fito da sauri suka karaso wurinshi, kowa ya tasa kunne yana son jin me zai fada Likita ya kalli Ammi muje Office dina mu yi magana Ammi ta ce zaka iya yin magana kowa daka gani anan dan gidane, duk daya muke, Likita ya ce akwai abinda nake so mu tattauna ne Don ya ce Likita ya mata ta take? Likita bai bashi amsa ba ya kara gaba Ammi tabi bayanshi Mum ta ce oh ni Allah yasa lafiya Prof ya kasa cewa komai Don kasa tsayuwa ya yi, ya durkusa ya rike kai kamar ya ji sakon mutuwa Likita da Ammi suka shugo Office suka zauna "Ya ake ciki?" "lallai sirikarki ta kasance me sa'a, ban taba ganin macen da Cytotec ya shiga cikinta ba, bai lallata abin dake cikinta ba, amma wallahi Aisha da abin dake cikinta suna cikin koshin lafiya" Cikin rashin fahimta Ammi ta ce menene Cytotec? "Wani kwaya ne na abortion, mafi yawa karuwai da yan bariki ne suke amfani dashi wajen zubar da ciki" Ammi ta ce amma Aisha ba za tasha wani abu da zai cutar da abin cikinta ba Likita ya ce zai iya kasancewa ba ita tasha kwayar ba, kila wani yasa mata a ruwa ko a abin sha Shuru Ammi ta yi tana nazari sai ta mike da sauri "Umar, Umar yana kan bakanshi sai ya rabani da jikana" A fusace ta fita Haseena ta karaso wurin Don "Ni bana son ganinka cikin damuwa, please" Mikewa Don ya yi ya kalli Haseena "kina damuna don Allah ki barni" Babu dadi ta ji a zuciyarta sai ta jure ta ce "Nima fa ina cikin damuwar nan amma ya zanyi" Ammi ce ta karaso a fusace cikin tsananin fushi, duk kallansu ya koma kanta, kodawa Don mari ta shiga yi tana fadin Umar ba za ka kashe ni ba, ni zan kashe ka kafin ka kashe ni, da sauri Prof da Mum suka karaso, Mum ta rike Ammi "Haba Hajiya kiyi hakuri koma menene ki bari mu koma gida" Ammi ta fashe da kuka "Umar zai kashe ni" Don bai san hawa ba bai san sauka ba, ransa ya baci sosai, idanunsa sunyi jawur, bai ce komai ba shuru ya yi Mum ta ja Ammi tana rarrashinta gami da kwantar mata da hankali Haseena kuwa farin ciki ya cika fam a zuciyarta, a tunaninta cikin Aisha ya zube, kuma an gano magani tasha, kenan Ammi na zargin Don, murmushi ta yi gami da ajiyar zuciya "burina ya cika" Ammi ta shiga dakin da Aisha take, ta sameta kwance a gadon jinya, da sauri ta karasa ta zauna gefenta "Aisha kina nan lafiya kuma Babinki na cikin koshin lafiya" Aisha murmushi tai "Ammi na ji a Jikina zan haifi Baby na lafiya, in Allah ya yarda babu wanda zai cutar min dashi" Ammi ta ce ina son zan fada miki wani magana kuma ina so ki yi min alkawari "Ina jinki Ammi" "Daga ni sai ke kawai muka san cikinki yana nan, karki taba bari wani yasan cikinki yana nan, sai dai kowa ya ji kin haihu" "Wannan mai sauki ne Ammi yadda kika ce haka za'a yi" "Dakyau sweetie na" Prof da Mum suka shigo Aisha ta kallesu tana murmushi Mum ta ce dafatan cikinta yana nan Aisha girgiza kai ta yi alamun a'a "Inna lillahi wa Inna ilaihir raji un" Prof ya ce to tunda Mamana tana cikin koshin lafiya Alhamdulillah, sai dai muyi addu'ar Allah ya kawo wani mai albarka, Allah yasa haka shi yafi zama alkairi "Amin" Don yana tsaye kofar dakin jinyar shida Haseena, yana tunanin shiga yana tsoron Ammi, daga karshe ya yi ta maza ya shiga, yazo kusa da Aisha Ammi ta watsa masa wani kallo "Ka bace min, bana son nakara saka a idanuna" Don ya kalleta a tsorace "Ammi wai mena aikata, wani laifi na yi ki fada min" Ammi ta galla masa harara "au bama kasan me ka yi ba, kai kafi kowa sanin abin daka aikata, wallahi Umar kana sani bakin ciki" Mum ta ce wai meya aikata haka Hajiya, wa'innan maganganun da kika yi sam bai dace ba, aiko akwai matsala saiki bari idan an koma gida sai a zauna a tattauna, a warware matsalan Ammi shuru kawai ta yi amma tunani fal a zuciyarta Haseena kuwa tuni ta je ta hau motarta ta wuce, tunda bukatarta ya biya mai kuma zata tsaya bata lokacinta Likita ya sallami Aisha, da aka zo tafiya gida Ammi tai mamaki da bata ga Haseena ba, da suka je wurin parking ma bata ga motar ta ba hakan ya tabbatar mata da wucewa ta yi Suka shiga motocin da suka zo suka tafi Feedo kwance a kan kafet din falonta Haseena ta shigo cikin tsananin farin ciki "Feedo ina sonki, Allah ya barni tare dake" Feedo tai murmushi "ki ce bukata ta biya" "Ai bukata ta biya, yanzu ma daga asibitin da aka kaita nake, ciki ya zube, babu shi" "Gaskiya na tayaki farin ciki Kawata" "To yanzu damuwata daya, ya za'ayi na yi ciki?" "Ciki kike so ki yi?" "Shi nake bukata" "To ki mannewa mijinki sosai bayan kin gama al'adarki ba safe ba rana ba dare" Haseena ta ce duk na yi wallahi, duk jarabarsa har nazo na fara isansa, cewa yake yi ma na fishi jaraba, ammafa shuru babu ciki Feedo ta ce a zuciyarta "taya zan yarda ki haihu da Don, ai daga ke har Aishan fita zaku yi batare da kun haihu ba" A zahiri ta ce akwai wani Likita dana sani yana taimakon masu bukatar haihuwa kuma ana dacewa sosai, idan kin shirya sai muje wurinshi Haseena a zabire ta mike "na shirya, kawai tashi muje" "Da wurwuri haka" "Karfe tun yana zafi zafinsa ake lankwasa shi" Feedo ta ce hakane Feedo ta mike tsaye, janyo after dress ta yi ta daura sannan ta yafa gyale "To muje" "Da kyau Tawan, ina yinki over" Fita suka yi Da su Ammi suka karaso gida, duk zama suka yi a falo, Don ya kasa zama, hankalinsa na kan duk wani motsi na Aisha, Prof ya kalli Ammi "bansan wani laifi Babana ya aikata ba amma ina rokwanki daki yi hakuri ki yafe masa" Ammi ta ce da kasan me yaron nan ya aikata hankalinka sai ya tashi "Hakuri ake yi, kuma yana bukatar addu'arki ne, kuma a ganina yaron nan ya sauya ba kamar da ba, kenan Allah yana amsa addu'ar mu" Ammi ta ce Prof yaron nan fa ka kalli rashin imani, ya nuna baya son abin dake cikin Aisha, hakan yasa na nisanta shi daga ita saboda kada ya cutar da ita, amma ya lallabo yazo kamar abin arziki ya bata maganin da ya yi sanadiyar barewar cikinta Da sauri Don ya mike "what?" Ya nuna kanshi "ni Umar na bawa Aisha magani cikinta ya bare, da yaushe aka yi haka" Ammi cikin fushi ta ce karka kawo min rainin hankali, karka mayar dani bansan me nake yi ba Hankalin Don ya yi matukar tashi "wallahi banda sa hannu, ina son cikin Aisha, ina son Babyna" Prof ya kalli Don sannan ya kalli Ammi "ina hujjarki akan Babana ne ya aikata hakan" "Hujjata shine baya son cikin" Don cikin sanyin murya ya ce wallahi ina so Tunani da nazari Aisha ta shiga yi fadi take a zuciyarta "kenan wani ne ya bani magani nasha domin cikin Jikina ya bare, to waye wannan, ba mijina bane, mijina ba zai min haka ba" ta cigaba da tunani daga sama ta tuno da Haseena, ta shiga tuno dazu a dining data zuba mata juice "tabbas Haseena ita ce ta aikata min wannan aikin" Dube dube ta shiga yi ta ga babu Haseena, hakan ya kara tabbatar mata da ita ce ta aikata wanna aikin Mum ta ce Hajiya kiyi hakuri tunda kaddara ya riga daya faru, kawai Allah ya kiyaye na gaba Shuru kawai Ammi ta yi Don ya kalli Aisha "Aisha kin yarda zan iya halaka Bebinmu" Aisha kallan Ammi ta yi sai ta kawar da kanta, bata bashi amsa ba don bata son karyata Ammi Wani bakin ciki ne ya cika shi, kawai ya fice yabar falon Ammi ta bishi da harara, Aisha ta dukar da kanta, tsananin tausayin mijinta ya dabaibaye mata zuciya, sai hawaye ya fara fita daga idanunta Hakadai Prof da Mum suka cigaba da bawa Ammi hakuri har suka samu ta dan sakko, sun kai har yamma a gidan kafin suka wuce gida Don wurin Wizzy ya wuce, Wizzy na ganinshi ya ce wata sabon gani, Don amsar wiwin hannun Wizzy ya yi ya fara sha yana samun sauki Wizzy ya ce Don kwana biyu, ka share ni gabadaya Don ya ce to ka yi hakuri Wizzy yai mamaki "Don yau kai kake bada hakuri" Don ya kalli Wizzy "to miye a rayuwar, nifa nafara tsanar duniyarnan babu komai a ciki sai bakin ciki da tashin hankali, abinda ka yi da wanda baka yi ba sai ace kayi, rayuwa ba yarda" Wizzy ya girgiza kai yana yar dariya "abokina kenan, wallahi ka bani dariya, wai waya bakanta maka rai ne haka?" "Cikin Aisha ne ya zube, dalilin bacin raina kenan" Wizzy ya kalleshi "kasan me kake cewa kuwa, to ai idan ya zube farin ciki zaka yi, ai dama haka ake so" Don ya mike yana fadin na kula kai ba mutumin arziki bane, zama da kai illa ne, ka ga tafiyarta Don ya yi hanyar fita Wizzy na kiransa yana fadin ya dawo, Don ya yi kamar bai ji ba, ya yi tafiyarsa Wizzy ya ce ai dole na lallabaka ka dawo, taya rayuwa zata yi min dadi babu kai, bayan kaine rufin asirina A lokacin da Feedo ta kai Haseena wurin likita, duba Haseena ya yi sosai, bayan ya kammala ya tabbatar da Haseena tasha kwayar da zai yi wuya ya barta ta dauki ciki Zaro ido Haseena ta yi ta ce Doctor wallahi ban taba shan wani magani ba na hana daukar ciki "Ki daiyi tunani, bincike ya nuna akwai kwayar a jikinki" Shuru Haseena ta yi tana tuna abubuwan da suka faru a baya, a hankali ta shiga tuno lokacin da Don ya bata magani, sai kuma ta tuna baya son haihuwa, tsoro ne ya kamata ta fara yin baya tana fadin na shiga uku ni Haseena Feedo ta rike ta "meya faru?" "Tabbas Don ya bani wani kwaya nasha, tabbas shine ya yi min haka" Feedo ta kalli Likita "yanzu babu wani hanyar da za'a bi ta samu ciki, kudi ba matsala bane" Likita ya ce akwai hanya amma aiki za'a yi mata kuma zai ci kudi har million bakwai Da sauri Haseena ta ce babu damuwa zan biya, nidai bukata ta na samu ciki Likita ya ce karki damu idan kin shirya kawai ki biya kudi sai ayi miki aiki "Ni gobema ya yi min, yau zan biyaka kudin sai gobe agyi min aikin" "To shikenan" A take Haseena ta biya likita kudin aiki cash suka aje magana gobe karfe tara za'a shiga da ita aiki Gidan Feedo suka koma Haseena ta shiga tattauna rashin adalcin da Don ya yi mata Feedo ta ce kenan bai bama Aisha ba sai yasa ta samu ciki, kenan ke baya son hada zuri'a dake yake nufi ko miye Haseena tai zuru tana kallan Feedo "Jikina ya mutu sosai, nina sake jiki Don yana sona, ashe Aisha yake so, gaskiya ba zan taba kyaleshi ba" "Gaskiya nima ban baki goyon baya ba ki kyale shi, karki raga masa" Haka suka cigaba da tattaunawa a tsakaninsu Aisha kwance kan gadon Ammi sai faman kuka take yi, tana bukatar mijinta kusa da ita, gashi babu dama ta yiwa Ammi magana, Ammi ce ta shigo ta sameta cikin yanayin, ta zauna gefenta da sauri "My meya faru, ko cikin ne yake miki ciwo?" Aisha ta girgiza kai alamun a'a "To miye damuwarki?" Cikin muryar kuka ta ce Ammi wallahi babu ruwan Ya Umar, yana son Baby na, ki taimaka ki yafe masa Ammi ta tsurawa Aisha ido kafin ta ce shiya kiraki ya ce ki fada min haka "A'a babu ruwansa, ni banda ma numbanshi, ni nasan bashi bane" "To idan bashi bane wane ne ko kece kika sha" Shuru Aisha ta yi ta dukar da kanta kasa tana fadi a zuciyarta "na fada mata gaskiya kawai Haseena ce ta aikata, to idan ta yi fushi da ita fa, fada mata baida amfani" Aisha ta dago ta kalli Ammi ki yarda dani Ya Umar bai da hannu, idan shine ba zan boye miki ba, wallahi zan fada miki Ammi ta yi shuru tana nazari daga karshe ta ce to shikenan tunda kince bai da hannu to abin dake bani mamaki wanene, ma'aikatan gidan nan ne ko su waye, zan yi bincike a kai, ki cigaba da zama a matsayin cikinki ya zube "To Ammi" Ammi ta tashi ta fita Don gida ya wuce ya zauna kan kujera a falo yana tunani "Ammi tana zargin ni na yi sanadiyar zubewar cikin Aisha, kuma alamu ya nuna Aisha ta yarda da hakan, gaskiya ina cikin matsala, to abinma dubawa anan waye ya yi sanadiyar zubewar Babyna, waye ya rabani da Baby, yakamata na gane ko wane ne, me Babyna ya tsarewa mutum" Haseena ce ta banko kofa ta shigo, da alamu tana cikin fushi, hanyar dakinta ta yi batare da ta yi masa magana ba ya dakatar da ita "Ke daga ina kike" Ta juyo tana kallanshi "daga inda na fito" "Karki nemi ki gaya min magana sannan ina zarginki" "Zargin miye?" "Zubewar cikin Aisha" Yar dariya ta yi sannan ta ce nima ina zarginka da ka bani magani har yanzu na gagara daukar ciki, ka cuce ni wallahi, ba zan taba barinka ba Ta shiga dakinta tabarshi tsaye a wurin, ya sha jinin jikinsa yana mamakin taya ta yi ta gane hakan Bin bayanta ya yi Haseena ta aje Jakarta da mayafinta Don ya shigo cikin fushi ya tsaya yana kallanta itama kallansa take yi "Ina hujjarki da zaki ce nina baki kwayar da zai hanaki daukar ciki" "Karka mai dani ban san abinda nake yi ba mana, wallahi kaine ka bani kwayar da ba zan dauki ciki ba saboda baka san hada zuri'a dani, to meyasa baka bawa Aisha na" "Wato bakin ciki kike mata ta samu ciki ke baki samu ba, shine kika kika yi sanadiyar zubewar cikinta" "Kar ka yi min sharri, babu ruwana, ni ina ji da nawa damuwar daka jefa ni ne, ka bani mamaki wallahi" "Kin san Allah idan kika kara cewa nina baki kwayar daya hanaki daukar ciki sai na yi miki rashin mutunci wallahi, sannan idan nagane kina dasa hannu a zubewar cikin Aisha wallahi ba zan barki ba, sai na dauki mummunar mataki a kanka" Cikin fushi ta kalleshi "tunda ka nuna kafi son Aisha a kaina wallahi baka nemi zaman lafiya ba, kuma kadan ka gani" Taje wurin durowanta ta bude tana neman kayan da zata canza, cikin tsananin fushi Don ya fita, dakin Aisha ya shiga, ya fada kan gadonta yana ajiyar zuciya, zuciyarsa sai zafi take yi masa, ji yake kamar ya yi hauka, muryar Aisha yake son ji, yana son sanin ya take, daukar wayarsa ya yi da niyyar kiranta sai ya tuna baida numbanta, tashi ya yi zaune yana tunanin yadda zaiyi magana da ita, ya kasa jurewa ganin Aisha yake son yi, fita ya yi ya wuce harabar gida ya dauki mota yai wucewarsa Ammi zaune ita kadai a falo tana tunani, tunaninta idan ba Don bane zai rabata da jikanta to waye, waye baya son cikin Aisha, Haseena ta fado mata a rai, kodai Haseena ce, a'a ba Haseena bace, tana kulawa da Aisha sosai, babu alamun mugunta a zuciyarta, to wanene? Don ya shigo cikin sallama yana ganin Ammi gabansa ya fadi yana fargaban me zata ce masa, Ammi ta dago ta kalleshi gami da amsa sallamar Samun wuri ya yi ya zauna kan kujera kansa a duke, kiran sunansa Ammi ta yi, ya dago ya kalle ta "Na'am" "Ka ce bakai ka yi sanadiyar zubewar ciki Aisha ba, to ka fada min wa kake zargi" Don ya ce Ammi wallahi banda sa hannu a zubewar cikinta sai dai ina zargin Haseena Ammi ta girgiza kai alamun a'a "Haseena ba za ta aikata ba, tana son Aisha, ka yi tunani wani daban banda Haseena" "Gaskiya nidai Haseena nake zargi" Ammi tai shuru tana nazari sai maimaita sunan Haseena take yi "Haseena, Haseena, anya kuwa" ta kalli Don "kai ka taba ganin wata alama daga wurin Haseena da zai nuna bata son cikin Aisha" Don ya ce Ammi Haseena fa kishiyar Aisha ce, kuma Aisha ta fita zuciya me kyau, ina da tabbacin Haseena keda sa hannu a zubewar cikin Aisha Ammi ta ce maganar kishiya bai taso ba don tana kishiyarta ba dolene ta cutar da ita ba Don ya ce ki yi tunani da kyau, Haseena ta dade bata zo gidan nan ba sai yau da abin nan ya faru, sannan da muka je asibity ta gane cikin Aisha ya zube bata jira mu ba tai tafiyarta alamar burinta ya cika Shuru Ammi tai tana nazari kamin ta ce ba zan yanke hukunci ba kai tsaye na ce Haseena ita ta yi sanadiyar zubewar cikin Aisha, amma ni da kaina zan yi bincike na gano gaskiya Don ya ce wallahi Ammi idan ya tabbata ita ce sai na yi mata abinda kare ba zai shinshina ba Ammi ta dan hararesa "har yanzu baka daina halinka ba ko, kar dai watarana ka je ka jawo mana magana, ina rasa irin zuciyarka" Mikewa ta yi "ka tashi ka wuce, dare ya yi ni zan je na kwanta" Don gyara kwanciyarsa ya yi a kan kujera ya mike "Yau anan zan kwana" "Kai bana son shirme ka tafi ko" "Ammi don Allah ki taimaka min ki barni na kwana anan" Shuru tai tana kallansa sannan ta ce to idan a gidan nan zaka kwana, ai akwai dakuna ba a falo zaka kwanta ba Sosa kai ya yi ya kalli Ammi "Ni Ammi da zaki taimaka min tunda yanzu dai Aisha bata da ciki sai ki bani ita mu tafi, inma daki zaki bamu a gidan nan mu tare duk zanyi farin ciki" Ammi tai zuru tana kallanshi, "ikon Allah bai karewa, wai ba akwai Haseena ba a gida, ka tafi mana, ko ita Haseena ba zata yi maka abinda Aisha za ta yi maka Ammi ina missing din abincin Aisha, wallahi Aisha na taimakona Ammi ta ce to yanzu sai ka yi hakuri kasan idan cikin mace ya zube akwai jinin dake fita sai ya gama fita zan baka ita Don ya yi shuru kamar ya yi kuka sai ya ce to nidai Ammi ki barni naje na gaisa da ita, kawai ina son jin muryarta Ta ja karamar tsaki "banda lokacinka ka ga tafiyata" Ammi ta wuce ya bita da kallo cikin takaici Daki ta wuce ta sami Aisha tai bacci, ruge kofar tai ta baya ta cire makulli sannan ta wuce side din Abba, Ammi ta kwanta kan gado, tana missing din Abba, nazarin magangun Don ta rika yi, ta shiga tuno ranar da tazo ta sami Aisha da Haseena tsaye a harabar gidansu, Aisha na kuka tana fadin tana son cikinta, kada a raba ta dashi, haka Ammi ta cigaba da tunani Don zuwa ya yi zai shiga dakin Ammi, ya ji an kulle gam, bibbigawa ya shiga yi a hankali yana kiran sunanta, kamar a mafarki Aisha ta ji ana buga kofa ana kiran sunanta, ta farka ta tashi tsaye "Kamar Ya Umar" A hankali ta taka taje ta tsaya dai dai kofar "Na'am" Jin muryarta yasa Don ya ji dadi "Aisha bude min kofa" "Ni ban rufe ba Ammi ce ta rufe ta baya sai da asuba zata bude ni" "To yanzu ya za'a yi kenan, ina son ganinki, wallahi ina kewar dumin jikinki" Aisha ta ce nima na yi kewarka sosai, ina bukatarka kusa dani amma Ammi bata gane hakan Don zamewa ya yi ya zauna a wurin, ya jingine bayansa da kofar dakin "Yanzu haka kenan zanyi ta rayuwa batare dake ba, ina cikin wani hali" Aisha itama zama ta yi ta hada bayanta da kofar dakin ta ce mu cigaba da hakuri "Dear gashi mun rasa Bebinmu, munyi asara" "Ka yi hakuri, Allahn daya bamu shiya amshi abinsa, kuma shine zai bamu wani" "Wannan karan zanyi kokari na baki yan biyu, daya me kama dani daya me kama dake" Aisha ta danyi murmushi gami da shafa cikinta "Allah ya kawa masu albarka" "Amin mata ta kuma kinsan dai banda sa hannu a barewar cikinki" Aisha ta ce nina sani ba kai bane, ina ni a Jikina ba za ka cutar dani ba Haka suka raba dare suna hira har bachci ya dauke su, sai da asuba Ammi tazo tashin Aisha ta ga Don kwance a kasa bakin kofar dakin yana bachci, ta tsaya tana kallanshi cikin tsananin tausayi, kasan uwa da danta, dukawa ta yi ta shiga tashinsa "Umar ka tashi" Farkawa ya yi "Ammi har asuba ya yi" "Yanzu Umar anan ka kwana, baka gudun sanyin tiles, kilama zazzabi ya kama min kai" tana magana tana taba wuyarsa kamar zata yi kuka "Karki damu zazzabi bai kamani ba" Jin magana kasa kasa yasa Aisha ta farka da Ya Umar a bakinta "ka tashi ne?" Ammi ta ce a zuciyarta kar ace Aisha itama dai a kasa ta kwana, da sauri ta bude kofar Ai kuwa ta samu Aisha zaune bakin kofa Ammi ta dafe kirji "na ga ta kaina" Aisha ta mike da sauri ta dukar dakai, Don wani farin ciki ya yi da yaga Aisha Ammi ta ce Allah ya shiryeku, lamarinku na rikitar dani Ta kalli Umar "ka wuce masallaci kafin lokaci ya kure" "To Ammi" Don ya wuce, Ammi bata kulla kofar ba ta barshi a bude sai ta koma side din Abba saboda ta ji tausayin danta, ta bashi dama ya dan gana da matarshi Aisha ita dai har ga Allah Ammi na takura mata amma ba yadda zata yi, ta shiga bayi tai alwala ta dawo tai sallah ta roki Allah ya sauke ta lafiya, bayan ta idar ta kwanta ta lullube tana tunanin mijinta, kamar daga sama ta ji an bude kofa an shiga da sauri ta juya, ganin Don yasa ta sauka gadon, ta je da sauri ta rungume shi "Barka da safiya Baban Baby na" Yai mata kiss a goshi "yauwa maman Baby, ina missing dinki" "Nima haka mijina" Ya shiga lalubar bakinta, ya fara kissing dinta itama tana mayar masa da martani, sun sha bakin juna mai isar su kafin suka sake juna, a marairaice Don ya kalli Aisha "Baby zan sha Nono" Itama shagwabewa tai "idan kasha nima sai nasha naka" "To ki fara bani nima saina baki" Tube rigar bachcin dake jikinta tai, nonuwa suka baiyana, sun kara girma sunyi kyau a hankali Don ya furta "wow, zaki kashe ni" Zuwa tai ta zauna kan gado ta mike kafafuwanta, "zo kasha" Da sauri ya hau kan gadon, ya kwanta kan cinyoyinta, ta tallabo kansa kamar karamin yaro, tasa mishi Nono a baki, da sauri ya cafke yana tsotsa, dayan nonon kuma yasa hannu yana murzawa, Aisha ji ta yi kamar zata mutu tsabar dadi, kai hannunta tai kasanshi, ta cusa hannu cikin wandonshi ta kamo banana ๐ŸŒ tana ligwigwidawa, tana wasa da yan marainansa Hankalin Don ya fara barin jikinsa, a hankali ya ce Baby ki bude min zan ci Tashi ya yi ya shiga cire kayansa, ita kuma wandon bachci kawai ta janye, sai ta kwanta ta wangale kafafuwarta, duk ta kosa ta ji ya shige ta Ya gama tubewa, banana ๐ŸŒ ya mike sosai sai zillo yake yi, hawan kan gadon ya yi yasa hannu ya kara wangala kafar sannan ya danna banana cikin HQ Aisha ta ce "washhh" jinshi take har mara, zafi take ji, ta maraice "kana min da zafi, ka daga min kadan kadan" Saiya fara mata a hankali tana jin dadi, ya kai wani lokaci yana yi sai ya janye banana "juya na ci ta baya" Juyawa ta yi baya, tai masa goho, ya danna banana yana iyo a mararta sai zubar da ruwan dadi suke yi, sun dade suna abu daya suna canza style kala kala, sai wurin kusan karfe tara na safe suka dawo haiyacinsu Rungume suke da juna sosai sun lullube da bargo, suna kallan junansu cikin farin ciki Don ya ce Mata ta wallahi idan har ina cinki ina manta komai na duniya, bana jin akwai wata mace a duniya da ta kaiki "Nima fa idan kana min ina manta komai, kafi komai a duniya dadi, taya zan rayu batare da kana yi min ba" Ya dan ja kumatunta "me nake miki" Ta yi karamin murmushi "Ci na mana" "Ahh lallai my baby kin horu, haka nake so" Aisha ta lumshe ido "mijina kai ka koyar dani zamantakewar aure, wallahi yau ko mutuwa ka yi babu namijin da zan Kalla ya birge ni, kai kadai ne namiji a wurina Haka suka cigaba da hira a tsakaninsu ๐Ÿ’‹ mu sani hirar batsa tsakanin mata da miji yana da kyau ๐Ÿ’‹ Ammi tuntuni take falo ta kosa ta ga sun fito amma shuru kuma gashi ba za ta iya shiga ba, ta ga abin daya fi karfinta, sai wurin karfe goma sha biyu ta yanke shawarar zuwa, ita damuwarta Aisha ta ci abinci Aisha Don sun shiga bayi sunyi wanka sun fito, Don ya maida kayanshi, Aisha kuwa wani atamfarta ta saka riga da siket ta yi kyau, ta tsaya gaban madubi tana kyalli, bayan ta gama tasa dan kunne, sannan ta juyo ta kalli Don, ta marairaice "kazo ka saka min" Da sauri ya je ta bashi tsarkan, yana kokarin sa mata Ammi ta shigo, duk suka juyo suna kallanta itama kallansa take yi Bakinsu a hade suka ce ina kwana Ammi "Lafiya lau, dama nazo na fada muku kuzo ku yi breakfast ne" Tana gama fada ta fita, Aisha suka kalli juna da Don sai suka yi yar dariya, Don ya cigaba da sa mata tsarka Tun da sassafe Haseena ta biyawa Feedo suka tafi asibity, nan take aka shiga da Haseena theater room bada dadewa ba likita ya fito, suna hada ido da Feedo su kai murmushi sannan Suka wuce office Likita ya zauna, Feedo itama ta zauna ta ce Doctor ina sauraranka, baka ce komai ba Murmushi ya yi mata sannan ya ce anyi nasarar cire mahaifarta, idan kina soma zan baki Wani irin farin ciki Feedo ta yi "dakyau Doctor, godiya nake" Bayan su Don sun gama breakfast Suka dawo falo, Ammi ta kalli Aisha sai ta kira sunanta, Aisha ta kalleta "na'am Ammi" "Ina son na tambayeki kuma ina so ki fada min gaskiya" "Insha Allah" "Ki fada min menene tsakaninki da Haseena, ya zamanku ya kasance, karki boye min komai" Shuru Aisha tai tana tunani a zuciyarta "meyasa Ammi kemin wannan tambayar, ko ta fara zargin Haseena ne, ni ba zan iya cewa Ammi wani abu ba gaskiya, zata yi fushi da Haseena ni kuma banda wani riba, kyakkyawar dabi'ar shine ka rufawa dan uwanka asiri, ka yi masa fatan shiriya" Ta dawo tunani sanadiyar tambayar ta da Ammi ta kara yi "Aisha ke nake sauraro" "Ammi Aunty Haseena tana sona sosai tana kulawa dani sannan tana son Baby, nidai a zamana da Aunty Haseena na fahimci tana da kyakkyawar zuciya" Don ya kalli Aisha cike da mamaki, ji ya yi ta kara shiga ransa sosai, ganin ko kadan bata bata Haseena ba a wurin Ammi, fadi yake a zuciyarsa "lallai Aisha kina da kyakkyawar zuciya, ina alfahari dake kuma ina godiya ga Allah daya mallaka min ke a matsayin mata kuma uwar yayana" Ammi tai shuru tana nazari bayan ta gama nazarinta ta ce to shikenan zan kara bincike, sai na gane wanda ya yi silar zubewar cikin Aisha, ba zan yarda ba Ammi ta mike ta yi wucewarta ta barsu, Don ya dawo inda Aisha take yai kissing dinta a goshi "Baby meyasa kika yaba Haseena a wurin Ammi" Kallanshi Aisha ta yi cikin rashin fahimta "ban gane ba, so kake na bata ta?" "Kamar Haseena bata sonki na gani" Bata rai Aisha tai "ni babu wani abin da Aunty Haseena ta taba min kuma ni ban taba sanin bata sona ba sai a bakinka" Yai murmushi ya ja kumatunta kadan "ina alfahari dake matata, yanzu dai tashi muje ciki na baki Baby" Marairaicewa tai "Baby kuma" "Ehman ni ina son Baby sosai, ina son ki haifa min Baby" Murmushi tai takai bakinta dai dai nashi "Kiss me" Haseena kwance kan gadon jinya, Feedo zaune gefenta, Haseena tai murmushi sannan ta ce kawata ina yinki irin sosai da sosai Feedo ta ce nima haka, yanzu sai ki dage ki bashi ya yi ta ci har ki samu yan biyu su shiga "Wallahi har kinsa na yi wani farin ciki, bugu daya na samu yan biyu ai na more" "Ai kuwa ina tabbatar miki da zaki samu, kawai kisa zuciyarki cikin ruwan sanyi" "Ai kuwa da saina sawa daya sunanki" Feedo tai yar dariya "zanyi farin ciki kuwa" "Am Feedo baki kara min magana akan Bilkisu ba ko kin manta ne" "A'a ina sane, na aika yara su dakko ta, basu sameta a gida ba, sun sa ido sosai tana dawowa zasu yi dakko ta su kawota gabanki" "Dakyau Feedo, ina yinki over" "Nima haka" Suka cigaba da hirarsu, Don zuwa ya yi ya kwaso kayanshi yazo ya tare a family house, ya koma dakin shi na family house kafin yabar gidan, koda yaushe yana manne da ita, Ammi ta yi fadan harta gaji kawai tasa musu ido Kwana uku Haseena tai a asibity sannan ta dawo gida ta cigaba da jinyar, Don ya shigo gidan Feedo ya yi parking a harabar gidan, zai shiga ciki ya ga kofar a kulle sai ya dakata, wani ma'aikacin gidanne ya shigo "Yauwa don Allah ina matar da take zaune a gidan nan" Ma'aikacin ya ce yau kwana biyu kenan data sayar da gidan, yanzu wani dan jarida ne me gidan Don ya ce kasan inda ta koma? "A'a ban sani ba gaskiya" Don shuru ya yi yana nazari kamin ya je ya hau motarsa ya wuce, yana tafiya yana sake sake a zuciyarsa "Tabbas akwai wani abu a kasa, Feedo bata da gaskiya, tasan dole zan zo nemanta sai yasa ta gudu, dole zan nemo ta, ina ji a Jikina akwai abin dake faruwa" Da mamakin Haseena dawowarta gida yau tsawon sati biyu kenan amma babu koda giftawan Don a gidan, hankalinta ya tashi sosai, kuma kota kirasa a waya bata samunsa, gashi yanzu ta shirya daukar ciki Ammi da Aisha zaune suna hira Ammi ta ce saura kwana kadan cikin ki ya cika wata biyar ko? "Eh Ammi ashe kina lissafi" "Ina yi mana, cikinki baya girma, yana bin jikinki ne, koda yake ma cikin farko bai cika girma ba" Aisha ta ce Ammi yana girma fa, idan kika taba marana zaki ji karfi ba taushi, kuma ya taso, watarana sai na rika ji kamar motsi Ammi tai murmushi "Allah sarki, ya fara motsi" "Tuntuni ya fara" Haseena ce ta budo kofar dakin ta shigo cikin sallama, duk kallansu ya koma kanta, karasowa tai ta rungume Aisha "Yar uwa I miss you, kin ki dawowa" Aisha ta ce Aunty ina nan dawowa very soon Haseena ta rusuna "Ammi ina wuni" Ammi ba yabo ba fallasa ta amsa gaisuwar "sannu Haseena, kwana biyu" "Lafiya lau Ammi" Haseena ta tashi ta zauna gefen Aisha "Sis please ki dawo gida, wallahi gidan babu dadi da bakya nan" "Nima fa ina son dawowa sai Ammi ta sallame ni" Haseena ta kalli Ammi "Ammi don Allah ki taimake ni ki sallami Aisha ta dawo, ni kadai a gida tsoro nake ji, ko shi me gidan namu rabon dana sashi a ido tsawon sati biyu kenan " Haseena ta kai karshen maganar cikin kuka Ammi ta kalleta cikin tausayi ta ce kenan tunda Umar yazo ya tare a gidan nan ko zuwa wurinki baya yi Cikin muryar kuka Haseena ta ce wallahi Ammi baya zuwa, kuma dama akwai abin da nake so na fada miki "Ina jinki" "Baya kula ni, baya cin abinci na, baya kwana a dakina, babu wani abu dake hada ni dashi" Hankalin Ammi ya tashi ranta ya baci "ai kuwa bari ya dawo gidan nan, wannan ai shirme ne" Dadi Haseena ta ji a ranta sosai, Aisha itama bata ji dadi ba, don ita yadda take daukar rayuwar ciwon ya mace na ya mace ne, kuma ba za ta yarda a wulakanta yar uwarta ba mace sai inda karfinta ya kare Ammi ta bawa Haseena hakuri kuma tai mata alkawarin Don ba zai kara mata wani abu ba, Haseena ta yi farin ciki sosai, sai da takai har yamma a gidan sannan ta koma gida da misalin karfe tara na dare Aisha ta fito daga wanka tana daure da towel a kirjinta dai dai Don ya shigo dakin, bata rai ta yi ta wuce wurin durowa ta bude zata dakko kayan bacci Da sauri ya je ya rungume ta ta baya yana fadin kamar yau ana fushi dani wani laifi na yi Janye jikinta ta yi ta juyo tana kallanshi cikin bacin rai "Ka tafi wurin Aunty Haseena, tana bukatarka kusa da kai" Bata rai ya yi "ni ba zan je ba" "Meyasa ba za kaje ba, yau tsawon sati daya baka je ka dubata ba, baka tsoron Allah ya tambayeka, karka zama mara adalci a tsakanin matayenka, ka yi kokari ka kwatanta adalci don Allah mijina" hawaye ya cika a idanunta yana kokarin zubowa yasa hannunsa ya tare, ya sauka a hannunsa "Ki yi hakuri farin cikina, abin bai kai har ki yi min asarar hawayenki ba, zan tafi wurinta, ki kula min da kanki" Tai murmushi gami da lumshe ido, saita rungume shi "Idan ka je ka bata farin ciki kaji" "Karki damu yadda kika ce haka za'a yi" "Ina alfahari da kai mijina" "Nima haka mata ta" Sai da suka sha bakin juna sosai sannan Don ya wuce, Aisha ba yadda zata yi karfin hali kawai tai, tasa kayan bachcinta ta kwanta, ta rungume filo sai juye juye take yi tana missing mijinta Haseena tai wankanta tsab ta shirya cikin wani kayan bachci shara shara dama bata saba don surarta duk a waje, ta feshe jikinta da turare, sai kamshi kawai take yi ta zauna falo tana jiran Don Wurin karfe goma sai gashi ya shigo ta mike da sauri ta je ta rungume shi "Mijina oyoyo, na yi kewarka sosai" Wani bakin ciki ne ya ziyarci zuciyarsa amma daya tuno da Aisha sai yay wani karamin murmushi da bai kai kasar zuciyarsa ba "Nima na yi missing din ki" caraf ta kama bananansa ta shiga murzawa "Baby muje daki ina bukatarka" Wasa dashi da take yi yasa hankalinshi ya tashi, kunsan dama shi babu wuya yake hawa kan network Daukarta ya yi ya kaita daki bai tsaya wani wahalar cire rigar bachcin ba, yagawa ya yi, ta shiga kokarin cire masa kaya Bai bata dama tayi sucking dinsa ba kawai ya wangale kafafunta ya shiga caccaka mata banana da sauri da karfinsa Sam sam bata jin dadi sai wani zafi da bala'i, dukan kirjinsa ta shiga yi tana fadin ka sauka bana so, bai saurare ta ba ya cigaba saita fara kuka tana ihu tana rokwansa Allah da annabi ya barta amma yaki, sai juyata yake yi, yana cinta son ransa, sai daya tabbatar ya galabaitar da ita sannan ya sauka ya koma gefe Kuka Haseena take yi, HQ dinta ya yi jawur ya kumbura alamar wahala, ta kalleshi "Allah ya isa, wannan ai mugunta ne, ka yi min yadda zan ji dadi sai kai min hauk.. " Katse ta ya yi da marin daya kai mata da bayan hannu cikin fushi "ni kike sawa Allah ya isa kuma kike kokarin ce min ina hauka" Ya mike da kyar tana fadin na fada Allah ya isa ba zan yafe ba, haka kake cin Aisha, ai abin son kaine kuma baka nemi a zauna lafiya ba "To kada a zauna lafiya, bari na fada miki daga yau babu wani jindadi da zaki dinga samu daga bangarena kuma idan cin gindi ne irin wannan zan dinga miki" "Ai kuwa baka isa ba wallahi, idan kasan wata ai baka san wata ba" Karamar tsaki ya yi ya tashi ya saka gajerar wandonsa ya dauki kayanshi a hannu ya fita, ta bishi da harara Bayi ta shiga ta hada ruwan zafi sosai ta shiga gasa HQ tana jin dadi dadi, bayan ta gama ta shigo bedroom ta dauki electric handfan ta kwanta kan gado ta wangale kafafuwarta, ta kunna fankar dai dai HQ tana samun sauki daga radadi Don dakin Aisha ya je ya shiga bayi yai wanka sannan ya fito ya kwanta, rungume filo ya yi yana tuna Matar so Washegari tunda Asuba da Don ya tashi ya wuce masallaci bai dawo gidan ba, family house ya wuce, yana shigowa falo ya tarar da Ammi zaune tana duba wasu kayan Baby da tai odansu aka kawo mata jiya "Ina kwana Ammi" Kallanshi tai ta galla masa harara sannan ta cigaba da abinda take yi, samun wuri yai ya zauna "Ammi dafatan dai banyi miki laifi ba" Ta dago ta kalleshi "kwana nawa baka je wurin Haseena ba kazo ka tare anan, to abinda zai faru yanzu, ka tattara kayanka ka koma can" Don ya zaro ido cikin tsananin tsoro "don Allah ki yi min rai Ammi ki barni a gidan nan, jiya ma fa a wurinta na kwana, wallahi yanzu daga gidan nake" "Kai Umar mekake so ka zama ne, kana da fa ilimin addini kai ba jahili bane amma sai ka rika yin abu kamar baka san komai ba, kasan hukuncin mutumin da baya adalci a tsakanin matayenshi, yana fifita daya akan daya" "Ammi don Allah kiyi hakuri, nima ban san meyasa ba nake jin haushin Haseena a zuciyata ba, ina kokarin kwananta adalci amma saina rika jin ba dadi, abin yana fin karfina" Ammi ta tsaya tana kallanshi tana nazari sannan ta ce haka zaka yi hakuri Umar, dole a cikin matayenka zaka ji a ranka kafi son daya amma saika danne ka nuna musu soyayya duka a haka zaka samu gamawa da duniya lafiya kuma zaka samu farin ciki Don ya ce Ammi insha Allah zan kwatanta, ba za ki kara jin wani korafi ba "To Allah ya yi maka albarka" "Amin Ammina" Hankalin Don yakai kan kayan Baby dake gaban Ammi "Ammi wannan kayan Bebin fa?" Ammi ta ce na Bebin Aisha ne, yanzu tunda Bebin ya fita shine na fito dashi zan kyautar Wani haushi ya cika a zuciyar Don "haba Ammi kwanan nan fa zata kara samun wani cikin" Yar dariya Ammi tai "Umar don Allah karka kashe ni da abin dariya" Don ya mike "Bari naje na gaida Aisha na fito" Ta watsa masa harara "bayan gaisuwa bana son wani shashanci" Ya tafi yana cewa to Ammi, yar dariya tai ta cigaba da duba kayan Baby tana girgiza kai tana fadin Allah ya shirya min yaran nan Aisha tun data tashi da asuba tai sallah ta koma bachci, Don ya shigo ya sameta tana bachci, murmushi yai ya kwanta gefenta, ya shiga shafa mata gashin kanta A hankali ta shiga bude ido, tana ganinshi ta ji wani farin ciki gami da yin wani ajiyar zuciya "Ina kwana love" "Lafiya lau bugun zuciyata" "Na yi missing dinka wallahi dakyar nai bachci jiya" "Nima haka jiya fa dakyar nai bachci, ina ma cin Haseena amma ke ce a zuciyata" Aisha ta fashe da dariya tana rufe fuska "kai Ya Umar Allah ya shirya min kai" "Amin mata ta, to yanzu dai zan samu ne ko yaya" Hmmmmmm kawai Aisha ta yi, sa hannu yai ya cire mata riga, mararta ya tsaya kallo, sa hannu yai ya danna marar sai ta danyi kara, kallonta yai "Cikinki bai bare ba ko?" Cikin tsoro ta kalleshi "waya fada maka?" Yai yar dariya "daga ke har Ammi kallanku na yi, da cikinki ya zube yadda Ammi tasa rai akan cikin nan har ciwo sai ta yi, kema da kukan da zaki yi babu mai iya rarrashinki, sannan Ammi ta fada min cikinki ya zube kina fitar da jini amma kullum cinki nake yi ban taba ganin jini ba, kuma idan ina cinki idan har na shiga can ciki sai kinyi korafi, sannan magana na karshe nasan test din mace mai ciki, tunda kika samu ciki nake bala'in jin dadin cinki, kawai na fahimci Ammi ta gane ana son rabata da jikanta ne, sai yasa ta yanke wannan shawarar sai dai aji kawai kin haihu" Aisha ta bata rai "nidai babu ruwana, ni ban fada maka komai ba" "Nima ai bance kin fada min komai ba kawai dai yanzu na gano gaskiya, Babyna yana nan" Ya kwantar da kanshi kan mararta "Baby ka yi sauri ka fito, ka fito kamar Mahaifinka ka ji" Murmushi Aisha tai tana jin wani farin ciki, ya shiga shafa masa kai "I love you Baban babyna" "Nima haka Maman Baby" Aunty Rasheeda ce ta budo kofa ya shigo, ganinsu yasa ta fita da sauri, Aisha ta tashi zaune "Aunty Rasheeda ce ta shigo, bari na je wurinta" Don ya kalleta "to ki bari na yi tukunna mana" Ta marairaice "Don Allah ni bari na je na ganta mana" "A'a ni sai naci tukunna, kawowa daya kawai zanyi, sharp sharp" Zata yi magana ya marairaice kamar zai kuka "please wifey" Zame wandon bachcin ta yi zuwa kasa dama babu pant, sai ta wangale masa "to yi sauri ka yi don Allah" Balle belt din wandonshi ya yi sannan ya dan jawo wandon kasa kadan, sai ya fito da banana daga gajeran wando, yai mata rumfa sannan ya danna mata banana ya shiga caccaka mata, Aisha an rikice tsabar dadi sai wani kara take yi "ah ah yauwa, wai mijina, ah" Shi kuma fadi yake "Aisha gindinki dadi wallahi, ba zan iya rayuwa ba sai da shi, wayyo dadi" Don yana releasing ya fada jikinta ya kwanta yana ajiyar zuciya, ta shiga shafa masa baya "sannu mijina, sannu da kokari, Allah ya bamu ladar farantawa juna" Daya samu natsuwa sai ya tashi daga jikinta ya koma gefe ya kalli Aisha "Allah ya yi miki albarka" "Amin mijina" Sauka ta yi daga kan gado ta mayar da wando ta sannan ta dauki dogon hijabinta ta saka, ta kalli Don "Bari naje wurin Aunty Rasheeda" "Ok" Aisha ta fice falo ta shiga ta sami Ammi da Aunty Rasheeda, da sauri ta je ta rungume ta "Oyoyo Aunty na" Aunty Rasheeda tai murmushi "Aishata yakike?" "Lafiya lau Aunty" "Ya hakurin rashin da akayi na Baby" "To Aunty hakuri ai ya zama dole, sai dai Addu'ar Allah ya kawo wani mai albarka" "To amin Allah ya kawo" Sun dan taba hira kadan Aisha ta tashi ta ce bari ta je tai wanka ta shirya ta fito, Aunty Rasheeda ta ce to, Aisha tana shiga daki ta tarar da Don ya fito wanka yana sa kaya "Rasheeda ta tafi ne?" "A'a tana falo ita da Ammi" "Ok" Aisha ta shiga bayi, shi kuwa yana gama sa kaya ya fita, falo ya shigo ya sami Aunty Rasheeda da Ammi Aunty Rasheeda ta ce Ya Umar ina kwana "Lafiya lau Rasheeda, ya gida ya yara ya me gidanki?" "Wallahi lafiya lau Ya Umar" Don ya kalli Ammi "Ammi ni zan wuce" Rasheeda ta ce Ya Umar ashe abin daya faru kenan, cikin Aisha ya zube "Eh Rasheeda" "To Allah ya kawo wani mai albarka" "Amin, nagode" Ta kalleshi fuskarta dauke da murmushi "Umar kenan" Shima murmushi yai ya fice Ammi ta kalli Rasheeda "Rasheeda cikin Aisha fa yana nan bai zube ba" Aunty Rasheeda ta zaro ido cikin mamaki "Ammi ban fahimceki ba" "cikin Aisha bai zube ba, zaki iya fadawa Prof da mamanku gaskiya, amma gaskiyar ya kasance a tsakaninmu, saboda akwai me son zubarwa da Aisha da ciki ina son gano ko wanene" Aunty Rasheeda ta kada kai tana jinjina maganar Ammi a haka suka cigaba da tattaunawa har Aisha ta shigo ta sa me su Haseena gidan da Feedo ta koma nan taje ta sameta, suka zauna a falo suna shan shisha suna hira Feedo ta ce dafatan dai Don ya kwanta dake ko? Haseena ta tabe baki sannan ta ce Feedo Don bai da mutunci wallahi, kin ga cin da ya yi min jiya, gindina sai daya kumbura wallahi Feedo ta fashe da dariya tana fadin kila kinyi dadi ne da yawa kuma kin san shi bai da dama Haseena ta ce ba wani dadi da na yi, kawai mugunta ya yi min saboda yana jin haushina, hauka fa ya yi min Feedo ta ce kiyi farin ciki kila ma twins sun shiga "Ai yauma daurewa zan yi ya yi, gobe ma haka, har nan da wata daya sai naje asibity na duba" Feedo ta ce wata daya ya yi kusa, a ka'ida wata uku ne, ki yi ta bashi yana ci ba dare ba rana har tsawon wata uku sai kije Asibity "Kin san yanzu ni duk abinda kika ce shi nake yi, ba zan yi miki musu ba ko gardama, na yarda dake, ke kawa ce ta amana" Feedo tai murmushi sannan ta ce dakyau tawan, ina yinki over "Nima haka" Haka Haseena ta kasance a gidan Feedo har yamma sannan ta koma gida Sai yau Don ya je wurin Wizzy, Wizzy cikin bacin rai ya shiga yi masa magana "Haba Don miye rayuwa, ka watsar dani gabadaya, duk wata hanyar da zan ganka ka toshe ta, wayata ma baka dauka, me ya yi zafi haka?" Don ya ce Wizzy kai dinne sai a hankali, baka san shawarar daya dace ka dinga bani ba, kawai gani na yi idan muna tare zaka kaini ka baro Wizzy ya ce to dai Allah ya huci zuciyarka komai ya wuce Don ya ce ai tuntuni komai ya wuce sai dai kafin mu cigaba da abota dole ka daina wasu abubuwan kamar yadda nima na daina "Kamar me dame kenan" "Zaka daina neman yan mata da zuwa wurin alfahasha, irinsu club, idan ka amince sai abotarmu ta cigaba kasan ance sai hali yazo daya ake abota koba haka ba" "Eh hakane, na yi maka alkawari duk zan daina, amma ya batun hayaki?" Don yai dan murmushi nima ban daina ba ina kanyi, amma musa a ranmu watarana zamu daina Wizzy ya ce to Allah yasa, abokina wallahi ba karamin dadi naji ba daka dawo min Don ya ce nima ai da babu kai abokin cin mushe na bana jin dadi Don ya zauna yana fadin my Guy murza mana wiwin nasha kafin na je gida "Ok" Aisha da Ammi zaune a falo suna hira Don ya shigo cikin sallama suka amsa ya je ya zauna gefen Aisha "Ammi barka da warhaka" Ammi ta kalleshi "yauwa Umaru an dawo" "Eh Ammi" Aisha ta ce sannunka zuwa "Yauwa yan mata" Ammi ta dauki wayarta ta kalli allon wayar sai ta kalli Don "Yanzu karfe tara da rabi dare ya yi ka tafi gida" "Ammi yau anan gidan zan kwana fa" Ta watsa masa harara sannan ta ce kasan Allah ko kai maye ne yau ba zaka kwana a gidan nan ba, ka je wurin Haseena Don ya ce to na ji ba zan kwana ba, amma ina so zan gaisa da Aisha Ammi ta tsaya tana kallan Don cikin tsananin mamaki "Wai kai Umar baka jin kunya na, wani irin gaisawa zaka yi da Aisha daya wuce wanda kuka yi yanzu, ko dan ka ga ina kyaleka shine abin yake so ya wuce gona da iri" Shuru Don ya yi bai ce uffan ba Tunda Ammi ta fara magana Aisha dukar da kai ta yi, Ammi ta ja dogon tsaki "ka tashi ka fita bana son shirme" Don ya mike ya ce Ammi zan wuce amma idan ranki ya bace don Allah ki gafarce ni, sai ya kalli Aisha "Aisha sai da safe ki kula da kanki" Bata dago ta kalleshi ba ya juya ya fita, sai daya kai bakin kofa ta dago ta kalleshi sai tai masa murmushi, duk Ammi na sane da ita amma tai kamar bata ganta ba Don gida ya wuce ya tarar da Haseena tana jiransa, bayi ya shiga yai wanka ya fito ya sameta kwaane kan gado daga ita sai pant, tana dan juye juye alamar tana son ta ja hankalinsa, a hankali ya fara jinsa yana hawa kan network, ganin yadda ya tsaya yana kallanta yasa ta tashi ta je ta rungume shi da sauri tana goga kirjinta da nata, tana kallan kwayar idanunsa dasu ba farare ba kuna ba jajaye ba, jin bananansa tai yana motsi, sai tayi caraf ta kama ta shiga murzawa, ta manna bakinsa da nashi tana tsotsa, ta kai kusan minti biyar tana tsotsa sannan tasa hannun ta janye tawul din dake daure a kugunsa, ta durkusa ta shiga sucking dinsa, wani nishi ya shiga yi, ta kau masa da hankali gabadaya, janye bananansa yai sai ta mike, zuwa tai wurin gado ta daura hannayenta kan gado tai masa goho, yazo ta bayanta ya rike kugunta, ya yi saiti ya danna banana, ya shiga yin iyo cikin mararta, sai juya kugunta take yi, yaso ya yi mata mugunta amma saiya tuna da nasihar Ammi, haka suka cigaba da cin junansu har suka koshi Aisha kuwa haka ta kwana cikin kadaici, tana tunanin mijinta, bata da burin daya wuce koda yaushe suna tare amma ya ta iya dole tai hakuri, dakyar ta samu bachci ya dauke ta Kafin a kira assalatu Don ya farka ya shiga lalubar Haseena, Ta farka suka shiga cin junansu, da Don ya samu natsuwa sai ya shiga bayi da sauri yai wanka yai alwala sannan ya fito, ya bude durowa ya dauki jallabiyarsa ya zira sannan ya kalli Haseena da take kwance tsirara tana kallanshi "Ki tashi ki je ki yi wanka kiyi sallah" Tabe baki tai sannan ta kara gyara kwanciya "Baki ji abinda na ce miki ba" "Ni sai da safe zanyi" "Haseena nifa tunda nake gidan nan ban taba ganin ki kinyi sallah ba, taya kike tunanin zamanmu zai yu bakya sallah" Ta tashi zaune tana kallanshi "kenan kana nufin zaka iya rabuwa dani saboda sallah" "Yadda kika ji" "To bari na tashi na je na yi kafin ka sake ni, ni da kai mutu ka raba" Bai ce komai ba ya fice ta bishi da harara, sauka tai daga kan gadon ta shiga bayi tai wanka sannan ta fito ta saka kaya ta koma kan gado ta kwanta ta lullube, da Don ya dawo masallaci ya same ta a tunanin sa tai sallah sai ya kwanta gefenta da alamu yana neman ya kara yi ne, dama Haseena abinda take so kenan, tuni ta wangale masa HQ ya danna bananansa ya shiga cinta Haka ranar Don ya kasance yana cin Haseena sai wurin azahar sannan yai wanka ya canza kaya sannan ya fita ya wuce masallaci Yau Ammi baki har kunne tsabar farin cikin dawowar Abba, tai masa girki kala kala, hakama ya samu tarba mai kyau tunda suka shiga daki Aisha shuru take ji babu kowa, tunanin Don take yi tana duba lokaci har yanzu bai zo ba, ya saba idan bai kwana a gidan ba yazo da sassafe, hankalinta ya tashi, gashi bata da numbansa bare ta kira shi Ta yi tagumi tana tunani kamar marainiya zuciyarta na aiyana mata "shikenan yanzu haka yana tare da Haseena, yana mata irin soyayyar da yake min" bata taba sanin tana da kishi ba sai yau, kamar daga sama taji karar bude kofa, da sauri ta juya Don ta gani, farin ciki ya baiyana a fuskarta sai ta tashi cikin sauri ta je ta rungume shi "I really miss you mijina" Don ya shiga shafa bayanta "love nima haka wallahi" Suka je suka zauna kan kujera, Don ya shafa cikinta "ya Babyna yake?" Tai murmushi tana kallanshi "lafiya lau yake, jiya shima yai kewarka bai ji ka kai masa ziyara ba" "Allahko" "Ehmana" "Ammina fa?" "Abba ya dawo tuntuni suna daki" Yar dariya Don ya yi yana fadin sufa na gado a jaraba amma sai su rika korafin nawa, Aisha ta ce ni lalala babu ruwana Sun dan jima suna hira a falo suna shafa juna sannan suka tafi ta bedroom suka cigaba da soyayyar su Sai wurin karfe uku Ammi da Abba suka shigo falo suka zauna suna hira Ammi ta ce Alhaji baka taba yin tafiyar daka dade ba irin wannan karan Abba ya ce to ba gashi na samu abinda nake so ba "Me zai hana ka dinga tafiya tare da Umar, ya fara hankali yanzu" Abba ya kalleta "Hmmm Babana kenan namijin duniya, ke kina ganin Umar zai mai da hankali a harkan kasuwanci" "Ina da tabbacin haka" Ammi ta mike "bari naje na duba Aisha" "Ok" Ammi ta fice daga falon Don da Aisha kwance kan gado, lullube suke da bargo da alamun babu kaya a cikinsu, suna kallan junansu suna hira kasa kasa Don ya ce Baby you are so sweet, "Baby kafi zuma dadi" Ta manna masa kiss dai dai Ammi ta shigo, tai mutuwar tsaye tana kallansu, bata ce komai ba ta juya ta fita, Aisha suka kalli juna da Don sai su kai murmushi Don ya ce ai gwara ta rika ganinmu ko zata bani ke na tafi dake Aisha ta ce nima wallahi na gaji kawai ba yadda zanyi ne Don kai hannunsa yai ya kama habarta sai ya kai bakinsa dai dai bakinta, sai ta bude bakinta ya tsiyaya mata miyau, ta hadiye gami lumshe ido "So sweet" "Bani naki inji irin test dinshi" Rike fuskarsa tai ta shiga bashi nata mayaun yana sha "Baby da dadi, kara min" Ta kara kai bakinta bakinsa tana bashi miyau yana sha Abba zaune a falo Ammi ta shigo ta same shi ta zauna gefenshi "Hmm kai kasan me kuwa?" "Sai kin fada" "Yaronka na tare da Aisha, abin haushi kullum abu daya akan gadona" Abba yai murmushi sannan ya ce to ai ba laifi tunda matarshi ce kuma ai ba'a gadonki muke yi ba, a gadona muke yi Ta hararesa cikin wasa sannan ta ce dama ai dakai dashi duk abu daya ne Yai dariya yana fadin ke kika sani haka suka cigaba da hirarsu sai gab da la'asar sannan Don ya shigo ya sami Ammi da Abba, Don na hada ido da Abba, Abba ya hada rai da alamu har yanzu yana fushi dashi, murmushi yai ya je ya durkusa gabanshi "Abbana ka yi hakuri kuma ka yafe min duk wani laifi da bata maka ran da na yi" Har a zuciyarsa Abba ya ji dadin hakurin da Don ya bashi, yana kara jinjina wai Don ne ya durkusa gabanshi, farin ciki ya baiyana a fuskarsa, ya kalli Ammi "Lallai Babana ya yi hankali, Masha Allah" Ya kalli Don "Allah yai maka albarka, Babana na yafe maka" Don ya mike yana fadin godiya nake Abba "To yanzu abin daya rage Babana, zan doraka a harkan kasuwanci, zaka dinga taimaka min nima ina bukatar hutu" Don ya ce Abba a shirye nake na tsaya da kafafuwa na "Dakyau my son, yanzu nai da wallahi" Don ya zauna gefen Abba "Abba yau dole na mika godiyata a gareka" "Na miye fa?" "Na auran da ka yi min, ka tsamo ni daga halaka, ka kawo ni sabuwar rayuwar dana fahimci wane ne ni" Abba yai murmushi gami da dukar kafadarsa sannan ya ce good my son, abin daya kamata duk wani uba na gari kenan ya yi wa dansa Ammi kallansu take yi tana murmushi tana jin wani farin ciki a ranta, sai ta shiga tunanin ya zuri'arsu zai kasance idan Aisha ta haifi Baby Don ya mike yana kallan Abba "Abba muje mu yi sallah" Abba ya tashi cikin farin ciki cike da alfahari da Dan nasa, suka fita, Ammi itama ta fice daga falon Haka rayuwa ya cigaba da tafiya har tsawon wata uku da kwanaki, Haseena da Feedo koda yaushe suna tare suna kulla abinda zasu yi, Don yazo ya raba kwana yau idan ya kwana wurin Aisha sai gobe ya kwana wurin Haseena sanna ya fada kasuwanci wuta wuta, duk shike kula da kamfanonin Abba, yana sane da abinda yake shiga da abinda yake fita, yanzu ya zama very busy, sannan ya bawa Wizzy aiki a kamfaninsu shima ya dogara da kanshi yanzu, cikin Aisha ya cika wata bakwai, amma a hakan sai ku zauna ku yi hira da ita ku gama ba za ku gane tana da ciki ba, sai idan mutum ya lura sosai kuma Haseena har yau bata zo gidan ba, a ganinta me zata zo yi Haseena Asibity ta shigo ta shiga office din likita ta same shi, tai masa bayani akan tana so ai mata gwajin juna biyu A take ya shigar da ita wani daki yai mata gwaji bada dadewa ba suka fito "Likita ciki ya shiga ko?" Shuru yai na wani lokaci kamin ya ce gaskiya a binciken da na yi gaskiya bakya dauke da juna A rikice cikin tsananin tsoro Haseena ta zaro ido waje "Ya zaka yi ka ce min bani da ciki" "Abinda bincike ya nuna kenan zaki iya zuwa wani asibitin" "Amma likita watana uku bana ganin al'adana" "Baki da ciki" "Wallahi karya kake yi ina da ciki" Taja tsaki cikin fushi ta fice ya bita da kallo Haseena wani asibitin ta kara zuwa amma abu daya aka sake fada mata bata da ciki, karyatawa ta yi sai tafi wani asibityn daban amma duk zancen daya, daga karshe ta wuce gidan Feedo ta same ta Feedo ta ce yana ganki haka kamar akwai damuwa Haseena tai wani ajiyar zuciya "Feedo wai banda ciki" "Waya fada miki baki da ciki?" "Yanzu haka daga asibity nake, na je asibity ba daya ba ba biyu ba sun tabbatar min da single nake" "Taya haka zai kasance" Feedo ni abinma da yafi damuna wata uku fa bana ganin al'adata taya za'a ce banda ciki Feedo ta ce to abinda zai faru yanzu muje wurin Likitan da ya yi miki aiki ya sai ya bincika ya ga meke faruwa Feedo ta tashi suka fita, Asibitin da aka yiwa Haseena aiki suka tafi, tun a hanya Feedo ta rubuta text message ta turawa likita abinda zai fada idan sun karaso Suna isowa Asibityn suka wuce office din likita direct suka sameshi zauns, suma suka zauna Feedo ta shiga magana cikin zafi zafi "Haba Doctor ya zamu biyaka milliyoyin kudi akan ta samu ciki kuma har yanzu shuru, kuma wata uku bata ga al'adanta ba" Likita ya ce ai haka na faruwa kuma alamun nasara ne, ya kalli Haseena "muje na kara duba ki Haseena ta tashi suka shiga wani daki bada dadewa ba suka fito suka zauna Feedo ta ce ya ake ciki Likita ya ce Haseena tana dauke da ciki har na tsawan wata uku sai yasa bata ganin al'adanta Haseena ta ce meyasa sauran Asibitin da naje suke fada min banda ciki "Haj Haseena binciken su daban nawa daban, kuma ba zasu gani ba saboda cikin yazo da matsala" Feedo ta ce wani irin matsala kenan? "Abin dake cikinta baya girma yana nan har yanxu a gudan jini but zan bata wani magani da zata rika amfani dashi nan da wata uku cikin zai yi girma" Wani farin ciki ya baiyana a fuskar Haseena, Feedo tai ajiyar zuciya ta kalli Haseena "To saiki kwantar da hankalinki, tunda bincike ya nuna kina da ciki" Haseena ta rungume Feedo tana fadin thank you my Feedo, you are so sweet Feedo ta ce kema haka Haseena Daga asibity gidan Feedo suka dawo cikin farin ciki, suka kunna shisharsu daya sha mix da tabar wiwi, suna sha suna hira Haseena ta ce ina ganin yadda Aisha zata ganni da ciki, wow nasan zata kusa mutuwa Feedo ta ce kuma gashi dakyar ta kara samun wani cikin, kinga kenan yanzu ke zaki yi ta tara yara a gidan Haseena ta ji wani farin ciki a ranta sai ta ce wallahi har na kosa wata ukun nan ya cika cikina ya fito, kawata akwai feelings fa "Nasan zaki aikata" Suka fashe da dariya gami da tafawa Aisha Don kwance kan gado a bedroom din Ammi, Don sai shafa cikin Aisha yake yi yana jin yadda Bebinshi ke motsawa "Kamar na taba kai" Aisha tai smile "kodai bayansa ka taba" "A'a kaine, na gane shape din daga gani ma irin kaina ne" Aisha tai dariya kamar cikinta zai fashe "mijina kenan mai abin dariya" Don ya sauka daga kan gadon "to ni na gama miki sallama, zan wuce ki kulan min da Kanki da kuma Baby" Aisha ta marairaice tai dai dai da ido kamar za tai kuka "uhm uhm ni nafara gajiya da tafiyar da kake yi gaskiya" Don ya ce wannan tafiyar da nake yi don ke da Baby nakeyi kuma ya fi zaman da nake yi a baya babu aikin yi, kinga yanxu ai nafi mutunci kuma abin ki yi alfahari ne Sauka tai daga kan gado ta je ta rungume shi "a kullum ina alfahari da kai mijina, Allah ya tsare min kai ya kuma daukaka min kai, ya kareka daga sharrin makiya" Yai murmushi yana dan jan hancinta "ameen my love" Ta kai bakinta kan bakinsa suka shiga tsotsar miyaun junansu sun kai kusan minti Bihar suna kissing sannan suka fita Ammi da Abba zaune a falo suna hira Haseena ta shigo cikin sallama suka amsa fuskarsu dauke da annuri, ta zo gabansu ta durkusa "sannunku Ammi ina wuni" "Lafiya lau Haseena" Ammi ta ce ya kwana biyu? "Lafiya lau wallahi Ammi" Abba ya ce Haseena babu dai wani abu ko? Haseena ta girgiza kai alamun a'a "Abba babu komai wallahi, muna zaune lafiya" "To dakyau haka ake so" Tun daga nesa Haseena ta hango Don da Aisha suna takowa daga matakan bene zasu shigo falo, wani bakin ciki ta ji ya ziyarci zuciyarta amma ta jure ta mike ta tana fadin Oyoyo sister na ina kewanki Cikin Aisha bai fito ba saboda tana sanye da wani doguwar riga, dinki buba, kuma dama cikin nata girmarsa a marane bai fitowa Haseena ta zo ta rungumeta "sister ki dawo gida mana" Aisha ta ce nan kusa insha Allah Haseena ta ce yar uwa ki tayani murna fa ina da juna biyu wata uku Aisha cikin farin ciki ta ce wow yar uwa gaskiya na tayaki murna Aisha ta je wurinsu Ammi da sauri tana fadin Ammi yar uwata Haseena tana da ciki wata uku Farin ciki ya baiyana a fuskar Ammi da Abba Ammi ta ce masha Allah ina farin ciki sosai Abba ya ce wallahi baki kaini farin ciki ba Don kallan Haseena ya tsaya yi cikin mamaki fadi yake a zuciyarsa "me wannan kuma take nufi da tazo tana wani karyar tana da ciki, taya zata yi ta dauki ciki, ko zata dauki ciki ai ba yanzun ba, saita kai shekarun da zata dauka" Ya gaji da jin shirme ya ce Ammi abba ni zan wuce Aisha ta ce Ya Umar a cikin wannan halin zaka wace, Aunty Haseena na bukatar kulawarka, tana dauke da Baby Smile din karfin hali yai ya ce ga amanarta na baki saiki kula da ita, ni sai na dawo Bai jira ya ji me za'a kara fada ba ya fice Haseena ta bishi da kallo tana murmushi Abba ya ce Babana ya dage sosai, ya maida hankali a harkar kasuwanci Ammi ta ce baka dan yadda nake jin dadi ba a raina Iyayi Haseena take ta yi, mini mini ta ce tana son cin wannan, anjima ta ce wancan, haka ta wuni ranar a gidan tana iyayi wai ita a lallai mai ciki zata haifi dan masu gida, haka ta wuni a gidan sai wurin karfe takwas da rabi ta wuce gida Aisha kwance kan gadon tana rike da cikinta tana tuno mijinta tana murmushi, Ammi ce ta shigo da waya ta mika mata "Gashi Inji Umar" Da sauri Aisha ta tashi zaune ta amsa wayar ta manna a kunne, jin muryar Don tai ya ce Hello wifey, wani farin ciki ta ji a ranta kuma ya baiyana a fuskarta Ammi fita tai don su samu suyi wayarsu Aisha ta ce Habibaty ina missing dinka sosai Don ya ce tun dana sauka na kasa tabuka komai kawai tunaninki nake ta yi Ta marairaice kamar za tai kuka "yaushe zaka dawo?" "Jibi insha Allah" "To Allah ya dawo min da kai lafiya" "Ya Baby na?" "Ga Bebinka yana ta tokari na" Yai yar dariya "Dakyau Babyna, samin wayar a kan ciki naji Baby na" Aisha ta dora wayar a kan cikinta na wani lokaci kamin ta mayar ta manna kunnanta "Kaji ko?" "Eh naji" "Amma ka kira Aunty Haseena kuwa ka ji ya take ya Baby?" Bata rai ya yi sannan ya ce ke wai waya fada miki tana da ciki, karya fa take yi "Ya aka yi kasan bata da ciki" Shuru Don ya yi na wani lokaci sannan ya ce ai nine mijinta banyi mata ciki ba gaskiya Aisha ta ce Habibaty ya kake hakane, Aunty Haseena fa tana da ciki ka kula da ita Don ya ce to shikenan na ji tana da ciki zan kira ta na duba Baby "Yauwa Habibaty" Haka suka cigaba da hirarsu cikin soyayya Haseena kuwa an kasa bachci me kyau, wai imagine take yi wai ita ce take da ciki, farin ciki ya hanata bachci, washegari kuwa tunda sassafe ta shiga kiran yan uwa da abokan arziki tana fada musu Allah ya kawo ciki, sai fatan alkairi suke mata suna tayata farin ciki Wizzy ya fito harabar gidansa ya je zai shiga motarsa sai ga Bilkeesu ta shigo gidan, ya dakata yana kallanta, ta karaso har gabanshi ta tsaya, yar madaidaiciya fara, tai kyau, budan bakin Wizzy ya ce Baiwar Allah ni yanzu na daina neman mata, ki fita kawai Bilkisu ta dan murmusa sannan ta ce nima ba wai nazo nemanka bane domin muyi iskanci, nazo ne domin na fada maka wani magana Ya gyara tsayuwarsa "to ina jinki" "Inata neman hanyar da zan hadu da abokinka Don ban samu ba, sai na samu labari kaine na kusa dashi sosai dalilin dayasa nazo wurinka kenan" "Menene hadinki da abokina Don?" Ta dan murmusa "taimakonsa nake son yi, ana son halaka shi ni kuma ina son tsamo shi" "Halaka kuma ban fahimce ki ba?" "Matarsa Haseena tana dauke da cutar HIV" Wizzy ya zaro ido cikin tsoro ya nunata da yatsa "ke karki kawo min rainin hankali mana, ya zaki ce matar abokina tana dauke da HIV" "Mijinta abokinka ne, ni kuma kawarta ce tun kafin tayi aure, nasan sirrinta da dama, da ita muke zuwa club, nasan mazan da take hulda dasu kuma ni nake rakata wurin malamai domin fitar da kishiyarta Aisha" Wizzy ya rikice gabadaya, hankalinshi ya tashi, cikin kankanin lokaci kuma ya nemi Bilkisu ya rasa, bai san yaushe ma tabar gabansa ba, fita yai yana dubata a layin, babu ita babu kamanninta, ya dawo ya tsaya yana tunani da sake sake a zuciyarsa "Na shiga uku, idan har yarinyarnan gaskiya take fada rayuwar Don ya kare, HIV, anya Haseena za tai haka, yanzu na fadawa Don ne ko kuma nai shuru da bakina, gwara dai na fada masa yasan matsayin da ake ciki" Kiran Numban Don yake ta yi amma ba'a dauka sai can zuwa anjima da Yamma Don ya kirashi ya fada masa aiyuka ya yi masa yawa a can inda yaje, idan ya dawo gobe zai zo su yi magana Ta bangaran Bilkisu gidan Feedo ta wuce direct tai smile tana fadin "I know you can do it" Bilkisu ta ce tun yaushe ai nan da kwana biyu labari zai isoki Don ya saki Haseena Feedo ta fashe da dariya sannan ta ce kinga daga Haseena sai Aisha Bilkisu ta ce a zuciyarta sai kuma ke shashasha karuwar mijinsu Feedo ta hada musu shisha suka fara sha suna busar da hayaki, jin karan mota suka yi Feedo ta kalli Bilkisu "Kamar motan Haseena, shige uwar daka ki kulle Kanki a ciki" Bilkisu ta tashi ta shige bedroom din Feedo ta kulle kanta a ciki dai dai da shugowar Haseena ta karaso ta rungume Feedo "My sweety ya kike?" "Oyoyo my Haseena" Haseena ta ce tun a hanya nake jin fitsari bari na shiga na yi Feedo zaro ido tai cikin tsoro ta shiga fadi a zuciyarta "ohni Feedo ya zanyi idan Haseena ta ga Bilkisu, nasan ma me zance mata" "Ke kawata ban fada miki ba" "Ina jinki" "Bilkisu ta shigo hannu, yanzu hakama tana Bedroom dina Haseena ta ce dakyau Feedo, sai yasa nake yinki over Haseena ta tunkari Bedroom din, ta murda kofar ta jishi a kulle ta juyo ta kalli Feedo "matsiyaciyar ta kulle ta ciki kamar tasan zata sha bakar azaba dani" Feedo ta turawa Bilkisu text message akan karta taba bide kofar, ta tashi tazo bakin kofar suna ta bibbigawa "Dan ubanki ba zaki bude ba" Bilkisu ta ce ba zan bude ba Haseena ta ce kinji matsiyaciya ko to yau ina gidan nan sai kin bude, saina miki rashin mutunci Bilkisu ta murmusa ta ce a zuciyarta "Haseena kenan ai da Feedo ta bani damar bude kofar nan wallahi budewa zan yi nafi karfin ki duke ni, sai dai ni na yi miki shegen duka Feedo ta ce muje musha shisharmu kafin zuwa anjima ta gaji ta bude kofar Suka je suka zauna suna shan shishansu, Feedo ta turawa Bilkisu text message akan idan tana jin yunwa ko kishin ruwa ta bude fridge din dakin akwai shawarma da lemu da ruwa Ta turo mata da reply "ok" Haseena ta zauna a gidan har dare Bilkisu bata bude kofar ta fito ba, ta kalli Feedo "Tsinanniyar matan nan ba zata bude bafa" Feedo ta ce idan yunwa da kishir ruwa suka addabeta dole zata fito Haseena ta ce nidai tafiya gida zanyi, gobe da sassafe ina nan shugowa Feedo ta mike tai mata rakiya har harabar gida, bayan Haseena ta ja motar ta ta wuce Feedo ta dawo ciki ta tarar da Bilkisu zaune, Feedo ta fashe da dariya "Kin zaunu yau gaskiya" Bilkisu ta ce wallahi don dai kece kawai kika ce kada na bude amma ba don haka ba wallahi saina fito nayi mata tsinannan duka Feedo ta ce ai akwai lokaci yana zuwa da zaki yi mata dukan, amma ki bari sai kin gama min aiki na sallameki, kin ga saiki yi mata duk abinda kika ga dama Bilkisu ta watsa masa wani kallan kiyayya sannan ta mike "ni zan tafi gida" Feedo ta ce to sai gobe, Bilkisu ta fice Washegari Haseena tunda sassafe taje gidan Feedo amma ta tarar da babu Bilkisu, zaro ido tai ta kalli Feedo "ina Bilkisu?" Feedo ta ce jiya nasha Codine na yi makil, bachci ya debe ni, ban tashi bama sai yanzu da kika shigo, bansan ya akayi ta gudu ba Haseena ta zauna kan kujera cike da takaici "gaskiya na yi bakin ciki, wallahi naso na gurje bakinta yai jini, na ja gashin kanta har saiya tsinke" Feedo ta ce ai bai baci ba, zan sa akara kawo min ita, sai ki yi mata duk abinda kika ga dama Haseena tai wani ajiyar zuciyata "ai kuwa dai kisa akara kamo mim ita, don ba zan barta ta ci banza ba" Feedo ta ce maman Baby kenan dafatan dai ana shan magani? Haseena ta ce ina sha sosai, ai bana wasa, kinma san miye kuwa? "A'a sai kin fada "Ina son zan baki wasu kudi kije Italy ki sayo kayan Baby" Feedo ta ce dakyau Haseena kinyi shawara me kyau, yanzu yaushe ne tafiyar? Haseena ta ce ni ba zai yu naje ba, ke kadai zaki je, nan da wata daya insha Allah "To Allah ya kaimu" "Amin" Suka kawo wani hirar daban suka fara yi Aisha ta fito ta sami Ammi zaune a falo "Ammi sannu da kokari" "Yauwa Aisha, ya nauyi?" "Alhamdulillah, Ammi ni zan shiga kitchen" Ammi ta kalleta "me zaki je kiyi a kitchen, komai kike so ki fadawa ma'aikata su kawo miki" Aisha ta marairaice "Ni Ammi fa Ya Umar yau zai dawo, ni nake so nayi mishi abin tarba" Ammi ta danyi smile sannan ta ce to me dadi miji kafin ki yi min kuka saiki shiga ki yi masa Aisha ta ji wani farin ciki saita wuce kitchen ta shiga hada nau'ikan abinci da abin sha, bayan ta gama ta kai komai Dining ta aje sannan ta wuce daki tai wanka ta yi kwalliyarta cikin wani shadda mai uban tsada da kyalli, dinki riga da siket ne, ta rangada daurin dan kwali, ta feshe jikinta da turaruka, ta yi matukar haduwa, ta tsaya tana kallan kanta a madubi, ta ce a zuciyarta "na yi kiba ba laifi" saita shafa cikinta tana murmushi "Baby ka yi missing Daddy ko? yana kan hanya yau tare zaku kwana ko?" Ta cigaba da magana da Bebinta cikin shauki da tsananin soyayya Wizzy shi ya je ya dakko Don daga Airport suka zo gidanshi domin tattauna maganar da Wizzy da matsu yai dashi, Don ya kalli Wizzy "Ina jinka Wizzy" Wizzy ya ce a zamanka da Haseena me ka taba experience na rayuwarta, ya halinta yake karka boye min pls Don ya ce meya kawo maganar nan, miye dalilin wannan tambayar Wizzy ya ce nine babban abokinka, ba zan ga abinda zai cutar da kai ba na bari, a jiya wata Yarinya ko mata zan ce maka tazo ta same ta fada min maganganu marasa dadi akan Haseena kuma wani abin daya bani mamaki na nemeta sama da kasa ban ganta ba kamar aljanah Don da sauri ya ce me ta fada maka akan Haseena Wizzy ya ce ta nuna min Haseena mutumiyar banza ne amma ni duk bai dameni ba, abin daya fi damuna cutar da ta ce tana dauke dashi Don ya zaro ido cikin tsoro "wani cuta kenan?" Wizzy shuru yai yana fargaban fada masa, Don ya ce ka fada min Wizzy wani cuta ne? "HIV" A sittin Don ya mike yana fadin "na shiga uku" Wizzy ya ce karka tayar da hankalinka don Allah Don ya ce Wizzy na ga ta kaina, HIV fa ba cutar wasa bane, Haseena ta cuci rayuwata Wizzy ya ce calm down Don, ba dole bane ace kana dashi yanzu asibity zamu je su binciki lafiyarka Don ya ce ba zan iya zuwa asibity ba, ina tsoron ace ina dauke da HIV, ina tausayin Aisha da abinda yake cikin ta Wizzy ya mike yazo gabanshi ya dafa kafadarsa "ka daure muje asibity, ka ga idanma kana dauke dashi sai a dau mataki da gaggawa" Wizzy ya cigaba da lallabar Don har ya yarda suka wuce asibity, suna karasowa, Wizzy ya yi wa Likita bayanin abin daya kawo su don kuwa Don bai iya cewa komai ba Likita ya shiga duba Don bayan ya gama Don ya dawo wurin Wizzy ya rike kai yana fadin "Wizzy ni nasan ma ina dashi" Wizzy ya ce calm down, komai zai zo da sauki "Kai amma Haseena ta cuce ni wallahi" Likita ne ya karaso rike da result, zuciyar Don ya yi wani bugawa "Likita don Allah karka fada min ina da HIV, wallahi ina cikin tashin hankali" Murmushi Likitan yai ya ce wallahi baka da komai, lafiya lau kake Wani ajiyar zuciya Don ya yi suka hada ido da Wizzy sai sukai murmushi "Allah nagode maka" Suka sallami Likitan suka fito, Don ya kalli Wizzy ya ce ban gama yarda da kai na ba muje wani asibity Wizzy ya ce nifa dama naji a Jikina bakada shi ko ita Haseenan ma zai iya yuhuwa sharri aka mata don a hada ku da ita Don ya ce nasan Haseena, Haseena sai a hankali, kawai ka yarda zance na muje wani asibity zanfi samun natsuwa, Wizzy ya ce to muje Wani asibity suka tafi, anan ma aka tabbatar da lafiyarsa kalau, suka kara zuwa wani asibity nanma shima lafiyarsa kalau, sai yanzu Don ya ji ya koma normal, hankalinsa ya dawo jikinta Don da Wizzy a cikin mota suna tafiya suna tattaunawa Wizzy ya ce kawai ka kaita asibity ai mata test, idan ya tabbata tana dauke da cutar sai kasan yadda zaka yi Don ya ce ni dai jindadi na daya tunda banda shi bare na shafawa Aisha sannan idan ya tabbata Haseena tana dauke dashi ka ga kenan kowa zai kama gabanshi Wizzy ya girgiza kai alamun a'a "taya haka zai kasance, kawai fita da ita zaka yi waje ayi mata magani" Don ya ce to wai taya ma ta yi ta samu cutar, kenan tana biye bien maza kenan "Meya kaika da fadan wannan maganar, bai kama ce ka ba, duk maganar nan fa da muke yi bamu tabbatar ba har sai an gwada ta" Don ya ce hmm Allah dai ya kyauta Family house suka wuce Ammi da Aisha zaune a falo Ammi ta kalli Aisha "wannan kyau haka, gashi har yanzu bai karaso ba" Aisha tai smile "hmmm Ammi kenan" Don da Wizzy suka shigo cikin sallama, Aisha ta tashi da sauri zata je ta rungume Don sai ta dakata data tuna Ammi na falon a hankali ta dawo ta zauna kanta a duke, Ammi tai smile tana dan girgiza kai Don ya ce Baby kin zo zaki yi hugging dina kuma kin fasa, meya faru? Aisha bata dago ta kalleshi ba kuma bata ce masa komai ba Don da Wizzy suka gaida Ammi ta amsa ranta a sake Ammi ta ce Ibrahim yau kaine a gidan namu Wizzy ya shafa kai sannan ya ce Ammi nine nan Ammi ta ce ko munyi maka laifi ne kwana biyu shuru baka zuwa Wizzy ya ce Ammi wallahi abubuwanne sai a hankali, ayi mana hakuri "Ai babu komai" Aisha ta dago ta kalli Wizzy "sannu ina wuni" "Lafiya lau Madam yakike?" "Lafiya lau" Don zama yai gefenta ya dan rungume ta, tana kokarin kwacewa, Ammi tashi tai tace to sai anjimanku Tayi wucewarta bangaren Abba, Don ya kara rungume Aisha "Baby I miss you" "Uhm Habibaty fa ga abokinka a kusa, ka daina" Ashe Wizzy ya ji abinda ta ce sai ya ce "ni banga komai ba, bana ganin komai" Don ya ce kinji ko, baya ganin komai, wallahi kinyi matukar kyau sosai kamar na cinyeki Zame jikinta tai ta mike "muje Dining na girka abinci" Don ya ce wow, yau zan ci girkinki me shegen dadi, ya kalli Wizzy "Abokina muje ka ci girkin da baka taba jin irinshi ba" Wizzy ya ce to muje Dining suka wuce suka zauna, Aisha ta shiga serving dinsu, duk wani motsin Aisha Don na sane dashi, sai binta da kallo yake yana lasar labbansa, bayan ta gama serving dinsu zata wuce ya dakatar da ita "Zauna ki ci abinci" "Ni naci nawa tuntuni, na koshi sosai" "To zauna na rika ci ina kallanki ina samun natsuwa" Babu musu ta zauna tana fuskartanshi, kashe mata ido daya yai, sai tai smile tana rufe fuska, Wizzy na sane dasu, abin sha'awa ya rika bashi, haka suka cigaba da cin abinci suna santi gami da yaba iya girkin Aisha Bayan sun gama suka dawo falo suka zauna, sun taba hira kadan kamin Wizzy ya tashi zai tafi, Don ya rakashi har harabar gida A harabar gida Wizzy yake fadawa Don ina zai samu mata kamar Aisha ya aura? Don ya ce nima dai kasan ba nema na yi ba, Abba ya zabo min Wizzy ya ce nima nasan abinda zanyi kawai kiran mahaifiyata zanyi ta nema min yar sha bakwai kamar Aisha, me natsuwa da kamala kamar ita Don ya dan dara sannan ya ce to Allah ya baka, Allah yasa ka dace "Amin" Wizzy ya shiga mota ya wuce Don ya koma ciki ya sami Aisha, rungume ta yai yana fadin matata ke me zafi ce kinyi kyau kamar na cinyeki "To idan ka cinye ni wa zaka kalla ka ji dadi?" "Ai ba zan ma cinyeki ba" Ya shafa cikinta sannan ya je saitan kunnanta yana fadin ya ajiyana yake? Tai dry "yana nan cikin koshin lafiya" Ya marairaice "to mu shiga ciki don a matse nake kin ganni nan" Tai yar dariya sai ji tai ya cincibe ta kamar jaririya ya wuce da ita daki, direta yai kan gado sannan ya fada kanta sai ta ba da wani sauti "Ahhh, ka matse min Baby" Ya marairaice "nima ai Bebinki ne, ki bani nono nasha" "To ba naka bane, sha zaka yi ba saika tambaya ba" Ya shiga shafa kirjinta "kinsa matsatstsun kaya, sun takura ni" "To bari na tube maka" Tashi yai daga jikinta sai ta samu daman cire rigarta, sai ta janye siket ta rage daga ita sai pant da breziya Ya kalli mararta, shafawa yai yana murmushi "Bebina kenan, ka yi ka fito ina jiranka ka ji" sai ya kalleta "Ki cire sauran kayan ko, nima sai ki cire min nawa" Kwanciya yai sai tai dry, cire breziyanta tai ta janye pant dinta ta aje gefe, sai ta hau ruwan cikinsa ta shiga cire masa kaya, ya rage gajeran wando bata cire ba, ta tsaya tana kallan banana na motsi a ciki, ya kosa ya fito Don ya ce Baby yi sauri a matse nake wallahi Sa hannu tai ta shiga cire gajeran wandon, banana ya baiyana abin sha'awa ga wani ruwa dake fita daga ramin, ji tai HQ dinta na mata kaikayi ya fara fitar da ruwa, hankalinta yai mugun tashi "Common Beb suck me" Sa harshenta tai takai kan bananan tana lashe ruwan dake fitowa, saita fara tsotsa tana kai wa can cikin bakinta har makoshi, tana fitowa dashi Don shafa gashin kanta ya shiga yi yana fadin yes baby, yauwa, ahh zaki kashe ni, baby kin iya tsotsan gindi" Numfashi ya shiga yi sama sama hankalinsa ya fita daga jikinsa gabadaya "Baby fuck me, please fuck me" Aisha ta dakatar da sucking dinsa, ta rike banana tai saitin HQ dinta ta danna "yauwa matata, then fuck me" Ya rike kugunta ta shiga motsawa, tana sama tana kasa shima yana kara tura mata, haka suka cigaba da yi har wani karfi yazo masa da alamun zai kawo, a rikice ya juya ta ta koma kasa ya cigaba da danna mata yana sumbatu "Wayyo Allah dadi, zaki kashe ni da dadi, zan kawo" kankameta ya yi sosai, itama ta kankame shi tana shafa bayanshi, tana jin maniyinsa na shiga mararta, lumshe ido tai tana jin wani farin ciki da sanyi a zuciyarta, rungume shi tai tana shafa masa baya "sannu da kokari mijina, Allah ya biyaka kuma ya saka maka da mafificin alkairi, ina sonka, ina alfahari da kai" Ya dago yana kallan fuskarta "nice zanyi miki godiya matata, nagode da farin cikin da kike kokarin bani a kowani lokaci, Allah ya biyaki, ina alfahari dake matar Aljannah" Ta shafa kirjinsa zuwa nipple's dinsa "you are so sweet" Ya manna mata kiss a kumatu yana murmushi kema haka mata ta Don da Aisha tare suka shiga bayi su kai wanka, bayan sun gama suka fito, Don ya mayar da kayanshi, Aisha canza kaya tayi, wannan karan doguwar riga mara nauyi ta saka, falo suka dawo suka zauna suna hira, Aisha ta tashi taje kitchen ta bude fridge ta dakko chocolate ta dawo ta zauna gefen Don tana sha, kallanta yai "Ina nawa?" "Bari na je na dakko maka" "Na hannunki nake so" Ta marairaice "na baby ne fa" Shima marairaicewa yai "kina so ki nuna min kinfi son Baby a kaina" Tai dai dai da ido "a'a ni nafi sonku dukanku" Ammi ce ta shigo fuskarta da annuri ta sami wuri ta zauna "Ibrahim fa?" "Wizzy ai ya jima da tafiya" Ammi ta yatsine fuska "miye kuma wizzy?" Don yai yar dariya "sunansa kenan na gayu" "Shirme dai, miye ma'anar Wizzy, sai mutum ya je kabari mala'ika ya kirashi da Wizzy, gaskiya ni bana son sunan banza ko mara ma'ana" Shuru Don ya yi kawai "Ammi wai yaushe zan tafi da Aisha ne?" Yay tambayar yana yar murmushi Ta galla masa harara "ba yanzu ba" "To Ammi ba cikinta ya zube ba" Aisha ta kalli Don suka hada ido, saiya kashe mata ido daya, a zuciyar Aisha ta ce mijina kenan, wato kana latsa Ammi kenan ko?" Ammi ta ce eh cikinta ya zube amma har yanzu banga damar sallamanta ba Don ya mike yana fadin Ammi tunda Aisha tai bari, cikinta keta girma, a kaita asibity a duba ko lafiyarta kalau Aisha tai dariya a lasar zuciyarta "Allah ka shirya min mijina" ta fada a zuciyarta Ammi ta kasa cewa komai, kallanshi kawai take yi "bari naje na dawo, sai zuwa anjima" Ya fita suka bishi da kallo, Ammi ta kalli Aisha "kin fadawa Umar cikinki bai bare bane?" Aisha ta girgiza kai alamun a'a "ni ban fada masa komai ba, babu ruwana" Ammi tai shuru tana tunani fadi take a zuciyarta "kodai Umar ya gano cikin Aisha bai bare ba, ina jin tsoro fa kada ya cutar da ita, har yau ban gama yarda dashi ba" Ta cigaba da tunani Aisha nata faman shan chocolate dinta Haseena zaune a falo, shan kayan marmari take yi hankalinta kwance, Don ya shigo cikin sallama, da sauri ta mike ta je da sauri zata rungume shi, ya kauce gami da dakatar da ita cikin tsawa "Ke! Karki taba ni" Ta shiga rarraba ido "Baby meya faru?" "Au bama kisan meya faru ba, ashe ke yar iska ce ban sani ba" Haseena ta dafe kirji cikin figici "nice yar iska kuma yau?" Ya watsa mata kallo cikin tsananin fushi "to mecece ke idan ba yar iska ba, taya kika yi kika samu HIV?" Ta zaro ido cikin tsoro "HIV? Ni HIV, kodai mafarki kake yi, meya hadani da iskanci da har zan samu HIV" "Wannan ya rage gareki, ke kika sani, nidai ba zan kara kusantanki ba bare kisa min" Ya juya ya fice dama sakon daya kawo shi kenan, tuni ta fashe da kuka, bin bayanshi ta yi da sauri Suka fito harabar gida, Haseena kuka take yi sosai "don Allah karka min haka, kaine rayuwata, wallahi banda HIV" Bai saurare ta ba ya shiga motarsa ya wuce, ta cigaba da kuka kamar ranta zai fita, daga karshe ta yanke hukuncin ta je family house Don masana'anta ya wuce ya shiga yin harkokin daya kamata Ammi da Aisha zaune a falo suna hira sama sama Haseena ta shigo cikin kuka, Aisha ta tashi da sauri ta je ta tsaya gabanta ta shiga tambayarta meke faruwa? Kuka Haseena take yi ta kasa yin shuru Ammi ta ce Haseena zoki fada min me Umar yai miki, nasan dai shine dalilin kukanki Haseena ta je wurin Ammi da sauri ta zube kasa zaune, ta kwantar da kanta a cinyar Ammi ta cigaba da kuka, sai da ta yi kukarta me isanta sannan ta dago ta kalli Ammi "Ammi yau Umar ni ya kira da yar iska, kuma yace wai ina dauke da HIV" Ammi ta zaro ido a tsorace "HIV! Daga ina kuma?" "Ammi nima ban sani ba, wallahi banda komai sharri yake min, Ammi ki taimake ni don Allah" Shuru Ammi tai tana nazari, fadi take a zuciyarta "na shiga uku kenan idan da gaske kina da HIV, dana yana dashi kenan, ya shafawa Aisha, na shiga uku, Allah yasa ba gaskiya bane" A zahiri ta ce yanzu dai abin daya fi muhimmanci bari na kira Umar ya zo Ammi ta dauki wayarta ta kira Don, ta fada masa kome yake yi, ya yanke ya zo, tun daga jin haka yasan akwai matsala, barin masana'antan yai ya dawo gida, yana ganin Haseena yasan dalilin kiran, zama yai kan kujera yana kallan Ammi Ammi ta ce Umar meyasa zaka jefi matarka ta sunnah da kalmar iskanci kuma har ka ce tana da HIV Ajiyar zuciya Don ya yi sai ya ce Ammi kawarta tazo ta same ni, ta fada min cewa Haseena ba mutuniyar kirki ba ce, kuma ta ce tana dauke da cutar HIV (ya boye Wizzy a cikin maganar, baya so a zarge shi) Ammi ta ce kasan kawarta ta? "A'a ni ban santa ba gaskiya" Ta tsaya tana kallanshi cike da takaici "kawai saboda wata kawar matarka da baka santa ba tazo ta sameka ta fada maka maganganu a kan matarka sai ka hau ka zauna, ban san kai shashasha bane sai yau" Don ya ce Ammi banyi musu ba don nasan Haseena zata aikata, nasan abinda zata iya aikatawa, nasan Haseena sosai Cikin muryar kuka Haseena ta ce wallahi Ammi bana yin komai, kafinma nai aure ne nake dan taba rashin ji kadan, lokacin ina makaranta a Dubai nakan je club, kuma Ammi wiwi kawai nake sha sai shisha, yanzu ma kawai shisha nake sha, amma ni bana layin iskanci Don ya galla mata harara cikin tsananin jin haushi sannan ya kalli Ammi "Ammi kinji ko har shisha da wiwi take sha" "To ai kaima kana sha" "Wallahi sai nai miki tsinannan duka yanzun nan" Ammi ta galla masa harara "ai baka da kunya saika duke ta ina jiranka" Aisha zaune ta kasa magana, tsoro fal a zuciyarta "HIV fa, na shiga uku, ni dai Allah yasa maganar nan ba gaskiya bane" Ammi ta dauki wayarta dake gefenta ta shiga kira Family doctor, bugu daya ya dauka ta fada masa tana son ganinshi yanzu kuma yazo da na'urar gwajin HIV, ya ce ba damuwa gashi nan zuwa Duk shuru suka yi babu mai yiwa daya magana, kowannansu kuwa da sake saken da yake yi, shi dai Don hankalinsa kwance yasan bai da komai sannan yasan Aishansa ma bata da komai Ko mintin arba'in ba'a yi ba sai ga Family doctor ya karaso Ammi ta ce yauwa Doctor, sannu da karasowa "Yauwa Hajiya" Ta nuna masa Don "ka fara yi masa gwajin" "Ok" Nan take likita ya fara yiwa Don gwaji bayan ya gama ya kalli Ammi, Ammi hankali a tashe take kallansa hakama Aisha take kallansa hankali tashe tana fargaban abinda likita zai ce "Negative" Ammi tai ajiyar zuciya hakama Aisha, Don ya ce ai nasan banda shi Ammi tace to yanzu kayi wa Aisha Likita ya koma kan Aisha, cikin kankanin lokaci ya yi mata gwaji ya gama ya kalli Ammi ya ce Negative Ammi ta ji wani dadi a ranta tunda Don da Aisha basu dashi Don ya kalli Aisha ya ce dama nasan ai baki dashi, ban dauka ba bare nasa miki Ammi ta ce likita gata karshen nan Haseena, ta nuna Haseena, Likita ya dawo wurin Haseena ya shiga dubata cikin karamin lokaci ya gama Duk sun tasa kunne suna son jin sakamakonta, zuciyar Haseena sai dukan uku uku yake, Don ya tsare ta ido, Ammi kuwa na kallan Likita ta ce muna sauraranka Likita ya ce a gaskiya Haseena bata dauke da cutar HIV Wani farin ciki ya baiyana a fuskar Haseena, ta ji wani sanyi ya ratsa ta, ta kalli Ammi "Ammi kin yarda dani sosai ko yanzu" Murmushi Ammi tai ta ce na yarda dake Haseena, Don ya fara sosa keya yana fargaban fadan da Ammi za tai masa Nan dai Ammi ta sallami likita ya tafi, Ammi ta kalli Don ta watsa masa wawan kallo "Wata tazo ta sameka ta fada maka matarka nada HIV, ta sakaka ka hantari matarka harka jefeta da yar iska, Umar yaushe zaka canza" Don dukar da kansa yai kasa muryarsa kasa kasa ya ce ayi hakuri Ammi "Ni bani zaka ba hakuri ba, Haseena zaka ba hakuri" Don ya dago da sauri ya kalli Haseena suka hada ido, sai ya hada rai "ki yi hakuri Ammi ba zan iya ba Haseena hakuri ba" Ammi ta kalleshi cikin tsananin fushi "wato har ni zan saka ka ka yi abu, sai ka ce min ba za ka yi ba" Don ya mike "Ammi ki yi hakuri, ni zan tafi sai zuwa anjima" "To Umar ka tafi, amma karna kara ganin kafarka a gidan nan koda wasa" Don ya kalli Ammi a tsorace "saboda ban ba wannan (ya nuna Haseena) hakuri ba shine zaki haramta min zuwa gidan nan? to shikenan (ya kalli Haseena) Haseena yi hakuri" Murmushi Haseena tai, ta ji wani dadi a ranta sannan ta ce na hakura, komai ya wuce Cikin fushi ya fice, Ammi ta koma kan Haseena "Ki yi hakuri da abinda Umar yai miki don Allah" Haseena ta ce wallahi Ammi bakomai, sai dai ma nagode miki kin goge min bakin fentin da aka shafa min Ammi ta ce abu na biyu Haseena batun wani shisha da kike sha yanzu don Allah ki daina, ke mace ce, gwara namiji komai yai ado ne, bare yanzu da kike dauke da juna biyu zaki so ki zama uwa ta gari a wurin yayanta Shuru dai Haseena tai Ammi ta cigaba da yi mata nasiha Don masana'anta ya koma ya sami Wizzy suka zauna office din Don, Don ya shiga yi masa bayanin abin daya faru Wizzy ya ce ai dama na fada maka karka yanke hukunci har saika yi bincike Don ya ce amma ya kamata ka gano wacca tazo ta fada maka wannan maganar, ina son ganinta ba zan barta haka ba saina hukunta ta Wizzy ya ce gaskiya ban santa ba amma idan na ganta zan iya ganeta, har yanzu ina ganin kamanninta a fuskanta Don ya yi shuru yana nazari, ya kalli Wizzy "kwanakin baya Feedo ta zo gidanmu wai tana dauke da cikina yanzu kuma wata tazo wurinka wai matata tana dauke da HIV, Feedo ta ce min wasu ne suka biyata ta aikata haka kenan itama wannan sata aka yi, aka biyanta, akwai wani abu a kasa" Wizzy ya ce kenan kana tunanin duk mutum daya ne? "Tabbas mutum daya ne, amma ina zanga Feedo, idan na ga Feedo gaskiya zata baiyana" Wizzy ya ce ni rabon da naga Feedo na manta amma zan bada cigiyarta Don ya ce ka bada cibiyarta ina son ganinta, ina son sanin meyi min wannan aika aikan Suka cigaba da tattaunawansu Haseena daga Family house gidan Feedo ta wuce ta sameta da saurayinta zaune a falo suna shan wiwi, janta tai harabar gidan ta shiga bata labarin abin daya faru "Feedo ki ji fa wai ni nake da HIV, ban san wata yar iska bace a cikin kawayena ta je ta yi min sharri ba" Feedo ta ce sai yasa banda kawaye dake kadai kawai na yarda Haseena ta ce wallahi daga yanzu nima na watsar da kawaye, ke kadai ce yanzu kawata Feedo ta ce daya fi miki "To ni bari na tafi gida tunda na ganki da bako kar ya yi tunanin wani abu" Feedo tabe baki tai "ke manta dashi, na kosa ma ya wuce, baida wani amfani" Haseena ta danyi dariya "shiko yake da amfani tunda yana biya miki bukatarki" Feedo ta zaro ido "wani bukata, raggo ne fa, yana hawa sau daya ko minti biyar baya yi yake sauka, shikenan ba zai kara yi ba, ga abin nashi dan minini baya kai min labari, ai kayan aiki sai Don, idan yana cina har kwakwalwa yake kai min labari" Wani faduwar gaba ne ya ziyarci zuciyar Haseena, ta dafe kirji tana kallan Feedo "Feedo Don fa mijina ne kike wannan maganar a kansa?" "Oh Sorry my Haseena, tuntuben harshe ne, yanzu ke kawata ce, babu wani abu tsakanina da mijinki, na yi miki alkawari babu abinda zai faru" Haseena tai ajiyar zuciya "wallahi na ji tsoro, baki ji yadda zuciyata ta buga ba" Feedo ta rungume ta "ki kwatar da hankalinki, ina yinki sosai, ba zan ga abinda zai cutar dake ba na bari, bare kuma ni da kaina na cutar dake, ina tare dake a kowani hali" Haseena tai murmushi "nima I a yinki Feedo, nasan ba za ki taba yi min haka ba" Sun dan taba hira kadan kafin Haseena tabar Feedo tsaye a harabar gidan Feedo ranta ya baci ji tai Kamar tai hauka "yanzu kenan anyi solving matsalar nan, ni da nake jira ta kawo min labarin Don ya sake ta, ba zai yu ba dole na nemi wani hanya daban, dole na raba Don da matayensa, ni kadai zan zama matarsa, wai har da wani jin haushi don na fada yadda nake jin Don idan yana cina, to akwai namijin da zai iya gamsar dani ne idan bashi ba" Ta ja tsaki ta shiga ciki ta sami saurayinta A ranar Ammi kulla kofar shiga ciki ta yi tun magriba sannan ta gargadi ma'aikatan gidan akan karsu bade kofa ko waye yazo, bangaren Abba ta je ta same shi suka shiga biga soyayyarsu, Aisha kuwa kwance ita kadai a bedroom sai dai rungumar filo tai tana tuno irin soyayyar da mijinta yake mata, sai murmushi take tana kara rungume filo Ai kuwa bayan sallahn isha'i Umar yazo gidan, yazo shiga ciki ya ji kofa a bude, bibbigawa ya shiga yi amma shuru, ya kai awa daya a tsaye babu wanda yazo ya bude masa kofa, gashi bai da numbern Aisha bare ya kirata, tsayawa yai ya yi shuru kamar yai kuka, fadi ya shiga yi zuciyarsa "kenan Ammi bata manta abin daya faru dazu ba kenan, fushi take yi dani, ya yi kyau" Zuciya ya yi ya wuce inda yai parking motansa ya shiga ya yi wucewarsa, ya tafi gidanshi Haseena harta cire rai da zuwan Don, ta zira kayan bachcinta ta kwanta bacci ya dauke ta, Don koda ya shigo ya ganta kwance bai ce mata uffan ba, bayi ya shiga yai wanka, gajeran wando kawai yasa ya kwanta yana kallan sama, tunanin abar kaunarsa fal a zuciyarsa, Haseena ce ta gyara kwanciyarta gami da yin wani sauti "uhm" hankalinshi ya koma kanta, ya shiga kallan fararen cinyoyinta, sannan ya kalli kirjinta, ji yai hankalinshi ya tashi gabadaya, janye gajeran wandon yai, ya dawo babu komai a jikinsa, Haseena kuwa doguwar rigar bacci ne a jikinta da tsawonshi bai wuce bum bum, zuwa yai ya tsaya tsakankaninta sai yasa hannu ya wangale kafafuwarta, babu pant a jikinta a take ta farka tai dai dai da ido tana kallanshi, bai bi ta kanta ba ya saita bananansa a cikin HQ dinta, ya shiga danna mata, Haseena farin ciki tai tasan dai tunda Don yazo har ya nemi hakkinsa babu wani abu kuma, fushi da ita ya kare, kai hannunta tai kan nipple dinsa tana murza masa sai wani nishi yake yi dakyar alamun Haseena tana kai masa labari, sai wangale kafafunta yake yi yana kara caccaka mata banana, ta fara bada wani irin sauti "ah ah" cire bananansa ya yi yana fadin ta baya, Haseena Juyawa tai ta yi ruf da ciki sai tai masa goho, ya cigaba da iyo a mararta, ya jima yana yi kamin ya kara zare bananansa ya kwanta kan gado yana fadin "iya Baby fuck me" Hawa samanshi tai ta rike banana ta kai HQ dinta, ta danna suka shiga cin junansu, haka suka cigaba da cin junansu suna canna style iri daban daban, Haseena ta shiga tuno maganganun Feedo fadi ta shiga yi a zuciyarta "tab wannan irin baiwa na miji na, ai dole Feedo ta yaba, amma fa naji haushinta sosai, kawai dai sharewa nai" Washegari Don yaso zuwa family house ya ga Aishansa amma ransa ya baci daya tuno yadda yake ta knocking kofa kamar wani bako aka yi banza dashi, sosai yake jin zafi a ransa, yana tunanin me Ammi ta dauke shi ne, Aisha kuwa zuba ido tai tana jiran Don amma shuru Wasa wasa sai da Don yai wata daya bai zo ba, ba Aisha ba hatta Ammi ta damu sosai amma ta boye, yasa business dinsa kawai a gaba, idan baya masana'anta to yana gida wurin Haseena suna shan soyayyansu, amma fa ba karamin danna zuciyarsa yake yi ba, don a kullum sai ya yanke shawarar yaje ya ganta ko zai samu kwanciyar hankali amma sai ya hana kanshi, shi a lallai yana son ya gwadawa Ammi yana da zuciya Aisha zaune bakin gado a bedroom, ta kasa control din kanta, kuka kawai take yi kamar ranta zai fita, Ammi ce ta budo kofa ta shigo ta same ta, Aisha tai shuru ta fara goge hawayenta, Ammi ta karaso wurinta ta zauna gefenta "Aisha meya faru waya taba min ke" shuru Aisha tai bata ce komai ba Ammi ta kara tambayarta a karo na biyu, cikin muryar kuka Aisha ta ce Ammi Ya Umar ne Ammi ta ce shiya bata miki rai ko, to meya yi miki? Aisha ta girgiza kai alamun a'a "ni bai yi min komai ba Ammi kawai so nake na tafi wurinshi" Ammi ta bude baki ta tsaya galala tana kallan Aisha "Ammi ki taimaka min na tafi wurinshi don Allah, ina son ganinshi" Tausayin Aisha ya mamaye zuciyar Ammi, karamin murmushi tai sannan ta jawo Aisha jikinta ta rungume "kiyi hakuri Aisha, ki kwantar da hankalinki zan sa Umar yazo gidan nan yau din nan kinji" Aisha ta ce to Ammi Ammi ta tashi ta fice Aisha ta bita da kallo sai ta kara fashewa da kuka tana fadin mijina kazo don Allah Da shigar Ammi falo ta dauki wayarta ta shiga neman Don, ta kira sa na farko bai amsa ba, saita kara kiransa harya kusa tsinkewa ya dauka ya ce Hello Ammi Cikin bacin rai ta ce ni sa'arka ce da zan kiraka ba zaka dauka ba saina maimaita kuma ma sai daya kusa tsinkewa ka dauka "To Ammi ayi hakuri don Allah" "To yanzu yanzu ina son ganinka kome kake yi ka aje kazo gida" "To Ammi gani nan zuwa" Ta katse wayar tana yar karamar tsaki, ta zauna falon tana jiran karasowanshi, bada dadewa ba kuwa sai gashi ya karaso ya zauna gefe "Sannu Ammi ina wuni" bata amsa ba, watsa masa harara tai sannan ta ce wato kai me zuciya ko ya yi kyau, bai dameni ba yanzu sai ka je ka sami matarka tana nemanka Shafa kai ya yi yana murmushi sannan ya mike, baice wa Ammi komai ba ya wuce ta bishi da harara "dan rainin hankali kawai" Aisha hawaye Shane shane harda majina, Don ya shigo ya tsaya yana kallonta, tana ganinshi ta kau da fuska ta cigaba da kuka alamun tai fushi dashi, da sauri ya karaso kan gadon ya haye ya rungumeta "Ni ka barni, nayi fushi da kai, babu ruwana da kai" yar murmushi yai ya kara rungumeta yana fadin "Allah sarki mata ta yi missing din mijinta" Ture shi ta shiga yi, ya kara kankameta da karfi ya kai harshensa fuskarta yana lasar hawayenta da majinanta, yana ta shanyewa abinshi "Ka barni bana so, ni na yi fushi da kai" ya kai bakinsa dai dai kunnanta ya ce ta ya mata za tai fushi da mijinta, rufa min asiri kar kisa zuciyata ta buga Ganin ta ki yin shuru yasa ya shiga tube kayanta, tana hanashi bata so, ya nuna mata yafi karfinta ya tubeta tsaf, kukanta ya tsananta sosai, cire kayanshi ya yi, ware kafafuwarta yai sosai ya shiga danna mata banana, yana galabaitar da ita da gangan, ta yi laushi bata iya ko daga hannunta, sai juyata yake yi yadda ya ga dama yana cinta, ba za ta ce ga dadin da take ji ba, bayan ya sami natsuwa kankameta yai kamar za'a kwace masa ita yana shafa bayanta "Yi hakuri Matata, Ammi ce ta bata min rai kawai dalilin da yasa kika ji ni shuru kenan, nima ba zaman dadi nake yi ba na rashin ganinki, kawai jurewa na yi" Yasa hannu a mararta yana shafawa yai smile "ya baby na yake, dafatan kina kulawa dashi yadda ya kamata?" Turo baki tai a shagwabe ta ce shima ai fushi yake yi da kai Don ya ce ni dai ayi hakuri, a gafarce ni, nasan na yi laifi Aisha ta marairaice ta turo baki a shagwabe "to ka kama kunne" Yar murmushi yai ya kama kunnansa "ayi min hakuri don Allah" tai murmushi ta kara turo karamin bakinta "to na hakura" Bakinta sha'awa ya bashi, cafko bakin yai ya shiga tsotsa kamar zai cire, sai ta kai hannunta kasanshi tana murza banana da yan maraina, wani yanayi ya fara ji, a take ya shiga sarrafa kirjinta, yasa nononta a bakinsa yana tsotsa kamar zai zuko ruwa, nan ta fara kara alamun dadi, wani sabon shafin soyayya aka bude Haka rayuwa ya cigaba Don na farantawa matayensa rai wato Haseena da Aisha, yau idan ya kwana a wurin Haseena, gobe a wurin Aisha zai kwana, kuma harkar kasuwanci Alhamdulillah, yanzu Aisha ta shiga watan haihuwarta, a kowani lokaci zata iya haihuwa Wizzy yai tafiya ya je sokoto gaida iyayenshi, iyaye da dangi sunyi farin cikin ganin Wizzy ya canza kuma ga alherin da ya yi musu, nan ya fadawa mahaifiyarsa ta nema masa yar sha bakwai data yarda da tarbiyar ta, mahaifiyarsa ba karamin dadi ta ji ba ai kuwa cikin kankanin lokaci, ta sama mishi wata yar makociyarsu me suna Fa'iza, Fa'iza natsatstsiyar yarinya ce kuma tana da kyau iya gwargwado, a shekaru ma bata gama cika sha bakwai ba, yana ganinta ya ji ta kwanta masa a rai, cikin kankanin lokaci ya fito ya biya sadaki da komai aka sa ranar biki nan da wata daya Yau Aisha ita kadai zata kwana, Don yau yana wurin Haseena, Ammi kuwa na bangaren Abba, Abba na gari, Aisha ciwon nakuda ya tashi mata tun tana jurewa har tazo ta fara kuka kasa kasa, ganin abin bana karewa bane yasa ta lallabo ta tako ta shigo falo, ciwon nakuda ya tsananta, mararta bayanta kafafunta duk sun rike, duk addu'ar daya zo mata baki kawai take yi, ji take kamar zata mutu, da karfi ta fara kiran Ammi Ammi Ammi Ammi tana tare da Abba ta shiga jiyo muryar Aisha, ta kalli Abba "Kamar Aisha na kirana" "To ki je ki duba ko lafiya" Ammi ta sauka daga kan gado ta zira rigar baccinta sannan ta dauki zanin atamfa ta dora ta fito da sauri, A falo ta sami Aisha ta galabaita, Ammi ta karasa da sauri "ashe abu yazo" Dakyar Aisha ta bude baki tana fadin Ammi zan mutu, bayana zai fashe Ammi ta rikice sosai, da sauri ta je ta kira Abba yazo, Ammi ta taimaka ta riketa suka fita harabar gida, Abba da kanshi ya ja mota suka tafi Asibity, aka shigar da Aisha labour room Ammi da likita da nurse suna kanta cikin kankanin lokaci tai wani nishi gami da kiran Ya Umar da karfi, sai ga baby ya fito, Doctor dauki baby ta kalli kasanshi murmushi tai ta ce Baby girl ta fito Ammi tai wani farin ciki, murmushi yaki daukewa daga fuskarta ta ce bani ita na riketa Likita ta mikawa Ammi ta amsa ta kalli jinjirar sai faman kuka take yi, Ammi bata san lokacin da hawaye ya sakko mata ba "Allah sarki baiwar Allah, Allah ya yi sai kinyi numfashi a duniya duk yadda aka so a hanaki fitowa, ina son ya mace Allah bai bani ba, sai gashi yanzu na sami jika mace" Aisha kallansu take yi tana murmushi, ta kosa a bata jinjirar ta ga kamanninta, Ammi kamar ta shiga zuciyarta sai ta mika mata jinjirar "gashi ki rike" Aisha ta amsa jikinta na rawa ta tsaya tana kallan fuskar jinjirar har yanzu kuka take yi Likita ta ce bani ita na tsaftace jikinta, asa mata kaya kada sanyi ya kamata Likita ta amshi Baby ta gyara ta tsaf sannan ta suturta ta cikin sutura me matukar kyau Bayan an gama gyara Aisha da Bebinta aka canza musu daki, Abba ya shigo ya amshi Baby, wai Abba farin ciki harya rasa yadda zaiyi da ranshi Ga Baby sai tsinannan kuka har yanzu taki shuru Ammi ta ce kar dai ki yi fitinar mahaifinki, murmushi Aisha tai, Ammi ta kalleta sannan ta mika mata Baby "Bata Nono" amsar baby tai amma bata bata Nono ba da alamu tana jin kunya, Ammi ta zauna gefenta "Aisha batun kunya ya kare, fito da Nono ki shakar da ita, kinga fa tana ta kuka" Aisha kallan yadda yarinyar ta take ta kuka tai, tausayinta ya kamata lullube kirjinta tai da dankalinta saita fito da Nono tasa ma Baby a baki, aiko ta cafke da sauri tana tsotsa Haka wannan daren Ammi da Aisha suka yi kwanan zaune don kuwa mini mini Baby take kuka tana bukatar Nono, Ammi ta ce wannan dai fitinanniya ce kamar mahaifinta Da sassafe suka bar asibity suka dawo gida, Mum da prof da Aunty Rasheeda da Aunty Zainab duk sun karaso amma prof yana bai dade ba ya wuce yabar Mum dasu Aunty Rasheeda Sai da bayan azahar Don ya zo gidan, ya ga Mum da Aunty Rasheeda da Aunty Zainab da Ammi rike da Baby a hannunta Ya gaida Mum sannan Ammi, Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka gaida shi ya amsa, kallan Babyn hannun Ammi kawai yake yi, jiki a sanyaye ya ce "Aisha ta haihu ne?" Ammi ta ce Allah ya sauke ta lafiya Aunty Rasheeda ta ce Ya Umar angon mata biyu kuma angon karni, murmushi yai wani farin ciki ya ziyarci zuciyarsa ya je ya zauna gefen Ammi yana kallan yarinyarshi yana jin wani irin dadi a ransa "Bani shi na rike" Ammi ta kalleshi "ba namiji bane mace ce" Don ya ce wow baby girl Ammi ta mika masa ya amsa ya tsura ma yarinyar ido kamar ya cinye ta fadi yake a zuciyarsa "Ni Umar wai yau ni ne nake rike da gudan jini na, Allah sarki rayuwa kenan" Baby ta yanka wani ihu, Don ya kalli Ammi "tana kuka" Ammi ta ce aikinta kenan, ta cika san tsotso, kaita daki wajen mahaifiyarta ta shayar da ita Don ya tashi da sauri kamar dama neman hanyar ganinta yake yi, ficewa yai yabar falon Aisha ta gama sa kaya, zama tai gaban mirrow tana shafa powder Don ya shigo dauke da Baby, ta cikin madubi ta hangoshi ta tashi da sauri cikin farin ciki ta juyo tana kallanshi, ya karaso da Baby ya tsaya gabanta, kallanta yake yi wani sabon soyayyarta na ratsa ilahirin jikinsa "ga Babynmu tana kuka ki bata Nono" Aisha ta amshe ta taje bakin gado ta zauna, ta ciro nono ta shiga bawa Baby, Don yazo ya zauna gafenta yana kallan yadda Babynshi ka shan nono, kallan Aisha yai "Aishata sannu da kokari, kinsha wahala ke kadai banzo na tayaki ba" kallanshi tai tana smile tana jin wani irin kaunarsa kamar ta yi hauka "babu komai mijina, kullum kana kokari wajen bani farin ciki, ka yi aiki sosai ai na samu baby, nakuda na rana daya ai ba wani abu bane" Ya dan rungume ta "ina alfahari dake, Allah ya yi miki albarka" "Amin mijina" Marairaicewa yai "nima zan sha nono" Ta marairaice itama "na baby ne fa" "Ni dai a bani nasha indai ba ana so a nuna min baby ta fini ba" Aisha ta ciro dayan nonon "to gashi sai kasha" Don rike nonon ya yi ya kai bakinsa yasa harshe ya fara lasa, sai ya fara tsotsa a hankali, wani irin yanayi Aisha ta ji ta shiga sai ta shiga fadin "ah mijina zaka kashe ni, ka barni don Allah" Bai kulata ba ya cigaba da tsotsa ga Baby na tsotsan dayan, Aisha ta kasa jurewa kai hannunta tai kasanshi ta cusa hannunta cikin wandonsa ta shiga laguda bananansa zuwa yayen marainansa Budo kofa Ammi tai ta shigo, sai tsayawa tai cak tana kallansu cikin mamaki Hada giran sama dana kasa Ammi tai, da sauri Don ya mike yana shafa kai, Aisha ta mayar da nonuwanta cikin riga gami da dukar da kanta, wayincewa yai ya kalli Aisha "ni zan wuce sai anjima ki kula da Baby" ya raba ta gefen Ammi ya wuce, Ammi ta kalli Aisha "Ni ina ruwana, idan kika yarda kika yarda dashi karkari ya dura miki ciki kinga ke kika sani" Aisha bata ce komai ba har yanzu kanta a duke Ammi ta amshi Baby ta fita, Aisha tai ajiyar zuciya gami da dafe kirji "Oh ni Aisha Ammi duk tabi ta matsa mana, Alhamdulillah tunda na haihu na kusa komawa gidana" Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka shigo suka sami Aisha zama suka yi a bakin gadon da Aisha suke zaune Aunty Zainab ta ce su Aisha an zama manya manya, sannu maman Baby Aisha smile tai ta ce kai Aunty Zainab, me kike nufi? Aunty Rasheeda ta ce ba ranar da nake tunawa nake cin dariya sosai kamar ranar da kike kuka kina birgima kamar za'a yanka ki, wai za'a kawoki gidan Ya Umar Aisha da Aunty Zainab sunyi dariya sosai "Aisha ta ce Aunty wallahi a lokacin bansan komai ba, ban san menene aure ba, yanzu kuwa ko kwana daya ba zan iya yi a gida ba" Aunty Rasheeda ta ce toh Aishatu an shiga sahun manya, amma fa Aisha kin bani tausayi lokacin, har kuka na yi, nasan baki san komai ba, dudu shekarunki goma sha bakwai, ga kishiyarki yar zamani, sai na ji kamar nai miki kuka Aunty Zainab ta ce nima haka ya faru dani, na tausaya mata matuka Aisha ta ce Hmmm nima sosai na tausayawa kaina, har ina ganin cutata za'a yi, ashe yanci aka nema min, yanzu nake jina cikakkiyar mutum Suka tafa suna dariya suka cigaba da hirarsu, sai da aka kira azahar sannan Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka tashi Tuni Don ya je wurin Wizzy ya shaida masa haihuwar Aisha, shima ya yi farin ciki sosai, Don ya cigaba da kiran yan uwa da abokan arziki yana sanar dasu Ammi da mum dasu Aunty Rasheeda sun dauki Baby hotuna suna ta watsawa a social media, sai fatan alkairi yan uwa da abokan arziki suke musu Suna ya rage saura kwana biyu Aisha ta tashi da azababben ciwon ciki, ihu take yi sosai kamar ranta zai fita, Don ya shigo ya sameta a wannan yanayin, riketa ya yi a rikice cikin tsoro "Sannu Aisha" rikeshi tai gam tana ihu "ka taimake ni mijina, zan mutu cikina" tuni Don ya kasa jurewa hawaye ya shiga fitowa daga idanunsa, bakinsa na rawa ya ce Aisha ba za ki tafi ki barni ba Ammi da Mum dasu Aunty Rasheeda sun rikice gabadaya, tuni aka dauki Aisha zuwa asibity, ashe jini ne bai gama fita ba, a take aka mata duk wani abu daya kamata, cikin kankanin lokaci ciwon ya tsaya, nan ta shiga yin baccin wahala Don tsaye yana kallan fuskarta cikin tsananin tausayi, ji yake kamar ya karba wahalan da take sha Baby na hannun Aunty Rasheeda sai kuka take yi, da alamu tana san nono, kuma ga mahaifiyarta na bacci, Don ya kasa jurewa yaje wurin Aunty Rasheeda "bani ita" Babu musu ta mika masa yarsa, ya shiga rarrashinta yana shafa mata baya a hankali, cikin ikon Allah tai shuru Mum ta ce ashe ka iya raino, shikenan Aisha ta huta, smile kawai yai ya cigaba da rarrashin Baby, Ammi sai kallansa take yi ciki farin ciki da matukar alfahari dashi Aisha ta dauki kusan awa uku tana bacci kafin ta farka ta amshi Baby ta shiga bata nono, sai data bata ta koshi sannan suka shirya suka dawo gida Washegari ana gobe suna Ammi da Aunty Rasheeda da Aunty Zainab da Aisha zaune a falo, Don da Wizzy suka shigo suka gaida Ammi, Ammi ta amsa fuskarta dauke da annuri sannan ta mikawa Wizzy Baby, ya amsa cikin farin ciki Wizzy ya kalli Don sannan ya ce kamar Aisha ta yi maka wayau fa Don ya ce wayaun me kuwa? "Baby ta dauki fuskarta sai dai kamar idanunka ta dakko da bakinka" Ammi ta ce haka nima nake gani Aisha ta hada ido da Don tai masa smile, shima mayar mata ya yi ya ce next time wani Bebin dani zaiyi kama Aunty Rasheeda ta ce Ya Umar anya Aunty Haseena tasan da maganar haihuwar Aisha kuwa? Ammi ta ce kin taba min inda yake min kaikayi Don ya ce wallahi na sha'admfa gabadaya, amma yanzu ina zuwa gida zan sanar da ita Ammi ta ce ai kuwa dai baka kyauta ba, ai sai tai tunanin wani abu daban Aunty Rasheeda ta ce hakane Wizzy dai ya gama yin barka, ya bawa Ammi Baby sannan yai musu sallama zai wuce, tare da Don suka wuce Feedo zaune a falonta cikin tsananin damuwa, Haseena ta shigo ta sameta "ya dai na ganki haka kamar akwai wani damuwa" wani ajiyar zuciya Feedo tai ta kalli Haseena Haseena ta ce bai kamata ace kina sawa kanki damuwa ba, ni kin ganni zuciyata fess, sha'ani na kawai nake yi, baki san ma yadda nake jin farin ciki ba idan na tuna saura kwanaki kadan cikina ya baiyana ba, Feedo ta galla mata harara "to bari na fada miki akwai aiki a gabanki, baki yi komai ba tunda kika bari Aisha ta haihu" A razane Haseena ta kalli Feedo "wata Aisha ce ta haihu?" "Wata Aisha kika sani bayan kishiyarki, wato maganin dana baki ki bata baki bata ba" Haseena ta zame ta fadi zaune, tana kallan Feedo kamar wawiya "kinsan me kike fada kuwa, da hannuna fa nasa mata kwayar cikin abin sha, kuma ina kallo ta shanye, sannan cikinta ya fara ciwo aka kaita asibity, likita ya tabbatar da cikinta ya zube" Feedo ta nuna Haseena da yatsa "kenan sun mayar dake daluwa, suna zargin ki kina da sa hannu sai yasa suka boye miki cikin na nan" Haseena ta girgiza kai cikin bacin rai "ba za yu ba Feedo, tunda Aisha ta yarda ta haihu to tabbas ba zan bar dan ya rayuwa, dole na kawo karshen sa" Haseena taiwa Feedo sallama ta fice, Feedo ta bita da harara "shashasha kin dawo min da aiki baya, wai Aisha ta haihu, aikuwa sai dan ya koma inda ya fito, don ni ba zan zauna da Don na yi rainon yaro ba Aisha zaune kan kago ta jingina da jikin gado, rike take da Baby tana bata nono, Ammi ta fito daga bayi ta kalli Aisha "na gama hada miki ruwan" "To Ammi nagode" Kallansu ya koma kan Haseena da ta shigo cikin kuka, basu ce mata komai ba suka tsaya kallanta, Haseena idonta na kan Aisha, sai yanzu ta tabbatar da maganar Feedo, ji ta yi zuciyarta na zafi, wani bakin ciki yana gudu cikin jinin jikinta tana ji kamar ta je ta shake Aisha da Babyn, kasa jurewa tai ta fashe da wani irin kukan bakin ciki, Ammy da Aisha kallanta suke cikin mamaki, Ammi ta ce a zuciyarta "kodai dagaske Don yake yi Haseena bata son Aisha ta haihu" Haseena ta kalli Ammi "Ammi mena aikata, wani laifi na yi da Aisha zata haihu babu wanda zai fada min sai dai naji a gari, hakane ya nuna min baku dauke ni a bakin komai ba, amma bakomai" Haseena ta juya zata tafi Ammi ta dakatar da ita "Haseena tsaya tukunna" Haseena ta juyo tana kallan Ammi "Kiyi hakuri, na yi tunanin Umar ya fada miki, sai yau da nake tambayarsa meyasa ban ganki ba, sai ya ce min ya sha'afa ya manta bai fada miki ba, amma Haseena zuciyata daya dake kar kiyi tunanin wani abu daban" Ammi na kai karshen magana Aisha ta dauka "Aunty Haseena don Allah ki yi hakuri, na yi tunanin na kiraki a waya amma banda numbanki shine kawai, in Allah ya yarda hakan ba zai kara faruwa ba Haseena ta share hawayenta tazo ta zauna gefen Aisha tana kallan yadda jinjirar "to a bani ita na rike na ji sanyi a raina" Aisha bata gama yarda da Haseena ba kuma gashi babu dama ta hanata, jurewa tai ta mika mata, Haseena ta amshi yarinyar ta rike tana kallanta, tana ganin kamannin Don dana Aisha sun hadu, ji take kamar ta shake wuyar jinjirar ta mutu amma babu dama, musamman Ammi ta samu wuri ta zauna Haseena ji tai kamar ta rike garwashin wuta, ta kasa natsuwa, jin kiyayyar jinjirar take yi kamar ta kashe ta, ba za ta jure cigaba da riketa ba, ta aje ta gefen Aisha sannan tai wani smile na karfin hali ta ce Allah na gode maka daka sauke yar uwata lafiya, kamar yadda ka sauketa lafiya nima Allah ka sauke ni lafiya, Allah ka albarkaci zuri'armu Ammi da Aisha suka amsa "Ameen" Hakadai Haseena ta jure ta daure ta dage ta danne zuciyarta ta dinga walwalanta tana shiga gaba a komai, tana nuna tsananin son Baby, idan an barta ma zata ce tafi kowa son Babyn, kowa na yaba kyan halin Haseena An yi suna an gama, anyi shagali iya shagali, an zubar da kudi, yan uwa da abokan arziki na nesa dana kusa duk sun zo, Baby ta sami kyaututtuka masu yawa daga abokan Abba da Don, yarinya tun tana jinjira ta zama millionaire, Aisha da kanta ta zabawa Babynta suna, sunan Ammi take so asa mata wato Haleema ta ce wahalar da Ammi ta yi akan cikin ba zai tafi a banza ba Bilkisu tazo wurin Feedo, zaune suke a falonta Feedo na zaiyano mata damuwarta "ki ji fa na bata maganin ta bawa shegiyar yarinyar nan ashe bata bata yadda ya kamata ba gashi ta haihu, oh ni ya zanyi da rayuwata" Bilkisu ta kalleta cikin tsananin kiyayya "ji jaka mara tunani, wai yadda take karuwa haka take so ta fitar da matar aure, wasu dai kwakwalwarsu karami ne" a zahiri ta ce "yanzu wani mataki zaki dauka?" Feedo ta ce sai yasa ai nakiraki domin ki bani shawara, menene mafita Shuru Bilkisu tai tana nazari, ta kai kusan minti biyar sannan ta kalli Feedo, "ina da shawara" "Yauwa Bilkisu ina jinki" "Akwai wani malami dana sani, dan Sudan ne, amma yana zuwa Nigeria duk karshen wata, munyi chat dashi ya fada min karshen watan nan zai zo, kuma aikinsa kamar yankan wuka ne, shi kadai zai iya magance miki damuwarki" Feedo ta watsa mata wani kallo "karki mayar dani Haseena mana" Bilkisu ta ce haba Feedo yadda na dauke ki ba haka na dauki Haseena ba, ke ta dabance a wurina, sannan idan kina tunanin damfararki zanyi, ni zan biya malamin kudin aiki, idan bukata ya biya saiki mayar min da kudina Feedo ta ce to yanzu na yarda dake, kenan yanzu dole sai karshen wata zai shigo "Eh, ammafa zaki ji dadi, don ina tabbatar miki fata fata Don zaiyi da Haseena da Aisha" "Kai amma Bilkisu na ji dadi sosai, dole na miki kyauta yanzu" Feedo ta ciro kudi masu yawa ta bama Bilkisu, Bilkisu ta shiga godiya Haseena zaune a falo tana shafa cikinta, tana sake sake a zuciyarta "nan da kwanaki kadan ciki na zai baiyana, zan haifi jinin Don, na rika bashi nono kamar yadda Aisha take bama Babynta nono, sai kuma ta bata rai data tuno Babyn Aisha "sai na halakaki, ba zan taba barinki ba" Don ne ya shigo ya sameta, ta kai kallanta gareshi "sannunka da dawowa" "Yauwa Haseena" tai masa murmushi "wai Baby meyasa baka damuwa da Babynka da nake dauke dashi n..." Ya dakatar da ita da hannu "I am tired of all this, ciki ciki ciki ina cikin yake?" Haseena ta tsura masa ido "au kana tunanin ba zan dauki ciki ba saboda ka bani kwayar hana daukar ciki na sha, to bari na fada maka na je asibity an yi min aiki, an fitar da kwayar daka bani na sha, yanzu ciki ne dani" "Ok, to na tayaki murna" bai kara cewa komai ya wuce ciki tabi bayanshi Ya shiga daki ta biyoshi ta tsaya gabanshi, yana kallanta tana kallanshi "wai meyasa kake min haka ne, ka damu da Babyn Aisha amma ni sam baka damu da nawa Babyn ba" Ya tsaya yana kallanta cike da takaici "yanzu me kike so na yi miki ya tabbatar dana damu da Babynki?" Tai karamin smile "ka shafa cikina sannan ka yi kissing dinshi" "Ok to bude min cikin" Cikin farin ciki ta yaye doguwar rigar ta, bata saka pant ba, sai kallansa ya kai HQ dinta, ji ya yi bananansa na motsi, sa hannunsa yai ya shafa cikinta sannan ya kai bakinsa yai kissing cikin, sai ya dan shafa gabanta yana ciza kasar labansa, kallanta yai "Tun yaushe kike wakar kina dauke da ciki amma har yanzu shuru yaki girma" "Cikin ya zo da matsala ne, wani dalili yasa shi yaki girma, amma likita ya bani magani yanzu haka kwanaki kadan cikin ya rage ya fito da girmanshi a wata shida" Don ji yai kamar ya koda mata mari, "amma ke shashasha ce, ban taba sanin tunaninki karami bane, a ina kika taba ganin anyi haka" Ta hada rai "babu ruwanka, dama nasan bakin ciki kake min baka son hada jini dani but ina tabbatar maka da da dai sai na haife shi kuma saika rike" Don ya tabe baki "mumu" ta zaro ido "ni ce mumu" "Ke nifa ban shirya rigima ba, yanzu dai tube rigar ki kwanta kinsan yanzu ke kadai zaki dinga daukar nauyin tunda Aisha na jego" Taso taja masa aji saita tuna fa Don ba'a yi masa wannan wasan, sai yanzu yai zuciya ya je ya nemi wata a waje kuma ba dole ta kara ganinshi ba sai ranar da yaga ranar dawowa Tube rigar tai, ta dawo tsirara, saita kwanta kan gado ta baya, tai masa goho, wandonsa kawai ya tube, ya kuma tube gajeran, sai ya je ta bayanta ya tsaya, yai saitin bananansa ya tura ya fara danna mata yana dukan bum bum dinta, sai ihu take yi tsabar dadi Aisha tana tare da Babynta Leemat suna matukar samin kulawa a wurin Ammi Aisha zaune a falo tana bawa Leemat nono, Ammi ta shigo tana danne dannan waya ta zauna, Aisha ta kalleta "Ammi wai yaushe zan tafi gida?" Ammi ta dago tana kallan Aisha, ta tsura mata ido "so kike ki koma" Dukar da kai Aisha tai tana dan yin smile, Ammi itama smile tai ta ce saura sati biyu ki yi arba'in, ki jira tukunna Shuru Aisha tai, ji tai kamar ta kwarma ihu, ganin sati biyun nan take yi kamar shekara biyu, amma ta jure ta cigaba da bawa Leemat nono Abba ya kammala gina wani katafaran Estate da babu irinshi a garin Abuja, a ciki yasa aka ginawa Don wani katafaran gidan sama da babu irinshi kaf estate din, kuma wani abin sha'awa sunan Estate din *LEEMAT* wato sunan yarinyar Don, da Haseena ta samu labari kamar tai hauka, ta gama yanke hukunci idan har ta haihu dole a canza sunan ya koma Leemat da kuma sunan danta A gidan, bangaren Aisha daban, na Haseena ma daban, hakama na Don daban, Haseena already harta tare, har party ta hada, yan uwanta da kawayenta suka zo suka tayata murna Yau Haseena da sassafe ta tashi, kasancewar yau wata uku ya cika, tai tsirara ta je gaban mirrow ta tsaya tana kallan cikinta, yana nan dai yadda yake bai kara girma ba kuma bai rage ba, a take tsoro ya fara kamata, ko wanka bata tsaya tayi ba ta mayar da kayanta ta yafa mayafi, ta dauki makullin motanta ta fice Bata je wurin Feedo ba, direct wurin likita ta wuce ta shiga shaida masa wata uku ya cika kuma ciki bai fito ba Likita ya shiga da ita wani daki ya dubata, cikin kankanin lokaci suka fito, bata wasu magunguna ya yi sannan ya ce mata ta dawo bayan sati biyu Ta galla masa harara "taya zaka kara bani wani sati biyu, wai meka dauke ni ne?" Dakko wani hoton scanning din wani Baby yai daban ya nuna mata "gashi, ki kalli yaronki" Amsa tai tana kallo, wani farin cikine ya mamaye zuciyarta ta kalli likitan "ka yi hakuri na kasa fahimtarka" "Bakomai madam" Ta ciro kudi masu yawa ta bashi ta sallameshi, ta tafi da hoton scanning na baby tana kallo tana jin farin ciki, koda ta dawo gida ta nunawa Don amsa yai yana kallo saiya jefar dashi "Wannan ba jini na bane" Ta kalleshi cikin fushi "to jinin waye ne?" Kallanta yai sai ya ji ta bashi tausayi, tsayawa yai a gabanta ya dafe hannayensa a kafadunta "Ki yi hakuri na cutar dake na baki maganin hana daukar ciki, ina me baki hakuri kuma wallahi na yi nadama yanzu ina son yara, yara rahamane ban san haka ba sai akan Leemat, ko kallanta nai farin ciki nake ji, kuma sai yanzu nasan darajar diya mace, yanzu babu macen da zan iya yin zina da ita saboda ina da ya mace, amma Haseena ba zan boye miki ba baki da ciki" Haseena janyewa tai daga hannun daya dora mata a kan kafada "karka kara ce min banda ciki, gaskiya zamu sami babban matsala da kai, kuma meyasa baka bawa Aisha maganin hana daukar cikin ba sai ni da baka son hada zuri'a dani" "Wallahi na bawa Aisha kuma tasha akan idona, kawai Allah ne ya yi ikonsa ya gwada min ban fishi dibara ba, sannan insha Allah Haseena ba zan kara ce miki baki da ciki ba, Allah ya sauke ki lafiya" Bai kara ce mata komai ba ya juya ya fice ta bishi da harara Aunty Rasheeda ta yi iya kokarinta akan Aisha don kuwa ta yi mata odan kayan mata daga wurin M JARUMA, Aisha kuwa babu wasa, shan maganin take kamar hauka don tana son mijinta ya jita zakwai, kuma ta yi matsi sosai, ta kara kyau, komai nata tsaf tsaf Ranar da Aisha zata koma gida Aunty Rasheeda da Aunty Zainab suka zo, shima Namijin duniya ya karaso sai zumudi yake yi kamar wani sabon ango Aisha ta tare a sabon gida, bangarenta ya hadu matuka, a bangarenta daga babban falo sai dakuna guda biyu da bayikansu a ciki, sai dining da kitchen, hakama bangaren Haseena Ammi dasu Aunty Rasheeda sai da suka kai har dare kafin suka tafi gidajensu, Aisha ta rage daga Haseena sai Leemat a daki, Aisha sai kallan Leemat take yi da take bacci, smile take yi ta shiga shafa kanta "My Baby ke ce rayuwata, zan iya komai a kanki, hatta rayuwata zan iya badawa saboda ke, da numfashina babu wanda zai cutar dake" Haseena ce ta bankado kofa ta shigo rike da wuka, a rikice Aisha ta tashi zaune tana kallanta, muryar Aisha na rawa ta ce Aunty Haseena me zaki yi da wuka? Haseena fuskarta a murkude ta shiga fadin "yarki zan kashe, ba zan jure ganinta tana numfashi ba a duniya, na tsane ta" Aisha sauka tai daga kan gadon tana kallan Haseena cikin tsoro "na yarda ki kashe ni amma ban yarda ki taba lafiyar yata ba" Haseena ta ce nike bakya gabana damuwa yarki Aisha ta tsorata sai ta fashe da kuka "me yata tai miki, me ta sani, bata san komai ba wannan ai rashin imani ne, ki yi min duk abinda zaki yi min amma banda yata" "Ba zan tsaya bata lokaci ba dole Leemat yau tabar duniya" Haseena ta shiga nufo kan gadon, hankalin Aisha ya tashi, tsoro ne ya fita daga idonta bata san lokacin da wani karfi ya zo mata ba, tunkarar Haseena tai ta tureta, wukar ya fadi kasa, Aisha tai maza ta dauki wukar, Haseena ta zaro ido tana kallanta "Ina wasa dake ko ni sa'arki ce, maza ko bani wukar nan" Aisha ta kalleta cikin tsananin tsana gami da nuna ta da wukar "kafin ki kashe min yarinya ni zan fara kashe ki" Haseena cikin fushi ta ce don ubanki ni zaki kashe, nafi karfinki wallahi tai kan Aisha ta jata da kokawa wukar ya fadi gefe, Aisha wani karfi ya kara shigarta, kokawa suke yi sosai, suna kaiwa juna duka ta ko'ina, sanadiyar haka Leemat ta farka tana tsala ihu sai Aisha ta barke da kuka zuciyarta ta kara karfi, wani wawan duka ta kaiwa Haseena a ciki, ta cigaba da kaiwa Haseena duka Haseena ta shiga ihu, ta yi nasarar kai Haseena kasa, ta hau ruwan cikinta ta fara koda mata mari tana nushin bakinta da hancinta, Haseena sai ihu take yi tana neman tallafi, Aisha itama kuka take yi, hawaye da majina sun dabaibaye mata fuska fadi take Haseena saina kasheki kafin ki kashe min yata Don yana parking motarsa a motor park ya shiga ciki, ihun Haseena ya shiga juyowa yana fitowa daga bangaren Aisha, da sauri ya je domin ya ga meke faruwa Aisha sai data galabaitar da Haseena, ta farfasa mata hanci da baki, jini sai zuba yake yi sannan ta dauki wukar da Haseena ta shigo dashi ta daga zata cakawa Haseena "Aisha miye haka, kisa zaki yi?" Aisha ta juya ta kalli Don da ya shigo a rikice "Babu ruwanka, ka cire kanka, yau babu wanda zai hanani kashe Haseena" Haseena ganin Don yasa ta fara fadin "don Allah ka taimake ni karta kashe ni" Don fa yaga da gaske Aisha take yi, kasa yai da murya cikin laluma ya ce Aishata ban sanki da gardama ba kuma ban sanki da taurin kai ba, please ki aje wukar nan don Allah kuma don soyayyarki ga manzon Allah SAW Wani irin kuka Aisha ta saki me matukar taba zuciya sai ta jefar da wukar ta tashi daga ruwan cikin Haseena ta fada kan gado ta cigaba da kuka, Leemat na tayata kuka, Haseena ta mike da sauri ta shiga magana cikin muryar kuka "kenan da baka zo ba shikenan kashe ni zata yi?" Don ya kalleta cikin jin haushi "meya kawoki bangarenta, bangarenki ne?" "Yanzu hanani zuwa bangaren Aisha zaka yi bayan dani da ita duk daya ne, kallan yar uwata nake mata" karasawa yai wurin su Aisha ya dauki Leemat ya shiga rarrashinta, Haseena ji tai kamar ta mutu, kallan Aisha dake ta faman kuka yai "Aisha tashi ki fada min meya hadaki da Haseena" Aisha bata tanka shi ba ta cigaba da kukanta, Haseena ta ce idan ta fada maka me zaka yi, shigar mata fadar zaka yi sai ka rama mata, eh lallai kana ta kara tabbatar min da kafi son Aisha a kaina to baka nemi zaman lafiya ba? Don ya mike a fusace "wallahi Haseena idan baki yi hankali dani ba saina nada miki na jaki" Galla masa harara tai sannan ta ce koma miye ne ka fadawa matarka ba zan taba yafe mata jinin data zubar min ba, sai na dau fansa Tana gama fada ta juya ta fice Don ya bita da kallo cike da takaici sannan ya dawo kan Aisha "Please wifey ki yi hakuri ki tashi kiba Leemat nono tana ta kuka" Aisha ta tashi ta zauna ta amshi Leemat ta fito da nono ta shiga bata amma taki kallan Don bare ma tai masa magana "Aisha fushi kike yi dani, ni kuma miye laifina?" Banza tai dashi tana kuka tana bawa Leemat nono tana kallan fuskarta, tausayinta kawai take ji tana tunanin yadda zata cigaba da zama da Haseena a gida daya tana son daukar ran yarta Don ya kama kai ya yi shuru yana tunani Leemat tasha nono me isanta, bacci ya dauketa, saita kwantar da ita, ta yi hanyar bayi Don ya rike mata hannu "Aisha ina son magana dake, bana son ina miki magana kina banza dani kin jini ko" Dawowa tai ta zauna bakin gado batare data kalleshi ba "Aisha meya hadaki fada da Haseena har ya kawo kina son ki kashe ta" Fashewa da kuka Aisha tai ta kalleshi "ni ba zan zauna a gidan nan ba, ka fitar dani idan ba haka ba Haseena zata kashe min Leemat" "Aisha idan har zan fahimci zancenki Haseena tazo ne da niyyar ta kashe Leemat" Aisha bata ce masa komai ba sai kuka, idanun Don sunyi jawur rike Aisha yai a rikice ya shiga girgiza ta "ki fada min Haseena tazo kashe min yata ne?" Aisha ta shiga magana cikin muryar kuka "ni ba zan iya fada maka komai ba, kawai ka fitar dani ni da yata daga nan gidan, bana son abinda zai taba lafiyar yata Leemat" Cikin tsananin fushi Don ya mike ya fice daga dakin Aisha ta cigaba da kuka Haseena tsaye cikin dakinta gaban mirrow, kallan kanta take yi jikin madubin cikin tsananin bacin rai "Yau Aisha ce ta yi min duka kamar karamar yarinya, ba zai yu ba saina rama" Don ne ya karaso kofar dakin Haseena ya shiga bibbiga kofar dakin, hankalin Haseena ya kai kan biga kofar, sarai tasan Don ne, sai tai banza dashi ta shiga bayi Don cikin fushi ya cigaba da bibbiga kofar kamar zai balla "Haseena ki bude kofar" shuru yake ji "na ce ki bude kofar ko" Harta fito wanka bibbiga kofar yake yi, zira kayan bachcinta tai ta kwanta Don ya ce sai dai idan ba zaki fito ba, wallahi saina miki abinda ban taba yi miki ba Ta tabe baki ta gyara kwanciyar ta Aisha hakura tai ta kwanta tana kallan babynta, Don ya shigo ya zauna bakin gado ya kama kai cikin tsananin bacin rai, Aisha ta kula da halin da mijinta yake ciki, tashi tai ta zauna tana kallanshi, sai ta dafa hannunta a bayanshi "Mijina ka zo ka kwanta" Don ya girgiza kai alamun a'a "ba zan iya bacci ba, Haseena ta gama bata min rai" Aisha ta rungume shi ta baya, ta kai kanta ta wuyarsa "yi hakuri, ka manta da ita kawai, kar kai fushi da ita" Don ya juyo ya kalleta "Aisha meyasa zuciyarki keda taushi, kina da rauni, ki rage wannan tausayin naki, bana so" Aisha ta ce hakuri ne kawai, ni ban dauki duniyar a bakin komai ba Don ya ce Haseena fa yarmu tazo kashewa, ki yi tunanin haka "To ka dai yi hakuri bana son ganinka cikin damuwa nima zan iya shiga cikin damuwa" "To shikenan" tashi yai ya shiga tube kayansa, ita dai sai binsa da kallo take yi, bayan ya gama cire kayan ya wuce bayi, sai ta kwanta ta shiga tunani "Oh ni Aisha, dole na daura dammaran zama da Haseena tunda na kula bata da mutunci" Don ya gama wanka ya fito sanye da gajeran wando yana shara jikinsa da towel, bayan ya gama ya je ya aje tawul din sannan ya dawo ya kwanta kan gado yana kallan sama, Aisha ta kula har yanzu mijinta na cikin damuwa, sai ta rungumesa sosai "Mijina don Allah ka yi hakuri, ka kwantar da hankalinka, bana son ganinka cikin damuwa" Rungumeta yai yana smile "yi bacci abinki" Ta turo baki gami da marairaicewa"ni ba zan yi bacci ba har sai ka yi min kiss" Ya karayin sabon smile sai ya ce to ke ki min kiss din Ta kai bakinta saitin nashi ta shiga tsotsar labbansa tana tura harshenta cikin bakinsa, kama harshenta yai ya shiga tsotsa, Aisha ta kai hannunta kasanshi ta cusa cikin gajeran wandonshi tana wasa da banana, ya shiga bada wani sauti "ahh" ya shiga matsa nonuwanta, suka cigaba da wasa da junansu na tsawon kusan minti goma sannan Aisha ta cire rigar baccin jikinta sannan ta janye masa gajeran wondo ta shiga tsakaninshi ta kama banananshi ta shiga sucking cikin kwarewa, tuni ya fara sumbatu tsananin jin dadi "Wayyo Aisha zaki kashe ni da dadi, ina sonki, ba zan iya rayuwa batare dake ba" ta cigaba da sucking dinsa tana murza yan marainansa, sai da ta ga yana son kawowa sai ta janye bakinta, ta rike bananar ta kai HQ dinta ta danna gami da yin wani dan kara "washh" ta shiga yin sama tana kasa shima kara tura mata yake yi, ta kai hannunta nononsa tana murzawa, duk ya rikice sai wani kara yake yi yana nishi sama sama, juyata yai ta koma kasa sai ya ware kafafunwanta sosai ya kai su har wurin kanta, bakinsa ya fara kaiwa HQ dinta ya shiga tsotsar ruwan daya ke fitowa daga ciki, yana kwakule ciki da harshensa, kasa jurewa tai ta shiga sumbatu "na shiga uku mijina, ka barni haka zan mutu, dadin ya yi yawa" ganin ta fara wani mika tana rufe cinyoyinta alamun zata kawo sai ya daina, a lokacin ya shiga danna mata banana da sauri itama bashi take yi yana ci sosai, sai kara tura masa HQ take yi shi kuwa yana kara danna mata banana, Don ya rikice gabadaya ya fita haiyacinsa "Baby wallahi kin kara dadi, gindinki ya kara zaki sosai, kina min yadda nake so, ahh" "Nima sosai nake jin dadinka mijina" Leemat ta kwala ihu, Don bai tsaya ba ya cigaba sai daya dawo haiyacinsa sannan ya sauka yai gefe, Aisha da sauri ta tashi zaune ta dauki Leemat ta shiga bata nono, Leemat ta cafke tana sha, Aisha tai smile, Don dake gafenta ya tsura mata ido yana kallanta cikin wani farin ciki, ji yake kamar ya hadiye ta, ta juyo ta kalleshi suka hada ido sai tai smile "Me kake tunani?" Yai smile "kawai tunaninki nake yi, zuciyata cike take da farin ciki Aisha, Allah yai miki albarka" "Amin mijina" Leemat ta koma bacci, saita kwantar da ita gefe Don ya ce ki aje ta kan gadonta mana kada mu takurata Aisha ta ce to, ta doki Leemat ta kwantar da ita kan gadonta sannan ta kwanta kan gado, Don ya jawota ya rungume "Nifa ban koshi ba" "To ai komai naka ne, ka yi ta ci har saika koshi" Nan suka shiga yin wani sabuwar soyayyar, sun jijjigu sosai sun sha soyayya kamar su cinye junansu, da asuba dole Aisha ta gasa HQ dinta kuma koda ya dawo masallaci sai daya kara yin me isansa kuma ko sau daya bata nuna masa kasawa ba ko ta nuna masa ta gaji Da gari ya yi haske Aisha ta tashi taiwa Leemat wanka sannan ta mikawa Don "gata bari na shiga wanka" ya amsheta ya rike yana kallanta sai mutsu mutsu take yi da baki alamun tana bukatar nono "Aisha tana so tasha nono" Aisha ta ce ta cika tsotso, ni saina fito daga wanka Ta shiga wanka batare da ta ce masa komai ba, ya shiga yiwa Leemat wasa "yarinyar Dadinta" Haseena shuru ta ga Don bai shigo ya dubata ba, ta shiga fadin "ko yazo ya dubama ya nake bayan yasan Aisha ta jibgeni jiya, koda yake ma ta fada masa nazo kashe Leemat ne, toni ina ruwana, bari ma dai na je na samesu" Ta mike ta fita Aisha ta fito wanka, daga ita sai tawul, zuwa tai ta zauna gefen Don ta amshi Leemat, ta zare tawul din dake daure kirjinta, nonuwan da suka ciko da ruwa suka baiyana gwanin ban sha'awa, sai kyalli suke yi, ta sawa Leemat a baki Don ya tsurawa kirjinta ido, sai ji yai bananansa na zillo cikin wando, tsigar jikinsa sai tashi yake yi, ta kula da yadda yake kallan kirjinta sai tai smile "kasha mana" Matsowa ya kara yi sosai kusa da ita ya kamo nonon ya dan murza kan nonon sai ta danyi wani kara na jin dadi "washh mijina" sa bakinsa yai yana zukan ruwan nonon yana sha yana lumshe idanu Tuni ruwa ya fara fita ta HQ din Aisha, kama hannunsa tai ta kai HQ dinta sai ya shiga shafawa yana wasa dashi, ta fara fitar da numfashi da kyar yana bada wani sauti, saita kai hannunta cikin wandonsa ta shiga wasa da banana, sun fita daga haiyacinsu gabadaya Haseena ta budo kofa ta shigo ta zaro ido tana kallansu, wani bakin fiki da bacin rai ya dabaibayeta, ta ji kamar ta mutu, duk hankalinsu ya koma kanta Aisha ta janye Leemat, ta daura tawul a kirjinta, Don a kasalance ya mike "Haseena fita daga dakin nan" Ta watsa masa kallon sama da kasa ba zan fita ba Kanta yai zata gudu ya wuf ya rike ta "Umar miye haka" Ya tsura mata ido "Haseena yau ni kike kira da sunana" Kau da fuska tai rai a bace, jan hannunta yai suka bar dakin Aisha, bangaren Haseena suka wuce ya kaita har bedroom dinta ya kullesu a ciki, Haseena ta kara bata rai "Karka yi min wani abu" Don ya ce dole zanyi miki hukuncin da next time ba za ki kara tunanin kashe yata ba Haseena ta ce karka manta ina da ciki, kar ka yi kokarin yi min wani abu da zai taba lafiyar Baby na Tunkararta yai ya kai mata wani wawan mari Haseena a gigice ta rike fuska gami da kallanshi "ka mare ni?" "An mareki, ki yi abinda zaki yi" Tunkararta yai ya hadata da bango ya shake wuyanta "yata zaki kashe? Idanunta sunyi jawur sai zaro su take yi, ya wurgata kan gado, ta rike wuya tana tari kadan kadan, dukan cikinta ya shiga yi "Ba kince kina da ciki ba, yau sai cikin ya zube" Dakyar take fadin ka kyaleni, zan mutu Kyaleta yai ganin ta galabaita sai numfashi take yi da kyar tana kuka, ya fita ya barta Aisha ta gama bama Leemat nono ta kwantar da ita kan gado sannan taje ta bude durowanta ta dakko kaya ta saka, Don ya shigo cikin tsananin fushi Aisha ta tare shi "Mijina dafatan lafiya?" Ya kalli idanunta da suka cika da tausayinsa "Aisha ki yi hakuri nayi wa Haseena hukuncin da ba zata kara zuwa kusa da Leemat dinki ba" Ta zaro ido cikin tsoro "wani irin hukunci ka yi mata?" Ya dora hannu a kafadanta "karki damu kawai na yi mata hukunci dai dai da laifinta" Bata saurareshi ba ta fita ta bar dakin Dakyar Haseena ta mike daga kan gado tana kuka, rike take da cikinta tana fadin duk abin daya sami Babyna sai na yi shari'a da mutum Aisha ta shigo da sauri ta karaso gabanta ta tsaya "Sannu Aunty Haseena" Haseena galla mata harara tai tana fadin ki fitan min daga daki, bana son ganinki Aisha ta ce don Allah Aunty ki yi hakuri ni ban ce masa yai miki hukunci ba, kar ki ji haushina "Duk abinda zaki ce min ni ba yarda dake zanyi ba kuma ina tabbatar miki da idan na rasa cikina daga ke har mijinki sai na yi shari'a daku" Wasu hawaye suka fara fita daga idanun Haseena tana fadin don Allah Aunty ki yi hakuri, toh muje asibity a duba lafiyar cikinki, nasan ma Baby na nan lafiya Haseena ta watsa mata wawan kallo "ke karki raina min hankali mana, Saiki dinga wani munafurci kamar ta gari" "Nidai Aunty ki yi hakuri, ba zan daina baki hakuri ba, na yi miki alkawari zan sa Ya Umar ya baki hakuri kuma ya dinga yi miki abinda kike so" Haseena ta kalli Aisha sama da kasa a zuciyarta ta ce "ji yarinyarnan wai ita ce ma zata sa Umar ya bani hakuri, eh hausawa sunyi gaskiya, wai dan hakkin daka raina shike tsole maka ido, amma bari na billo mata ta bayan gida" Ta kalli Aisha "To shikenan tunda kin bani hakuri na hakura, sai ki yi kokari ki cika alkawarin da kika dauka" "Karki damu yanzu dai muje asibity a duba lafiyar Baby" Haseena tai wani yer dariyar mugunta "to muje" Ta dakko mayafinta ta yafa "to muje" Tare suka fita, Aisha ta je bangarenta ta sami Don rike da Leemat yana rarrashinta, kallon banza ya watsa mata "Mijina lafiya, fushi ka ke yi dani?" Ya tsura mata ido "Aisha wallahi kin fara bani haushi, wani irin zuciyace dake, Haseena fa kashe miki Leemat fa taso ta yi" Aisha ta marairaice "to ya zanyi, shi Allah yana tare da me hakuri ai, yanzu ma nazo daukan mayafi ne muje asibity" Ya watsa mata wani kallo "wa zaki kai asibity?" "Aunty Haseena mana" "Ban yarda ba" "Don Allah ka yi hakuri mijina, Haseena yar uwata ce, akwai hakkinta a kaina, ka bani dama na kaita asibity a duba lafiyarta" Ya dade yana kallanta kamin ya ce ba zan yarda na barki da Haseena ba don ban gama yarda da ita ba, kawai sa mayafinki muje na kaiku Tai smile "to mijina" Hijabi ta dakko ta saka sannan ta dauki wayarta suka fita Haseena ta fito harabar gida ta tsaya, can sai ga fitowar Don da Aisha, wani bacin rai da bakin ciki ya ziyarce ta da taga Don shike rike da Leemat, ta hada rai, bacin ranta ya baiyana a fili Don ko kallanta bai yi ba ya mikawa Aisha Leemat ta amsa, saiya shiga mota bangaren direba, Haseena tai sauri ta bude gidan gaba ta shiga, Aisha ta bude gidan baya ta shiga Don ya juyo baya ya kalli Aisha "ki bata nono ta sha" Aisha ta ce Leemat bata gajiya da tsotso, duk bayan minti biyar saita nemi tsotso Don ya ce ai nata ne Haseena ta hada rai, ji take kamar ta mutu tsabar bakin ciki amma saita hadiye A haka Don ya ja motar suka tafi, mini mini ya juyo ya kalli su Aisha duk hankalinsa na kansu, Abin ya ishe Haseena sai ta kalli Don "malam ka natsu ka dinga kallan gabanka karka sa mu yi hatsari, ban shirya barin duniya yanzu ba" Watsa mata kallan banza yai batare da ya ce komai ba Malam Dan Sudan ya shigo gari, bada bata lokaci ba Bilkisu ta zo ta sami Feedo suka tafi wurinshi, nan take Feedo ta shiga yi masa bayanin abin daya kawo ta "Akwai wani farkana sunansa Umar ana kiransa da Don, yana da mata guda biyu, daya Haseena, daya Aisha, so nake a sanya kiyayya tsakaninsa da matayensa, ya sake su, sai kuma asa tsananin soyayya a tsakanina dashi da zai kai ga aure" Malam Sudan ya ce wannan karamin aiki ne, wannan aikin shi yafi komai sauki a wurina, zan baki abinda zaki yi amfani dashi Feedo tai smile sannan ta ce dakyau malam Dakko wasu kulli yai guda biyu ya shiga yi mata bayani "Wannan ke zaki yi amfani dashi ki shiga bayi ki yi tsirara da misalin karfe biyu na dare, ki zuba a cikin ruwa ki doraye jikinki dashi, wannan kuma hayaki zaki yi dashi kina kiran Umar sau uku" Feedo ta amshi kullin cikin farin ciki tana fadin dole nai maka alheri, ciro kudi tai daga cikin Jakarta, da kimaninsu zai kai dubu hamsin "Ga wannan, idan bukata ta biya zan ninka maka sau ashirin" Yai murmushi "to Hajiyata, sai na ji ki zuwa gobe, nasan dole zaki neme ni" Feedo ta kara yiwa Malam Sudan godiya sosai sannan suka yi masa sallama suka wuce ya bisu da kallo Su Aisha suna karasowa asibity Don yai parking ya fito, Haseena da Aisha suka fito, Don ya amshi Leemat da take bacci daga hannun Aisha, ya kwantar da ita a kafadarsa, wani karamin tsaki Haseena tai sannan ta shiga cikin asibitin Aisha tabi bayanta, Don kuwa yana rike da yarinyarsa ya Jingina jikin mota Haseena da Don suka shiga suka sami likita, Aisha ta ce masa tana so a duba lafiyar Babyn Haseena Likita ya shiga da Haseena wani daki, bincike ya shiga yi mata sosai, ya dauki tsawon minti talatin sannan suka fito Aisha ta ce Doctor Baby na nan lafiya ko? Shuru Likita yai ya kalli Haseena, Haseena ma kallanshi take yi, girgiza kai yai "Gaskiya babu ciki a jikinta" Haseena ta zaro ido tana kallanshi "kai malam karka fada min banda ciki, ina da ciki, cikin yazo da Matsala ne bai baiyana ba" Likita ya kalli Haseena "Madam baki da ciki kuma ba zaki taba daukar ciki ba saboda a binciken da na yi baki da mahaifa, an cire mahaifarki" A rikice cikin tsananin tsoro Haseena ta kalli Likita sannan ta kalli Aisha, bakinta na rawa ta kasa magana, tsananin tausayi ya baiyana a fuskar Aisha Aisha ta kalli Likita "haba Doctor taya zaka ce an cire mata mahaifa, ka dai kara bincike" Haseena ta shiga tuno aikin da da aka yi mata, a hankali ta shiga furta sunan Feedo "Feedo ke ce zaki yi min haka" wani jiri ya dibeta ta yanke jiki ta fadi, Aisha tayi kanta tana salati, tuni ta fashe da kuka, fita tai da gudu ta fito ta sami Don a harabar asibityn Yana ganinta cikin gigicewa ya shiga tambayarta hankali a tashe "Aisha meya faru?" "Aunty Haseena ta yanke jiki ta fadi" Karamin tsaki yai "shine kika wani daga hankalinki kamar wani naki ya mutu" "Don Allah Yayana kazo muje" Haushin Aisha ya shiga ji, ba don yaso ba ya bita suka shiga ciki Tuni aka shiga da Haseena cikin wani daki aka shiga yi mata taimakon gaggawa, Aisha hankalinta a tashe sai faman kuka take yi, Don kuwa rike yake da Leemat hankalinsa kwance, Aisha tuntuni ta kira Ammi ta fada mata Haseena bata da lafiya, ta kalli Don idanunta sunyi jawur tsabar kuka "Yayana ina tausayin Aunty Haseena, ban san wani hali take ciki ba" Don ya kalleta cike da jin haushi sannan ya ce Aisha wallahi tunda Haseena ta nuna a fili bata son jinina ta fita daga raina, ko dai dai da kwayar zarra bana jinta a zuciyata, Aisha ta kara fashewa da kuka dai dai lokacin likita ya fito, Aisha ta karasa wurinsa da sauri "Ya Aunty Haseenata take?" Likita ya ce kece Aisha? Aisha ta ce eh ni ce Aisha "Sunanki take ta kira, wai tana son ganinki" Aisha ta fada cikin dakin da sauri ta samu Haseena kwance kan gadon jinya, hawaye na zarya daga idanunta, ta karasa ta zauna gefenta ta shiga yin kuka sosai "Aunty ki kwantar da hankalinki karki sawa kanki damuwa, na baki Leemat, na mallaka miki ita har abada, ba zan taba kallan Leemat a matsayin ni na haifeta ba" Wasu hawaye masu zafi suka shiga fita daga idanun Haseena, muryarta na rawa ta shiga magana "Aisha nagode da kyautar Leemat da kika bani, ina alfahari dake a matsayin kishiyata kuma ina jan hankalin sauran mata da suyi koyi da kyawawan halayenki sannan kalubale ga mata masu irin zuciyata, Aisha na zalunci kaina, na yaudari kaina, na biyewa zuciya ta kaini ta baro" Aisha cikin kuka ta ce Auntyna don Allah ki daina magana, ni baki yi min komai ba, idanma kinyi min na yafe miki duniya da lahira Haseena ta ce barni kawai na fada miki abubuwan da nayi miki, na yi miki abubuwa da yawa, na zalunceki matuka sai Allah ya hada ni da dai dai da zamanina, Feedo ta cuce ni "Waye kuma Feedo?" Haseena ta shiga zaiyanowa Aisha komai daga farko zuwa karshe, bata boye mata komai ba, tun lokacin da Bilkisu ta kaita wurin malamin karya suka damfareta zuwa hada kansu da Feedo Don dake tsaye bakin kofar dakin ya tsaya cak yana mamaki, ya ji duk bayanan Haseena, hankalinsa ya tashi matuka, a take ya shiga furta "Feedo, Haseena, Feedo ita ta bawa Haseena magani ta bawa Aisha domin cikinta ya zube, sannan ta maida Haseena karamar yarinya ta cire mata mahaifa saboda kada ta dauki ciki, to me haka yake nufi" Haseena ta cigaba da magan "Aisha ki yafe min, na yi miki abubuwan da ko kallo ban isheki ba, hatta yarki naso kashewa amma ke zuciyarki daya dani" Aisha rungume Haseena tai tana kuka mai taba zuciya "na yafe miki har abada, kuma Leemat ma ta yafe miki" Don ya budo kofa ya shigo, duk kallansu ya koma kanshi, kallan Haseena yake yi "Dama shi ramin mugunta ance idan zaka ginashi, ka ginashi dan karami, yanzu Haseena wa gari ya waya, ke ce dai a kasa, Aisha bata da hakkinki Allah ya nuna miki aya" Haseena ta shiga yin sabon kuka "Don Allah mijina ka yafe min, ka gafarce ni, na yi nadama" Don ya ce tunda duniya ta nuna miki iyakarki nina yafe miki sai dai nima zan nemi gafararki, ki yafe min don nasan ina da hannu a halin da kike ciki, da ban baki kwayar da zai hanaki daukar ciki ba da yanzu kila kin haihu Haseena ta ce mijina ni baka min komai ba ko kayi min wani abu na yafe maka, Allah ya ga zuciyata ne babu kairi a ciki sai sharri sai yasa ya hukunta ni ya hanani haihuwa Aisha ta kalli Don cikin mamaki "Yaya meyasa ka bata kwayar da zai hanata daukar ciki" Don ya kalli Aisha "ba ita kadai ba hatta ke idan zaki tuna na baki kinsha amma Allah ya nuna min banda dibara Aisha tai nisa cikin tunani ta shiga tuno lokacin daya bata maganin tasha, ta kalleshi da sauri "hakika na tuno lokacin amma maganin bai shiga cikina ba, don sam sam bana son magani, amayo da maganin na yi" Ammi ce ta shigo duk kallansu ya koma kanta, ta karaso wurinsa suka shiga kawo mata gaisuwa tana amsawa "Haseena ya jiki?" "Da sauki Ammi" Ammi ta kalli Don "meke damunta?" Shuru Don yai bai ce komai ba, Ammi ta mayar da kallanta kan Haseena "ina cikin ki Haseena?" Haseena ta fashe da sabon kuka, Aisha ta rike hannunta tana dan murzawa "ki yi hakuri, duk wani tsanani na rayuwa ba dauwamamme bane" Ammi ta ce wai meke faruwa ne? Don ya kalli Ammi "Ammi gaskiya Haseena bata da ciki kuma ba za ta taba daukar ciki ba saboda bata da mahaifa" Ammi ta zaro ido gami da dafe kirji cikin firgici "na shiga uku ni Halima, garin yaya?" Don ya ce "hada kai tai da Feedo, ta bata yarda sai tai amfani da wannan damar ta cutar da ita" Ammi ta shiga yin lissafi "wacece Feedo kuma ban fahimci me kake son fada min ba" Don ya kalli Haseena "ki yi mata bayani da bakinki amma kafin nan ki bani sabon address din Feedo don ba zan taba barinta ba" Nan take Haseena ta bawa Don full address na Feedo, bai tsaya wata wata ba ya mikawa Ammi Leemat ta amshe ta, sannan ya fice, sai Ammi ta zauna gefen Haseena, "ina sauraranki Haseena" Haseena bata boyewa Ammi komai ba ta sanar da ita iya gaskiyarta, Ammi hankalinta ya tashi ta shiga kallan Haseena cikin tsananin mamaki "lallai kuwa, dama kece dai wacca kika son rabani da jikana, kin sa na dauki alhakin Umar" Haseena ta ce Ammi don Allah ki gafarce ni, na gane kuskure na, rayuwata bata da wani amfani yanzu Ammi ta ce kalubale ga mata irinki, yanzu dai haihuwa sai dai ki gani a duwawun kaza, Haseena waya fada miki akwai amana a bariki, ai babu amana a bariki bare kuma da farkar mijinki, kinyi kuskure sosai, yanzu tunda kin gane gaskiya sai ki yi ta istigfar Haseena ta kai kallonta ga Leemat, tai karamin murmushi "A bani Leemat na rike" Ammi kamar ba za ta bata ba, sai tai wani tunani daban ta mika mata, ta amsa, Haseena rungume Leemat tai tana kuka tana jin soyayyar Leemat "Allah sarki baiwar Allah, kin ga rayuwa a hannuna, ki yafe min" Kuka Leemat ta shiga yi, Haseena ta mikawa Aisha ita, ta amshe ta ta shiga bata nono Don yana isa gidan Feedo ya tarar da Secuirity, Security ya tsare shi, Don ya fito daga motansa ya tsaya yana kallan securityn Secuirity ya ce taya zan taimaka maka? "Nazo ganin me gidan nan ne" "Hajiya ai tunda ta fita bata dawo ba" Don ya ce yaushe zata dawo? "Tab Hajiya ita da dawowa ba yanzu ba, zata iya kaiwa dare ma, amma ka Kira numbanta mana" Don yai shuru yana tunani na wani lokaci sai ya ce washegari zan dawo amma karfe nawa zan sameta "Gaskiya bata tashi da wuri, wataranma sai wurin azahar ma take fita" Don ciro kudi ya yi daga cikn mota masu kauri ya mikawa security, Security ya washe baki cikin farin ciki ya amsa "Wannan duka nawa ne?" "Eh naka ne, abinda nake so kawai karka fada mata wani yazo nemanta, sannan gobe kana ganina kawai ka bude min Gate" Security ya ce an gama Oga, wannan ai mai sauki ne A haka Don suka kakkare da Secuirity ya shiga motarsa ya koma asibity, zuwa yamma likita ya sallamesu suka dawo gida ๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน๐ŸŒน Don da Aisha kwance suna fuskantar juna, Leemat kwance kan gadonta a gefe, Don ya ce dazu na jiki kina bama Haseena kyautar yata batare da izinina ba Aisha tai smile sannan ta ce gani nai dani da Aunty Haseena duk daya muke a wurinka, don na mallaka mata Leemat ba komai bane "To ni komai ne a wurina, kuma ban amince ba" Aisha ta marairaice "please ka amince kaga saika kara bani wani baby" Don yai smile "kina so in baki wani baby ne?" Aisha ta lumshe ido "ehman ina son wannan karan ka bani yan biyu" "To bude na saka miki yan biyun kuma ki bada himma don ba karamin aiki zamu yi ba" Aisha tai dry tana fadin kilama na fika kokari gami da yaye bargon dake lullube jikinta, babu komai a jikinta "wow" ya furta Sa hannu tai ta kamo bananansa tana murzawa, "Aisha zaki kashe ni" ya kai bakinshi kirjinta tsotsan nonuwanta Aisha ta ce ahhh dadi, ya dan dakata ya kalleta "dagaske akwai dadi" "Ehmana, wallahi har na jike, mijina ina jin dadinka" Cikin smile da farin ciki ya hada bakinsa da nata ya shiga tsotsar bakinta yana matsa nonuwanta, ita kuwa takai hannunta kasanshi tana liguiguida banana, sun rikice gabadaya A hankali Don yai kasa ya kai bakinsa HQ dinta ya shiga tsotsa yana shanye duk wani ruwa dake fitowa daga ciki, tuni Aisha ta fara ihu "wayyo mijina zaka kashe ni, ka barni haka" sai daya daukusa tsawan minti biyar sannan ya barta, a lokacin ya saita bananansa ya cusa ya fara iyo cikin mararta, babu style din da basu yi ba, sun jiyar da junansu soyayya matuka ๐Ÿ˜œ๐Ÿ˜œMum Waleed, Miss Hubba da Mum Teema idan kun zo nan ku dinga tsallake don kwaryar manya ne, ba hurumunku bane, na fita daga hakkinku kar ku ce ina zaluntarku๐Ÿ˜๐Ÿ˜๐Ÿ˜ Ta bangaran Haseena kuwa ko rintsawa ta kasa yi, sai kuka da nadama, rabon da tai alwala tai sallah ta manta, tun kafin zuwanta Dubai, amma yau Haseena tai alwala ta yi sallah, ta nemi gafarar ubangijinta sosai Ammi kuwa data koma gida ta sanar da Abba kai shima ya yi mamakin Haseena, kuma ya yi daya sanin aurawa dansa ita, amma kaddara ya riga fata Feedo ta yi amfani da magani yadda Malam Sudan ya umurceta, da tsakar dare ta tashi tai wanka da garin magani sannan ta koma bacci, da sassafe ta tashi tai turare ko breakfast bata yi ba tafara tunanin haduwa da Don, Fadi take a zuciyarta "nasan yanzu haka Don ya rikice a kaina kuma baida wani burin daya wuce haduwa dani, kodai na je gidansa ne, kamar kwanaki Haseena ta bani address dinta, bari dai kawai na kira Bilkisu ta rakani zuwa gidan, na ga yadda zai saki matayensa a gabana sannan ya aure ni" Daukar wayarta tai ta shiga latse latse sannan ta kara a kunne "Hello Bilkisu" Feedo tsaye tana waya da Bilkisu "yanzu so nake mu hadu dake muje can gidan" Bilkisu ta ce Malam Sudan ya bani wani laya akan na je na birne a gidan, ki bari na fara zuwa sai ke ki biyo bayana Feedo ta ce kina ganin babu matsala "Haba baki yarda dani ba" "Na yarda dake Bilkisu dari bisa dari" "Dakyau Feedo, to sai mun hadu a can ko" "Ke dai bari kawai, ina kallan yadda Don zai wulakanta Haseena da Aisha sannan ya nuna min soyayya kamar zai kashe ni" "Karki damu wannan kamar anyi an gama" Feedo ta katse wayar ta shiga bedroom ta canza kaya, ta ci kwalliya sosai sannan ta fesa turaruka sama da goma, tsayawa tai tana kallan kanta a madubi, ita karan kanta tasan tasha kyau, daukar makullin motanta tai da wayoyinta sannan ta fita Ma'aikatan gidan nata ayyukansu, ko wani ma'aikacin gidan da aikin da yake yi, lokaci guda suka rikice, suka fara toshe hancinsu David ya ce Jesus, meke wari haka Secuirity ya ce wannan wari zai iya yin kisa Christ ya ce kodai mushe ne David ya ce idan ma mushe ne sai dai na mutum don na dabba ba zai yi wannan warin ba duk ribewarsa Feedo ta fito, tsabar rikicewa basu iya gaida ita ba, jin warin suka yi ya tsananta Watsa musu harara ta yi "baku iya gaisuwa bane kun tsare ni da ido" Security ya ce "Hajiya bakya jin warin da muke ji" bata rai ta yi "ni bana jin komai, ku kuka san warin da kuke ji" ta galla musu harara ta wuce inda motanta yake a ta bude ta shiga tai ficewanta Haseena ta tashi matsinancin ciwon kirji, dakyar ta fito falonta dai dai Aisha ta shigo, Aisha ta karaso da sauri ta riketa ganin yadda take tafiya dakyar "Aunty lafiya kuwa?" "Wallahi Aisha kirjina na yi min zafi kamar zai fashe" Aisha ta rikice "to Aunty muje asibity ko" Haseena ta girgiza kai alamun A'a "barni kawai Aisha, ina ji a Jikina ba zan kai labari ba, kawai muje na ga Leemat dina" Aisha ta tsinci kanta cikin zubar da kwalla "Sannu Aunty" Aisha ta taimaka mata suka wuce bangaranta, Don zaune a falo rike da Leemat, ganin Haseena yasa ya kawar da kanshi cikin bacin rai Haseena ta karasa wurinsa dakyar ta zauna gefenshi, tuni hawaye ya fara yi mata zarya "Dafatan ka tashi lafiya, mijina ka yafe min kuma ka gafarce ni, nasan na yi maka laifi amma bana so na tafi kana fushi dani" Ya juyo ya tsare ta da ita "ki tafi ina?" Saita fashe da kuka, ta rike kirjinta tana tari a hankali, Aisha ta zauna gefenta ta rike ta "Sannu Aunty" sai yanzu Don ya ji tausayin Haseena ya kamashi "bana son kina maganar zaki tafi, kawai ki rungumi kaddararki, kome kika ga ya faru dake mukaddari ne daga ubangijinmu, kawai ki yawaita hailala da istigfar babu abin daya gagari ubangiji Cikin muryar kuka Haseena ta mika masa hannu alamun ya bata Leemat, kallan fuskarta yai sosai ya tabbata har ga Allah ya tuba, ya mika mata Leemat ta amsheta, kallan Leemat take yi kamar ta cinyeta, Leemat dariya ta shiga mata gami da wasa Cikin farin ciki Haseena ta rungume Leemat tana kuka "Allah ya albarkaceki Haleemarus sa'adiyya, ki gafarce ni" Aisha ta ce Aunty nifa ina ganin mu wuce Asibityn nan kawai Hankalinsu ya koma kan kararrawar gidan dake kara, alamun anyi bako, ko kuma ma'aikatan gidan zasu shigo Don da kanshi ya tashi ya je ya bude, Bilkisu ce tsaye tana kallanshi, Don ya ce daga ina? "Nazo wurin mutanan gidan ne" Ya kara kallanta sama da kasa "wurin waye daga ciki?" "Wurin mutanan gidan, har da kaima" Ya ceina sauraranki, fadi abin daya kawoki "Ba zan yi magana ba sai a gaban Haseena" Shuru yai na wani lokaci sai kuma ya bata hanya alamun ta shiga ciki, ta shiga yai mata jagora zuwa wurinsu Aisha Haseena na ganinta ta bata rai "Bilkisu meya kawoki gidanmu" Bilkisu ta kalli Don sannan ta kalli Aisha ta shiga magana "koda ban taba ganinki ba nasan ke ce kishiyar Haseena, Sannu da kokari, kin tsallake tsiradi da baya, Allah ya hadaki da kishiya azzaluma, babu Allah a zuciyar... Don ya katseta "ke dakata, wacece ke da zaki shigo cikin gidana kina batanci ga matata" Haseena ta daukar da kanta kasa wasu hawaye na kara fitowa daga idanunta, ciwon kirjinta na kara tsananta Bilkisu ta ce ba batata nake yi ba, gaskiya nake fada, kallan junansu suka shiga yi, numfashinsu na son daukewa tsabar wani wari daya babaye ko'ina, duk suka toshe hancinsu, Feedo ce ta shugo a gigice ta iso wurin Bilkisu "Bilkisu meya faru ne, ko'ina nabi sai ace ina wari" Don ya kalli Feedo sannan ya ce dama kece kike wannan warin haka? Feedo tai shuru sai raba ido take yi cikin tsoro "Bilkisu ki taimaka min mu koma wurin malamin nan, an samu matsala" Bilkisu ta fashe da dariya tana kallan Feedo "bariki kenan, to ai karshenki kenan, haka rayuwarki zai kare kina wari, na fada miki wani abu da baki sani ba Malam Sudan bai baki maganin mallakar Don ba, maganin nisantaki daga Don ya baki, wannan warin da kike yi ba Don ba hatta mazan duniyan nan babu wanda zai zo inda kike Feedo ta ce Bilkisu dama ke ce kika min haka, wani laifi na yi miki da zaki min irin wannan aikin Bilkisu ta ce ke me Haseena yai miki da zaki sani na manna mata cutar HIV, me Aisha ta yi miki da kike son fitar da ita daga gidan mijinta, ke azzaluma ce Aisha kasa jurewa tai daukar Leemat tai tabar falon da ita gudun kada ta dauki cuta tsabar warin dake fita Haseena ta kalli Feedo "Feedo nagode da kika gwada min karatun duniya, kinsa na fahimci duniya, ba don ke ba da har yanzu ina cikin duhu" Feedo kan Bilkisu ta yi ta jata da dambe, ganin haka yasa Don ya kira police, bada dadewa ba sai ga polisawa sun karaso, dakyar suka iya jure tafiya da Feedo tsabar warin dake fita daga jikinta, wani dan sanda ma sai da ya yi amai, koda aka iso dasu police station hankalinsu tashi ya yi, a tarihi basu taba jin wari irin wannan ba, wani daki aka kebewa Feedo aka kalleta ita kadai a ciki, sai ihu take yi tana kuka tana sumbatu "Bilkisu saina kashe ki, kema Haseena saina kashe ka, harda kaima Don duk saina kashe ku" sai ta fashe da dariya, da alamu dai hauka ya fara kama Feedo Don ya shigo daki ya samu Aisha na bawa Leemat nono, yazo ya zauna gefenta yana fadin "dafatan dai lafiyarta kalau don wannan warin zai iya kashe mutum" Aisha ta ce lafiyarta lau "Kin tabbata?" "Eh na tabbata" Aisha ta mayar da nononta ta mike "bari na je wurin Aunty Haseena" Don ya mike "to muje, ina ga jikin nata ma sai mun je asibity" "Nima haka muke gani" Fita suka yi, bangaren Haseena suka wuce, suka shiga bedroom dinta suka sameta kwance kan sallaya, sanye take da hijabi, tana rike da carbi, a hankali take furta "astagfirullah wa atubu ilaika" Don ya kada kai cike da Tausayinta, Aista ta duka kusa da ita "Aunty Haseena Sannu, ki tashi muje asibity" Haseena muryarta na rawa "ba zan je asibity ba, a kira min mahaifina da mahaifiyata" Don ya bata rai "Haseena me kike fada haka, bana so" Cincibota yai kamar jaririya, yai mamakin yadda jikinta yai zafi, sai rawar dari take yi, rufe idanunta tai hawaye na fita "ka taimaka ka kira min iyayena" Don ya ce Haseena babu abinda zai faru, zaki sami lafiya Ya kalli Aisha jeki dakko min makullin motana Aisha ta ce to sannan ta fita da sauri, shi kuwa ya fita da Haseena, yana isowa harabar gida jini ya fara fita ta hancin Haseena da bakinta, Don ya rikice gabadaya a take ya fara furta "Inna lillahi wa Inna ilaihir raji un" Aisha ta karaso da makullin mota, suka shiga mota suka wuce Suna isa asibity aka shiga da Haseena Emergency, tuni Don ya kira iyayen Haseena, sannan ya kira Ammi da Abba ya sanar musu, cikin kankanin lokaci kowa ya karaso asibity Likitane ya fito ya same su, suka tunkarosa suna tambayar jikin Haseena "jikinta alhamdulillah, zaku iya shiga ku ganta" Mahaifin Haseena Alh Aminu da mahaifiyarta hankalinsu ya tashi matuka ganin halin da Haseena take ciki, da kuma suka kara samin labarin an rabata da mahaifarta, suka kara shiga wani sabon tashin hankali, Alh Aminu ya yi alkawarin ba zai bar Feedo ba Haseena kwance, bata motsi, hawaye kawai ke fita daga idanunta, mahaifiyarta zaune gefenta tana shafa kanta tana kuka, Aisha rike da Leemat itama kuka take yi, hatta Ammi ta yi matukar tausayawa Haseena Don zuwa ya yi dayan gefenta ya tsaya, Haseena ta juya kwayar idonta kan Don, ta lumshe idanunta sai wasu sabbin hawaye suka shiga fitowa, kama hannunta yai yana dan murzawa a hankali Sai yanzu Haseena ta bude baki dakyar ta shiga yin magana bakinta na rawa "mijina ina sonka har bayan rayuwata, ina fatan yin rayuwa tare da kai da yar uwata Aisha a aljannah, ku kula min da Leemat, Allah ya raya mana ita ta zama abin alfahari" Don bai san lokacin da hawaye ya ciko a idanunsa, baya son a gano halin da yake ciki yasa ya fita da sauri, Alh Aminu ya kasa dakatar da hawayen dake masa zarya, mahaifiyarta ta ce "Haseena maganganunki na kashe min jiki, don Allah ki daina" Haseena ta girgiza kai tana kallan mahaifiyarta, sai numfashi ta ya fara yin sama, Ammi karasowa tai ta zauna gefen Haseena, a hankali ta shiga fadin "la'ilaha illallahu Muhammadar rasulullahi sallallahu alaihi wa salam" a hankali Ammi ta cigaba da maimaitawa Alh Aminu da Mahaifiyar Haseena ganin abin dake shirin faruwa yasa suka rikice gabadaya, hankalinsu ya tashi Cikin sa'a Haseena ta furta kalmar da Ammi take ta faman maimaita mata, Haseena gabobi ya tsaya daga aiki cak, ruhi ya fita, gangar jiki ya rage Ammi ta furta "Inna lillahi wa Inna ilaihir raji un" sannan tasa hannu ta shafa fuskarta, ta rufe mata idanu Wani kara mahaifiyar Haseena tai sai ta yanke jiki ta fadi, Aisha kukanta ya tsananta sai fadin Innalillahi wa Inna ilaihir raji un take yi Don ya shigo da sauri, ganin halin da ake ciki yasa ya tsaya cak yana kallan Haseena, tabbas babu rai a jikinta "Inna lillahi wa Inna ilaihir raji un" ya karasa wurinta da sauri, sai dai wannan karan ya kasa dakatar da hawayen da suka taru a idanunsa "Ubangijin daya halicceki ya fimu sonki" Likita ya shigo ya kara duba Haseena, tabbas rai ya yi halinsa A motar Asibity aka dauki Haseena aka kawota gidan mijinta, Don da mahaifiyar Haseena suka yi mata wanka sannan suka suturta ta cikin suturarta na karshe, bayan anyi mata sallah aka wuce da ita kushewarta ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ Hmmmm rayuwa kenan, yau kaine gobe ba kai bane, komai kake yi ka dinga tuna mutuwa, a kowani lokaci dake tafiya kara kusanto kushewarka kake yi, tarin arziki ko karfin mulki da sarauta ba zasu amfanar da kai komai ba, wallahi mu ji tsoron Allah, karmu yarda zuciya ta rudemu bayan sarakan uku Alh Aminu ya je police station din da Feedo take, yasa aka fito da ita, warin dake fita daga jikinta yasa ya tsorata, tsoron Allah ya kamashi, yana mamakin wai mutum ne yake wari haka ba wai mutuwa ya yi ba, Feedo surrutai take yi barkatai alamun dai ta zare "sai na kashe kowa, waye zaiyi soyayya dani ya bani kudi, yunwa nake yi, niko kwanciya idan mutum zaiyi dani na yarda" sai ta fashe da dariya "ho ni Feedo" Alh Aminu ba zai iya cigaba da shakar warin dake fita daga jikin Feedo ba ya kalli DPO "Ni ina ganin zan wuce tunda Allah ya nuna mata iyakarta, ga wari kuma da alamu ta haukace, wannan kadai ya isheta ishara" DPO ya ce wannan hakane your excellency Alh Aminu ya yi wa DPO sallama ya wuce, Asibitin mahaukata aka wuce da Feedo, amma killaceta aka yi a wani daki me duhu yadda warin da take yi ba zai cutar da Sauran mahaukatan gidan ba ๐Ÿ’ฎ๐Ÿ’ฎ๐Ÿ’ฎ๐Ÿ’ฎ๐Ÿ’ฎ๐Ÿ’ฎ๐Ÿ’ฎ๐Ÿ’ฎ๐Ÿ’ฎ Don tsaye a can saman bene shi kadai ya yi shuru yana tuna Haseena, yana tuna soyayyar daya shiga tsakaninsu, yana tuna yadda suke fada, yana tuna soyayyar da take nuna masa, yasan tabbas Haseena tana mutuwar sonshi, Aisha ce ta karaso tai hugging dinshi ta baya "mijina me kake tunani?" Don ya juyo ya fuskanceta, yai smile "Mata ta ina tunanin Haseena ne" Aisha damuwa ya baiyana a fuskanta "Allah sarki mijina ka yi kewanta ko?" Lumshe idonsa yai yana smile "hakika na yi missing dinta sosai, fatana Allah ya jikanta, Allah ya hadamu baki daya a aljannah" Aisha ta rungume shi cikin farin ciki "amin mijina na kaina" ya kara rungumeta sosai kamar zasu hade da junansu Aisha ta ce kasan me nake tunowa? "A'a sai kin fada" "Ina tuna ranar da aka fada min za'a hadamu aure, na yi kuka kamar raina zai fita, ranar da za'a kawo ni gidanka na yi kuka sosai, ina ganin zan bar iyayena da yen uwana, ina kara tuno nasihar mahaifina, tabbas mahaifina ya yi gaskiya rayuwar aure, rayuwace ta farin ciki, me zai rabani da kai yanzu mijina idan ba mutuwa ba, da mutuwar zata nemi shawarata data dauke mu lokaci daya" Aisha ta karashe maganar cikin muryar kuka, Don ya shiga shafa gadon bayanta "Mu cigaba da addu'ar mata ta, mu yi addu'ar Allah ya dauki rayuwarmu lokaci daya, don nima ba zan jure ranar da zan bude idanuna ba na ga bakya raye uwar yayana, nasan ranar zan yi hauka" Don ya banbare Aisha daga jikinshi, ya tsurawa fuskarta ido, hawaye na fita daga idanunta, harshensa ya yi amfani dashi cikin salo ya shiga lashe hawayen "Mata ta karki damu muna tare har muga jikokinmu" "Nima haka nake fata mijina" Don ya ce muje mu duba yarinyarmu "to mijina" suna rungume da juna suka fice Haka rayuwa ya cigaba da tafiya, Wizzy ya samu ya auri Fa'iza, yarinyar da mahaifiyarsa ta nema masa auranta, anyi bidiri sosai, Amarya ta tare anan Abuja, Wizzy ya yi farin ciki sosai daya sami Fa'iza virgin, har alwala yai ya yi nafila raka'a biyu ya godewa Allah, kara ji yay soyayyarta ta dasu a zuciyarta, har ya kai ga yana ganin babu wata mace a duniya data kaita Leemat nada wata bakwai Aisha ta samu wani cikin, Don da Aisha sunyi matukar yin farin ciki kuma basu yaye Leemat ba, haka Aisha take shayar da Leemat kuma take rainon ciki har tsawon wata hudu sannan aka yaye Leemat, aka mayar da ita wurin Ammi da zama Don da Aisha suka cigaba da rainon ciki har Allah ya kawo ranar haihuwa, Aisha ya mace ta kara haihuwa, sunyi farin ciki sosai, anyi bikin suna an kare, Aisha ta roki Don alfarma asa sunan Haseena, ya amince dari bisa dari, ya ta ci suna Haseena Wannan karanma Haseena nada wata bakwai Aisha ta samu ciki, still ta kara haihuwar ya mace wacca ta ci sunan mahaifiyar Aisha wato Hameeda, ana kiranta da Ummi Don zaune shi kadai a falo yai tagumi yana tunani "Allah me hikima, yana ta bani 'ya'ya mata, taya zan fara tarbiyansu, idan har abin dana aikatawa yayen wasu a baya aka aikata wa nawa zanji dadi, sam sam babu dadi, yanzu ina da tabbacin Haleema, Haseena da Hameeda zasu yi auranau batare da wani namiji ya kusance su ba, babu dadi ko kadan, kalubale da maza masu hutawa da 'yayen wasu, kannan wasu, kaima naka yayen da kannan suna can ana hutawa dasu" Don ya kada kai cike da nadama ya tashi yabar falon, dakin Aisha ya wuce ya sameta tana bawa Hameeda nono, zaunawa ya yi a gefenta, ta kalleshi cikin smile "Mijina ya dai" ya mayar mata da smile "nima zan sha" tai wani sabon smile sannan ta ce da kai da kaya duk mallakar wuya ne Sa hannunsa yai ya kama nononta yana shafawa "Baby nonuwanki basa zubewa, kullum kara kyau suke yi, wai miye sirrin" "Sirrin shine kana kwanciya dani yadda ya kamata, ka iya sarrafani" Aisha ta zare nono daga bakin Hameeda ta kwantar da ita gefe, Don ya ce yauwa matata I need sucking "ok mijina" Duk mikewa suka yi, Aisha ta fara kokarin cire masa wando Haseena ta shigo rike da Teddy bear dinta, duk kallansu ya koma kanta "mamma, daddy" ta karaso wurinsu Don ya ce nasan maganinki gobe zan kaiki wurin Ammi kawai Aisha ta ce haba Yayana kabar Ammi ta huta mana, tana fama da Leemat kuma sai a kai mata Haseena Smile yai sannan ya ce ai idan Ammi ce bata ki har Hameeda ma akai mata ba Aisha ta ce ni dai bana son a dinga tukurawa Ammina Ranar Don bai samu ya huta da Aisha ba sai da daddare da Haseena tai bacci, sun sha soyayya sun koshi, washegari kuwa da sassafe Don ya mayar da Haseena wurin Ammi, tunda Leemat ta ganshi tasa rigima wai sai ta bishi, dibara yai mata ya wuce ya barta, ya dawo gida suka cigaba da soyayyansu da Aisha Sai da Hameeda ta cika shekara daya sannan Aisha ta samu wani cikin, wannan karan namiji ta haifa, anyi bidiri ba kadan kadanba, ya ci sunan mahaifin Aisha wato Attahir ana kiransa Haneef, bayan wata bakwai ta samu wani cikin ta haifi yarta mace da taci sunan Aisha, Don da kanshi yai wa Aisha takwara saboda ya tabbatar mata da tsantsan soyayyar da yake mata, ana kiranta da Humaira, Aisha bata kara haihuwa ba sai bayan shekara uku ta haifi danta namiji da shine ya kasance dan autanta, Aista ta yiwa Don takwara, ya ci suna Umar, ana kiransa da Junior Don da Aisha zaune a falo suna hira, Junior na koyan tafiya a tsakar falon, sai takawa yake yi daya bayan daya sai ya fadi ya kara tashi, duk hankalinsu na kanshi Aisha ta ce mijina Junior fa kaine sak, babu abin daya rage ka Don ya ce nima haka nake gani Lokaci daya ya narke "Mata ta" "Naam mijina" "Ina bukatar sucking" Tai smile "to mijina" Duk suka tashi, Don ya rungume Aisha, hada bakinshi da nata ya yi suka shiga tsotsar bakin juna, kokarin cire masa wando ta shiga yi hankalinsu ya koma kan Leemat, Haseena, Ummi, Haneef da Humaira da suka bankado kofa suka shigo suka rungumesu, sai yanzu Naninsu ta shigo Don koda bai ji dadin katse shi da suka yi ba daga dadin da zai sha, bai hanashi yin farin ciki da ganinsu ba Nanny ta gaida Don da Aisha suka amsa cikin farin ciki Leemat ta ce Daddy ka ce zaka zo ka dubamu baka zo ba, shine muka sa aka kawo mu Don ya ce ku yi hakuri abubuwane suka min yawa Aisha ta ce dafatan kuna mai da hankali a wurin karatu? Haneef ya ce ehmana Mummy Haseena ta ce kullum sai Ammi ta biya mana karatu Hameeda ta ce Daddy Humaira mu'allimat dinsu ta bata kyauta saboda tana da kwazo wurin hadda Don yai smile sannan ya ce Masha Allah, ta biyo me sunanta Aisha ta rungumesu gabadaya "Allah ya yi muku albarka gabadayanku" Suka amsa da ameen Hankalin Haseena ya kai kan hotunan dake cikin falon, ta kalli babban ciki, Don ne, da Aisha da Haseena, Don a tsakiyansu, ranar sunan Leemat suka dauke shi, sai ta kalli na Don da yake shi kadai, sai ta kalli na Aisha, sai hankalinta ya dawo kan na Haseena, ta dawo da kallanta ga Aisha "Mummy waccan ita ce me sunana?" Aisha ta kalli hoton Haseena tai smile "ita ce me sunanki, mummy Leemat kenan" Leemat ta kalli hoton Haseena sannan ta ce mummy dama bake bace mummyna Don ya yi sauri ya nuna Aisha "ita ce mummynki" sai ya nuna hoton Haseena "waccan kuma second mummynku ce, ta rasu, ku yi mata addu'ar Allah ya jikanta, Allah ya kai haske kabarinta" Suka amsa da ameen Leemat ta ce amma Dad wai kai angon mata biyu ne? Don ya kalleta cikin mamaki "a ina kika ji?" "Nima haka na ji ana fada" Yai smile "eh dagaske ne" "Amma meyasa ka zama angon mata biyu bayan kai angon mum dinmu ce kadai" Aisha ta ce kai Leemat maganarki ya fara yawa fa Don ya ce bari na warware mata komai, kawai ana ce min angon mata biyu ne saboda Abba ya aura min mata biyu a rana daya, da Mummynku da kuma second mummynku Leemat ta nuna hoton Haseena sannan ta ce na jikin hoton nan da mummynmu sune matayenka ko? "Eh hakane" Haseena ta ce na ji ina son me sunana, dama bata mutu ba, data jira na ganta Don yai smile yana kallan Haseena Leemat ta je ta dauki Junior, shi kuwa sai kokuwa yake da ita, don tun daya samu kafa baya son ana daukanshi Su Leemat sun jima a gidan, sai da suka kai yamma sannan Nannynsu ta mayar dasu wurin Ammi Haka rayuwa ta cigaba da tafiya, tana sauyawa kamar abubuwa basu faru ba *LAIFIN DADI KAREWA* Anan na kawo karshen Angon mata biyu, sai mu hadu daku a sabon littafina da zai mayar gurbin angon mata biyu wato *HALEEMATUS SA'ADIYYA* *ALKAWARIN FANSA* kuma zai maye gurbin Dijangala Zaku iya fara turo katin waya kamar yadda aka saba idan zan fara posting sabbin littattafai na, katin waya na naira dari kacal, sai na jiku Taku har kullum *M JARUMA CE*