HADA DOCUMNTS BY ESHAAT SMILER HOM OF HAUSA AND ENGLISH NOVELS @ WASAPP 08066360176 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❣❣❣❣💕💕💕💕💕💕💕❣❣❣❣💕💕💕💕❣❣ *MATAR DOCTOR* ❣💕💕💕💕❣❣ *Assalamu alaikum yan uwana* *Sunana Rukayya Zubairu Aliyu* *Nakasance abociyar karanta novels na Hausa plus na turacin wannan dalilin ne yasa ni rubuta wani dan lbri wanda nake sa ran zai nishadantar yakuma fadakar daku in shaa Allah* *Wanna novel din ban yishi dan cin fuskar wani ko wata bah kuma ban rubutashi akan rayuwar wasu bah it's just an imaginary story wanda na kage shi da kaina* *Kuyi min afuwa akan duk wani errors dazaku dinga gani domin wannan shine first novel dina wanda na fara rubutawa* *In dedication to my family* *Rukky Bae* *Bismillahir Rahmanir Raheem* 1⃣********5⃣ *_Lagos_ ** Kwance yake akan makenken gadon shi ya rufe kanshi acikin wani silky blanket mai matukar kyau bacci yake sosai hankalinshi kwance ya rufe koina na jikin shi sbd sanyin da ake yi a garin na Lagos.. Bude kofa akayi a hankali wata dattijuwa ce fara sol da ita da gani xata kai 40-42 yrs sanye take cikin wani hadadden lace purple mai touches na pink yayin da kanta yake daure da goggoro pink haka tasa wani flat shoes pink da jakanta duk kalar pink tashiga cikin dakin.. Hangoshi tayi akan gado a hankali ta isa inda yake ta yaye bargon a hankali inda ta barshi dadai kan kirjin shi zama tayi akan gadon tasa hannu acikin gashin shi tana yamutsawa a hankali... Kadan kadan ya fara bude idon shi tarr ya sauke su a kanta murmushi ta sakar mishi turo baki yayi cikin shagwaba kafin yayi magana tace masa "baby get up we r almost late" kallon ta kawai ya tsaya yana yi .. Bude baki yayi a hankali kamar bazai yi magana bah yace "Momma where r we going to?? Baki kawai ta sake tana kallon shi tace masa "au kamanta yau Sunday ne zamu je church?? Hannun shi daya yasa ya barbaza gashin kansa yace mata "Momma nifa gaskiya bazan je bah" ido ta zaro waje tace bazaka ba kamar ya? Komawa yayi ya kwanta tare da jawo bargo ya rufe kanshi da nufin komawa bacci.. Kallon shi ta tsaya yi can ta nisa tace "get up baby munyi latti fah yanzu kusan to 8 ne.. Kuma kasan 8 on d dot za a fara services Yace Momma am nt going " tace masa "Y" cike da mamaki Bude fuskar shi yayi kadan kafin yace mata "I hate all this religious stuff sbd haka bazan je ba sai kun dawo ya juya ya gyara kwanciyansa Baki ta bude zatayi magana sai taji an bude kofa wani dattijo ya shigo sanye cikin suit baki yasa farin riga a ciki hade da bakin neck tie kafafunshi sanye suke cikin bakin cover shoes fari ne amma ba sosai bah zaa iya zai kai kimanin 55-56yrs.. Cemata yayi my dear kufa nake jira! Kafin tayi magana yakai kallonsa wajen gado a mamakance yace badai son bai tashi ba.. Matar tace yace bare je ba what!!! Yayi exclaiming tace yes haka yace .. Ranshi ne ya baci cikin fushi yace zaka tashi ko sai ranka ya baci?? Bude fuskan shi yayi fuskar nan babu annuri yace "Dad bazan iya zuwa ba" ran Baban ne ya kara baci cikin tsawa yace Why??!! Yace Dad kai na ne kemin ciwo sosai yana maganan ya riqe kanshi hannu bibbiyu.. Nan da nan suka rude suka ce oh! Sorry koma ka kwanta sai mun dawo duk suka manna mishi kiss a kumatu tare da rufa mishi bargon suka fice a dakin... *Rukky Bae*😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣❣💕💕💕💕💕💕❣❣❣❣❣💕💕💕💕❣ *MATAR DOCTOR* ❤❣❣❣💕 *Rukky Bae*😏 6⃣*******1⃣0⃣ Bargon ya kara ja yadan yi murmushi kafin ya cigaba da baccin shi.... Tsayawa nayi in kallon yanda dakin ya tsaru matuka idona nakai kan gadon da yake kwance makeken gado ne irin Italian bed din nan kalan ash, black nd white ne juyawa nayi na kallo wajen da wardrobe din ke manne a bango shima same colour yake da bed din haka shoe rack din abin mamaki harda mirror wande yake shaqe da turarurruka designers masu matukar kyau da tsada shima dai same colour ne a taikace dai furniture na dakin set ne.. Daga kai nayi na kalli bangon idan aka bi duk dakin aka saka wallpapers a side daya na bangon naga wani koton plasma TV manne a bango daga kasa wani hadadden stand ne baki aka daura DVD da decoder... Juyawa nayi naga wasu tsadaddun curtains suma ash, black and white an kamasu da wani irin ribbon mai kyau ji nayi na taka wani abu mai laushin gaske kasa na kalla wani dan karamin center carpet ne a tsakiyan dakin shima dai colour din dakin ne haka nayi ta kalle kalle kamshi hade da sanyin A.C na ratsa ni mamaki kawai nake wai wannan dakin Namiji ne.. Waigawa nayi naga still dai baccin yake daga kai nayi na kallo wani koton wall clock mai haske da sheqi naga karfe 9:30 na safe fita nayi domin ganin yanayin gidan ina fita na waiga dayan gefen naga an rubuta *My gym room* sauri nayi na shige dakin don ganin dakin motsa jikin ina shiga kawai na tsaya kallo dakin ya tsaru inda aka cika shi da kayan motsa jiki iri iri both wanda ake amfani dasu da wuta dakuma waenda baa anfani dasu da wuta a gurguje na kalli *gym room* din na fita karo nayi da step wajen sakkowa kalla nayi ashe dakuna ne a sama kasa na sakko inda naci karo da wani wajen kamar *bar* inda akasa drinks da cups kala kala tamkar a cikin show glass baki na tabe na cigaba da kallon dakin inda parlorn shima yaji furniture da penti ash, black and white dakin dai yaji kayan more rayuwa .. A zuciya ta nace maybe wannan ne favorite color dinshi Haka naita shige shige ina kallon haduwa da tsaruwan gidan tamkar a turai... Waje na fita gaba daya. Baki na wangale "Ma shaa Allah" haka na fada ina kallon farfajiyan gidan wanda yasha ado da flowers kalakala ga wasu fitulu da akasa kamar hasken farin wata..... Juyawa nayi naga parking lot inda motoci sun fi 10, su Vibe, Benz, infinity, discussion continue, Camry, High lander, Range Rover, CRV da dai sauran su wasu ma ban taba ganin su bah... Da sauri na fito waje inda naji layin shiru haka ya tabbatar mun GRA ne.. Karo nayi da katon gate mai kalan golden brown daga kai nayi naga an rubuta daga sama *Mr. Williams Albert's House* jin jina kai nayi nace wannan mansion haka kamar baza a mutu bah!! agogon hannu na duba naga 11:30am Cikin gidan na koma naga ma'ikata da uniform sai kai kawo sukeyi wuce su nayi na koma side din wannan dude din dan ganin ko ya tashi... Shiga dakin nayi na dudduba bangan shi bah bayi na bude don ganin ko yana ciki........ Idon na ware ina kallon bayin wanda yaji tiles har jikin bango akayi tiling rigunan wanka na gani da towels a jikin wani abu an shanya farare tas dasu gefe washing machine ne sai wani steps da zai kai ka wajen wanka inda yaji glass Jacuzzi ne aciki...gaba daya bayin fes yake kamar baa shiga sai kamshi yake gaskiya bayin ba karamin haduwa yayi bah Fita nayi dan dubo shi motsi naji a dakin motsa jikin nashi dan lekawa nayi naga yana ta faman exercise sai goge gumi yake.. Kokarin leko fuskan shi nake amma na kasa waje na koma ina jiran shi. *Rukky Bae*😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣💕💕💕❣❣❣❤💞💞💞❣❣❣❣❣❣❣❣❣ *MATAR DOCTOR* ❣❣💕💕💕 *Rukky Bae* 1⃣1⃣********1⃣5⃣ Nafi minti 30 ina jiranshi amma bai fito ba dakin motsa jikin na koma dan dubo shi, da mamaki naga baya cikin dakin waige waige na shiga yi can na hango kofa a cikin dakin.. A hankali na karasa wajen kofan na shiga sai na ganni a bedroom din wannan saurayin kafin inyi magana sai na ganshi tsaye jikin mirror yana gyara gashin kansa wanda da alama yanzu ya fito wanka yana sanye da dogon wando baki tare da wata farar riga wacce ta dan kamashi kadan. Idona na daga don kare mashi kallo *Ya Salam*!! abunda na furta kenan sakamakon kallon saurayin nan da nayi Fari ne sol, mai dauke da gashin kai mai yawa wanda ya sha gyara, gefen fuskar shi man's pride dinshi ne kwance(saje) wanda ya matukar kara mishi kyau, yanada manyan idanu masu dark brown eye balls, madaidaitan eye lashes ne a saman idanun nashi, girar shi a hade suke, yanada dogon hanci sai bakin shi dan daidai mai dauke da lips red kamar ya shafa janbaki, yanada tsawo sosai sannan kirjin shi a bude yake hannayen shi daga sama sun dan bude alamar karfi kenan... Gaba daya daka kalle shi zaka san wannan shi ake kira jarumin namiji domin kallo daya zaka masa kasan yanda izza da kwarjini.. Sweater baka mai ratsi ratsin fari ya daura akan farar shirt din dake jikin shi hade da feshe jikin shi da turarruka kala kala cikin dan kan kanin lokaci dakin ya karade da kamshi... A hankali ya juyo ya tafi wajen shoe rack dinshi ya dakko wani lallausan slippers fari tas yasa sannan ya juya ya dakko wayar shi kirar IPhone 7 plus hade da earpiece mai manyan kunne dake kan side drawer ya sanya waka hade da manna earpiece din a kunnan shi sak ya fito kamar wani bature... Kofar ya bude ya fara sauka a hankali. Fito wa yayi gaba daya daga shashen shi ya tafi sashen Maman shi.... Dakin ta ya duba yaga basu dawo bah wucewa yayi dining room jawo daya daga cikin kujerun wajen yayi waenda colour dinsu black nd red ne ya zauna manyan warmers ne a ajiye kan teburin sai kayan tea, cornflakes, cups,spoons, plates,intercom da dai sauran wasu abubuwa duk akan table din.. Wayan shi ya dauka yana daddanawa, can ya daga kai yaga past 12 noon intercom din ya dauka a hasale ana dauka a tsawace yace now!! A raina nace nyc voice duk da da fada yayi maganan... Ko 5sec ba ayi bah sai ga wata yar budurwa tazo sanye da uniform din yan aiki, jikin ta nata rawa ,tsugunnawa tayi bakin ta na rawa da kyar ta iya furta s..o..r.. ry sir Harara ya banka mata tare da jan tsaki da sauri ta tashi ta fara serving din shi chips, plantain and egg gefe guda kuma ta zuba mishi liver sours, wani bowl ta dauka ta zuba mishi ferfesun fresh fish, da sauri ta hada mishi tea jikin ta sai rawa yake mistakenly ta zuba mishi ruwan zafi a kafa aarrrrghhhh!! ya saki kara yana kallon kafar shi yanda yayi ja abunka da farin mutum Nan da nan ta rude ta fara kuka durkushewa kasa tayi tana kokarin riko kafan lafiyayyan mari ya tsinka mata wanda har kwakwalwan kanta taji bata gama recovering daga marin da tasha ba yace get lost from here kuma karki manta ki kwashe tsummokaran ki ki bar gidan nan!!! Kuka take sosai tana cewa pls sir hv mercy on my pls Juyowa yayi yace what did u jst say?? Mercy?? Ban san inda na baro shi bah ban ma dashi daman na tsaneki bana san aikin ki Momma tace dole sai ke gashi yanzu kin qona min kafa kiyi maza ki fice min da gani b4 I loose my temper stupid gal kawai mitchww yaja tsaki kuka take harda majina ta tashi jiki a salube ta bar wajen dan tasan in har maman shi ta ga abun da ya faru da danta tor tasan yau hala har police station a kaita da sauri ta hada kayanta yan aikin wajen suna tayata kuka sbd suna san aiki da Sandra dan akwai kokari haka suka dan harhada mata kudi suka bata tana waiwayan gida tana daga musu hannu ta fice a gidan...... [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❤❣❣💕💕💕💕💕❤❤❤❣❣❣💕💕💕💕💕💕 *MATAR DOCTOR* 💕❤❤❣❣❤❤❤❤ *Rukky Bae*😏😏 2⃣1⃣**********2⃣5⃣ *Kaduna* "Assalamu alaikum Ummiey na dawo" wata yar budurwace tayi maganan cikin siririyar voice dinta mai dadin sauraro Kyakkyawa ce ajin farko saidai ba fara bace za a iya kiranta da wankan tarwatsa Bakin ta dan karami mai dauke da pink lips Hancin ta dogo ne sosai irin na fulani Sleeping eyes ne da ita dara dara masu dogayen eye lashes tamkar tayi fixing ba doguwa bace sai dai baza a kirata da gajera ba tanada matsakaicin tsawo Gashin gaban kanta ya hade da girar ta wanda yake nan tamkar tayi carving din su baby face ne da ita Yatsun kafa da hannayen ta matsakaita ne basuda tsawo sosai waenda sun sha ado da jan lalle Hijja bin kanta ta cire nan gashin kanta ya bayyana wanda yake da tsawo tayi doughnut dashi a tsakiyan kanta... Shirun da taji ne yasa ta leka dakin Ummieyn ta nan ta hango ta tana sallah.. Wucewa tayi wani daki naga ta dosa wanda nake tsammanin nata ne... Budewa tayi tare da sallama kan gado ta ajiyi jakar ta tare da hijjab din ta... Toilet naga ta nufa Nan na karewa dakin kallo wanda yake tsaf tsaf mai dauke da pink nd purple furniture haka pentin dakin yake pink nd purple in color jikin gadon da wardrobe din sun sha stickers na Dora, Cinderella da dai sauran cartoons Mirror din na kalla shima dai haka aka like shi da stickers sai mayuka, humra turarruka amma ba kayan kwalliya ko daya akan madubin.... Gefe na kalla naga wani katon hoto an masa enlargement yarinyar na gani a jikin hoton tare da rubutu kamar haka: Happy Birthday *Janan pharouk Makarfi* Ina tsaye a wajen naga ta fito daure da towel nan na hango toilet din komai na ciki pink nd ppurple Zama tayi akan stool din mirror ta dauko mai tana shafawa nan ta gama ta shafe jikin ta da humra tare da sauran turarruka wajen wardrobe din naga ta nufa ta dakko wani gown na material ta sa bata tsaya daura dankwali ba ta fita zuwa parlor nan ma Ummieyn bata nan murmushi naga Janan tayi sannan ta nufi kitchen wanda ya hadu yaji kayan girke girke iri iri Dukawa tayi har kasa sannan tace Ummiey am back" matar ta juyo hade da shafa gashin kanta tace sannu da zuwa *Hulwaty* ya exams din? Tace Alhamdulillah.... Ummiey me kike dafawa? Tace "ur favorite" waina da miyan taushe.. Murmushi tayi kana ta tashi tace Ummiey let me help u. Suna yi suna hira nan take ba Ummieyn lbri cewa exams din yayi dadi ance in d nxt 2 weeks zaa manna musu result nan Ummieyn tayi wishing dinta best of luck kafin nan suka cigaba da aiki Janan ce tace Ummiey bari inyi sauri in hada ma Abbie kunun aya nasan zaiji dadi.. Tana zuba sugar tace wai Ummiey ina Big Bro da Ya Salim? Ummiey tace sun fita basu dawo bah.. Janan tace "OK " Ummiey tace yi sauri ki gama lesson teachern ki yanzu zai zo ..nan ta mike tace ai nama gama .... Daki ta koma ta kwaso takardun ta sannan ta sanya dogon hijjab har kasa kana ta leka kitchen tace Ummiey na wuce.. Nan tayi mata addu'a tace yi maza ki wuce kin san Malam Ahmad baya san late coming ************ Zaune ta same shi akan katon carpet din dake shinfede a kasa Zama tayi kafin ta gaishe shi da murmushi ya amsa kana yace ya exams din? Alhamdulillah ta bashi amsa yace hope dai kin yi addu'a kafin ki fara exams din tace Eh Malam sai da nayi Yace yau dame zamu fara?? Risala koh Adab?? Murmushi tayi kana tace duk wanda kafara ai duk daya ne Malam.. Yace tor mu fara da Adab.. Nan ya fara karanta mata tana ji har ya gama kana ya ce mata ta karanta tiryan tiryan ta karanta sannan ya mata tambayoyi ta bashi amsa yanda ya kamata yace kawo littafin ki in baki assignment ba musu ta mika masa ya rubuta ya bata sannan sukayi Risala yace ta shiga gida gobe sai ta karanta mishi yaji ko ta gane Risalan cuz yanzu magrib ya karato...... ************* Salim yace Ummiey ina *MATAR DOCTOR* karaf a kunnen Janan da ke shigowa tace cikin shagwaba kamar za tayi kuka "Ya Salim pls ka daina kirana *MATAR DOCTOR* bana so gwalo ya mata kana yace kina so mana fashewa tayi da kuka sannan taje gun Ummiey ta kwanta a cinyar ta tana cewa Ummiey ki ce mai ya dena bana so Lallashin ta Ummiey tayi sannan tace kyaleshi ke ba *MATAR DOCTOR* bace Tashi tayi daga kan cinyan Ummiey sannan tace Ummiey bani lbrin meyasa Ya Salim ke ce min *MATAR DOCTOR* *Rukky Bae*😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣❣💕💕💕❣❣❣❣❣❣❣❣❣💕💕💕❣ *MATAR DOCTOR* ❣❣💕💕💕❣❣❣❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 1⃣6⃣**********2⃣0⃣ ***************** Da dingishi ya isa wajen wani pink first aid box.. Firfito da kayan ciki yayi sannan yayi treating kafan nashi wanda har ya dan kumbura ya kara ja Yana kokarin tashi yaji an haye bayan shi murmushi yayi wanda ya kara fito da kyan shi duk da yana cikin fushi a hankali ya bude baki yace "my lil cutie yaushe kuka dawo? Sakkowa tayi daga bayan nashi tace babyn Momma yanzu muka dawo dariya yayi wanda fararen haqoran shi suka fito a nan na hango siririyar wushiryar shi yace mata "oh nine ma babyn momma? Tace eh mana ba haka take cemaka bah... Duk surutun da suke bata lura da abin yake yi bah..... Shugowar iyayen su yayi daidai da sakin ihun ta tana cewa what's wrong with ur leg? Da sauri suka karaso duk suka durqusa suka riqo kafar a tare suna tambayan shi me ya faru da kafanshi?? Cikin shagwaba kamar wani dan yaro yake basu lbrin abin da ya faru cikin fushi Maman shi ta tashi tace ina Sandra din?? Yace cool down Mum ai na ce ta tafi... Ajiyar zuciya ta ja sannan tace masa kayi breakfast kuwa? Girgiza mata kai yayi alaman a'a kenan Da sauri ta tashi taje ta dauki intercom tace Ruth kizo yanzu... Cikin 6secs sai gata ta karaso tace maza ki hada ma baby abinci be yi breakfast bah cikin sauri tace yes Ma. Bayan ta gama taje ta kaima ta tace "D food is ready Ma" Cemata tayi kawo min kan center table .. Juyawa tayi ta kawo sannan ta jere shi akan teburin zata fita kenan tace kun gyarama baby dakin shi kuwa?? Dukar da kai tayi sannan tace a'a lokacin da naje in gyara yana bacci... Tace oya wuce ki gyara mishi kafin ya gama kin san baya san kazanta... Da sauri ta wuce side din nashi taga ko datti babu amma haka sai da ta kara gyara wa ta feshe dakin da haddaddun room freshners masu kamshi ta kara karfin A.c sannan ta fita ************ Momma ta riqo hannun shi sannan ta zaunar dashi akan daya daga cikin sofas din dake dakin sannan ta jawo abincin ta fara bashi a baki har ya koshi sannan ta goge mishi baki ta bashi juice ya sha A haka suka zauna sunata hira da shi da iyayen nashi. Can ya mike yace bari yaje ya dan huta zuwa anjima kanwar shi ce ta mike ta bishi suka fice daga parlorn .. Suna shiga dakin ya dakko ps4 suka fara bugawa can da suka gaji yaje ya kwanta nan da nan bacci yayi awon gaba dashi haka kanwar tashi ta haye gadon itama ta fara bacci.. Basu suka farka ba sai 4:30pm yace taje wajen Momma shi zai dan yi wanka tana fita ya shiga bayi a gurguje yayi wanka ya sake shiri cikin Blue Jeans da black shirt yaje ya dakko wani takalmi black wanda ake kira da high top ya sa sannan ya tafi sashen iyayen shi nan ya tarar da *Annabel* (Sis dinsh) sanye cikin riga da wando pink da gudu ta taso tace "babyn Momma muje garden muyi hide nd seek yace tor daddy's gal nifa shopping zanje.. Shagwabe fuska tayi tace pls kadan zamuyi sai mu je shopping din tare kayan makeup dina ya kusa karewa kuma chocolates da holandia na sun kare dad yaki sayo min... Dukkan su sukayi dariya sannan iyayen suma suka ce muje garden dukan mu Fitowa sukayi suka nufi garden wanda yaji shukeshuken fruits iri iri da swimming pool sai liluka daban daban daga gefe wani guri ne akayi decorating din shi dark nd lemon green sai kujeru aka jera su da table wanda yake cike da fruits Nan iyayen suka zauna suna hira su kuma yaran suka fara game dinsu na hide and seek sunata dariya cikin farin ciki da nishadi............ *Rukky Bae*😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣💕💕💕❣❣❣❣💕 *MATAR DOCTOR* ❣❣💕❣❣💕❣❣❣ *Rukky Bae*😏😏 2⃣6⃣**********3⃣0⃣ *********** Ummiey ta nisa sannan tace yau harda cikakken tarihin mu zan baki sannan ta fara kamar haka.. _sunan Khadija Abubakar_ _Ni yar asalin Garin Gombe ce_ _domin mahaifina da mahaifiyata duk yan garin Gombe ne_ _ni kadai Allah ya basu shiyasa na tashi cikin gata da kuluwa_, _amma duk da irin gatan dana tashi dashi baisa iyayena sun sangarta ni bah_ ..... _Nayi karatun boko da islama duk a garin Gombe domin Baba na babban malami ne wanda ake ji dashi a garin Gombe sannan ya kasance jika ne a wajen sarkin Gombe_ _Mahaifiyata mai suna *janan* layin su daya da mahaifina yawan haduwan su da kuma son karatun ta yasa suka shaqu har sukayi aure_ _Tun bayan auren su mahaifiyata data samu cike baya kwari yake barewa_ _Sai bayan shekara 10 Allah yasa ta samu ciki na wanda saida ya fara girma suka san tana dauke da ciki_ .... _Murna wajen Baba na ba a magana sbd farinciki har sadaqa saida yayi kuma ya tara almajirai ya ciyar dasu_ _Bayan watanni mahaifiya ta haife ni cikin qoshin lafiya_ _Ranar suna aka rada min Nana Khadija amma anfi kirana da Nana sbd sunan kaka ta naci ta wajen uba_ _Murna sosai dangi Mama da Baba sukayi wanda saida aka yanka raguna biyu da sa biyu_ _kyautukku kuwa na same su sosai nida Mama_ _Haka iyaye na suka cigaba da kula dani har na fara girma_ _Baba kuma tun bayan haihuwata ya samu budi sosai yana tafiye tafiye_...... _Bayan shekuru muka dawo Makarfi sakamakon koyarwa da Baba ke yi_ _Anan na karasa karatuna har muka hadu da mahaifin ku wato pharouk Ibrahim Makarfi_ _wanda soyayya mai karfi ta kullu a tsakanin mu har ta kaimu ga aure_ _Barrister Pharouk Ibrahim Makarfi lawyer ne wanda yake aiki tuquru sakamakon haka yayi ta samun karin girma mun zauna a Abuja, Kano, Jigawa, Lagos dadai garuruwa da dama_ _Saida muka shekara 4 da aure kafin na haifi yayan ku Ibrahim wanda ake kira Khaleel domin yaci sunan kakan ku_ _Bayan na haifi Khaleel da shekara 3 sai na haifi Saleem_......... _Tun daga nan ban sake haihuwa bah gashi Allah ya dauramin son 'ya'ya mata amma Allah bai bani bah domin likita yace mahaifa ta is weak bazan iya daukan wani ciki bah_ _Nan na fawwalawa Allah komai kuma na gode masa domin ya bani kyautan yara har biyu_ _Kwatsam bayan shekara 8 sai gani da ciki mun yi mamaki sosai kuma munyi farin ciki lokacin muna Lagos mahaifin ku yace minene abin mamaki_? .. _kadan daga ikon Allah kenan_ _Haka naita renon ciki na har ya girma_ _Bayan wata 9 na haifo ki sak kamata amma baki dakko haske na bah sai kika dakko kalan Baban ki inda kika ci sunan Ummata wato *JANAN*_ _nan mahaifin ki yace gaskiya 'yar nan tawa sai *DOCTOR* zata aura_...... _Mukayi dariya_ _Anyi taron suna na gani na fada domin nuna tsantsan murna da farinciki_ _Bayan shekaru 3 muka dawo Kaduna da zama anan aka saki a makaranta_ _ko ina kika shiga ana sanki_ _da muka je makarfi nan kikaji ana ce miki_ _*MATAR DOCTOR*_ _haka bakin ki ya kama sunan har makaranta duk haka ake kiran ki_ _har kika fara girma_ _Wata rana da dare kika tashi da zazzabi mai zafi kikayi ta suma numfashin ki yanata daukewa sai suma kike yi a daren muka kaiki asibiti sai kuka nake yi muna zuwa aka shiga dake emergency ashe asthma ce ta kama ki amma batayi karfi bah_ _After like 6 hours kika fardo daga dogon suman dakikayi a nan ne *Doctor* ya shigo yace za a samiki drip ayi miki allura_ _kuka kika fara ke bakya son allura da kyar akayi miki_ _After one week aka zo discharging din mu nan doctor ya shigo ya bamu sallama ya yace babu magana ne *MATAR DOCTOR* nan ta turo baki tace ni ba *MATAR DOCTOR* bace daga yanzu tunda kayi min allura bana san *doctor*_ ......... _Tun daga lokacin kika tsani a kiraki *MATAR DOCTOR* har yanzu_........ *Rukky Bae* [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣💕💕❣❣❣❣❣❣❣ *MATAR DOCTOR* ❤❣❣❣❣❣❣❣❣💕💕💕💕❣❣❣ *Rukky Bae*😏😏 3⃣1⃣***********3⃣5⃣ *************** Ummiey tace kin ji tarihin mu kuma yanzu kinji dalilin kiran ki da sunan koh?? Murmushi tayi sannan ta goge hawayen ta tace "Swt bro ai ka dena cemin *MATAR DOCTOR* koh?? Shida Ummiey duk suka sa dariya sbd yanda tayi maganan kaman me neman gafara..... Gira daya ya dage sannan yace harda wani 'sweet" dan kiyi min dadin baki koh??.... Tace "a'a ba haka bane ai dama u r my swt bro"... Ummiey tace "ni kunga kar ku ishe ni da surutu kuje kuyi sallah".... Baki dayan su suka tashi dan sauke farali...... *7:30pm* ******** *Lagos* Sun gama shopping suna hanyar dawowa.... Zaune suke a cikin mota kiran Camry gabaki daya glasses din motan tinted ne ko ina a rufe yake ya kunna A.c gashi ya kure karan speakers din motan sai over speeding yake yi haka al'adar *Godwin Williams Albert* yake.... Wakan Mr. Romantic kawai ke tashi daga motan inda yake bin wakan tiryan tiryan yana kada kai alamun wakar na mishi dadi... Haka ma Annabelle sistern shi tana daga gefe tana rawa abun ta har suka iso gida a haka..... Horn ya dannawa aka wage musu gate din katon mansion din su.... Ma'ikata sai sunnu da zuwa suke musu amma duk cikin su ba wanda ya amsa.... Sai can Godwin ya bude baki kamar bazai yi magana bah yace "Moses get d stuffs out of d car" yana tafiya yana maganar... Suna shiga parlorn suka tarar da iyayen su na jiran su har rige rige suke su karasa suka manna musu peck a goshi da kumatu sannan Momma tace "time 4 dinner" "shall we?? Nan suka ce "yes" sannan suka wuce dining area inda cook tayi serving din su fried rice with chicken Kiev sai pineapple nd coconut juice nan suka fara ci suna hira(babu table manners) a nan ne Godwin ke fada ma iyayen shi cewa asibitin da yayi housemanship sun turo mishi da request suna son aiki dashi sai Teaching hospital Kano, Asibitin ABU Zaria, Teaching hospital Abuja, Barau Dikko Kaduna, prvt hospital Lagos..... Momma ta ijjiye spoon tace "wanne ka zaba aciki? Yace mata "Barau Dikko Kaduna" a tare duk suka ce "what?? Yace "yap" Annabelle ta marairaice tace "haba babyn Momma me yasa zaka tafi KD" y nt ka karbi offer din prvt hospital na Lagos din?? "Momma tace ko Abuja! Amma Kaduna is far frm here we can't let u go cuz we gonna miss u a lot" murmushi yayi yace I will miss u more" amma Kaduna really need me cuz yanzu ake gyara hospital din basu da qualified doctors especially *surgeons* sannan kuma nurses din wajen basa aiki da kyau ana complain sosai da asibitin kuma that will be d best hospital where I can show my skill nd my profession" Ajiyar zuciya suka ja sannan suka ce shikenan tunda kayi insisting akan Kadunan kake so! Wish u all d best! Nan suka cigaba da cin abinci har suka gama..... Godwin yace zai je daki ya kwanta sbd kanshi ya fara ciwo kuma zai yi research akan wani ciwon..... Nan ya manna ma dukkan su gudnyt kiss kafin ya wuce daki.... Yana zuwa ya watsa ruwa sannan yasa pyjamas ya hau gado tare da jawo laptop ya shiga dube dube bayan like 30mins ya ja bargon shi ya fara bacci....... ******************** *kaduna* *8:30pm* Janan ne da iyayen ta da yayyin ta bayan su idar da sallan isha'i zaune a wani gefe na dakin inda akayi decorating dinshi tamkar wajen da za ayi kamu suna cin abin ci kowa yayi shiru sai cin abincin sa yake inda Janan ke ci tare da Abbiey da Ummiey a plate daya while ya Khaleel da ya Saleem ke ci a plate daya(cin abinci tare da yan uwa yana kara ma mutum tausayi da kuma son dan uwan shi sannan abincin yana kara albarka) Suna kammalawa Janan tayi saurin tashi ta kwashe plates din sannan ta tawo da ruwa a bowl tare da liquid soap ta je wajen Abbiey din ta ta durkusa tare da kamo hannun shi tana wankewa har ta gama sannan taje ta wankewa Ummiey nata hannun sai wajen yayyinta suma ta wanke musu (haka take yi aduk lokacin da suka gama cin abinci har sun saba da haka) wuce wa kitchen tayi ta dauraye plates din sannan ta fito dauke da glass jug nd cups acikin tray... Kunun ayan ta zuzzuba kana ta mika musu sannan ta dau nata ta zauna tana sha...... Abbiey ne ya kurbi kunun ayan tare da lumshe ido wani dadi yana ratsa shi a haka har ya shanye kana yace Allah yayi miki albarka *Muhibbaty* tace ameen Abbiey.... Ya Saleem yace "my black sisi an iya aiki" Janan ta turo baki tace "am nt black" Ya khaleel yace "rabu dashi he is jealous princess, u hv a beautiful nd glowing skin" murna ya cika ta tace "that's my luvly bro high five" nan suka tafa aka cigaba da hira.... Anan ne Abbiey yake ce mata "ya lbrin exams ne? Tace "Alhamdulillah" yace "yaushe result zai fito? Tace "in d nxt 2 weeks in shaa allah" duk suka ce "Allah ya kaimu " Haka sukayi ta hira har zuwa 9:30pm sannan Abbiey yace"time to sleep "duk suka mike kowa ya wuce dakin shi..... Janan na shiga daki taje tayi wanka kana ta sa wani pink riga da wando na bacci... Gado ta fada tare da jan bargo tayi addu'an bacci ( Falq, Nas, Ikhlass, Aayatul kursi, sannan tace"Bismikallahumma ahaya wa bismika amuut "( da sunan ka Allah nake raye kuma da sunan ka zan mutu) ta shafa sannan ta juya gefen dama ta fara bacci........ *Rukky Bae*😏😏😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❤❣💕💕❣❣💕💕❣💕❤ *MATAR DOCTOR*❣❣❤❤💕💕💕❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 3⃣6⃣************4⃣0⃣ Washe gari tunda Janan ta farka sallan asubah bata sake komawa bacci bah... Zaune take tana adhkar bayan ta gama adhkar din ta kunna karatun Alqur'ani.. Qira'ar Sheikh Shureim kawai ke tashi cikin suratul-Furqan haka tai tabin karatun cikin kwarewa tanayi tana murmushi domin tana matuqar son qira'ar gashi ta iya sosai ga muryar ta mai zaqin sauraro dalilin haka yasa yan Islamiyan su ke san karatun ta kusan kullum sai tayi karatu idan suna rehearsal din karatun saukan su.. Karfe 7:30am ta kammala karatun sannan ta rufe Alqur'anin tare da kashe karatun... Direct kitchen ta wuce domin yi musu breakfast.... Tsayawa tayi tana tunanin abunda zata dafa musu can tace "yes na tuna me zan dafa" Pancakes da chelsca buns tayi sannan ta dafa ruwan shayi mai kayan kanshi harda na'a na'a ta saka gidan sai kamshi yake yi.... 8:30am on d dot ta gama hada breakfast din sannan ta fitar dashi inda suke cin abinci.... Kitchen din ta koma kana ta gyara shi ta wanke duk abinda tayi amfani dashi... Daki ta koma ta cire kaya tare da daura towel ta wuce bayi don yin wanka... Tana fitowa ta nufi wajen mirror tare da zama kan stool din dake wajen... Comb ta dauka ta taje kanta man gashi ta shafa sannan ta yi parking gashin a tsakiyar kanta.... Lotion dinta ta dauka ta shafa sannan ta shafa humra da turarurrukan ta har a kai ta shafa ( wasu na cewa shafa turare akai yana kawo furfura amma ni ban yarda bah sbd furfuran wasu baiwa ce ta wasu kuma tsufa ne ta wasu kuma wahala ce ta fiddo musu furfuran).. Tana gamawa ta wuce wajen wardrobe din ta ta fiddo wani atamfa riga da zani ta sa zani ya zauna cas a jikin ta hips din nan sun fito gwanin ban sha'awa dama gata ta iya daura zani ( mata da yawa basu iya daura zani bah sai skirt koh wando wanda ba al'adar mu bace..... Mace ta daura zani shine al'adar Mutan Arewa) komawa tayi ta sake peshe jikin ta da turare sannan ta daura dankwali tana kokarin fita kenan wayanta ya fara ringing wajen bedside drawer ta matsa ganin suna Aisha Bashir rubuce kan screen din yasa ta daka tsalle jikin ta har rawa yake ta dauki wayan ta haye gadon sannan suka fara magana.... Waya sosai sukayi sannan Eesher take tambayan Janan "yaushe za a manna musu result? Tace sunce "in 2 weeks time" sannan sukayi sallama da juna suna masu farin ciki Daga kai sama tayi taga past 9 da sauri ta fito.. Wajen cin abinci ta nufa taga ita suke jira hakuri ta basu sannan ta zauna suka fara cin abincin.... Suna kammalawa Ya Khaleel yace " princess D food taste very good " haka ma Ummiey da Abbiey suka ce.. juyawa tayi wajen Ya Saleem tace "kai fa baka ce komai bah tadan murguda baki"..... Cewa yayi "naji duk suna wani koda ki kin iya girki ne bayan baki kai ni iyawa bah"..... Ummiey "tace ai gaskiya ne ko ka fita iyawa ne? Yace "Eh yau ni zan mana dinner na huttashshe ki black sisi" Ya Khaleel ne yayi magana yace "tab! Gaskiya mun yafe haka kawai mu kwana da yunwa? Me ka iya in banda dafa indomie sai jagwalgwalo??...... Saleem yace "karfa ka manta bording skul nayi kuma Bayero Uni nayi babu mai dafa mun abinci" babu abinda ke burgeni a girki kaman soya miya " Dukkan su suka fashe da dariya sannan Abbiey yace munji amma mu bamu san ka iya girki ba sai yau".. Ko kayi catering skul ne bamu sani bah?? Anyway munji ka iya amma baza mu yarda ka mana dinner bah gaskiya"......... Saleem ya marairaice yace naji amma ku bari muyi competition tsakanina da black sisi aga wanda zai cinye" Janan tace "wow! A very good idea" na yarda muyi... Khaleel yace nine time keeper while Ummiey da Abbiey sune panel of judges... Agree? Suka ce "yes" yace "good amma balloting zakuyi sbd kar wani yace anmasa san kai" Nan ya dakko paper da pen ya mika ma su Ummiey su rubata abun da zasu dafa Ummiey da Abbiey suka yi kuskus sannan suka yi rubutu a papern sannan aka ce Saleem shine Babba ya fara dauka hannu yasa zai dauka sai ruwan ido yake har ya dau daya zai bude Janan ma tazo daukan dayan sauri yayi ya ajiye wanda ke hannun shi karap ya dauke wanda Janan ke shirin dauka Ya Khaleel yace "maza dai garin ruwan ido kadau wanda yafi karfin ka" yace "oya kowa ya bude nashi" Saleem na ganin nashi yayi popping idon shi waje ita kuma Janan ta tuntsire da dariya kana suka miqa ma Ya Khaleel dan fadan abun da suka dauka............... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣💕💕💕❣❣❣❣❣💕 *MATAR DOCTOR* ❣💕💕💕💕💕💕❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 4⃣1⃣**********4⃣5⃣ Ya Khaleel ne ya karba pappern hannun su kana ya kwashe da dariya sannan yayi gyaran murya yace "bari in fara da Saleem.. Abunda zaka dafa shine tuwan shinkafa da miyan egusi then zaka yi pineapple nd ginger juice while Janan will cook jellof rice with veggies sai Chapman juice.... Yanzu dai kowa ya san me zai dafa koh??...... Janan tace "yeah" shi ko Saleem zufa ne ke tsatstsafo mashi ta ko ina hanky yasa ya share gumin fuskar shi yace "gaskiya ni ban yarda ba a sake bamu wani... Ai tuwo yayi nauyi a cishi a dinner" Ummiey tace "mun riga munyi deciding abun da zaku dafa sbd haka baza a canza bah"....... Janan ta kalle shi ta tuntsire da dariya tace "wa yaga Ya Saleem yana tuka tuwo" Aiko kamar Saleem zai yi kuka ya kalle ta ''yace karki damu I will surprise u".... Gwalo tayi ma aiko ya mika hannu zai chafko ta ta tsere be hakura ba ya bi bayan ta sai zagaye parlorn suke yi amma ya kasa kama ta sai can da kyar ya kamata sai nishi suke sauke wa yace "wa kike ma gwalo?? Baki ta murguda mishi hannun ta ya kara matsewa.. Arrrgh! Ta saki dan kara.. Abbiey ne yayi magana daga nesa yace "Saleem sakar mi diya ta karka jimata rauni ai ba ita tace ka dauki tuwo bah garin ruwan idon ka ne ka dakko ma kanka tuwo" Sake ta yayi can kasa kasa "yace zan kamaki ai" gwalo ta kara yi mishi kana ta gudu ta je wajen su Abbiey.. Karfe 1:30pm suka zauna cin lunch bayan sun kammala Abbiey yace"yawwa Baba na ka dauki Muhibbaty kuje shopping kasan wata ya kare kuma gashi zata fara zuwa aiki daga nan ku biya ta wajen Sama'ila tela ku anso dinkin uniform din ta" Saleem ne ya sosa keya yace "Abbiey ni banda ni za a shopping din? Murmushi Abbiey yayi yace "harda kai mana" sannan ya juya gun Ummiey yace"ki dakko list din abubuwan da zasu siyo miki naso in kaisu da kaina amma yau a gajiye nake" Nan suka tashi suka shirya sannan suka je parking lot suka dau mota daya suka fice"....... °°•••••••°°••••••••••••°°•••••••• *_Lagos_* Zaune suke dukkan su a garden suna hira Godwin na zaune sai danne danne yake a laptop dinshi... Annabelle ce ta fito sanye da blue swimming trunks wajen pool ta nufa ta yi tsalle ta fada ciki sai swimming take yi cikin kwarewa.... Godwin ne yace "dad yanzu naga wasu gidaje guda 3 but in different places daya a Unguwan Rimi GRA daya a Sultan Road dayan kuma a Governor Road kuma duka sababbi ne...... Dad yace "let me see" nan ya karkato da laptop din ya shiga nuna mishi Momma frm behind tace "ni I prefer na Governor rd it seems like yafi kyau nd will fit ur style baby"..... Dad "yace u r ryt dear" Godwin yace "na fi son na U/Rimi cuz is more closer to d hospital" bana son inda zai dinga yimin nisan zuwa asibiti.... Nan suka ce "as u wish" kana sukayi processing komai sannan Dad ya kira wani wanda yayi aiki da shi yace mishi zai turo kudi yaje ya biya gidan da suka siya ya amso receipt da documents din gidan nan Godwin yace har renovating gidan za a sake yi mishi.... Suna gamawa ya shiga wajen furniture nan yaga wanda yake so ashe ma masu furnituren a Lagos suke order ya basu in d nxt 10 days su kai mishi gidan shi dake U/Rimi cuz yau saura 13days ya rage mishi ya tafi Kaduna yaje yaga yanda zai fara aiki... Yana gamawa yace bari yaje yayi joining pretty a swimming pool kana ya wuce........ ************* *_Kaduna_* Sun je wajen tela sun amsa dinkin sannan suka wuce Mangal plaza don yin sauran siyayyan sun sayi abubuwa da yawa Janan ta dauki takalma da jakunkuna... purse dinta ta duba bataga list din Ummiey ba, ta tambaye su suka ce "baya wajen su" key ta amsa ta nufi mota dan dubawa.... Ta dakko tana sauri ta shiga cikin plazan sbd ta barsu Ya Khaleel na ta jiranta ji tayi sunyi karo da mutum kayan hannun shi duk sun bare "Ya Salaam" ta fada tare da dafe goshin ta da sauri ta durkusa tana kwashe mishi kayan sai sorry take fada ta zuba kayan cikin leda shiko mutumin kallon ta kawai yake yi kafin daga bisani shima ya duqa yana tayata kwashewa har suka gama Tashi tsaye tayi tare da mika mishi ledan cikin muryar ta me sanyi take fadin "am sorry pls sauri nake yi mistakenly na bige ka da fatan ka hakura" Bakin ta kawai yake kallo yanda kalmomin ke fita sai murmushi yake mata gashi ya kafeta da idanu... Hannun ta tadan yi waving wajen fuskar shi tana fadin "hello" Firgigit ya dawo daga duniyar tunanin daya fada ya fara magana cikin inda inda am......meee... Kika ce? Mamaki ne ya cikata a ranta tace "is this guy serious at all? Be ma ji abun da nake ta cewa ba kenan" dan tsaki taja mara sauti kana ta sake maimaita mishi abunda tace murmushi yayi yace "no prob" ya amshi ledar shi bata jira komai ba tayi shigewar ta cikin plazan ko waigowa bata sake yi bah... Suna gamawa da plaza Janan tace "luvly bro mu biya Mr. Biggs pls daga nan sai muje wannan shagon chocolates wallahi na gida saura kadan..... Saleem yayi karap yace"bakin ki kamar chocolate sai hakoran ki sun koma na tsofaffi sbd shan zaki" baki ta turo sannan tace "ba abun da zai yi ai ina brushing hakora na sau 2 ko 3 kullum" Dariya suka yi sannan Ya Khaleel yace" oops! Naso in manta jiya da nake dawowa daga wajen aiki na siyo miki sweets da chocolates amma yanzu zamu biyawa mu karo wasu" kiss ta manna mishi a kumatu kana tace "that's my swt bro sannan suka tafa" haka suke yi duk sanda daya yaba dan uwan shi support ko ya sashi farin ciki..... Suna zuwa Mr. Biggs duk suka shiga suka kwaso kayan kwalama su ice cream, cup cakes, burger, shawarma, pizza da dai sauran su...... Suna fitowa suka hadu da guy din dazu da Janan ta bige a plaza ido ta zaro a ranta tace"ko dai be hakura bane" gani kawai tayi yana nufo wajen su sai zuba murmushi yake hannu ya miqawa Ya Khaleel kana suka rungume juna Ya khaleel yace "Dr. Imran ashe kana duniya dariya yayi sannan yace " Engineer Khaleel kwana biyu...... Nan da suka gaggaisa tare da tambaya juna bayan rabuwa Khaleel ne yace "meet my siblings Saleem nd Janan" Hannu ya miqawa Saleem kana ya juya wajen Janan yace "so she is ur sis! Khaleel yace "yeah! Ka santa ne? Murmushi yayi sannan yace Nasan ta mana..... Ido Khaleel ya zaro yace "a ina kasan ta? Imran yace tunda sis dinka ce ai na santa kuma dazu mun hadu a Plaza" Murmushi Khaleel yayi kana yace "Maza har yanzu kana nan da halin barkwancin ka" Janan ce ta gaishe shi sannan Khaleel yace "muna kan hanya ne zamu koma gida" nan sukayi exchanging numbers kafin suka sake shaking hands suka wuce" Shagon chocolates suka nufa nan fa Janan ta jidi chocolates iri iri Ya Saleem nata mata tsiya.... Sai 4:oopm suka koma gida a gajiya..... Masallaci direct su Khaleel suka nufa ita kuma Janan ta wuce gida.... Tana shiga da sallama taga ba kowa a parlor dakin Ummiey ta leka taga tana sallah nata dakin ta wuce ta watsa ruwa sannan itama tayi sallah... Tana idar wa ta fito parlor nan ta tarar da Ummiey ta fito su Ya Khaleel har sun dawo daga Masallaci harda Abbiey ma ya dawo... Sannu da gida tayi musu kana suka fara firfito da kayan... Har 5:00 suna zaune suna hira kana Ummiey ta daga kai taga time cewa tayi "ya lbrin daura abinci ne? Lokaci ya fara wuce wa" Ya Khaleel yace "haka ne yanzu 5:00 na baku 15mins ku shirya 5:15 zaku fara girki zaku tsaya karfe 6:45 r we good to go? Nan suka tashi suka nufi kitchen Ummiey taje ta dakko musu apron da hula irin na chefs din nan ta basu sanna aka nunawa kowa wajen da zai yi nashi girkin duk wanda apron da wajen shi is rough za a rage mishi marks su Ummiey ne zasu dinga inspection........... 5:15 on dot Ya Khaleel ya danna wani dan bell dake hannun shi yace start" When is exactly 6:45 zan danna bell din again ina dannawa u guys will stop! Kun gane? Suka ce "yes"...... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣❣💕❣❣❣❣❣💕💕 *MATAR DOCTOR* ❣❣❣💕💕💕❣❣❣❣❣❣❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 4⃣6⃣************4⃣7⃣ *************** Nan su Janan da Saleem suka fara girki. Saleem sai zufa yake yi... Su Ummiey ne suka shigo don yin inspection duddubawa sukayi kana suka koma parlor sai dariya suke ma Saleem sbd da gani har ya fara gajiya Miya Saleem ya fara daurawa nan yayi ta soya miyar har tayi baki ta fara kauri.. Janan ce ta bude fridge ta dakko ruwan sanyi ta dan kora sbd kaurin miyan Saleem ya fara damun ta... Bude nata girkin tayi gani tayi ya kusa nuna sai kamshi yake yi murmushi tadan sake kana ta rufe tukunyar.. Saleem dai yaga cewa lallai Janan zata riga shi gamawa sai yace" black sisi mudai kar ayi mana half done mu kasa ci ko kuma cikin mu ya baci naga sai wani sauri kike yi" Dariya take son yi amma ta daure tace" don't worry bazan muku half-done bah" Kallon ta yayi sai can yayi noticing ashe miyar ta fara konewa maggi kusan guda 10 ya zambada da half spoon na gishiri..... Janan ce take son yin dariya sai tace "bari in danje inyi fitsari" tana zuwa dakin ta ta zauna a qasa sai kwasar dariya take har da hawaye fuska ta wanke a toilet kafin da kyar ta tashi ta koma kitchen din tana shiga taga Saleem na kokarin rage gas cookern... Tsayawa tayi tana kallon shi taga dai da gaske zai rage kuma zai sa shinkafar tayi ciki biyu.. Da sauri ta karasa tace "aa! Ya Saleem ya haka kuma? Keya ya fara sosawa yana fadin" dama...dama naji kamar abincin na kauri ne" baki ta murguda mishi tace "nidai ka barmin abuna Sun ci 1hr acikin tym dinsu Saleem bai dade da daura tuwon shinkafan bah.. Itako Janan saura kadan abincin ya nuna.. Chapman drink ta fara hadawa sannan ta fasa kankara ta zuba a cikin Saleem kuwa dama shinkafar ruwa kadan ya samata yana budewa ya tallatso mishi a hannu da sauri ya wurgar da murfin auuuchhh!!! Ya saki kara yana yarfe hannu... su Ummiey ne suka shiga suke tambayar shi lfya?? Ruwa ya debo a bowl ya tsoma hannun shi sannan yace "am OK na dan kone ne" fita sukayi... Suna fita ya sa dakko muciya da gari yana tuqa tuwo!!! ((imagine yanda Saleem ke tuqa tuwo hahhhha)) duk ya bata wajen da gari gashi sai zubawa yake yana tuqawa.. Ya Khaleel ne ya shigo yace " 40mins left 4 u guys" u better start rounding up"Janan tace "am almost done"....... Hango Saleem yayi yanta fada da muciya me zeyi in ba dariya bah!! Sai faman dariya yake can yace "well-done bro!! Saleem ko iya kuluwa ya kulu bai ce komai ba ya cigaba da aikin shi... Khaleel ne ya shiga binciken wayan shi bai gani bah can ya hango na Janan dauka yayi ya fara daukan Saleem video yana tuqin tuwo Janan na daga gefe ta riqe cikin ta sai dariya take yi aiko Khaleel sai video yake musu. Yana gama tuqawa ko sulala bai bari tuwon yayi bah ya dakko mara da kula ya fara kwashewa duk yabi ya qona hannun shi!! Da sauri ya gama kwashewa sbd saura musu 20mins a kada bell.... Tashi yayi ya dakko pineapple ya fara ferewa sai zabtarewa yake sannan ga baki bakin jikin abarban bai cire bah citta mai uban yawa ya kwaso a fridge ya wanke ko kankarewa bai yi bah ya hada ya fara blending... Itako Janan har ta gama nata girkin sai kamshi yake yi ta wanke komai tayi mopping wajen sannan ta jere abincin a katon tray har tayi hanyar fita sai ta juyo taga yanda Saleem ke zufa gashi ya bata wajen da yake aiki ga uban kwanuka sai taji tausayin shi ajiye trayn tayi akan wani table sannan ta nufa wajen shi tace "Swt bro bari in tayaka koda wanke plates ne" kallon ta yayi sannan yace "babu ruwan ki dani kawai ki tafi nima na kusa gamawa, ina da 20mins kuma nasan zanyi covering up b4 d tym" tari ne ya sarke shi itama zatayi magana kawai sai tari sbd gingern da Saleem ke blending yayi over.. da kyar ta lallaba ta kwashe kayan ta ta wuce dining area ta ajiye nan Ya Khaleel ya duba tym sannan yayi rubutu a wajen sunan Janan. Saleem sai tari yake yi amma ya toshe bakin shi kar a ji shi... Bai gama blending bah ya tsula ruwa a ciki kawai ya dakko rariya ya tace sannan ya zambada sugar a ciki... Cokali ya dauka ya dan dana da sauri ya zubar a cikin sink hade da kuskure baki sai yamutsa fuska yake sbd dacin da juice din yayi!! Kwankwason shi ya rike tare da dafe kai da hannu daya yana kallon shirgin wanke-wanken shi tsaki yaja yace "dama na bari tayi min gashi ni ba wani iya wanke-wanke nayi bah" gaban sink din ya nufa ya fara wanke-wanke gashi da manja yayi amfani da kyar suke fita sai zufa yake gogewa duk ya bata wajen da ruwan kumfa... Ya gama wanke na kan sink din saura na kan table juyawa yayi dan ya dakko sauran kwanukan santsi ya debe shi tiiiimmmm!!! Ya fadi a kasa baya ya riqe yana cije lebe yafi minti 2 ahaka Khaleel na daga bakin kofa yana video taping dariya yake son yi amma ya daure Da kyar Saleem ya iya tashi yana daddafa jikin bango har ya isa wajen plates din yana kwaso wa Khaleel ya danna bell din yace" time up!! Saleem kamar ya daura hannu a ka ya saki ihu.. Haka ya kwashe abincin ya fita dashi.... Su Ummiey ne suka shiga kitchen din sannan suka dudduba wajen Janan very clean nd neat while portion din Saleem very rough rubutu sukayi kana suka fito zuwa dining area.. Nan aka kira su... Umma ta kalli Saleem tayi rubutu tana rubutu tana dariya sbd apron din Saleem yayi kaca-kaca sannan ta juwa wajen Janan ta kalleta sannan tayi rubutu ita kuma apron din stains kadan kadan ne a nata ba kamar na Saleem bah daya cabe yayi baki bah.. Tana gamawa ta mika ma Abbiey ya duba.. Sannan yayi gyaran murya ya fara magana kamar haka "Saleem kayi kokari sosai amma baka gama aikin ka akan lokaci bah kuma ka duba neatness dinka dana environment din dakayi girki gaba daya babu tsafta a ciki".. Wajen Janan ya juya sannan yace "Muhibbaty kinyi kokari kema sannan kin gama akan lokaci, environment dinki is neat sannan apron dinki is neat but not very neat sbd akwai stains a jiki.. Yanzu mun gama da bangaren nan saura bangaren tasting abinci amma shi ba yanzu zamu dan-dana bah sai bayan mun dawo daga sallan Isha'i sannan za a dandana aba kowa marks din shi.. Gaskiya kunyi kokari sosai.. Yanzu kuje kuyi wanka ku sake shiri kai Saleem ka taho masallaci ita kuma tayi a dakin ta.. Nan kowa ya tashi ya wuce dan yin sallah Bayan sallan isha'i Abbiey ya fito daga masallaci ya hadu da wani makocin shi Malam Yusuf suka gaisa anan M.Yusuf ke tambayan ina yaron shi Saleem nan Abbiey yace yawwa M.Yusuf bismillah muje gidan nawa sai ku gaisa daga nan ka tayamu judging kada danka yace anyi masa sankai.. M.Yusuf yace name fah? Nan Abbiey ya fada mishi komai dariya M.Yusuf yayi yace "dan nan nawa akwai rigima" Gaba daya suka dunguma sukayi gidan su Saleem din.. Suna shiga kowa ya hallara a wajen cin abinci kafin aka bubbude aka zuzzuba a plates.. Abbiey ne yayi magana yace"tor ga M.Yusuf nan sai tayamu judging yanzu dana wa za a fara?? Na Saleem ko na Muhibbaty? Ya Khaleel ne yace a fara dana Saleem sbd shine Babba kowa a wajen yace gaskiya ne. sannan aka bude na Saleem ba abinda ke tashi in banda kauri... Cokali suka dauk dan dan-danawa lomar farko da kyar suka hadiye sbd maggi da gishiri yayi over ga tuwon danye ko dahuwa bai yi bah gashi yayi tauri.. Pineapple nd ginger drink din suka dauka dan sha ko zasu ji dan sauki sauki aiko suna sawa a baki har rige rigen zubar wa suke acikin wani dan bowl sbd tsabar dacin da drink din yayi gashi yayi baki Abbiey da Ummiey suka kalli juna sukayi ya mutsa fuska a tare... Kan Saleem a kasa sbd yasan beyi abun kwarai bah Na Janan suka bude ba abinda ke tashi sai kamshi a hankali suka sa cokali suka fara dan-danawa sai da sukayi wajen loma 5 sannan suka dan-dana drink din lumshe ido sukayi sbd gardi da sanyin daya ratsa su.... Bayan sun gama Abbiey yace "M.Yusuf muna so muji daga bakin ka" nan M.Yusuf yayi gyaran murya yace "gaskiya sunyi kokari amma dana abincin ka bai dahu bah gashi yayi tauri kuma yayi gishiri sannan drink din ginger yayi yawa kuma yayi daci sannan yayi baki amma kayi kokari nxt time sai ka gyara".... Ke kuma Janan naki yayi dadi sosai sai dai kinso ki cika yaji, drink din ma yayi dadi sannan kinyi kokari keep it up nxt time sai ki yi wanda yafi haka.... Nan Ummiey da Abbiey suma suka fada yanda suka ji... Kafin suka fadi marks din kamar haka... Saleem yanada 5/20 a neatness sai 8/30 a girki=13/50. while Janan nada 18/20 a neatness sai 27/30 a girki=45/50... Godiya sukayi kana Janan taje wajen Ya Khaleel suka kashe yace " I trust u princess".... Saleem ko daurewa kawai yake yi amma kamar zai yi kuka. Nan aka ce kowa yazo yaci abinci.. shi kanshi Saleem da kyar ya iya yin loma biyu haka ma drink din yana dan danawa ya hadiye da kyar idon shi duk yayi ja Khaleel ne ya miko mishi ruwa yace gashi kasha harara Saleem ya galla mishi kafin ya amshi ruwan tas ya shanye abincin Janan ya janyo ya fara ci shi kanshi ya tabbatar da banbanci dake tsakanin abincin su..... Bayan sun gama Ummiey tace to Saleem yanzu dai kaga kokarin da Hulwaty ke yi koh?? Keya ya sosa yace Ummiey ai sbd tuwo nayi shiyasa kuke ganin ta fini iyawa... Gaba daya dakin suka tuntsire da dariya sbd har yanzu Saleem beyi given up..... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣💕💕💕💕❣❣💕💕❣ *MATAR DOCTOR*❣❣💕💕💕❣❣❣❣❣❣💕❣❣❣❣💕 *Rukky Bae*😏😏😏 4⃣8⃣*************4⃣9⃣ Goodwin ne ya fito cikin shirin shi cikin kana nan kaya... Fita yayi yaje side din iyayen shi.. Tarar dasu yayi zaune a parlor suna kallon Nigerian film.. Gaishe su yayi sannan ya wuce wajen Momma ya kwanta a kan kafadar ta.. Hannun ta tasa acikin gashin shi tana shafawa sai lumshe ido yake yi can yace "Momma kin san na kusa tafi so yanzu ina so inje inyi last shopping ne b4 in tafi sbd bana so inyi lacking wani abu kuma daga baya inzo ina nema".... Murmushi tayi kana tace "gaskiyar ka ce daga shopping din sai me ya rage??..... Kallon ta yayi yace "sai wucewa" sbd komai ya kusa zama ready angama renovating gidan yanzu masu furniture kawai ya rage su kai kuma su zasu sa curtains da komai yanzu electronics ya rage suma nayima Lawal magana za a sa kafin in kai Kaduna... Momma tace "idan ka gama shopping din ka biya shagon aski a ka aske gemun nan da wannan uban gashin da ka bari a kan ka ko kuma ni in aske maka shi da kaina....Tashi yayi duk ya shagwabe fuska kamar karamin yaro yace "Momma pls ki barmin gemun nan ni ina son shi amma zan biya saloon din ayi min gyaran fuska but bazan aske bah cuz it makes me look matured" yana kai nan yace "zan tafi" yana daukan key kenan wata budurwa ta shigo sanye da wasu matsatstsun kaya mini skirt ne sai top wacce bata karasa rufe cibiyar ta ba ga uban attachment da qunbuna tayi fixing sai dai tana da kyau sosai..sai taunan chewing gum take ta karasa shigowa parlorn takalmin ta sai kwas-kwas yake yi tace "Hi Mum, hi Dad" suku ma suka ce "Hello precious" sannan taje ta rungume su one by one kafin ta waiga ta ajiye jakar ta a kan sofa ta karasa inda Godwin yake tsaye hannayen sa a cikin aljihun wandon shi ta rungume shi tare da bashi light kiss a baki tace "hw u doing honey" "am good" yabata amsa a takaice kafin yace "Momma, Dad see u later" yafara tafiya Momma tace "kaje daki na cikin drawer akwai bandir din 500 naira ka dauka" juyowa yayi tare da murmushi yace "don't worry swt mom I hv some money with me kuma na tabbatar zasu ishe ni".... Yana fita precious itama ta biyo bayan shi harda saurin ta kafin ta isa wajen shi har ya kai parking lot ta daga murya tace "Honey wait 4 me".... Tsaki yaja cikin jin haushi kafin ya bude motar ya shiga itama ta shiga.... Sun dau hanya sai magana take masa amma yaki amsa ta daya gaji da surutun ta yasa hannu ya kunna waka kamar zatayi kuka ta kalle shi sannan tace "hv I done anything wrong?? Kallon ta yayi sannan ya rage karan wakan yace " oh!! Baki san abun da kika yi bah kenan!! Kanta ta sunkuyar kasa shi kuma ya cigaba "na fada miki yafi so a kirga bana son irin wannan banzan dressing din amma kinqi ki daina.. Ko an ce miki modeling hauka ne?? Kinga in kina son relationship din mu ya baci ne sai ki cigaba da dressing din da kika ga dama... Gaba daya ranshi ya gama baci sai zuba ruwan masifa yake yi ita kuma precious babu abinda take yi sai kuka..... Tsaki yaja ya cigaba da duban hanya.... Da kyar ta tsaida kukan sannan ta daura hannun ta kan cinyar shi tace "Honey am so sorry nasan baka son inayin wannan dressing din amma very soon zan daina" kallon ta yayi yace "au! Bama kin daina ba zama ki daina ne koh?? Shikenan kije kiyi abun da kike so tunda haka kika zaba... Wani wawan birki yaja sbd har sun iso shopping mall din yana kokarin fita tayi sauri ta jawo shi zai yi magana kenan ta fara kissing din shi saida sukayi kusan 3mins kafin ya janye jikin shi ta riga tasan weak point din shi... Dago da ido tayi tace "honey am sorry" hannu yasa yana goge mata hawayen dake fuskar ta "kafin yace am sorry 4 shouting at u my love" kece kike ja inyi miki ihu.... Murmushi sukama juna kafin suka fito riqe da hannun juna kamar ba yanzu sukayi fada bah a haka suka shiga shopping mall din......... ********** *Wacece precious*??? Precious kyakyawa ce amma irin siraran nan ne itace 'ya daya tilo wajen Mr & Mrs. Felix suna matukar ji da ita gashi ba a kwabanta duk abun da tace shi za ayi komai tayi daidai ne bata laifi... Secondary sch daya sukayi da Godwin lokacin tana jss shi kuma yana Ss ita ta fara nuna interest akan shi tunda ta ganshi tafara son shi sbd ya hadu ga kokari tai ta kashe mishi kudi tun yana jin haushin ta har dai ya fara santa amma ba wai so mai zurfi bah... Tun suna sch take dressing din data ga dama.. Ko wace rana akwai kalan kayan da take sawa ba wanda bai san ta ba a makarantar sbd iyayen ta nada kudi... Skirt dinta yafi na kowa gajarta a makarantar abun na damun Godwin kullum yayi mata magana sai tace zata dena amma har yanzu ta kasa denawa.. Bayan gama Sec. Sch dinta tace wa iyayen tana so ta zama model nan suka amince suka bata support 100% har takai ga cimma burin ta... Yanzu haka ita babbar model ce wacce ake ji da ita... Wanan kenan.... ••••••••••••••••••••• *Friday 8:00am* Familyn Mr. Williams Albert ne baki dayan su tare da familyn Mr. Felix cikin motoci daban-daban za su raka Godwin airport zai tafi Kaduna.... Precious makale a jikin Godwin sai kuka take mishi sbd sai ranan da suka je shopping yake fada mata zai tafi Kd ya samu aiki.. Da rigima suka rabu ranan... Sun isa airport gaba daya suka fito dan raka Godwin ciki kafin jirgin su ya tashi dan flight din 8:30am zai bi.. Momma ce ta riqe shi tana son yin kuka girgiza mata kai Godwin yayi yace "Momma pls don't cry" idon shi duk yabi yayi ja.... Kallon shi tayi tace " I will miss u so much pls take care of ur self karka manta ka dinga shan maganin ka akai-akai" sannan ta rungume shi ta manna mishi kiss a kumatun shi duka haka yabi yayi ta rungume su daya bayan daya..Dad ne yace "son don't 4gt with ur religion everywhere u r." Murmushi yayi kawai a ran shi yace _Dad kenan kamar ya manta am nt interested in any religious stuffs_ wucewa wajen Annabel sis dinshi yayi sai faman kuka takeyi matsowa yayi yana goge mata hawaye kafin yace "pretty stop crying I knw u will miss me but I will miss u more... Ki dinga kula da kanki always dress properly ki maida hankali kiyi karatu sbd ki zama babbar pharmacist ko baki so Dad ya bude miki katon pharmaceutical company?? Cikin kuka tace "ina so" yace yawwa... Banda kula bad boys like me" naushin wasa takai mishi a ciki tare da rungume shi ((duk lokacin da yake so ya sata dariya haka yake ce mata kar ta dinga kula bad boys kamar shi)) tace "babyn Momma I will miss u especially swimming nd playing PS4 with u.... Dagowa sukayi a tare suka fara gogewa juna hawaye suna murmushi sannan ta manna mata peck a kumatu da goshi shi haka shima ya manna mata peck a kanta yace "take care" Wajen Precious yaje yace "sweetie pie stop crying kin san bana san kukan ki koh? Kai ta daga sannan ta kara rungume shi tana kuka sosai harda shashsheka.. Dagowa tayi tana kallon shi kafin ta fara kissing dinshi passionately gaba daya duk ta gama dagula mishi lissafi.... Cikin speaker suka ji ana cewa passengers su shirya nan da 8mins jirgin su zai shirya tashi.... Da kyar yayi pulling out idon shi duk ya sauya kala.... Jakarshi yaja ya fara tafiya sai can ya juyo ya daga musu hannun nan yaga Precious ta ruga a guje ta rungume Baban ta sai kuka take yi shikuma Baban sai shafa mata kai yake yana fadin "ta daina kuka kafin kanta ya fara ciwo... Haka yayi ta daga musu hannu har suka dena ganinshi.... Suna wajen har jirgin ya tashi sannan suka koma wajen motocin su duk jikin su a sanyaye suka bar wajen...... _*Safe flight Godwin*_ *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣💕💕❣❣❣❣💕❤ *MATAR DOCTOR*❣❣❣💕❣❣❣💕💕💕 *Rukky Bae*😏😏😏 5⃣2⃣*************5⃣3⃣ *Sunday* Yau dai dai sati biyu jarabawar su Janan ta fito Alhamdulillah result yayi kyau. Ita da kawar ta Aisha Bashir duk sun ci exams yanzu zasu cigaba da rehearsal din kartun sauka.. Farinciki wajen Janan baya misaltuwa sbd zatayi saukan Al-qur'ani mai girma inda zata tayi sauka guda biyu bangaren Hadda da kuma bangaren kammala Sanawiyya (ss a islamiyya) suna cikin farin ciki dan har anyi fixing date din saukar nan da 3months masu zuwa.. Gidan su Janan din suka wuce babu kowa sun tafi Makarfi tunda safe amma a ranan zasu dawo.. Suna zaune ita da Eesher wayar Aishan ya fara ringing tana dubawa taga Uncle Junaid ne Eeasher tace ke Uncle Junaid ne Janan tace yi sauri ki dauka kar ya katse nan da nan ta dauka bakin ta yaki rufuwa sbd murna Janan duk ta kosa su gama taji mene ke faruwa. Tana ajiye wayan tace "we did it!! sai tsalle take yi akan gadon tare da wurgowa Janan pillown dake kan gadon.. Janan tace ni Dallah fada min... Da kyar Eesher ta dakata tace Uncle yace Barau Dikko na neman mu cuz sunayen mu ya fito a list ranan monday za su duba result din mu wanda muka gama nursing school Makarfi sannan sai suyi fixing date da za ayi mana interview .. Janan ce ta tashi ta sa hijjab dama da alwalar ta gabas ta kalla tayi sujuddish-shukuri(sujjadar godiya) tana mai mika godiya wajen Ubangiji... Addu'a tayi sosai sanna tace ma Aysha"today is one of the happiest day in my life" sbd yau mun samu gud news har biyu ga result yayi kyau ga aiki da muke sa ran samu.. Wayar ta ta dakko ta kira su Ummiey tana fada musu... Ita da Aisha suka dafa abincin rana suna kammalawa suka ci. Sai yamma likis ta gama shirin tafiya Janan ta rakota bakin gate sai ga motan su Abbiey sun dawo daga Makarfi.. Nan suka gaisa da Aisha Abbiey ya bata kudin transport da kyar ta amsa sannan tayi godiya ta wuce da alkwarin gobe Monday zasu hadu a Barau Dikko... Ba karamin farin ciki Familyn Pharouk Ibrahim Makarfi sukayi bah saka makon cigaba da yar lelen su ta samu.. Iyayen tsokana Saleem yace "Wa yaga black sisi ana diban jini da yin allura" dama zaune take a kusa dashi. Raurau tayi da idon ta kamar za tayi kuka dan bata san maganan allura ko jini shiyasa tun asali bata so tayi nursing skul bah amma ganin da tayi Abbiey da Ummiey na so shiyasa ta hakura tayi dan ta faranta ransu... Zatayi magana kenan Abbiey yace "rabu dashi kinji Muhibbaty so yake yayi discouraging dinki karki biye masa ko shine yake rashin lfya ki tsira mishi allura har sai yayi kuka... Gwalo tayi mishi tana dariya a hankali tace " Ya Saleem raggo" hannu yasa zai cafko ta kamar ta sani da gudu ta tashi shima ya bita.. Ummiey tace "yaran nan sai kace Tom and Jerry Allah dai ya rayaku yayi muku albarka baki daya" Abbiey da Khaleel suka amsa da Ameen.... ********************** Godwin ne shirye cikin Blue Jeans da farin riga mai dogon hannu sai jacket daya daura akan rigan sbd yanayi na ruwa da ake ciki garin da dan sanyi sanyi da alama fita zai yi wayar shi ta fara ringing yana dubawa yaga "Momma" keya ya sosa sannan ya dauka sbd yasan yayi laifi dan tunda ya zo KD wayarshi a kashe take sbd ya gaji ka ciwon kan daya addabe shi yana dauka ya fara bata hakuri.. Ita kuma tace "Baby daga zuwa KD har ka fara mantawa da mu koh? Fada mata dalilin dayasa be kirasu bah yayi nan ta rude yace " don't worry Momma am getting better nw yanzu ma zan je ganin gari ne tare da Lawal yana jirana a waje in na dawo zan baki lbrin yanda garin KD yake" sai da suka gaisa da Annabel da Dad kafin suka kashe wayan shi kuma ya fita ganin gari.... *Monday Morning* Janan ce sanye da blue nd light pink material.. Light pink hijjab me hannu tasa sannan ta sa flat shoes light pink ta dau jakarta bata sama fuskarta komai ba.. Dakin Ummiey taje ta sanar da ita ta tafi... Tana shiga ta hadu da Zainab Musa Sambo can kuma sai ga Aisha Bashir (( kawaye ne su tun suna secondary sch)) sunyi farin cikin sake saduwa da Zee sbd ita nursing school na Kafancan tayi.. An duba takardun su akace su dawo ranan Thursday za ayi musu interview nan suka fito suna tafe suna hira Janan na daga gefen titi su kuma su Zee suna daya side din.. Godwin ne ya shigo asibitin cikin motar shi kirar Benz wanda duka glasses din motan tint waya yake yi da Dr. Magaji yazo wani rami dai dai su Janan su karaso ji kake paattt!!! Ya watso mata ruwan cabalbali dayake an kwana ana ruwa sai da asuba ruwan ya tsagaita.. "Ya Salaam"!! Abun da bakin Janan ya iya furtawa kenan sbd duk hijjab dinta ya baci da cabalbali gashi light pink abun ba kyan gani.. Gaba daya ranta ya gama baci.. Zee ce uwar fada tace "wallahi ko waye sai naje nayi masa magana ai wannan wulakanci ne" nan Eesher tace "wallahi kuwa ai wannan ma rainin hankali ne muje muga ko waye besan ya batawa mutum kaya bane? Ko tsayawa be yiba bare yaga abun da ke faru" Janan ce tayi murmushi mai ciwo tace ku kyale shi ko kunje babu abinda zai iya yimin watakila ma ya kara bata muku ranku..daidai nan Godwin ya fito sanye da Ash suit sai waya yake yi be masan wainar da ake toyawa bah idon Janan ya sauka a kan shi wani faduwar gaba ne ya ziyarce ta a hankali tace "kawai muje ku tare min Napep inwuce gida.. Haka suka bar haraban asibitin bada san ransu bah suna fita sai jiran napep sukeyi amma basu samu bah.. Can wata mota tayi parking a gaban su ko kallon motar basuyi bah balle me motar.. Da dai yaga alaman bazasu kalleshi ba sai ya fito daga motar hade da yimusu sallama.. Waigowa sukayi a tare don amsa mishi sallaman.. Zee ce tace Bro Imran! Yace "Zee Baby ya akayi"Janan ma ta ganeshi ((abokin Khaleel wanda ta barar mishi da kaya a plaza)) idon shi ne ya sauka kan Janan da hijjab dinta ya baci.. motar ya bude musu yace su shiga ya kai su saida ya sauke Janan kafin ya kai Eesher gida sai Zee.. Mamaki ne ya kusa kashe Janan ina Zee tasan Imran.. Shima Imran mamaki yake mene ne alakar Zee da Janan...... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣❣💕❣❣💕❣❣💕💕 *MATAR DOCTOR*❣❣❣❣💕💕💕💕💕 *Rukky Bae*😏😏😏 5⃣0⃣*************5⃣1⃣ A airport din Abuja ya sauka.. Yana sakkowa daga jirgi ya hango Lawal yana dago mishi hannu. Murmushi kadan ya saki sannan ya karaso wajen da Lawal yake.. Gaisawa sukayi nan Lawal ke cewa "little Master hw was d journey? Godwin ya daga gira daya yace "so stressful" Lawal ne ya amshi jakar kayan shi yasa a bayan booth... Kofan baya ya bude mishi yace ya shiga.. Hira jefi-jefi suke yi can Godwin yace ya kaishe restaurant ya fara jin yunwa.. wani restaurant me kyau ya kaishe bayan sunci abinci suka dau hanyar Kaduna... Sun shigo Kaduna ana ruwa..direct gidan Godwin Lawal ya kaishi gidan shi wanda ya matukar tsaru ba kadan bah idan na tsaya baku lbrin haduwan gidan Godwin sai hannu na ya qage u guys should jst imagine yanda gidan ya tsaru😜.. Har ciki suka shiga Lawal ya kara nunnu na mishi kayan gidan.. Nan ya ciro kudi a jakar shi yace aje a siyo mai kayan kitchen da food stuffs. Sake ciro wasu kudin yayi yace "gashi ka kara mai a mota". Godiya sosai Lawal yayi sannan ya tafi da alkawarin gobe zai kawo mishi saqon daya aike shi. Dakin shi ya wuce yaga komai yayi yanda yake so fadawa yayi kan gadon yana sauke numfashi sai da yadan huta kafin ya tashi ya shiga wanka. Bayan ya fito ya gyara jikin shi sannan ya haye gadon tare da jan bargo ya soma bacci.. ****************** Janan zaune a kasa kan pillow ta daura kanta a kafar Abbiey yana tsefe mata kalaban da Ummiey tayi masa last week. A hankali Abbiey ke mata tsifan ita kuma tana buga farm heroes a wayar shi. A tare Khaleel da Saleem suka shigo da sallama suka gaishe su sannan suka sami waje suka zauna. Ummiey na daga gafe tace "Wallahi kai kake kara shagwaba yarinyar nan kaida Khaleel... Kiri-kiri yarinya bata yarda kowa ya tsefe mata kai sai ku!! Murmushi Abbiey yayi yace in ban shagwaba ta ba wanake dashi dazan shagwa.. Kafin ya karasa wayar shi dake hannun Janan ta fara ringing da sauri ta miqa mishi tace "Uncle Justice Abubakar ke kiran ka Abbiey". Daukan wayan yayi ya kara a kunnen shi tare da yin salllama... Sun dan dau lokaci suna wayan kafin Justice Abubakar ya kashe" miqewa Abbiey yayi yace "an kirani a office munada wani case.. Addua'a suka yi mishi sannan ya tafi. Khaleel ne ya dauki kibiyan ya cigaba da tsefe ma Janan kitson. Ummiey ta tashi ta wuce daki shi kuma Saleem ya tabe baki yace " ke wai auta koh? Har tsifa ma yi miki ake yi. Idan kinyi aure ai sai muga me yi miki caraf Khaleel ya amshe yace "mijin ki zai dinga yi maki koh princess? Tashi tayi da gudu ta bar wajen sbd kunyar maganan da Ya Khaleel yayi mata.. Saleem ne ya daga murya yace kunyar karya ne.. Duk suka tuntsire da dariya Khaleel yace "kaga kasa taji kunya koh? Ko tsifar ma bamu gama bah anjima ma karasa.. *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣💕💕💕💕💕💕💕❣ *MATAR DOCTOR*❣💕💕❣❣❣❣❣💕💕 *Rukky Bae*😏😏😏 5⃣4⃣**************5⃣5⃣ *Waye Imran* Imran Mahmoud Sambo d'a ne ga Alhaji Mahmoud da Hajia Firdausi... Su 6 ne a gidan shine Namiji daya a gidan kuma first born sai kannen shi mata 5.. Yayi pry da sec sch duk a Lagos sai yayi karatun likita a ABU Zaria.. Matashi ne mai jini a jika kyakkyawa asalin dan Zaria... Yanada tsawo amma ba sosai bah komai dai nashi moderate.. Ma'abocin tsafta, hakuri, ladabi,biyayya da riqon addini,fara'a.. Saidai be iya fushi dan ba karamin shakkar shi kannen sa keyi bah.. yanada kimanin shekaru 28 a duniya aboki ne wajen Khaleel Yayan Janan domin tare sukayi ABU inda shi ya karanci Likitanci while Khaleel ya karanci Engineering... Yanzu haka shi cikakken Medical Doctor ne....Wannan kenan.. *Thursday* *7:30am* Janan, Aisha, Zainab duk zaune suke suna jiran a kira sunan su..Messenger yace "Zainab da Aisha likita daya zai musu interview while Janan ita wani Dr. zai mata nata interview din sbd office dinshi aka kai nata file din.. Zainab aka fara kira daga ita sai Aisha duk a office daya inda aka rubata Dr. Magaji a jikin tag ... Sai zaman jiran ayiwa Janan suke yi sbd Dr. din da zai musu bai dade da zuwa bah kuma ga layi dan itace ta kusan 14 kuma da wuri ta zo.. Sai wajajen 2:55pm aka kira Janan duk bata cikin walwala sbd an raba musu office dasu Zee ga zaman jiran da sukayi tayi.. Da kyar ta tashi idon ta duk ya ciko da kwalla sbd bakin ciki haka ta dinga tafiya kamar kwai ya fashe mata a ciki.. Knocking kofan tayi tafi 2mins kafin daga ciki aka ce "come in" a takaice.... Gaban ta sai faduwa yake yi cikin rawar murya tace "As..sala..mu alai..kum".. be dago ba bare yaga wacece sbd muryar ta ta haifar mishi da wani mummunan faduwar gaba a take kanshi yayi masa nauyi.. Rubutu yake yi amma ya kasa cigabawa gaba daya jikin shi ya dauki rawa.. A zuciyar shi yace "what d hell is wrong with me" gaba daya natsuwa ta gagare shi.... Janan kanta a kasa sai tsayuwa take gashi be dago bah bare ya bata wajen zama. Sun fi 3mins a haka can dai ya dage ya dago a hankali dai dai nan itama ta dago "Ya Salaam! Abunda tace a hankali kenan sbd tsoro bata manta fuskar shi ba shine dai same guy din daya watsa mata cabalbali ranan Monday.. Bangaren Godwin kuwa zufa ne yafara keto mishi ta ko ina ya rasa dalili.. ido ya kafeta dashi Allah yaso shi sanye yake da bakin sunglasses idan ba haka ba da sai taga yanayin shi.. A kasalance yace "sit" da sauri ta zauna a wani kujera dama duk ta gaji da tsayuwa... Karfin A.c ya kara sannan ya cire suit din jikin shi ya rage sai shirt din ciki.. "What's ur name? Abunda yace kenan.. Janan Pharouk Makarfi tace mishi... File dinta ya dakko ya miqa mata ba tare da ya kalleta bah yace "am tired I can't attend to u nw. U can come bck tmrw" ranta ya baci sosai bayan jiran da tayi zai ce mata ya gaji.. Hannu ta mika a hankali zata amsa.. Fasa bata yayi can yayi wani tunani sannan yayi rubutu a yar paper ya miqa mata hade da file dinta ba tare da yayi magana bah.. Fushi tayi ko tambayen shi me zatayi da paper'n bata tsaya yiba kuma bata san ya zatayi bah.. Har ta kai bakin kofa tasa hannu kan handle din kofa yace "HEY((Ke))" tsayawa tayi ba tare da ta juyo bah shima bai damu ya dago bah yace "kiba messenger paper'n"..... Ko tanka mishi batayi bah ta fita... Tana fita taba messenger yar paper sannan ta juya ta kalli tag din dake manne a saman office din taga an rubu *Surgeon "G"* tsaki kadan taja ta wuce wajen su Zee ta fada musu abunda ya faru.. Ba karamin haushin shi suka ji bah da sukaji shine wanda ya bata mata kaya rannan ga wulakancin da ya sake yi mata yau.. Har sun tashi za su tafi messenger yace ta shiga office din Dr. Magaji kallon juna sukayi dasu Aisha sannan ta wuce.. Tana sallama ya amsa cike da fara'a kafin ya bata wajen zama yace " kece Dr. Godwin ya aiko nan ko? Mamaki ne ya kamata bayan yace ta dawo jiya ashe nan ya turota wani murmushi ne ya subuce mata tace "Eh nice Baba" a hankali Dr. Magaji ya dago ya kalleta sbd yaji dadin sunan data kirashi dashi. Nan yayi mata tambayoyi da yawa ta bashi amsa yanda ya kamata "smart gal Monday zaku fara zuwa aiki" ... Godiya taimishi sannan ta fita tana jin dadi straight wajen kawenyata ta nufa ta rungume su tace "office din Dr. Magaji zamuyi aiki" suma duk sunyi farinciki sannan suka fito bakin gate.. Zee ce tace "ku tsaya yanzu za a zo a dauke mu" a tare Janan da Eesher suka ce wane? Imran ta basu amsa Aisha tace "ni ko in tambaye ki mana" Zee tace "inaji" mene ne alakan ki da Imran ne wai? Murmushi Zee tayi sannan tace cousin dina ne.. First born din Uncle Mahmoud Yayan Daddyn mu" jin jina kai sukayi... Basufi minti 5 sai gashi yazo sai da yakai Zainab da Aisha kafin ya dau hanyan gidan su Janan sai hira yake mata ita kuma kunya shi take ji duk ta kosa su kai gida.. A daidai kofar gate din su ya tsaya zata fita ya waigo yace "Dan Allah ki bani aron minti 2 a lokacin ki zan dan yi magana dake" kai kawai ta daga alaman ta yarda... Jingina yayi da hannun motar yana fuskantar ta sannan yace "Janan tun randa muka hadu a plaza kika shiga raina Dan Allah ki bani dama in nuna miki irin son da nake miki kece mace ta farko dana fara so a rayuwata"... Sai da ya kashe mata jiki da kalaman soyayya sannan yace "ki bani numb dinki zan kiraki da dare in na dawo aiki inji hukuncin da kika yanke Allah ya zaba mana abunda yafi alkhairi" a hankali tace "Ameen" bashi numb din tayi sannan ta wuce gida cike da kunya ga wani farin ciki da take ji a ranta" *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [10/13, 7:12 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤❣💕💕💕❣❣❣❣❣💕❣ *MATAR DOCTOR*❣❣❣❣💕💕❣❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 5⃣6⃣**************5⃣7⃣ Janan na shiga gida ta tarar Ummiey harta gama girki.. Sannun da gida tayi mata tare da gaisheta da aiki.. Ummiey ta shafa kanta sannan tace "da alama Hulwaty yau kin gaji" murmushi Janan tayi kafin tace "wallahi Ummiey na gaji ga kuma yunwan da nake ji".. Cemata tayi "ai na gama girki kije kice"..."Jazakillah Khairan Ummiey" sannan ta wuce kitchen ta debo abincin... Tana fitowa zata zauna Ummiey tace "duk yunwan da kike ji iya abincin da zaki ci kenan??koma ki karo dan nasan wannan bazai ishe ki bah Kallon abincin tayi ganin ya kai rabin plate tace "Ummiey ni gani nake kamar ma bazan iya cinyewa bah" da mamaki Ummiey ke kallon tace "Hulwaty har yau baki san cin abinci ko? Wannan abincin ne zai ishe ki? Kamar wani dan yaro zai ci?murmushi Janan tayi tace "Ummiey zai ishe ni Inshaa Allah" ni bana so inyi qiba kamar Mmn Hafiz"(( matar cousin dinta ne Mmn Hafiz)) dariya Ummiey tayi sannan tace "aka ce miki abinci ne kawai kesa qiba? Ko kaci abinci ko baka ci ba indai jikin mutum na qiba ne zeyi " dariya Janan tayi sannan ta dau cokali hade da yin "Bismillah" ta fara cin abincin da kyar taci dayawa sannan ta kora da ruwa tace "Alhamdulillah" Ummiey dake zaune tace badai har kin koshi bah? Tace wallahi Ummiey na koshi dayawa har naso inyi over feeding" Ummiey dai sai kallonta take har ta wuce kitchen ta rufe sauran abincin data rage" parlor ta dawo suka danyi hira da Ummiey sannan tace "Ummiey bari inje indan watsa ruwa in kwanta kaina yana so ya min ciwo" Paracetamol ta bata... Karba tayi zata wuce daki Ummiey tace "tsaya a nan kisha nasan in kika je daki ba sha zakiyi bah" kai tadan sosa sbd Ummiey ta gano ta karban maganin tayi tasha sannan ta wuce dakin ta tayi wanka ta kwanta dama tana fashin sallah........ *********** Da kyar Godwin ya kammala abunda zai yi ya wuce gida.. Disney chicken ya biya yayi take away kafin ya wuce gida. Gaba daya ya kasa samun natsuwa.. Tuki yake amma hankalin shi baya kan titi saura kadan ya kwashe dan adaidaita.. Waka ya sa ko zai dan sami natsuwa amma ina ya kasa wakar ma tamkar tana kara mishi zafi ne hannun shi ya buga da karfi a kan steering motan yace "damn it!!... Idon shi duk sunyi ja ga wani ciwo da kanshi yake mishi na fitar hankali.. Da kyar ya karasa gida. A gigice yayi parking.. abincin da brief case dinshi duk a motar ya barsu ko kofar be rufe bah jikin shi sai rawa yake yi.. Key ya ciro ya bude kofa.. Dakin baccin shi ya wuce straight gado ya haye ko cover shoes nashi bai cire bah bargo yaja ya rufe duka jikin shi har kai sannan ya rufe ido da niyyar yin bacci amma ina.. Daya rufe ido sai yaga Janan ga kunnen shi yaki daina amsa kuwwar muryarta da take mishi Sallama. Noooooo!!ya saki ihu hade da toshe kunuwan shi sannan ya miqa hannu wajen bedside table da kyar ya dakko sleeping pills din da yake sha da rarrafe ya shiga bayi ya kunna pampo ya dauki maganin har guda 5 yasha instead of 2.. Yau ko takan bottle water bai bi ba ..Kanshi ya tara a bakin pampan har saida gashin kan ya jiqe sharkaf sannan ya sake rarrafawa ya haye kan gadon tare da sake rufa da bargon baifi 40secs da kwantawa ba bacci mai nauyi yayi awon gaba dashi... Se wuraren 5:30pm ta farka hade da yin salati a gurguje ta fada toilet ta kuskure baki sannan ta wuce parlor tana zuwa ta ga ba kowa dakin Ummiey ta wuce da sallama ta shiga taga bata nan motsi taji a bayi alaman akwai mutum a ciki.. Kitchen ta wuce ta dan daura musu dinner.. Ta rasa me zata dafa. Tana tsaye Ummiey ta shigo tace "har kin tashi? "na tashi Ummiey.. Me zamuyi dinner dashi ne? Tace "nima na rasa abunda za a dafa amma ki dafa ko mene ne"... "Tor" ta amsa tana dariyar mugunta.. Dafa dukan Couscous tayi mai kayan lambu yaji hanta gidan sai kamshi yake yi.. Zobo ta dafa mai kayan kanshi da abarba sai da ya huce sannan ta hada ta fasa kan-kara ta zuba a ciki.. Karfe 7:30 ta kammala girkin sannan ta wanke komai ta goge kitchen din.. A tray ta daura kayan ta kai inda suke cin abinci.. Plates da cups ta kwaso ta ajiye.. Sai bayan sallan isha'i su Abbiey suka dawo.. Wajen cin abincin suka nufa Janan na bude cooler kamshi ya fara tashi nan ta zubama kowa... Saleem bai lura da abinda Janan ta dafaba sbd hankalin shi nakan wayar shi. Saida ya gama sannan ya karaso ya zauna ba inda idon shi ya sauka sai kan plate din da aka zuba musu abinci.. Ido ya zaro waje yace "black sisi me nake gani kamar couscous" dariya take san yi amma ta basar dama tasan Saleem ya tsani couscous shiyasa ta dafa.. Bata bashi amsa bah ta cigaba da cin abincin ta.. Saleem ko kamar zeyi kuka yace "Ummiey kinga abunda black sisi tayi min koh"? Tasan bana cin couscous shine ta dafa" Ummiey ma bata amsa shi bah sbd ka'idar su ne ba a magana in ana cin abinci ... Haka ya zauna ya zabga tagumi gashi gwani ne wajen cin abinci kuma yau ba karamar yunwa yake ji bah... Can ya tashi ya nufa kitchen indomie guda biyu da kwai biyu ya dauka ya dafa duk ya kosa yaci dan cikin shi sai qugi yake masa.. Yana kammalwa ya juyo duka a plate sannan yaje ya zauna a kan kujera ko wajen su Ummiey be koma ba sbd yanda bai son ya sake hada ido da couscous.. Suna gama cin abincin Janan ta kwashe kayan ta kai kitchen sannan ta wuce gun Saleem tace "Ya Saleem inzo muci tare? Harara ya dalla mata sannan yace "me zaki ci? Tace "indomie" yace "ji bakin ki kamar indomie ta bazaki cishi bah ai kin san bana cin couscous amma kika dafa sbd haka bazan bada bah" "oops! Sorry Ya Saleem na manta baka cin couscous" yace "yanzu ai kin tuna" kin tafiya tayi ta zauna tana kallon shi saida ya ci kusan rabin plate kafin yace "zo muci kafin kisa in kware duk kin kafe ni da idanun ki" da sauri taje ta dakko fork ta zauna suka fara ci loma 1 tayi ta dauke kwan guda daya daya rage ta ruga da guda daki sannan ta daga murya tace dama na koshi kwan nake so inci.. Abbiey, Ummiey, Ya Khaleel saida safen ku" da gudu Saleem yayi hanyar dakin ta tana ganin shi tayi saurin rufe kofar harda sa key.. Jikin kofar ya tsaya yace "idan na kamaki sai kin gane ruwa shayi ne"... tace Ya Saleem gudnyt".. Kwafa yayi sannan ya koma ya cigaba da cin indomien shi duk sai yaji indomien salap.. Badan yunwan da yake ji ba da bazai ci bah.. Abbiey yace "ina zatan Tom and Jerry sunyi halin nasu" Ummiey da Ya Khaleel suka tuntsire da dariya.... Wayar ta taji tanata ringing a cikin jakar data dawo dashi dazu daga asibiti.. Kafin ta ciro har ta tsinke.. Dubawa tayi taga 8 missed calls da txt msgs guda 2 miss calls din ta fara dubawa taga bakuwar numb sannan ta bude txt din ta fara karantawa kamar haka _Angel da fatan kin shiga gida lfya.. tunda muka rabu nake kewar ki na kira baki dau wayar bah_ Na biyun ta bude ta fara karantawa kamar haka _Angel pls ki dau wayar inaso inji muryar ki na kasa samun natsuwa Allah dai yasa ba wani abu bane ya same ki_ _Ur husband 2 be in shaa Allah_ _Imran Mahmoud Sambo_ Murmushi tayi kamar zata kira sai ta fasa..niyyar ajiye wayan tayi sai ga kira ya shigo tana duba taga Imran ne a hankali ta daga tare da furta "Assalamu alaikum" saida ya lumshe ido sannan ya sake ajiyar zuciya yace "Waalaikumussalam Angel kin wahalar dani tunda na dawo nake kiranki baki dauka bah me yasa? Ko abinci na kasa ci" hakuri ta bashi tare da fada mishi tana kitchen ne bata san yana kira....hira sosai sukayi yana kara jaddada mata yanda yake santa.. Ya tambayeta shin ta karbi kokon barar shi kokuwa?? A kunyace tace ka bani 1 week in yi shawara" ido ya zaro yace "1week is too much pls ki dan rage ko zuwa gobe ne" da kyar ta yarda nan da 3 days zata bashi amsa sannan sukayi sallama.. Bayi ta shiga tayi wanka sannan tasa kayan bacci ta hau gado tare da yin addu'a taja bargo ta fara bacci.... Sai 3:30am na dare Godwin ya farka jikin shi duk a mace ga yunwa ta addabe shi dan tun breakfast be sake cin komai bah da kyar ya tashi yana dafa bango ya shiga bayi yayi brush abincin daya siyo ya fara dubawa bai gani bah can ya tuno yana mota Key ya dauka ya nufi motar a yanda ya barta haka ya same ta ciro brief case nashi yayi da abincin gate din gidan ya kulle sannan ya shiga ciki ya yi warming abincin ciki microwave ci yake amma baya jin dadin abincin saida ya gama ci sannan yadan ji karfi amma har lokacin kanshi ciwo yakeyi sai dai ya rage ba kamar dazu bah.. Bedroom ya koma yana zuwa yaga wayar shi na haske koda ya duba sai yaga missed calls sun kai 20 ga msgs wayar ma sai warning b3 low take yi tsaki yaja ya kashe wayar ko duba waenda suka kirashi be yi ba yasa a caji.. Kaya ya cire ya shiga bayi yayi wanka da ruwa me zafin gaske a nan ne yadan ji dama dama.. Yana fito wa yasa pyjamas dinshi ya janyo laptop ya bude mails nashi har wajen 4:30 na dare yana kan laptop sai can ya kashe ya sake komawa bacci dan maganin dayasha bai sake shi bah... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣💕💕❣❣💕💕❤❣❣ *MATAR DOCTOR*❣💕💕💕💕❣❣❣❣💕 *Rukky Bae*😏😏😏 5⃣8⃣**************5⃣9⃣ Sai 10:00am Godwin ya farka daga bacci.. Bayi ya fada yayi wanka tare da brushing bakin sa.. Yana fitowa ya shirya cikin farar riga da bakin pencil trousers slippers irin na maza mai laushi fari ya sa sannan ya wuce parlor ya zauna tare da janyo laptop din shi yayi banciken sa.. Dakin shi ya koma ya ciro wayar shi wadda ya barta a chargy tun jiya.. Kunnata yayi ya fara dubawa missed calls ya gani rututu Momma, precious, Dad ,Lawal duk yaga sun kira shi.. Inbox nashi ya duba nan yaga msgs duk precious ce tayi mai su duk dai kan be dau wayar ta bah. Momma ya fara kira suka gaisa sai shagwaba yake zuba mata anan ya fada mata jiya ciwon kanshi yafi na kullum amma yasha magani yaji sauki.. Sun sha hira sosai kafin ya kashe ya kira Dad shima dai haka sukayi hira amma rabi akan ya riqe addinin su ne. Shidai Godwin jinshi kawai yake yi.. daga karshe ya kira precious suka sha luv.. Yaso ya kira Lawal ya kawo mishi breakfast amma sai ya fasa Dr. Magaji ya kira ya fada mishi ba zai zo asibiti bah yau cuz tun jiya yake fama da ciwon kai.. Nan Dr. Magaji yace ba matsala tunda yau short day ne ya bari Monday sai ya zo... Yana gama wayan ya shiga kitchen sbd yunwa ya fara damun shi. Rasa abun da zai ci yayi gashi be iya komai bah kuma baya san yayi break da tea nd bread.. Parlor ya koma ya dakko wayar shi wani app na yanda ake koyan girki ya shiga nan yaga girke-girke iri iri method of preparation na pancake da Quaker oat ya duba sai kuma yanda ake omelette murmushin jin dadi yayi.. Tsayawa yayi dan nan ake yinta cuz be ma iya kunna gas cooker bah.. Lebe ya cije sannan ya bude kitchen cabinet.. manual na gas din ya dakko ya duba a haka ya kunna gas din nan ya fara aiki. pancake ya fara yi duk ya qona hannu sannan omelette sai oat daga karshe kitchen din duk yayi kaca-kaca ga pancakes da omelette duk sun qone haka ya kwashe a tray ya wuce dining table ya zaune sai zufa yake yi.. Yana kai pancake bakin shi da kyar ya hadiye haka ma omelette din duk basu soyu ba gashi sun qone dan ba karamin wuta ya cika musu bah. Kasa ci yayi haka ya ture su gefa oat din ya dan sha gashi be koshi ba dan yunwa sosai yake ji. Kitchen ya koma ya dakko wayar shi ya kira Lawal yace "Lawal ka kawo min breakfast kuma akwai aikin da zaka min"..... Cikin minti 30 sai gashi ya zo dauke da leda.. Godwin ya karba ya fara cin plantain, chips da kwai saida ya qoshi sannan ya ce " Lawal ina so ka samo min masu aiki guda 2 mai gadi sai wacce zata dinga yimin girki da sauran aikace aikacen gida. U no my style nd choice". Murmushi Lawal yayi yace "yes little master ka bani daga yau zuwa gobe" "aa yanzu kaga karfe 11:30 zuwa yamma nasan zaka samo su cuz bazan iya bari sai gobe bah zan dinga biyan su 30k every month" masu tsafta nake so bana san kazamai. "ur wish is my command little master" sannan ya wuce dan nemo yan aikin... Karfe 8 na dare Lawal ya shigo gidan tare da yan aiki guda biyu mace da namiji.. Nan yayi musu bayanin yanda za su gudanar da aiki.. Dakin kusa da gate a ka ba Iro mai gadi ita kuma Agnes aka bata dakin baya.. Harda uniform ko wani rana da kalan da za su saka... Janan na dakin ta tana gyaran wardrobe dinta wayar ta ta fara ringing Zee ta gani a jikin screen din da sauri ta dauka suka gaisa nan Zee ke ce mata "ai rannan Imran yazo gidan mu muyi hira sosai kan ki nan yake fada min yanda yake sanki wallahi na tayaki murna samun saurayi irin Imran sai an tona Dan Allah kema ki so shi sbd kun dace kuma wallahi dagaske auren ki zai yi mudai muna roqan ki ki so shi cuz bai taba soyayya bah.. Ai ni tuwo na mai na.. Allah dai ya nuna mana tym din biki" dariya sosai Janan tayi kafin tace "sannu yar campaign kin zo kiyi mai campaign ne koh? "aa ba wani campaign wallahi kun dace can't wait to see ur cute babies" "lallai Zee ke har kin fishi zaqewa"... Sosai sukayi hira kafin suka yi sallama ****** Yau kwana 3 dai dai Imran ya kira Janan dan jin kota amince! Kasa bashi amsa tayi dan kunyar da take ji nan ya gane ta karbi soyayyar shi amma saida ya takura mata sai ta fada mishi.. cikin jin nauyi ta fada mishi ta karbi soyayyar shi.. Hamdala yayi daga nan suka sha soyayya saida waja jen 9:00pm ya barta.. Juyawa tayi tana addu'a taji Alamar txt ya shigo wayar ta. Saida ta kammala addu'an sannan ta dauka ta duba kamar haka _My Luv 4 u is natural, u r my soul mate, my hrt desire u just d perfect blood in my veins.. I can't explain hw much I luv u but I promise to luv u till eternity.. Gudnyt my Angel_ _I so much luv u_ Ta karanta msg din yafi sau a qirga kafin ta kwanta bacci cikin jin dadi da kwanciyar hankali.. *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣💕💕❣❣💕💕💕❣ *MATAR DOCTOR*❣❤❣❣❣💕❣❣❣💕 *Rukky Bae*😏😏😏 6⃣0⃣ *Monday morning* Janan shirye cikin fararen kayan nurse riga da wando se dan karamin hijjah tayi kyau sosai a gurguje ta karya tayi ma Ummiey sallama ita kuma Ummiey se addu'a take zuba mata.. Horn din Abbiey ne ya sata fitowa da sauri sbd shi ze yi dropping dinta.. Dai dai bakin gate ya ajiye ta sannan ya bata 500 na abinci da transport godia tayi mishi tare da daga mai hannu har ya wuce tana kokarin shiga ciki sai ga Zee ta sauka daga adaidaita tare suka shiga cikin asibitin.. Kokarin shiga office din Dr. Magaji sukeyi se ga Eesher nan da sauri sai faman haki take yi tace "Gud morning babes" dariya sukayi kafin suka amsa mata suna tambayan "lfya kike haki kamar wacce a ka biyo da gudu? "ba dole inyi haki ba ina ta faman kiran wayan ku be shiga bah gashi ina tunanin nayi latti ko kyakkyawan breakfast ban yi ba na fito sai uban sauri nake yi, Alhamdulillah na hadu daku sai mu shiga".. Knocking kofar sukayi daga ciki a ka ce "come in" da sallama suka shiga cikin office din sannan suka duqa suka gaida Dr. Magaji da fara'a ya amsa musu yana me jin dadin yanda suke girmama shi.. Kujera ya nuna musu duk suka zauna.. Bayani ya fara musu kamar haka "Alhamdulillah yau ta kasance Monday wato tushen aiki a yau zaku fara aiki ina fata zakuyi aikin ku tsakani da Allah kuma ina so in ja hankalin ku akan hakuri tare da juriya sbd wannan aikin naku saida hakuri sbd aikin taimako ne sannan ina so ku kasan ce masu sympathy(tausayi) akan marasa lfya ko mai girma ko kankantar patient koda ba addinin ku daya ba ta haka ne zaku cimma burin ku kuma zaku sami lada mai tarin yawa daga wajen Allah (SWT) sannan ku girmama duk wani wanda ya girme ku kar ku kasance daga cikin nurses masu dakawa duk wani mara lfya tsawa da fatan za kuyi anfani da wannan shawara dana baku" A tare suka hada baki wajen cewa "In shaa Allah zaka same mu masu gaskiya da riqon amana a wannan aikin namu tare da jajjircewa wajen bawa duk wani patient kulawa har in da karfin mu ya kare" Dr. Magaji yace "Allah ya albarkaci rayuwar ku ya taimake ku" "Ameen" duk suka amsa.. Mai kawo katinnan marasa lfya ne ya shigo da files masu yawa a hannun shi saida ya gaishe da Dr. Magaji su kuma su Janan suka gaida shi kafin ya ajiye files kan table din Dr. Ya fita.. Daya bayan dayan marasa lfya suka dinga shigowa suna fadawa Dr. Matsalolin su duk su Janan suna kallo.. Wata mara lfya ce ta shigo bayan ta gama yiwa likita bayani ya juyo ya kalle su Janan yace " 'ya'yan albarka wa zai fada min matsalar matan nan? Shiru suka yi se can Aisha tace " tana fama da matsalar appendix" jin jina kai yayi yace haka ne.. Kirji matar ta dafe tace "appendix kuma? "Yau na shiga uku likita kana nufin sai an fede ni? kuka ta fashe dashi.. Zainab ce ta tashi ta matsa kusa da ita tare da dafa kafadar ta tace "ki kwantar da hankalin ki ba lallai bane ayi miki operation wannan fargaban da kike sawa kanki zai iya haifar miki da hawan jini" a hankali matar ta goge hawayen ta tace "tor likita yanzu mene ne abun yi? Shiru yayi yana kallon su Janan yana jiran amsa daga bakin su.. Janan tace "dubaki za a fara yi idan har appendix din beyi kwari bah ma'ana beyi girma ba tor za a baki magunguna waenda zasu narkar dashi amma idan yayi girma to dole za ayi miki operation a cire miki shi sbd in ya fashe a cikin ki ze iya damaging miki hanji da kuma kayan cikin ki" "Excellent" inji Dr. Magaji. Wani gado ya nuna mata yace ta kwanta a kai haka ta kwanta ya gama gwaje-gwajen sa sannan yace "be yi girma ba zan rubuta miki magunguna sai kije pharmacy ki saya bayan wata 2 sai ki dawo idan ya narke shikenan idan kuma be narke ba sai anyi operation" yar paper ya miqo mata rubuce da magunguna.. Godiya ta mishi tare da sama su Janan albarka.. Tana fita mai kawo katinan marasa lfya ya shigo da sauri yana fadin "likita ga wata mata an kawo rai a hannun Allah" da sauri Dr. Magaji ya tashi yace dasu Janan su dakko gadon da ake tura marasa lfya su biyo bayan shi.. Cikin sauri suka dakko suna binshi a baya.. Suna zuwa suka ga patient din a sume sai bleeding take yi.. Janan na ganin jini ta runtse ido jikin ta ya fara rawa gabaki daya ta rude ta kasa natsuwa babu abinda take furtawa sai "innalillahi wa innailaihirraji'un"..waenda suke tare da ita sai kuka suke yi. Da sauri Dr. Magaji yace su Janan su dauketa su azata bisa gadon.. Gefe Janan ta koma tana kuka ko ina a jikinta rawa yake yi.. Ganin haka Dr. Magaji yace su Aisha da 'yan uwanta su dauke ta su daurata a kai.. Haka suka daura a kan gadon suna turata da sauri Dr. Magaji na gaba suna binshi a baya.. Straight dakin theater suka wuce... Inda yake ajiye files ya fara dubawa Janan na tayashi amma ya kasa ganin file din matar "ya salaam!! Abunda ya furta kenan ga matar kwance hopelessly gashi babu file dinta kuma kafin su bude sabon file wani aiki ne. Da sauri yace "Janan jeki store room inda muke a jiye files din marasa lfya ki nemo min file din Halima Adam in baki gani ba ki kwaso duka files din dake gefen "H" ki taho min da su.. Yana gamawa Janan ta fita cikin sauri tana zuwa ta dinga dubawa bata gani bah haka ta kwaso files din da suka fara da "H" ta fito sai faman sauri take yi idonta duk kwalla sbd ta tsorata da yanayin patient din gaba daya hankalinta baya tare da ita ga files din sun rufe mata hanya.. Bata ankara ba tayi karo da mutum duk files din suka warwatse gasu da uban yawa... Dagowa tayi da niyyar masife ko waye tace " are u blin......daidai nan shima ya bude baki yana fadan "what the... A maqogaron shi sauran maganan ya maqale ita ma haka ta kasa karasawa........ *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣💕💕💕❣❣❣❣ *_MATAR DOCTOR_*❣❣💕💕💕💕❣❣❤ *_Rukky Bae_*😏😏😏 6⃣1⃣~~~~~~~~~~6⃣2⃣ Kasa karasa maganan sukayi sakamakon ganin junan su .. Godwin da karfin hali shine ma ya iya bude baki yayi magana "nxt tym in kina tafiya ki dinga duba hanya bawai ki dinga tafi anyhow bah" kallon shi kawai take yi sbd tsabar haushi "am nt in d mood" iya abinda tace kenan kawai ta fara tattare takardun bata sake kallon inda yake ba balle magana ta sake hada su.. Har ya duqa zai tayata kwashewa sai kuma ya fasa kawai yayi wuce war shi ko waigen ta be sake yi bah... "wannan wani irin mutum ne? Shi kullum haduwa dashi babu wani alkhairi? Gashi da shegen girman kai.. Me ya dauki kanshi" Mitchww ta ja tsaki haka tayi ta mita cikin ranta tana kwashe takardun.. Wasu mata da suke zaune a gefe suka zo suka fara tayata kwashe files din "baiwar Allah kiyi hakuri wasu haka suke sun san kirikiri suke da laifi amma basa daukan laifin su.. Shifa ya bige ki sbd yana tafe yana amsa waya amma ya daura miki laifin".. a haka har suka gama kwashe mata files din "muje mu raka ki dan naga files din sun miki yawa" "Nagode sosai Allah ya saka muku da alkhairi" har kofan dakin theater suka raka ta ta shiga ciki ta ajiye na hannun ta sannan taje ta karbo na hannun su ta kara musu godiya "babu komai ki kara hakuri kinsan komai na duniya dan hakuri ne" "Allah ya biyaku" "Ameen" suka juya suka wuce ita kuma ta koma ciki.. Da kyar aka lalubo file dinta duk yayi kura sbd ta dade bata zo asibitin ba. Fada Dr. Magaji ya fara ma mijin ta "meyi haka? Tun yaushe ya kamata ace kun dawo asibitin nan baku dawo ba se yau kasan halin da take ciki kuwa? Se da nayi muku kashedi ku dawo akan lokaci amma baku ji bah. Na ja muku kunne har kai na kira na fada maka amma a banza. Baka damu da halin da take ciki kenan ba. Kasan sharrin fibroid kuwa? Har ya kai da tana bleeding" tabur ya buga yace "I will get back to u" office din shi ya wuce ya bar mijin matar a tsaya ko motsi ya kasa kamar ruwa ya cinye shi.. Dr. Magaji ya dawo cikin saurin sanye da kayan operation bayan yayi alwala a office din shi, hand gloves yake sawa ko kallon sashen mutumin be sake yi bah ya shige ciki.. Da sauri da sauri ya fara fiddo kayan aiki. Dr. Magaji se sai specialist wanda ke hada alluran anesthesia sai kuma wata likita guda daya mai suna Dr. Salma sannan su Janan. Duk tsaye suke a gaban gadon matar bayan an canza mata kaya zuwa na operation kwata-kwata bata san inda kanta yake bah.. Dr. Salma ce ta fara sterilizing wukake da karafunan da za ayi amfani dashi.. Dr. Magaji ya karbi alluran anesthesia ya miqawa Janan yace "kiyi mata sbd kar muna cikin aiki ta farka tunda suma tayi zafin operation zai iya sa ta farka".. Jikin Janan ya fara rawa idon ta yayi raurau.. Ganin haka Dr. Magaji ya fasa bata ya miqa ma Aisha aiko ta karba tayi ma matan ita kuma Zee ta sa mata drip. Duk da likitoci basa ba nurses su sama patient drip ko suyi musu anesthesia amma shi ya basu sbd yaga they r very intelligent kuma suna da natsuwa.. Duk suna tsaye aka kunna fitulun operation nan da nan suka fara aiki Janan ta kasa jurewa sai kuka take yi.. Alama yayi mata da hannu taje waje sbd yanda hankalin ta ya tashi.. Kamar dama jira take yi ta fice da sauri.. A benci dake waje ta zauna tare da daura kanta a cinyar ta tai ta faman rusar kuka.. Ganin kuka bazai mata magani bah ta tashi ta wuce masallacin dake cikin asibitin..Nafila ta dinga jerowa tana roqon Allah ya tashi kafadun matar sannan Allah ya ba su Dr. Magaji sa'a bayan ta idar ta dakko Al'qur'ani mai girma ta fara karantawa a nan ne taji zuciyar ta tayi sauki.. Ta kai kusan awa 1 a cikin masallacin kafin ta koma wajen bencin da ta zauna dazu.. Wayar ta ce ta fara ringing tana dubawa taga _Nurulqalbee_ Imran kenan. Murmushi tadan yi sannan ta dauka "Amincin Allah ya tabbata a gareka Nurulqalbee (Hasken zucia ta)" bangaren Imran wani sanyi ne ya ratsa shi "Kema amincin Allah ya tabbata a gare ki Angel" "Da fatan kana cikin qoshi lfy" "Alhamdulillah Angel me ya faru dake naji muryan ki so dull kamar baki lfya ko kuka kika yi ne ban sani bah cuz naji muryan ki yana cracking" "wata patient ce ta ta bani tausayi shine nayi kuka" "haba Angel daga fara aiki yau se kuka? Ki kwantar da hankalin ki zaki saba kinji" saida ya tabbatar hankalin ta ya fara kwanciya sannan yace "angel na kosa in je neman izini wajen Abbiey in dinga zuwa wajen ki zance bana so in fara zuwa ba tare da izinin shi ba sbd bin ka'idar addinin musulunci" tayi farin ciki sosai da jin abinda ya fada tana kara jinjina hankali irin na Imran "Allah ya baka ikon zuwa"... Yace "Ameen" Haka suka yi ta waya har tsawon wani lokaci kafin sukayi sallama.. Dr. Magaji ya fito yana share gumi da hanky bayan sun share awanni biyar a dakin theater.. Da sauri mijin matar ya tashi ya je wajen Dr. Magaji "Likita ya take? Ancire mata? Likita mata ta ta farfado? "biyo ni office" iya abinda yace kenan ya wuce.. Da sauri mutumin ya bi bayan shi..... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣❣💕💕❣❣❣💕❣ *MATAR DOCTOR*❤❣❣❣❣❣❣❣❣❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 6⃣3⃣***************6⃣4⃣ Suna shiga office din Dr. Magaji ya zauna sannan ya ba mutumin waje yace ya zauna.. "likita Dan Allah kayi min bayani" se zufa yake yi yama cire hular kanshi sai fiffita yake duk da A.c da fankan dake cikin office din.. Remote Dr. Magaji ya dauka ya kara karfin A.c sannan yace "ka zauna tukunna se in maka bayani mana" jiki a salube ya zauna.. "Malam Adam gaskiya banji dadin abun da kuka yi kai da matar ka ba sbd ba karamar hatsari ta shiga bah domin fibroid din ya zama chronic amma munyi nasaran cire shi" "Tor Dr. Yanzu ya take ta farfado?" "bata yi regaining conscious nata ba sai nan da 2 hours zata farfado..Yanzu dai zaka bada ledan jini biyu mu samata cuz ta zubda jini dayawa amma b4 then kaje kayi clearing bills naka sannan muyi admitting dinta har se ta samu lfya. In an sallame ta bayan 6months zaku sake dawo wa a dubata" wani takarda Dr. ya mika mishi yace "ka kai lab in sun gani zasu gane" "Nagode Dr. Nagode Allah ya saka da alkhairi" "Ameen amma Dan Allah nxt tym ku kiyaye kar haka ta sake faruwa" "In shaa Allah hakan bazai sake faruwa ba likita" Da sauri ya bar office din yana fita daidai nan su Janan na turo matar shi a gadon marasa lfya da wani abu a bakin ta kamar matacciya.. Da gudu ya fara bin su yana hawaye "Dan Allah ku tsaya inga lfyar matata" "Kayi hakuri bazamu iya tsayawa anan ba sbd hayaniya da kuma mutane ka bari in ta farfado sai kazo ka ganta amma yanzu ka bimu kaga dakin da zamu kaita" haka yayi ta binsu yana hawaye gwanin ban tausayi seda yaga dakin da aka kaita sannan yaje yayi clearing bills ya wuce lab din dake asibiti ya nuna musu yar takardar da Dr. Magaji ya bashi. "ka sha madara ko malt sbd jiri" ba musu yaje ya siyo malt da peak yasha sannan ya koma wajen nurse yace "na shirya" kadan nurse ta diba a sirinji tace ya jirata wajen wani machine ta nufa ta gudanar da test dan tabbatar da bashi da wata cuta sannan tace ya kwanta a wani karamin gado aka fara diban jinin.. Seda ya kai awa 2 kafin suka bashi izinin tafiya "babu dai wani abu ko?? Kana jin jiri? Zaka iya tafi? Akwai inda yake maka ciwo" "zan iya kuma bana jin komai babu inda yake min ciwo nagode" Dakin da aka kwantar da ita ya nufa yana zuwa aka barshi ya shiga sbd babu kowa a wajen ta kuma any moment zata iya farkawa.. Ya kai kusan 10 mins kafin ta fara bude ido tare da turo abinda aka sa mata a baki.. Salati ta fara yi daganan kuma ta fara sambatu "wayyo likita ciki na yana ciwo karku kashe ni ciki na yana min ciwo bana so me nake yi a nan!! Haka tayi ta ihu.. Da sauri mijin ta yaje ya riqe mata hannu yana kuka "kiyi shiru kinji a asibiti muke basa san ana ihu anan" "Ina ruwana da asibiti? Kai waye" "nine mijin ki Adam sannu kinji" "bana san ganin ka ka fita a dakin nan ko in kashe ka😳 hannun ta ta fizge kafin ya ankara har ta cire drip din da aka sa mata nan da nan jini ya fara zubowa.. Wani ihu ya sake "Nurse kuna ina jini! Jini yana zuba!!" da gudu su Janan suka shigo ganin matar sukayi a kwance tanata jijjiga tana bankarewa. "Hasbunallahu wa ni'imal wakeel" abunda suka fada kenan Janan da Zee suka tafi wajen matar da gudu suka rirriqe ta ga jini se tartsowa yake yi duk fararen kayan Janan sun baci har fuskar ta sbd ita ke tsaye ta gefen da matar ta cire drip din gabaki daya ta fita a hayyacin ta.. Idanun matar suka fara qaqqafewa nan da nan suka sake rudewa gashi su ba sanin taimakon da zasuyi mata bah mijin na ganin haka ya saki wani razananne ihu ya tafi luuuuu ya fadi qasa.................... *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣💕❣❣❣❣❣❣❣ *_MATAR DOCTOR_*❣❣❣💕💕💕❣❣❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 *_((2016))_* 6⃣5⃣**************6⃣6⃣ "Innalillahi wa innailaihirrajiun" ana wata ga wata!! Ga mata ga miji.. Sun rasa yadda za suyi ga Aisha taje siyo musu abinci sbd tun breakfast basuci komai bah "Zee dawo ta nan ki danne mun wajen dake fidda jinin nan ina zuwa" ba musu Zainab ta saki hannun matar ya tafi sharaf! Ya fadi kan gado.. Kallon juna sukayi ita da Janan cike da tsoro a gurguje ta koma side din da Janan take ita kuma Janan ta fita da gudu ko takan jinin dake jikin ta bata bi ba.. Ko knocking kofar bata yi ba ta shiga da sallama kamar an hankado ta "lfya Janan kika shigo haka duk jikin ki jini? "Baba patient! Patient da mijin ta! "me ya faru da patient? Calm down nd talk to me" da sauri da sauri tayi mishi bayani.. Ko secs 2 be kara ba ya fita cikin hanzari daga office Janan na binshi a baya ya nufi dakin da matar take suna shiga yaga halin da suke ciki ita da mijin ta "Janan taimaka min mu turo gadon ta zuwa emergency room ke kuma Zainab ki yayyafa mishi ruwa yanzu zan turo wani Dr. yaga halin da yake ciki" Gudu gudu sauri sauri haka suka nufi dakin emergency.. Oxygen aka fara sa mata domin numfashin ta yayi sama yana barazanar daukewa.. "Daughter kije ki gyara jikin ki in kin gama ki tafi gida sbd kayan ki ya baci da yawa kuma ki dena yawan kuka ke nurse ce be kamata zuciyar ki ta dinga yawan karaya haka bah"... Jiki a salube ta fito daga emergency room din daidai ta fito shima Dr. Godwin ya fito daga office din shi bata lura da shi ba.. Gefe ya koma yana kallon ta a ranshi yana fadi "ita kuma wannan meke damun ta haka duk jini a jikin ta? Ganin tayi hanyar sauka daga steps yayi sauri ya sha gaban ta "Ke! Miye haka? Jikin ki duk jini kina kokarin shiga cikin mutane kamar baki san aikin ki bah" ko kallon shi bata yi bah tace "excuse me" ganin beda niyyar matsawa ta kauce zata bi dayan gefen da sauri ya sake tare ta haka suka dinga yi har wajen sau 3 gajiya yayi da draman da suke yi ya fizgo hannun ta ya fara janta sai kokarin kwace hannun ta take amma ta kasa "miye haka wai! Ka sake ni! Ka sake ni!..be tanka ta ba kuma be seke mata hannun bah seda suka zo daidai bakin kofar office dinshi yasa key ya bude har lokacin be sake mata hannu bah.. Bayi straight ya wuce da ita sannan ya ciro hanky fari sol daga aljihun wandon shi ya fara goge mata jinin kan fuskar ta wanda har ya soma bushe wa. Be damu da yanda take ture mishi hannu bah se da ya gama goge mata fuskar tas sannan ya jawo hannun ta ya daura mata hankyn akan tafin hannun nata "goge ki fito" ya juya ya fita da harara ta rakashi sannan ta tara hannun ta a pampo ta matso hand wash ta dinga wanke hannun tana istigfari "shi wannan besan haramun bane namiji ya taba macen daba muharramar shi bace! Koda yake ba musulmi bane shiyasa yake abunda yaga dama" haka taita dirje hannun har hand wash din ya kusa karewa sannan ta barshi. A hankali ta dan goggoge jikin ta sbd kar kayan ya jike sannan ta wanke fuskar ta.. "a bayin zaki kwana ne? Seda ta murguda baki kamar yana ganin ta kafin ta bude bayin ta fito yana tsaye ya jingina da bango yayi crossing kafafun shi hannayen shi duka biyu ya zurasu cikin aljihun wandon shi yana facing kofar bayin. Dan nesa dashi ta tsaya amma bata dago bah ganin be tanka bah yasa tayi hanyan waje "Ke! Ya kirata.. Cak ta tsaya ita batayi gaba ba kuma batayi baya bah. A hankali ya tako yazo daidai gaban ta ya tsaya kanshin turaren shi na _Fresh guy_ yana dukan hancin ta. Ganin batada niyyar dago kai ya sunkuyo da kanshi daidai fuskarta yace "baki iya godia bane" "tnx" tace a takaice ta cigaba da dosan bakin kofa. Tana daura hannu kan handle din kofan ya "ban baki izinin tafiya bah karki sake ki kara koda 1 step forward ne" fadi take a ranta "ikon Allah mutum sekace ubana se wani bani orders yake yi kamar a karkashin shi nake aiki gaskiya ya iya rainin wayau" katse mata zancen zuci yayi ta hanyar daura mata lab coat akan kafadar ta. ''wear this nd follow me" kamar kar tasa se kuma tayi tunanin gwara tasa kawai tunda batada wani zabin.. Tana cire hannu daga jikin handle din shi kuma ya bude ya fita.. Haka taita bin shi ba tare da sanin ina za su bah.. Wayar shi ce ta fara ringing yana dubawa ya Dr. Magaji da sauri ya dauka "Hello Dr." "Surgeon G kana ina ne? "Gani zan fita me ya faru" "kazo emergency room yanzu pls"! Ya fada demandingly. "OK, ok gani nan zuwa" kudi ya ciro a aljihun shi ya ya miqa mata "gashi ki hau taxi Dr. Magaji ya kira ni" Mamaki ne ya cika ta a zuciyar ta tace "O! Dama shi a nufin shi gida ze kai ni? Tab! Allah ya kyauta in bishi ko in karba kudin hannun shi" "ki karba kina wasting min tym" firgigit ta dawo daga duniyar tunanin da ta fada "no! Nagode inada kudin transport" "OK, ya miki kadan koh! Let me add more 4 u" wasu kudin ya sake kara mata a kai "take" qin karba tayi ya miqa hannu zai riqe mata hannu tayi saurin maida su baya... Ya fahimci kwata kwata bata so ya tabata wani killer smile ya mata wanda shi kadai yasan nufin shi.. Da sauri ta juya ta fara tafiya shima cikin sauri ya sake miqa hannun zai janyo ta baya wayar shi ta fara ringing dauka yayi cikin azama ya fara sauri "am on my way" ya katse wayan. Yana waigawa yaga Janan har ta bace mishi daga gani.."zaki zo hannu" Da sauri ya karasa emergency room din ya shige.. Cikin sauri Dr. Magaji yace "stitches din da aka mata ya kwance sbd jijjigan da tayi yanzu haka wajen bleeding yake jinin ta se karewa yake yi she is suffering" ya dafe goshin shi hannun daya.. Se da Dr. Godwin ya dubata yace "aiki ya dawo baya yanzu se mun koma dakin theater" da sauri aka turata dakin theater.. Shi kuma ya canza kaya. A waya aka kira lab attendant ta kawo jinin mijin tare da wani leda biyu zuwa dakin theater da sauri ta kawo aka jona ma matar ga oxygen a hancin ta aka fara mata aikin.... _Best of luck_ Wajen su Zee ta koma amma bata basu lbrin abunda ya faru bah se dai tace musu ta bar matar a emergency room. Rakata suka yi inda aka kwantar da mijin matar wanda ya farfado amma an bashi gado ya huta.. Wayan Ya Saleem ta kira yana dauka yace "black sisi ya akayi ne" "Ya Saleem pls kazo ka dauke ni a asibiti bazan iya dawowa da kaina ba jinin wata patient ya bata mun kaya" "jini kuma? Bari in juyo dama yanzu na wuce asibitin ku naje refilling gas kawai ki fito bakin gate" sallama tama su Zee sannan ta wuce. Tana fita ta ganshi.. A mota ta bashi lbrin duk abunda ya faru da matar.. Ba karamin tausayawa matar yayi bah. A haka har suka kai gida. Tana shiga daki ta wuce tayi wanka ta sa dogon riga mara nauyi tayi sallah. Dakin Ummiey ta leqa taga tana barci. Kitchen ta koma ta deba abinci taci tasha ruwa seda ta bari abincin yadan fada mata ta koma dakin ta ta kwanta dan huce gajiya. **** Da dare bayan sun gama cin abinci Abbiey ke tambayar ta ya aikin. Nan ta labarta musu komai suma dai duk sun tausayawa matar addu'a sosai suka mata Allah ya bata lfya.. Daga nan kowa yaje ya kwanta............ *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣❣❣💕❣❣❣❣💕💕 *_MATAR DOCTOR_*❤❣❣💕💕💕❣❤❤ (( *_2016_*)) *_Rukky Bae_*😏😏😏 6⃣7⃣****************6⃣8⃣ Alhamdulillah! Anyi operation lfya kuma sun fito lfya. A hankali matar ta fara samun sauki.. Kullum likitoci da Nurses suna duba ta. Tun daga lokacin Dr. Magaji ya dau nauyin ciyar dasu Janan kullum daga gidan shi ake kawo musu abinci.. Yana jin dadin aiki dasu suma suna jin dadin aiki a karkashin sa.. Haka rayuwa ta cigaba da tafiya. Inda yanzu Janan ta fara sabawa da yima patients alluran anesthesia da kuma sa musu drip. Tunda suka fara aiki da Dr. Magaji kullum 2:30pm yake sallaman su sbd Islamiyan da suke zuwa har yana cema Janan da Aisha "lallai lallai idan saukan ya rage 2 weeks ku fada min kar in manta" suka ce "in shaa Allah za mu fada maka"..... Gefe guda kuma ita da Imran soyayya na kara karfi inda yayi mata alkawarin yana dawowa daga seminar daya je a London ze zo wajen Abbiey neman izini... Ashirin da biyar ga wata aka biya su albashi. Ba karamin farinciki suka yi bah. A ranan Janan ta shiga kasuwa bayan sun tashi daga aiki ta siyo ma Ummiey atampa karamar _Sheraton_ ta saima Abbiey agogunan fata guda 2 baki se kuma light brown Ya Saleem da Ya Khaleel ta siyo musu takalma na maza se kuma Nurulqal dinta tasai mai turaren _Gentle guy_... Har ta fito se ta hango wani shagon Arabian perfumes karasawa tayi ta siya guda 2 _Ameer oud da Alharamain Madina_ tana gama siyayya ta tsare adaidaita ya kaita gida... ***Da dare bayan sun gama cin abinci taje ta dakko kayan data siyo tare da canjin daya rage seda ta ba kowa nashi suna ta murna hade da yaba hankali irin na Janan cuz she is jaz 18yrs zata shiga 19 amma tayi abunda wasu 'yan 25yrs baza su iyi bah Ummiey da Abbiey sun samata albarka sosai Ya Khaleel da Ya Saleem se godia suke mata murmushi tayi sannan tace "kun cancanci fiye da haka"... Canjin daya rage ta ajiye a gaban iyayen ta tace "Ummiey,, Abbiey ga sauran canjin daya rage kuyi anfani da shi.. Kanta Abbiey ya shafa yace "Muhibbaty babu abinda za muyi dasu kinga ki ajiye a wajen ki sbd in bukata ta taso miki kinji! Ummiey tace "kwarai kuwa ki riqe ai naki ne Mamana Allah dai yayi miki albarka tare da yayyin ki baki daya" "Ameen" suka amsa.. Janan bata ji dadin haka ba amma bata san yin jayayya da iyayen nata haka ta hakura.. Hira suka dan yi kafin kowa ya wuce makwancin sa.. Tana shiga ta dauki turaren da ta siyo ma Imran ta shaqa tare da lumshe idon sannan ta bude drawer ta ajiye da niyyar in ya dawo ta bashi as a gift.. Har ta sa kayan bacci ta kwanta wayar ta ta fara ringing ko bata duba ba tasan Imran ne sbd wakar _Aashiqui_ ta sa mai.. Sunyi hiran soyayya sosai har yake fada mata nxt week ze dawo kuma cikin week din zai zo wajen Abbiey.. Tayi murna ba kadan bah se da ta fara hamma sannan yace "gwara in barki ki kwanta kar ki fara min sambatu" murmushi tayi kamar yana ganin tace gudnyt nd swt drmz" shi kuma yace "gudnyt nd chocolate drmz I luv u" da sauri tace "bye" ta katse wayan sbd tasan halin Imran yanzu se yace itama sai tace tana son shi..... ~A week later~ Imran ya dawo Nigeria cike da farin ciki ji yake kamar ya tafi gidan su Janan ya ganta sbd ba karamin missing dinta yayi bah amma se ya fasa yafi son se an bashi izini sannan ze je wajen ta su hadu... Bayan ya koma gida ya kirata ya fada mata ya dawo tayi murna sosai tare da mai Allah huta gajiya... Ranar Thursday da yamma Imran ne tare da Faisal yayan Zee wanda suke kusan sa'annin juna shirye su cikin kaftan harda hula suka zo gidan su Janan se da ya kirata ya tambayeta Abbiey nanan ta tabbatar mai da ya nanan.. Bayan sunyi sallama Abbiey ya fito suka gaisa sannan ya kai su parlon baki yace "Bismillah ku zauna a kujera" cikin jin kunya suka ce "aa Abbiey kasa ma yayi" bayan sun zazzauna Abbiey ya tashi ya bude fridge ya dakko ruwa da drinks hade da glass cups guda 2 ya aza kan tray ya ajiye musu... Faisal yayi gyaran murya ya farama Abbiey bayanin dalla dalla yana sauraren shi se da ya gama sannan Abbiey yayi ma Imran yan tambayoyi shi kuma ya bashi amsa Abbiey ya kara da "Alhamdulillah nayi farinciki da nuna soyayyar ka ga 'ya ta da kuma izini na daka zo nema kuma ka tabbatar min da auren ta zakayi ba wai da wasa kazo bah.. Tor na amince ka dinga zuwa sau 2 a sati ku kara fahimtar juna kafin magabata su shiga cikin maganar" "mun gode mun gode Abbiey Allah ya kara girma" Haka suka bar gidan Imran baki yaki rufuwa dan murna suna shiga mota ya kira Janan ya fada mata yanda sukayi da Abbiey sosai taji dadi har suka kusa gidan su Faisal Imran na waya da Janan seda sukayi parking a kofar gidan sannan sukayi sallama.. Abbiey na shiga gida ya fadawa Ummiey komai ita ma tayi farin ciki jin yanda Abbiey ya yaba da hankalin Imran.. Yace "ina so in kara bincike a kanshi kin san rayuwar yanzu se a hankali" "gaskiya ne" inji Ummiey sannan ta cigaba "Uhum kaga ikon Allah ko? Bakin ka ya bi 'yarka da kake kiranta *MATAR DOCTOR* gashi likita yazo neman auren ta" yace "kedai bari Allah mai iko Allah yasa abokan rayuwa ne su" "Ameen thumma ameen" Ummiey ta amsa... _Shawara ga iyaye.. Ya nada kyau iyaye su dinga yiwa 'ya'yansu fata nagari ba wai su dinga binsu da mugun fata ba domin bakin iyaye ba karamin tasiri yakeyi ba akan 'ya'yan su_ ... _Allah yasa mu dace ameen_ ******* Yau ta kama Friday su Janan na zuwa aka ce list ya fito na Nurses domin za a canza su daga office din da suke zuwa wani.. Addu'a kawai su Janan suke yi sbd basa son a canza su daga office din Dr. Magaji.... Suna dubawa suka ga Aisha zata dinga aiki tare da Dr. Salma ita kuma Zee an barta da Dr. Magaji Janan kuma an hadata da Dr. Godwin... Ba karamin haushi suka ji da aka raba su kuma ranan Monday za su fara aiki da sabbin likitocin da aka hada su... Ita dai Janan ta kasa magana gabadaya bata san ganin Dr. Godwin balle har tayi aiki karkashin gashi kuma babu daman a canza sbd tun daga ministry of health aka tsara list din kuma an aika ooffice din ko wanni Doctor.. Haka suka ta jimami shi kanshi Dr. Magaji be ji dadin abunda ya faru bah amma babu yanda ze yi... Gaba daya ranan sun kare shi cikin rashin walwala Janan kamar tayi kuka dan bakin ciki... _Har na kosa in fara ganin drama tsakanin Dr. Godwin da Janan.. Kuma nasan kun kosa masoya na_😜 *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/5, 8:08 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❣⚜ *MATAR DOCTOR*⚜❣❣❣❣⚜⚜❤❣❣⚜⚜❣❤❣❤❤❣⚜⚜⚜❣❤❣⚜⚜⚜⚜❤❤ *Rukky Bae*😏😏😏 6⃣9⃣••••••••••••••••••••7⃣0⃣ *Sunday* Zaune suke gaba ki dayan su a parlor Abbiey yayi gyaran murya ya fada musu komai game da zuwan su Imran sannan ya kara da cewa "Muhibbaty na yaba da hankalin yaron nan sbd ya fada min yanda kuka hadu sannan kuna waya amma be taba zuwa kuyi hira ba sbd be tambayi izini na bah.. Hakan kuma da yayi ya kara mishi kima da daraja a waje na.. Allah ubangiji ya tabbatar mana da alkhayrin dake ciki" duk suka amsa da ''Ameen" amma banda Janan wacce take ji kamar ta nutse a wajen dan kunya gaba daya ma ta kasa dago ido ta kalle su se wasa take da yatsun kafar ta.. Abbiey yace "zaki iya komawa dakin ki dan naga duk kin takure waje daya" ai kamar jira take yi ko rufe baki be gama yi ba ta tashi a guje ta wuce daki... Murmushi yayi tare da girgiza kai sannan suka cigaba da magana anan yake cewa Khaleel da Saleem "ku bazaku fito da mataye ba ko? So kuke in bar duniya ba tare danaga jikoki na ba kenan kai Khaleel yanzu ka doshi shekaru 29 kai kuma Saleem yanzu kana 26 lokaci fa yana kurewa duk da dai aure lokaci ne amma har da niyyar mutum Dan Allah ku yima kanku fada" duk suka yi shiru sbd sun san gaskiya Abbiey ya fada Khaleel yace "Abbiey kayi hakuri in shaa Allah nan bada dadewa ba zamu yi aure ku taya mu da addu'a" Ummiey da bata ce komai ba tunda suka fara magana tace "Allah ya baku mataye nagari sannan kuma ku kara qaimi wajen yin addu'a.. Allah ya zaba muku mafi alkayri" duk suka amsa da "Ameen" sannan Abbiey yace "Allah yayi muku albarka ku tashi ku tafi".. A tare suka tashi suna amsawa da Ameen sannan duk suka fice ...... Janan na zaune a daki tana duba wasu takardu har yanzu zuciyar ta babu dadi sbd maidata office din 'surgeon G' da akayi amma dai yanzu tadan ji sanyi a ranta sakamakon yabon da Abbiey yayi wa Imran.. Tana cikin tunani wayar ta tafara ringing ko ba a fada ba Imran ne. Da sauri ta dauka bayan sun gaisa ya ce "Luvly Angel yau In shaa Allah zan zo bayan magrib hope u r free"... Shiru tayi ta kasa bashi amsa "Angel r u there? "yeah ina ji amma dan ban 2 mins I will call u bck" ding! ta katse wayan. Da sauri taje dakin Ummiey tayi sallama aka amsa mata sannan ta shiga ta same ta kwance a kan gado amma ba barci take yi bah. Gefen gadon Janan ta zauna tana wasa da hannun ta ta kasa magana. "Hulwaty akwai magana ne? Naga kin yi shiru kin kasa magana" "em.. em.. dama.. dama" tashi tayi daga kwanciyar da tayi sannan ta dafa kafadan ta tace "Hulwaty feel free nd talk to me kin san dai babu wacce ta fini a wajen ki ba ma wannan ba ko kin manta we r frnds ke fa da bakin ki kika ce am ur bestie? "ban manta ba Ummiey u r my best nd u will always be" "so tell me am all ears" "Ummiey dama em...em ya kira ni wai if am less busy after magrib ze zo shine na zo in fada miki sbd ban san ko akwai abinda zan yi miki bah kuma ban san ko tym din yayi daidai ba nd I hv to ask 4 ur permission b4 I can make any decision" Tunda ta fara magana Ummiey ke kallon ta kafin ta nisa tace "ke ta daban ce Angel" da sauri ta dago tana kallon Ummiey sbd tayi mamakin sunan da ta kirata dashi cuz Imran kawai ta taba ji yake kiran ta da sunan.. Ummiey ce ta tsamota daga duniyar tunanin data fada ta hanyar kamo hannayen ta tana murzawa kafin ta cigaba "babu abin da za kiyi min koma akwai na yafe kuma tym din it's okay se dai ina so in kara tunatar dake duk da nasan kin sani amma wajibi na ne in sake fada miki a matsayi na na mahaifiyar ki..ki riqe mutuncin ki a duk inda kike ki sani duk abinda za kiyi Allah yana kallon ki kuma shedan babu abinda bazai iya ba domin a cikin wani hadisin mazon Allah (SAW) yana cewa: _"a duk lokacin da baliga mace da baligi namiji su kebe a wani waje su biyu to lallai ne shedan ze kasance cikon na ukun su"_ A cikin wani hadisin ma mazon Allah (SAW) ya kara cewa: _"kada dayan ku ya kebe da mace face a tare da ita akwai muharramin ta_ Hulwaty ki kula da kyau domin yanzu zamani ya canza shedan yana matukar yin tasiri akan mutane especially masoya sbd haka u hv 2 b very careful" Rungume Ummiey tayi tare da fadin "Jazakillah khairan Ummiey u like no other" "oya tashi kije daki ki kira shi ki fada mishi ze iya zuwa" fuska ta rufe cike da jin kunya kafin ta miqe ta fita.. Daki ta koma sannan ta kira shi ta fada mishi.. Yayi murna sosai sannan yace "at long last zan zo in sake ganin cute face din luvly Angel dinta".. Kin san miye? "aa sai ka fada" "kin fi ko wace mace kyau a duniya komai naki is unique nd special no words to describe how beautiful u r Angel" "Hmm Nurulqalb akwai ka da iya tsara zance ur words r cool kai kanka u r so cool in short komai naka is cool.. Yanzu dai mu bar wannan maganan se anjima in ka zo" "OK luv se kin ganni take care of ur self 4 me" "bye banda over speeding kayi driving a hankali" "as u wish my lady" ❤❣❤❣❤❣❤❣❤ ❣❣ *Rukky Bae*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/6, 12:41 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤ *_MATAR DOCTOR_*❣⚜⚜❤❣❤⚜❣⚜⚜❤❣⚜⚜❤❣⚜❤❣⚜❤❣⚜❤❣⚜❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 7⃣1⃣ 4:00pm Malam Ahmad yazo yi ma Janan lesson bayan ya dawo daga garin su. Ba bata lokaci ta fita tayi mishi ya gajiyan hanya anan take fada mishi saura 2 months ya rage ayi saukan su.. Yayi farin ciki sosai.. Nan yake tambayan ya mutanen gida? Tace "kowa lfya lau sun ce a gaishe ka" "Ma shaa Allah ina amsawa nima kafin in tafi zan leqa mu gaisa" Karatun baya yace ta karanto mishi. Bayan ta karanta tace "Malam na kara amma ban san fassaran ba" "karanto inji se in kara miki tare da fassaran" Tiryan tiryan ta karanto mishi har se da ta kai inda ta tsaya. "gaskiya kin yi kokari kuma kin kyauta da kika kara sbd baki tsaya tunanin bananan ba ki ajiye kice se na dawo Allah ya albarkaci ilimin ki" "Ameen Malam" Kari yayi mata sannan ya fassara mata duka se wajajen 6:00pm suka gama karatun. Bayan ta ninke tarduman har ta wuce ya kira ta ya miqa mata wata bakar leda yace "gashi ki ba Ummiey tsaraban kauye ne kema na kawo miki ridi da kwakumeti duk suna ciki kuma ki mata iso ina so mu gaisa" "Allah ya saka da alkhayri Malam mun gode" Tana shiga gida ta fada ma Ummiey Malam yace su gaisa ga kuma tsaraba ya kawo a baki.. Hijjab Ummiey ta saka sannan ta fita.. Bayan su gaisa ne take mishi godian tsaraban daya kawo musu. "a haba babu komai ai ba ma shida yawa... "aa me yawan kenan mun gode sosai" Sallama suka yi ta koma ciki shi kuma ya wuce.. Kayan kadi ya kawo musu harda daddawa Ummiey tayi murna sosai tace "a lallai zamu sha miyar kuka kenan" Janan tace "ai fa! nasan Abbiey ze yi murna idan yaga anyi miyar kuka" Suna zaune suna cin ridin har aka fara kiraye kirayen sallan Magrib duk suka miqe dan gabatar da sallah Ummiey ce ta shigo ta tarar da Janan kan sallaya tace "Huwalty ki tashi ki shirya kafin ya karaso" "toh Ummiey na" Fita Ummiey tayi ita kuma Janan ta shiga bayi tadan watsa ruwa. Tana fitowa ta bude wardrobe riga da skirt na atampa purple nd white tasa... Body spray kawai ta fesa ta shafa mai bata shafa komai a fuskar ta ba dama ita ba ma'abociyar kwalliya bace.. Ribbon ta dakko tayi parking kalban da Ummiey tayi mata wayar ta ta fara ringing da sauri ta karasa kan gado ta dauka "Assalamu alaikum" "Wa'alaikumussalam my Angel gani a kofar gidan ku" "OK ur highness gani na fitowa in a jiffy" "pls kiyi sauri kin san na kosa in ga cute face dinki" Tace "Toh" da sauri ta dauki purple hijjab din ta me hannu ta saka flat shoes purple ta saka sannan ta fito. Jin motsin Ummiey a kitchen yasa ta nufi can, ganin ta tayi tana daura wani glass bowl akan tray tace "Ummiey ga shinan ya karaso" "tor je ki shigo dashi ki kai shi parlon baki".. Tana fita ta tarar dashi jingine a jikin mota yayi folding hannayen shi a kirji yana sanye da ash caftan.. Da sallam ta kara wajen shi sannan suka karasa parlon bakin.. Kujera me facing juna suka zauna sannan suka gaisa.. "Ina zuwa" tace mishi Da sauri ta shiga kitchen ta daura drink da glass cup akan tray ta fito.. Tana fitowa suka ci karo da Ummiey.. "Huwalty koma kitchen din zaki ga peppered chicken a cikin glass bowl tare da plate nd fork sannan ki dakko babban tray ki kawo nan" Kitchen din ta koma ta dakko sannan ta fito. "Ummiey gashi nan na dakko" "tor yi maza ki kai mishi" Baki bude take kallon Ummiey tace "Ummiey yaushe kika yi wannan? "dazu ne da zan yi girkin dare naga ya kamata ayiwa bako wani abun" "Ummiey ke uwace wacce babu kamar ki" "ni dai wuce ki kai mishi kin barshi yana jiran ki" Peck ta manna mata a kumatu sannan ta koma wajen Imran.. Hiran soyayya suka yi sosai se da aka fara kiran sallan isha'i yace "Luvly Angle zan tafi badan na gaji bah se dan lokacin salla ya shigo.. Nxt Week in shaa Allah zan dawo amma kafin nan ina so in shiga mu gaisa da Ummiey kafin in tafi" Komawa ciki tayi ta sanar da Ummiey sannan ta dawo tace mishi "zaka iya shigowa" A kujera ya tarar da Ummiey zaune. Kasa ya zauna sannan ya gaishe ta. Ita kuma Janan daki ta wuce dan dakko turaren da ta siyan mishi. Tana kokarin fitowa Ummiey ta kirata. Da sauri ta fito Ummiey tace "kije kuyi sallama ya fita" Sanda ta karasa har ya shiga cikin mota amma be kulle kofar ba.. Ledan turaren ta miqa mishi tace "a gift frm my hrt" Murmushi yayi sannan ya karba yace "tnx Angel".. Sallama suka yi har ta juya zata wuce ya kirata.. Dawowa tayi sannan shima ya miqa mata wata yar madaidaiciyar leda yace "ga tsarabar London kiyi hakuri naso in siyo miki abubuwa da yawa amma ban samu chance na shiga kasuwa ba se ana gobe zan dawo sbd aiki yayi min yawa" "nagode Nurulqalbee wannan ma yayi kuma nayi farin ciki sosai" Hannu suka daga ma juna sannan ta koma gida se da yaga shigan ta gida yayi ajiyar zuciya sannan ya tada motar shi ya wuce... Tana shiga ciki ta miqa ma Ummiey ledan da Imran ya bata. Suna budewa suka ga wasu hadaddun flat shoes guda biyu baki se kuma brown.. "kin gode in Abbiey ya dawo se ki nuna mishi" Bayan dawowar Abbiey ta nuna mishi sannan ta dauki abincin ta ta wuce daki kwata kwata yau taki yarda taci abinci da su sbd kunya. Kafin ta kwanta seda suka yi waya da Imran.. ⚜❣⚜❣⚜❣⚜❣⚜ *_Monday 7:00am_* Dr. Godwin ne ya shigo asibitin cikin shigar black suit nd white sleeve se bakin tie, black cover shoes da bakin sunglasses yayi kyau matuqa.. Hanyar office din shi ya nufa ba tare da ya kula nurses din dake gaishe shi bah. Yana dosan kofar office din shi yaga tarin patients suna jiran shi murda handle din kofar yayi ya shiga ciki to his greatest surprise be ga Janan ba se Jessica da Ruth kawai zaune cikin office din suna ganin shi suka miqe tare da fadin "morning sir" Be kula su ba seda ya zauna akan kujerar shi sannan yace "morning" a taqaice.. Files din dake kan teburin shi ya fara dubawa sannan ya kira me kawo files yace "ina office patients za su iya fara shigo wa" *_7:45am_* Janan kwance a kan gado tana bacci hankali kwance Ummiey ta shigo tana bubbuga kafar ta tana fadin "Hulwaty! Hulwaty!!" "uhumm Ummiey pls let me sleep a little" ta fada cikin muryan bacci "ki tashi fifteen minutes to 8 fa! Kin san dai kinyi latti ko? Wani irin zabura tayi hade da salati tana murza idanu lokaci guda ta dire kafafun ta a kasa da sauri ta wuce bayi tayi wanka tana fitowa a gurguje ta shirya.. 8:05am ta gama shiri ta dakko jakan ta ta fito.. Ummiey ta gani tana fitowa daga kitchen da cooler a hannu "Ummiey ina kwana" "lfya lau Hulwaty ga plantain nan kizo ki karya" "aa Ummiey wallahi nayi latti sosai" "tor tsaya in sa miki a karamar cooler se ki tafi dashi kya ci a can" "Ummiey karki damu zan siya abu in ci idan na karasa asibitin" "Allah ya bada saa se kin dawo ga 500 akan center table ki dauka"... Da sauri ta dauka ta fita... Kwata kwata bata samu adaidaita ba haka ta fara tafiya da qafa gashi akwai nisa zuwa bakin titi daga gidan su.. Se da tayi tafiya sosai sannan ta samu Napep da sauri ta shiga. 8:25am suka karasa asibitin biyan me adadaita tayi sannan ta kara asibitin se faman sauri take yi.. _8:30 am_ tana tsaye a bakin office din Dr. Godwin.... Agogon hannun ta ta duba sannan tace "Ya Rabbi help me! Wani dogon numfashi ta ja sannan tayi knocking kofar.. "yes" taji muryan Dr. Godwin daga ciki.. Dummmmmm!!!! Gaban ta ya fadi. Jiki na rawa tasa hannu ta murda hannun kofar sannan ta sa kafar ta daya cikin office din hade da yin sallama......... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/12, 5:48 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: [11/11, 4:44 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❣⚜ _*MATAR DOCTOR*_❣⚜⚜⚜❣❣⚜❣⚜❣⚜❣⚜⚜❣⚜❣⚜❣⚜❣⚜❣⚜⚜⚜❣❣❣ _*Rukky Bae*_😏😏😏 7⃣2⃣ Kafar ta daya ta sa cikin office din hade da sallama babu wanda ya amsa mata cikin su sbd duk ba musulumai bane.. A hankali ta karasa shigo ta ajiye jakan ta kan kujera sannan taje gaban taburin shi yana duba wani file.. muryanta na rawa tace "Go...od...mo..rning sir" Bai dago ba balle taga yanayin shi ya amsa mata da "morning" Wani dogon ajiyan zucia tayi wanda har Dr.Godwin din yaji amma duk da haka bai dago ba.. Kujeran da jakan ta ke kai ta koma ta zauna tana me jin dadin be mata fada bah... Haka patients sukayi ta shigowa yana basu appointment sbd yau bazai yi ma kowa operation bah.. Lokacin sallah nayi ta tambayi permission din shi sannan ta fita.. Tana idarwa ta fita wajen asibitin.. Wani shagon snacks da drinks taje ta siyo meat pie da hollandia milk sannan ta dawo office din.. Tana shiga taga duk basa nan. Wani sanyi taji a ranta sbd sauri ko kofar bata rufe ba... Wajen zaman ta ta koma sannan ta dakko meat pie din ta bude hade da yin Bismillah a hankali ta fara ci tana sipping hollandian ta ji take kamar ba a cikin duniyar nan take ba sbd dadin abunda take ci har wani lumshe ido.. Tunda ta fara cin meat pie din Dr.Godwin ke tsaye a bakin kofa ya harde hannun shi yana kallon yanda take cin abincin.. Hannun shi yasa a aljihun ya ciro wayar shi ya seta ta daidai sanda ta saki wani murmushi ya kashe mata hoto sai da ya mayar da wayan aljihu sannan yayi gyaran murya daidai ta na cinye last bite da sauri ta dago tana kallon shi cike da tsarguwa ganin ya kafe ta da Ido da kyar ta hadiye na bakin ta har tana kokarin kwarewa.. Ciki ciki ta fara magana "ji yanda ya kafe ni da idanun shi gashi nan na kusa kwarewa" Wajen ta ya karaso yace "me naji kina cewa" "Am.. am.. Ni banyi magana da kai ba" "Toh da wa kike magana in ba dani bah "Ni bada kowa nake yi bah" "Dago ki kalli cikin idona kice bani kike yi bah" Gamgam ta runtse idon ta dan bazata iya kallon shi ba Ido ya kafa mata yana kallon yanda ta runtse ido kamar taga abun tsoro ga eyelashes din ta sun sakko har ya bude baki zai sake magana kenan su Jessica suka shigo cikin office din.. Cak suka tsaya suna kallon su jin alaman an shigo yasa Dr.Godwin saurin kallon kofa ganin su Jessica ne yasa shi bata rai hade da galla musu harara sannan ya koma wajen zaman shi se da ya zauna sannan yace "baku iya knocking bane zaku shigo min cikin office anyhow? "Sorry sir! But mun yi... "Shhhhh surutun ku ya ishe ni haka bana san jin komai" Wajen zaman su suka koma cike da jin haushi.. Ita kuma Janan dadi taji atleast shigowan su ya mata anfani... _2:25pm_ nayi Janan ta fara tattara kayanta dan dama ta saba lokacin da suke office din Dr. Magaji karfe 2:30 suke barin office... wajen table din shi ta nufa dan signing out tana daukan littafin yace "hey miss! what r trying to do? "Uhum uhumm... ina so inyi signing ne cuz it's almost 2:30pm "U came late nd u wanna leave early huh! Shiru tayi ta kasa magana Ya cigaba da cewa "ba yanzu zaki tafi ba" "Dr. Pls let me go zan je islamiya kuma bana so inyi latti" "I said no! Ki koma ki zauna cuz babu inda zaki baki so kiyi latti shine kuma kika zo latti" "But sir.. Be bari ta kai karshen maganan ta ba katse ta "no but! kawai ki koma ki zauna sai tym din da naga dama zan barki ki tafi kuma karki sake cewa komai as u can see na gaji da magana kin gane ko" Jiki babu kwari ta koma ta zauna idon ta duk ya cika da kwalla dolenta ta hadiye hawayen ta dan kar ya raina nata... Wayar ta ta ciro dan buga game unlock button ta danna amma taga be kawo ba sai a lokacin ta tuna bata da chargy a waya dan jiya basu kwana da wuta bah gashi bata zo da charger ba na Dr.Godwin ne kawai manne a jikin socket kuma ita asara take ji ta tambaye shi ya bata aro ta gwammace ta zauna a haka.. gaba daya haushi ya cika ta haka tayi ta zama bata aikin komai.. Bangaren Dr.Godwin yaji dadin abun da yayi mata dan ko ba komai yasan taji haushi dama haka yake so. _3:00pm_ Ruth da Jessica suka yi signing tare da wuce nan fa Janan haushi ya kara kamata ga tsoro kuma duk ita kadai sbd bata san zama daga ita sai Dr.Godwin.. jira kawai take lokacin sallah yayi ta fita daga nan ta wuce gida abun ta... ganin ta kawo ma kanta mafita yasa ta dan murmusa... _3:55pm_ nayi tayi saurin mikewa dama komai nata a hade yake tace "sir lokacin sallah yayi fa" Be dago ya kalleta ba gaba daya ma ya maida hankalin shi kan laptop din dake gaban shi kamar yasan plan dinta yace "kije ki zauna bazaki fita ba har sai tym din danayi niyya" Ido ta zaro waje tace "sir sallah ne fa! "Yeah ai naji abun da kika ce but zan iya miki favour guda daya ki shiga cikin toilet din nan kiyi abun da zakiyi sai ki shinfida dankwalin ki kiyi a kai" Zata sake magana ya daga mata hannu "bana san yawan surutu".. Bata da wani option daya wuce tayi haka dan bata san lokacin da zata koma gida ba kuma lokacin sallan zai iya wucewa... haka ta shiga tayo alwala ta shinfida dankwalin ta a kasa ta fara sallah.. tunda ta fara sallah Dr.Godwin yayi tagumi yana kallon yanda take sallan a nutse duk se yaji ta kara burge shi.. ya shagala da kallon ta har ta idar tana juyowa suka hada ido da sauri ta kauda kanta gefe... _6:15_ hadari ya taso garin yayi bakinkirin ganin haka yasa Janan ta kara rudewa dan bata kaunar ruwa ya taba ta sbd babu wuya mura ta kamata.. Ganin yanda hadari ya taso yasa Dr.Godwin dago da kanshi cike da mugun ta yace "u can go nw" Wani kallo tayi mishi ji take kamar ta fasa ihu da sauri ta dau jakarta ta fita ko kala bata ce ba.. Da sauri da sauri ta fita daga harban asibitin tana fitowa aka fara yayyafi gashi ta rasa abun hawa dan duk adaidaitan da yake zuwa acike yake duk tabi ta qagara ta ganta a gida haka tayi ta tsayuwa har ta dan fara jikewa sai faman tsaki take yi sbd haushi.. kusan minti 4 tayi a wajen sanna dan adaidaita ya tsaya da wani saurayi aciki ta fada mishi idan zai kaita gashi yayyafin ya fara karfi saurayin yace " Dallah Malam ba kudin drop na baka bah kuma inada in da zani ka tsaya a nan kana bata min lokaci" Mai napep yace "haba dan saurayi baka ga ta fara jikewa bane? Naga kuma duk kusan hanya daya zamu bi in na kai ka sai in je in ajiye ta" "Ni ina ruwana to! Kaga in zaka ja mu tafi gwara mu tafi in kuma ka nace sai ka dauke saidai ka bani kudina" Hannu yasa a aljihu zai ciro kudin ya bashi Janan tayi saurin cewa "aa malam jeka kawai bari in jira wani bana so shiga hakkin kowa" Cike da jin tausayin ta mai adaidaita ya burga abinshi ya wuce yana Allah wadar da hali irin na saurayin nan shiko saurayin ko a jikin shi.. Haka tayi ta tsayuwa amma ta kasa samun abun hawa cikin lokaci kadan har ta fara rawan sanyi gashi ruwa yayi karfi wani dakali ta hanga sbd babu inda zata fake da sauri ta nufa dakalin ta zauna tare da tusa kanta cikin cinyoyin ta ruwa na dukan bayan ta so take tayi kuka amma ta kasa.. Tana zaune a haka taji horn din mota kin dagowa tayi dan yanda zuciyar ta ke zafi... A hankali ya bude motar tare da fitowa riqe da lema a hannun shi har ya iso gaban ta tare da durkusawa jin an sa mata lema ruwa ya dena dukan ta ga kuma kamshin turaren shi yasa ta dago suka hada ido ya sakar mata wani murmushi mai sanyi....... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/15, 10:10 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣❣❤⚜❤❤❣❤⚜❣❣❣⚜❣❣❣⚜⚜❣❣⚜⚜❤⚜❣⚜❣⚜❣⚜⚜❤❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 *_wannan page din na sadaukar dashi ga duk daukacin masoya na nagode da soyayyar ku agareni da kuma kwarin gwiwan da kuke bani Allah ya bar zumunci.. soyayyar da kuke nuna ma wannan littafin shi ke kara bani courage wajen cigaba da rubuta muku shi_* *_Jazakumullah bi khayr_* *_i luv u lodi lodi_* 😘😘😘😘😘😘😘😘😘 7⃣3⃣ Hada ido suka yi ya sakar mata da wani murmushi mai sanyi wani kallo ta watsa mishi tare da kauda kanta gefe haka yasa jikin shi yayi sanyi ga ruwa na jika shi white sleeve din shi ya jike har singlet dinshi na nunawa haka gashin kanshi ya jike sajen shi ya kwanta lub a gafen fuskar shi.. ganin bata sake kallon shi ba yayi gyaran murya sannan yace "hey! Ki tashi in rage miki hanya danna ga baki samu abin hawa ba in kuma bazaki ba gud nd fyn dan ni bana taimako balle tausayi kema ba wai ina tausayin ki bane kawai naga dama ne".. Yi tayi kamar bada ita yake yi ganin yanda ruwa ke jika shi yasa tadan ji dadi ita ma ko ba komai shima ya dandana yaji.. Sake magana yayi yace "baki ga ruwa na jika ni bane? Ki tashi in kuma baki so inyi tafiyata" Tasan sarai in ya tafi bazata samu abun hawa ba amma ita gani take bazata iya bishin ba dama gashi shi yaja mata har ruwa ya jika ta.. ganin bata da niyyar mishi magana yasa yayi tunanin bari ya fada mata magana hala taji haushi ta bishi yace "kina wani pretending kamar baki so ki bini bayan can karkashin zuciyan ki kina jiran irin wannan opportunity kuma karki manta opportunity comes but only once sbd haka ni zan wuce mota na baki minti daya tak ki gama gulman ki sai ki shigo mu tafi" da sauri ya miqe tsaye dan baya san ta samu damar yin magana sannan ya jingine mata leman yanda ruwa bazai jika ta ba ya juya ya fara tafiya wajen mota ruwa na kara jika shi... Ba karamin haushi maganan ya bata ba amma ta daure dan bata so ya gane taji haushi ko kallon shi bata yi bah.. shikuma a tunanin shi tunda ya gaya mata magana kuma ya juya zai shiga mota hala tayi saurin biyoshi har ya bude motar se ya juya ga mamakin san ko motsi bata yi ba sai ma lemar shi daya gani a kasa ta wurgar Murmushi yayi sannan yace a ranshi "komai tayi yana mata kyau when she gets angry she looks cute in tayi murmushi she looks more cute... zan so in ganta in tana kuka nasa zeyi fitting dinta" a hankali ya kara komawa inda take amma beyi mata magana ba se dai ya tsaya a gaban ta yana kallon ta yafi minti 2 a haka yaga alaman bata da niyyar tashi balle tayi magana hakan yasa shi yinkurin riko hannun ta dan ya daga ta da sauri ta sake dukunkune kanta abun yaso ya bashi daria se ya dake yace "ki tashi nifa na gaji in kuma baki tashi ba i swear with my life sai na dauke ki kamar baby na saki a mota if u think am joking ki tsaya ki gani" hannun sleeve dinshi ya fara rolling sama ganin da gaske yake yi yasa tayi saurin mike wa tana turo baki amma bata tafi ba ya sake cewa "ohh bazaki iya tafiya ba ko? Shikenan lemme carry u" dayan hannun rigan ya sake nadewa sama ai bata jira komai ba tayi saurin wucewa jikin ta sai digan ruwa yake... gwalo yayi mata sanna ya bita shima sai diga yake yi abun ka da dagon mutum har ya wuce ta ya bude mata kofar gaba a hankali ta shiga cikin motar wani sanyi da kamshi suka doki hancin ta bata san sanda ta lumshe ido bah.. zagayawa dayan side din yayi ya shigo ganin tana rawan sanyi yasa shi kashe A.c sannan ya miqa hannun shi bayan seat din ya dakko suit dinshi daya yi hanging ya sa mata da sauri ta kankame suit din duk yana kallon ta amma beyi magana bah.... Kunna motar yayi suka fara tafiya se sharara gudu yake yi babu me cewa wani uffan shi be tambayeta ina ne gidan su bah itama bata fada mishi hanyar bah jin shirun yayi yawa yasa shi kunna wakar _patoranking na my woman my everything_ lokaci zuwa lokaci yana bin wakar haka sukayi ta tafiya.. agogon motar ta kalla taga 7:30pm ido ta zaro amma kuma ita bata so tayi mishi magana ga ruwa ya kara karfi ganin ya dau hanyar Zaria yasata yin saurin cewa "ba nan bane hanyar gidan mu fa" "Aww ashe kina kallo se yanzu kika ga daman yin magana? Na riga na dau hanya duk inda na kai ki nan zan ajiye ki" Baki ta tabe amma can kasar zuciyar ta tsoro ne fal daurewa tayi tace "Hmm ko dai kidnapping dina zakayi ne shiyasa ka bi hanyar nan?...... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❣❣⚜⚜❣⚜❤❤⚜⚜⚜ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣❣❤⚜❤⚜❤⚜❤❣⚜⚜❤❤⚜❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 7⃣4⃣ [11/16, 7:04 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: Wani irin daria ya fashe dashi wanda shi kanshi be san ya iya irin ta ba sannan yace "akan wani dalili zanyi kidnapping dinki? After all ni bama san ganin fuskar ki nake ba da ace dai sonki nake yi watakila da nayi kidnapping dinki yanzu dai ban san in sake cewa komai sbd tun dazu kike ta sani surutu kuma ze iya sani rashin lfya ki dinga kwatan ta mun gidan ku kuma bance ki nuna min hanya da hannu ba da baki zakiyi magana sbd ki biya ni maganan da nake tayi tuntuni har sai na kaiki kofar gidan ku in kuma kika ki gida na zan wuce dake in kuma kina tantama ki gwada" Ido ta zaro waje cike da tsoro a ranta tace "nasan zai iya gwara kawai in mishi kwatancen" da wannan shawaran ta ce "a wurno rd muke" Yace "Ban san gurin ba sbd haka aikin ki yafara yanzu" Haka tai tayi mishi kwatance har suka kai kofar gidan.. ko gama parking be yi ba ta murda hannun kofar ta fita da sauri ta shige gate din gidan su ko waigowa batayi bah.. girgiza kai kawai yayi tare da cewa "zamu hadu gobe ai zaki sani ne" sannan ya wuce gida shima.. Tana shiga tsakar gidan su ta tuno da suit din shi a jikin ta da sauri ta fita amma bata ganshi ba haka ta dawo ciki ta cire suit din ta nade shi ta sa cikin jakan ta sannan ta bude kofar parlor'n da sallama ta shiga ganin su Ummiey tayi a tsaitsaye sai kai komo Ya Khaleel ke yi da waya a hannun shi.. jin sallamanta yasa su juyowa da sauri suna tambayan ina ta tsaya har karfe 8:00pm kuma wayar ta a kashe? Lbr ta basu na rasa abun hawa amma bata fada musu komai ba game da Dr.Godwin.... se a lokacin hankalin su ya dan kwanta.. Daki ta wuce tasa wayar ta a chargy sannan ta shige bayi tayi wanka da ruwa mai zafi hade da wanke suit din Dr.Godwin da kayan ta ta shaya a bayin tana fitowa tasa kayan bacci ta fito daga dakin ta wuce kitchen ta debo abinci ta ci tana gamawa Abbiey yace ta je tayi bacci sbd karta makara ga kuma gajiyan yau... Sallama tayi musu sanna ta shiga daki.. Imran ne yazo ranta da sauri ta kunna wayar nan taga text msgs daga Imran iri iri wanda yake nuna yanda yayi missing dinta da kuma rashin samun ta a waya.. Murmushi tayi a fili tace "Allah sarki Nurulqalbee nima nayi missing dinka" dialing numb din shi tayi taji number busy tana kashewa ya kirata nan tace "naji number busy ne" "Ke nake kira ai kin san tun yaushe nake trying layin ki ne" Hakuri ta bashi tare da fada mishi wayar ce babu chargy.. sosai suka sha hira sannan yace "yau ni zan miki addu'a se ki shafa ki kwanta kinji Angel" "Yawwa Nurqalbee ina jinka" Adduo'i sosai yayi mata sannan ta shafa daga bisani sukayi sallama ta juya ta kwanta cike da nishadi.... ❣⚜❤⚜❣❤⚜❣ Dr.Godwin na koma gida ya wuce dakin shi towel ya dauka sannan ya shiga bayi ya hada ruwa mai zafin gaske ya dade kafin ya fito ya shirya cikin yellow pyjamas.. dining ya wuce yaci abinci yana gamawa ya koma kan kujera ya kalli kwallo sai wajen 10:00pm ya koma daki nan ma seda ya gama danne dannen shi a laptop yana rufewa yaji kanshi ya fara ciwo nan ya tuno yau through out be sha maganin shi bah da sauri ya ballo yasha har yaja bargo ya kwanta ya tuno da hotan da yayiwa Janan zumbur ya tashi ya dakko wayar shi ya zubawa hoton ido yanda tayi murmushi yasa shi shafa screen din wayar a haka bacci ya kwashe shi.... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/22, 5:38 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: [11/21, 6:43 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❤⚜❤⚜❤⚜❤❤⚜⚜❤❣⚜❤⚜❤⚜❤❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 _Dedicated this page to_ _Hadiza berrish_ _Pheenerh fulani_ _and all the members of Hauwa Slim Small group_ 7⃣5⃣ *~_washe gari_~* Da asuba Janan na farkawa taji hancinta ya toshe alamar mura kenan dama tayi tunanin haka... bayi ta shiga tayi alwala sannan tayi sallah bayan ta idar tayi daily adhkar dinta se wajen shida saura sannan ta shiga bayi ta dakko suit din Dr.Godwin ta goge har lokacin kamshin turaren shi na jiki kamar be dade da fesawa wa ba a ranta tace "gaskiya wannan ya iya cika turare na wanke riga amma har yanzu kamshin yana nan" Tana gama gogewa ta wuce kitchen dankali ta soya musu da kwai sannan ta dafa ruwan shayi me kayan kamshi da na'a na'a ta zuba a babban flask se karamin flask kuma wanda zata tafi dashi asibiti sbd mura 6:30am ta gama hada komai na breakfast sannan ta koma dakin ta tayi wanka ta shirya tana dawowa parlor taga duk basu fito karya wa ba a gurguje ta dan tsakuri dankalin sbd bata da appetite ta dau jakar ta zata fita kenan Ummiey ta fito tace "har kin shirya ne 'yar albarka" Janan tace "eh Ummiey bana so in kara yin latti ne ga breakfast nan na hada muku se na dawo" Ummiey tace naji kamar muryarki ta canza ko mura kike yi ne? "Eh Ummiey ruwan daya dake ni jiya ne amma ga ruwan shayi nan zan tafi dashi asibiti" "Torm Allah ya tsare a dawo lfya" Da sauri ta fita karfe 7 daidai me napep ya sauke ta a bakin asibitin tana shiga Dr.Godwin ya shigo da motar shi yi tayi kamar bata ganshi ba tayi wuce warta yana kallo ta kauda kai parking lot ya nufa inda aka tanadarwa likitoci ya ajiye motar sannan ya fito yana sanye da riga me gajeren hannu na versace da black pencil trousers da bakin hightop shoes ba karamin kyau yayi ba da sauri ya dau brief case dinshi yabi bayan ta duk saurin ta seda ya kamota daidai wajen hawa steps yace "kina ta sauri gashi na kamoki kuma idan kika bari na riga ki shiga office yau ma latti zaki tafi gida" ya kashe mata ido daya Zata yi magana kenan wani atishawa me karfi yazo mata harda guntun hawaye... ta bashi tausayi amma ya basar yace "karki sa mun mura kin san dai communicable disease ne koh? Baki ta murguda mishi sanna tayi saurin wuce wa.. Murmushi yayi yace "ji dan bakin har ta iya murguda shi" da sauri da sauri ya hau steps din daga nesa ya hangota ta tsaye tana magana da wasu mutane guda biyu da alama kwatance take musu kara sauri yayi ya raba ta dayan gefen ya wuce batama lura dashi ba tana gama musu kwatance kawai ta hangi Dr.Godwin har ya shige salati tayi dan ta san dole se ya aikata abun da yace... jiki a salube ta bude kofar ta shiga kanta a kasa a hankali ta karasa wajen shi tace "Good morning" Yace "se yanzu kika ganni da zaki gaishe ni? Torm hv a seat dan yau keda tafiya se 7pm kuma ko kin riqo ni bazan yi changing mind dina ba" wani irin zaro ido tayi hade da toshe bakin ta ji take kamar ta fashe da kuka amma a ranta tace "wallahi bazan roke ka ba in ya gaji dole ka barni in tafi kuma nasan abin da zan maka" da wannan tunanin ta samu guri ta zauna... messenger na shigowa Dr.Godwin yace "yau patients 4 kawai zan duba sbd zan shiga theater room karfe 9...... yana cikin duba patient din farko Ruth da Jessica suka shigo tare da gaishe shi ko kallon su be yi ba bare ya amsa musu.. Janan ta kawo iya wuya wato ita ya raina su da suka zo latti be ce musu komai ba tana dagowa suka hada ido da shi kasa tayi da idon ta hade da hararan shi yanda ba zai gani bah.. ya duba mutane uku saura na karshe.. mata da miji ne suka shigo tare da yarinyar da bazata fi 5yrs ba tunda Janan taga yarinyar taji ta shiga ranta se kallon ta take yi a ranta tace "very cute baby" itama yarinyar tunda suka shigo take kallon Janan gani kawai suka yi ta kwace hannun ta tafi wajen Janan da gudu kallon juna sukayi ita da mijin ta sannan suka karasa wajen Dr.Godwin.. wajen zama ya nuna musu suka zauna sannan suka fara mishi bayani kamar haka "yarinyar mu kullum tana complain cewa kirjin ta yana ciwo jiya daya tashin mata se take nuna mana daidai setin zuciar ta mu kuma bamu san me hakan yake nufi ba shiyasa muka kawo ta nan" Dr.Godwin ya kalli setin su Janan yaga se hira suke yi da yarinyar yana kallo Janan na barewa yarinyar chocolate da kanshi ya tashi yaje wajen su hannun shi a aljihu yace "cutie zo muje" Kafada ta maqe alaman bazata ba ganin ya miqo hannu ze dauke ta ta kankame Janan tana fadin "Anty kin gan shi ze dauke ni kuma allura ze min ni dai bazani ba" Maman ta ce ta zo tace "Baby Hanayya kizo ba allura ze miki ba" "No Mummy nidai bazan je ba" Baban ta ma yace "babu abinda ze miki kuma in kika je zan saya miki chocolate kinji" Yarinyar tace "aa Daddy nidai ina jin tsoro kuma gashi Anty ma ta bani chocolate" ganin taki yarda ne yasa Janan tace "my baby baki so in zama frnd dinki ko? Tace "pls Anty ina" "Torm in dai kina so in zama ki tashi Doctor ya duba ki kuma bazai miki allura ba in kuma yayi miki zan rama miki" ''Yawwa my Anty promise! Ta miko mata hannu alamar su kulla alkawari Janan ta miqa mata suka kulla sannan Janan ta riqe mata hannu suka karasa gaban gadon Sosai Dr.Godwin ya duba ta yace ma Janan "ki kai ta dakin x-ray a duba ta kuma kiyi sauri cuz yanzu 20mins to 9... suna zuwa dakin x-ray akwai mutane wajen wata nurse ta nufa tayi mata bayani tunda urgent ne yasa nurse din ta ba mutanen hakuri akayiwa Hanayya.... basufi minti 10 ba aka gama komai suka koma office din Dr.Godwin suna zuwa ya duba result din sanna ya ce musu "yarinyar ku tana fama da cardiovascular disease" Mijin ne yayi saurin cewa "Doctor pls kayi mana bayani yanda zamu fahimta bamu san me kake nufi ba" Tunanin yanda zasu dauki abun yayi sannan ya nunfasa yace....... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/26, 6:42 AM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤⚜❣⚜❤⚜❤⚜❣⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❣⚜❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 *_Dedicated this page to all the group members of_* 🆑🅰 *_SSIC LADIES_* 7⃣6⃣ Dr.Godwin yace "abun da nake nufi da 'yar ku tana fama da cardiovascular disease shine tana fama da ciwon zucia" A tare iyayen suka hada baki wajen cewa "ciwon zucia kuma Doctor! Innalillahi wainna ilaihirraji'un" ita kanta Janan abun ya girgiza ta sbd bata taba ji ance karamin yaro ko yarinya na ciwon zucia... Ganin sun shiga rudani yasa Dr.Godwin cewa "cool down ba wani abun tada hankali bane domin shi ciwon zucia yana cikin jerin ciwukan da ake inheriting dinshi watakila wani a cikin family'n ku yana fama da same sickness amma in dai zaku kiyaye rules nd regulations tor komai ze dawo normal but in dai baku kiyaye ba dole ne se an mata operation domin bugun zuciar ta ya daidaita... Baban yace "tor Doctor mene ne rules nd regulations din? Dr.Godwin yace "firstly! a guji duk abun da ze bata mata rai sannan duk abun da take so a bata in kuma babu se ayi mata dabara tunda yarinyace a bata wani abun kuma ku lura da duk abun da take ci zan muku prescribing drugs kuje pharmacy ku siya ku tabbatar kun bi ka'idan magungunan ina tabbatar muku da cewa ur baby will be healthy kar kuyi skipping bata drugs din ko da once ne sbd in kuka tsallake za a iya samun matsala.... a nan ya sake basu appointment nan da 1 month su dawo a sake duba ta......... Bayan ya gama musu bayani suka mishi godia sannan suka fito domin tafiya har a lokacin Baby Hanayya tana tare da Janan har bakin mota ta raka su da kyar da wayau Hanayya ta yarda ta shiga mota bayan Janan ta hada ta da chocolates masu yawa.... se da sukayi exchanging digit da Maman Hanayya sannan Janan ta daga musu hannu har suka wuce.... Tana komawa office din taga baya zaune a kujerar shi se su Jessica da suke ta lbr kasakasa ita da Ruth waje itama ta samu ta zauna se ga Dr.Godwin ya fito daga inner room na cikin office din sanye da kayan shiga theater yana gyara hand gloves dinshi.. gaba dayan su duk suka miqe suna shirin binshi theater room da sauri ya dakatar dasu ta hanyar daga musu hannu kuma yayi haka ne sbd Janan dake fama da mura dan baya so ta wahala sannan baya so su Ruth su tayashi aiki domin rawan kansu yayi yawa.. ko waigowa be sake yi ba ya bar office din.. Janan taji dadin hakan jakarta ta bude ta dakko karamin flask dinta ta zuba ruwan tea tama su Jessica tayi suka ce basu sha a hankali take shan abunta su kuma su Ruth suna hira tana kammalawa ta dauki wayar ta ta fara buga game din _My Talking Tom_ a cikin hiran su Ruth ne taji sun sanyo maganan Dr.Godwin inda Jessica ke cewa "hmm Ruth kin san yanda nake son _young surgeon_ din nan? Ba karamin burge ni yake ba he is unique nd different ya iya daukan wanka kuma gashi so charming i luv his style kin san me yafi burge ni dashi? He is very neat ga class gashi baya san hayaniya he is jst d perfect Mr.right 4 me cuz he is damn handsome... Wani irin harara Ruth ta watsa mata tace "hey! hey!! hey!! Hang it there Miss! Naji kina ta wani surutun banza ne ni yanda nake son shi kamar raina lokacin da aka ce min he is d must handsome guy a asibitin nan naji ya burge ni dana ji cewa he is d first _youngest general surgeon_ a hospital din nan tunda aka gina shi yasa na fara zuwa church ba dare ba rana in fara aiki as a nurse kuma tare dashi at last God answered my prayers na samu aiki... The first day i set my eyes on him i knw d guy is damn hot kuma a lokacin naji am completely in love with him.. in kika lura bana barin kitson attachment dina ya wuce 2 weeks nake sake sabo nd always fixing my nails nd applying heavy makeups in banda abinki ai na fiki komai babu abinda ze yi dake kuma ni na fara son shi sbd haka u better take back ur words na cewa u love him badan ke frnd dita bace dana miki abunda bazaki manta dan kinyi kuskuren fada min cewa kina sonshi domin in dai am still alive bazan bari wata ta kwace mun shi ba cuz he is *Mine* mine alone! Jessica ta tsaya kallon Ruth ta kasa cewa komai cuz she is totally speechless a ranta tana jinjina ma Ruth dan tasan in dai tana son abu to zata iya komai akan abun.... cike da sanyi gwiwa tace ma Ruth "kin san dai shi so ba kai kake sama kanka ba nd u won't knw when u r falling in se dai kawai kaga kana son mutum so don't try to force me akan abunda bazan iya ba kuma it might be possible ya soni cuz dukkan mu be ce yana son kowa a cikin mu ba we r all trying to win his heart! Wani irin zafi maganan yayi ma Ruth ji take kamar ta rufe Jessica da duka amma se ta fara kwantar ma da kanta hankali ido ta rufe a ranta tana cewa "control Ruth control karkiyi misbehaving karki tsaya cacan baki kawai ki nuna mata action show her u can do it show her u can easily win his heart...hka tayi ta lallaba kanta a hankali ta bude ido ta kalli Jessica tace "gaskiyar ki ne yanzu mu bar wannan maganan kowa taje yayi trying luck din ta......... Baki bude Janan ta tsaya kallon ikon Allah sbd taga haukan nasu yayi yawa no wonder in suka ganshi suke wani rawan jiki.. haushin su da taikaici ya kamata dan ta tsani taga mace tana ma namiji rawan kai ita bata ma ga wani abun burgewa a wajen Dr.Godwin ba ji tayi zaman office din ya gundure ta tana duba agogonta taga daya saura... jakarta ta dauka ta fita a office din ba tare data tankasu ba... daidai ta kusa karasawa kofar theater room Dr.Godwin ya fito yana share zufa da hanky.. kamar ance dago! kawai ya hango Janan ta kusa karasowa, jikin bango ya jingina yana jiranta... cikin tafiyar ta a hankali kanta a kasa ta zo zata gifta shi taji ance...... *_pls am sorry cuz zaku jini shiru na dan wani lokaci sbd fama da nake yi da ciwon ido amma In shaa Allah dana samu sauki zan cigaban muku da wannan littafin_* *_ina barar addu'ar ku_*..... *_taku har kullum_* *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/5, 12:34 AM] Rukky Bae😏😏😏❣❣💋: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣⚜❤⚜❤⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ *_Alhamdulillah am getting better nw... thank u guys 4 d prayers Jazakumullah bi khayr_* ❤❣❣❤❣❤❤❣ _Dedicated this page to_ _Khairat Dabai_ _Little Eesher_ _Fateema M.Sabo_ _nd ol d grp members of_ _GYARA SHINE MACE_ 7⃣7⃣ Ji tayi ance "ina zaki je? A razane ta juyo dan ta tsorata sbd batayi tunani akwai mutum ba.. ganin Dr.Godwin ne yasa ta dan bata rai sannan tace "lokacin salla yayi" "Ohhh kin fito bada izini na ba koh? Dama kin san akwai laifi akan ki yanzu kin karama kanki wani... saura kije ki dade... Bata bashi amsa ba ta juya har ta fara tafiya se ta tuna da suit din shi baya ta dawo ta ciro a jakar ta cikin wata farar leda me kyau ta miqa mishi amma bata ce komai ba se ma kau da kanta gefe da tayi ganin bata da niyyar magana yasa shima ya yi kamar be ganta ba se ma ciro wayar shi daya yi ya fara dannawa irin shima yayi banza da ita.... hannun ta ne ya fara sagewa jin be amsa ledar ba yasa ta juyo tana kallon shi gani tayi yana danna waya kamar be san tana wajen ba gashi ya hada rai kamar be taba daria ba.. cike da jin haushi tace "gashi mana" Yi yayi kamar be ji ba se da ta kara magana yace "ohh dama ashe kina da baki?miye wannan" "Suit dinka ne na jiya da baka amsa ba na dawo maka dashi" "Ko dai kika tafi dashi kika hana ni hala kina so ne in bar miki ban sani ba tor tunda se yanzu kike kawo wa ki riqe na bar miki" Tace a ranta "lallai ma guy din nan yace wani abu ita me ma zatayi da suit din"... Ce mishi tayi "ni bana so cuz ba abun da zanyi dashi" Yace "ohh! Kina fada mun indirectly wannan is too cheap 4 u tor karki damu zan zabo miki wanda yafi kowanne tsada in kawo miki though ni bana sa kaya me arha se dai designers me arha a ciki shine 50k" ya wani kashe mata ido daya... Zata yi magana yayi sauri katsata ta hanyar daura yatsa akan leban shi yace "shhhhh say no more ki tafi kiyi salla kuma in kika fi 20mins ni da ke ne" be jira ta sake magana ba ya wuce abun shi... Haushi ya kamata kamar ta pashe tana tafe tana mita a ranta "shi wannan guy din ban san meke damun shi ba komai se ya wani tsaya yana iyayi ni ina ruwana da tsadan kayan shi ya cika miskilanci a haka waencan marasa aikin yin suke wani sonshi har suke so suyi fada" mitchwwwww taja tsaki... haka ta kai wajen da aka kebe nayi salla tayi alwala ta shiga seda tayi nafila tadan jira sannan liman ya tayar bayan an idar ta tsaya tayi adkhar sannan ta fito tana sa takalman ta taji muryan Zee tana cewa "yar halas yanzu muke maganan ki kwana biyu bamu hadu ba ikon Allah ashe rabon zamu hadu ne yasa da muka fito daga massalaci muka tsaya anan" cike da jin dadin ganin su Janan ta wani rungume su tace kawayen albarka wallahi kwana biyu nayi kewar ku kuna raina Eesher tace "ku akwai latest fa dama nace se mun hadu duka zan fadi muku" bayan masallacin suka koma suka zazzauna Eesher ta fito da wafer sticks da bounty chocolate ta miqa musu duk sun kosa ta fada masu ganin tayi shiru yasa Janan cewa "hohoho! haba kiyi magana mana kin tsaya yanga se kace kin gammu da hula" Zee tayi carap tace "gane mun hanya wai makaho yaso tsegumi" daria suka yi sbd maganar ta basu daria.. Seda Aisha tayi gyaran murya kafin tace "kun san me yake faruwa ne" a tare suka hada baki wajen cewa "aa se kin fada" "Bazan fada ba kuyi guessing" "Mitchwwww kefa yar rainin seti ce in bazaki fada ba ki barshi baza a yi guessing din ba" cewar Zee Aisha ta kyalkyale da daria sannan gace "tor iya tsiwa karki tsiwance ni ...dama Pharouk ne ya aiko magabatan shi har anyi maganan komai yanzu an tsaida rana nan da wata biyar kunga bayan saukan" mu da wata uku tunda yanzu saura 2months saukan A tare suka wani rungume ta cike da jin dadi... tace "ni ku sake ni kar ku karya ni wannan irin matsa da kuka mun" Janan tace "aww daga abun arziki se ki fara korafi Allah dai ya kaimu musha biki abu namu" Zee ta karasa da fadin "wai akace maganin a kwabe mu" suka tafa Aisha tace "kuma dai kuyi kuyi ku fito da mazajen aure musha biki" Janan tace "tor rasa kunya kar kiga munyi shiru ki raina mu nima My Dr.Imran yazo ya nemi izini gun Abbiey kuma ya tabbatar mun very soon ze aiko in shaa Allah" Zee tace "hehhehe kice tuwo na mai na za ayi gaskiya muna da sha bukunkuna" Aisha tace "Allah ya nuna mana lokacin ke kuma Zee ya muke ciki yaushe ne naki bikin? "Hmm kanku ake ji ni dallah karku dame ni" inji Zee Janan da Aisha suka kalli juna suka tuntsire da daria dan sun san halin Zee kwatakwata bata kula samari..... Sunyi hira sosai har suka tuno daya daga cikin babbar kawar su wato Fateema M.Sabo wacce tana Bauchi tana shan karatu suna waya sosai da ita... Janan tace "aiko in shaa Allah zamuje mu gaida Innar M.Sabo kafin ta dawo huta maybe ma tana nan za ayi sauka da bikin ki Eesher tunda sun kusa hutu Allah ya kaimana ran" suka amsa da Ameen... Kamar ance Janan ta duba agogon ta aiko taga karfe daya da minti 45 ido ta zaro waje ganin taci mintuna sun kai 45 bata koma office ba tasan yau ba karamin wulakanci zata sha wajen Dr.Godwin ba... zunbur ta miqe dan gaba daya tama manta da warning din da yayi mata da sauri tayi ma su Zee sallama ta wuce suka ce "ki jira mu tafi tare mana tace "aa karku damu sauri nake yi" Gudu-gudu sauri sauri ta doshi office din seda tayi Addua'a ta shafa sannan ta bude kofar a hankali tana sa kafa cikin office din sukayi ido hudu da Dr.Godwin gaban ta ya bada darammm!! *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/18, 12:38 AM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *MATAR DOCTOR*⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤❣⚜❤⚜❤⚜❣❤⚜ *Rukky Bae*😏😏😏 _Dedicated this page to all my primary and secondary sch frnds and classmates.._ _my unforgettable_😍 _One love to u guys_✌ 7⃣8⃣ Suna hada ido da Dr.Godwin gaban ta ya bada darammmm!! Kasa motsawa tayi daga bakin kofar ganin haka yasa shi dauke ido a kanta ya cigaba da danna laptop.. Yar siririyar ajiyar zucia ta saki sannan ta taka a hankali ta koma wajen zaman ta.. Duk abun da suke yi idon su Jessica yana kai sedai basu kawo komai a ransu ba... Haka suka zauna shiru babu me cewa komai.. 2:20pm Se lokacin Janan ta tuno bata ci komai ba se ruwan shayi gashi har ya kare duk da ba wani yunwa take ji ba amma tana so ta dan ci wani abu ko zata ji dadin bakin ta..... Da sauri ta bude jakarta ta ciro wafer sticks din da Eesher ta basu ta miqawa su Jessica suka ce basu ci.. Bude abunta tayi tana ci har ta gama sannan ta dakko bounty chocolate shima tana ci... Wani irin kara suka ji daga wajen da Dr.Godwin yake da sauri suka kalli direction din suka ga se buga kanshi yake yi akan table ga jini a gefen girar shi a rude duk suka miqe suka yo kanshi Jessica da Ruth sukayi saurin riqe shi a tsawace yace "take off ur filthy hands frm my body" da sauri suka dauke hannun su daga jikin shi suka ce "sorry sir" Ganin haka yasa Janan komawa baya dan tsawan ya razanata... Da hannu biyu ya riqe kanshi sbd juyin da yake yi ga jini yana diga a kayan shi damma kayan baki ne.. Gabaki daya duk ya canza fuskar shi tayi jajawur.. Janan na kallon shi taji ya bata tausayi a hankali ta nufi first aid box dake cikin office din ta dakko hydrogen, cotton wool da plaster cike da tsoro ta karaso bakin table din ta tsugunna...Tunanin ta tsaya yi can dai ta daure cikin rawar murya tace "ex...cuse me" jin muryar ta a kusa dashi yasa yayi saurin bude ido tare da sauke hannu daya yana kallon ta amma be ce komai ba ganin kayan aiki a hannun ta yasa ya fahimci inda ta dosa... A hankali ya cire hannun shi.. Cike da mamakin yanda be yi gardama ko tsawa ba Janan ta fara goge mishi jinin... Hydrogen ta zuba jikin auduga ta shafa a kan ciwon.. Arrrrrgggghhhh ya saki kara sbd zafi da sauri ya ture hannun ta ya kwanta akan table din dan yaji zafi sosai... Reaction dinshi yaso ya bata daria amma ta daure ta sake matsowa da hydrogen din da sauri ya riqe mata hannu yana mata kallon karki sa akwai zafi ta fahimci kallon amma se ta kalli hannun daya riqe mata alaman ya saketa da sauri ya cire hannun shi yana kallon fuskarta...a haka ta samu ta karasa har ta sa mishi plaster din sannan ta tashi zata wuce da sauri yace "auush" komawa tayi ta durkusa dan bata san me yasa yace auush ba... Ganin ta tsugunna yasa yace "baki bani magani ba" Tace "oops! Ina yake? ya mika hannu daidai gefen bakin ta ya ciro karamin chocolate din daya maqale a wajen yasa a baki tare da lumshe ido sannan yace " wannan ne magani na'' Janan kasa magana tayi se ma tashi da tayi ta maida kayan cikin first aid box din dan alamarin shi ya fara ishen ta... Su Jessica dake tsaye tuntuni suka kalli juna cike da mamakin abunda ya faru tsakanin Dr.Godwin da Janan... Wani tari Ruth tayi wanda ya tuna mai suna office din yace "zaku iya tafia se gobe as u can see am sick sannan kuma ba muda aiki daya rage ganin ku makes me fall sick again and again" Jiki a sanyaye suka dau bags din su suka fita suna ta maganan su Janan a haka har suka samu abun hawa kowa ta wuce gidan su... Bangaren Janan kuwa ganin ya ce su Jessica su tafi itama ta dauki jakar ta tana jiyowa taga yana rawan sanyi remote din AC ta dauka ta kashe ta dakko suit din shi da yaki amsa ta daura mishi a jiki.. A hankali ya fara rufe ido tace "can i go? Tunowa yayi da itama tana fama da mura kuma yaji dadin taimakon da tayi mishi duk da be nuna mata ba.. kai kawai ya daga mata alamar eh zata iya tafia... Cike da murna ta fara tafia se taji yace "hey come" Dawowa tayi tace "gani" Yace "ki dau wayata ki kira mun Lawal yazo ya wuce dani gida I can't stay here all alone" A ranta tace "ni ina nasan wani Lawal ma? Kan table din ta duba bata ga wayan ba ta duba side drawers duk bata gani ba tace "nifa banga wayan ba" Cikin muryan jin jiki yace "yana cikin aljihu na ki ciro" Wani irin zare ido tayi tace "whattt! ni zan ciro daga aljihun ka?? *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/20, 4:38 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ *_Rukky Bae_*😏😏😏 7⃣9⃣ Wani zare ido tayi tace "whattt! Ni zan ciro wayar daga aljihun ka?? Yace "yea ke zaki ciro" Tace "no gaskiya bazan iya ba ka ciro da kanka ni kuma se na kira in fada mishi yazo ya dauke ka" Yasan sarai bazata ciro ba shi kuma ya fara gajia da magana dan jin shi yake very weak Jikin shi na karkarwa ya sa hannu a aljihun ya ciro hannun shi se rawa yake yi yana miqa mata wayar ta subuce a hannun shi da sauri Janan ta taro ta kafin ta karasa kai wa kasa.. Unlock button ta danna se taci karo da wayar an sa mata password Kallon shi tayi cike da kosawa tace "what's d password" Yace *"Momma*" Tana sawa ya bude to her greatest surprise taga hoton ta a wallpaper na wayar.. Kasa motsi tayi sbd mamaki kwatakwata bata taba zaton zataga hoton ta a wayar shi ba ita bata ma san lokacin da ya dauke ta hoton ba da sauri ta shiga gallery dan ta goge hoton namma dai akwai password Momma ta fara sawa yaki buduwa ta rubuta Godwin nan ma yaki buduwa duk abun da ta zata a matsayin password ta sa hakura tayi sbd tayi trying passwords daban daban amma yaki yayi... Numb din Lawal tayi dialing tasa a hands free ringing daya ya dauka tare da fadin "hello liltle master" Janan tace "ehmm... Ba shi bane nurse ce shi yace in kiraka kazo ka dauke shi cuz bazai iya driving ba" Lawal yace "OK gani nan zuwa nan da 5mins" Kwantawa yayi akan table ya riqe kan shi da hannu.. Har ta juya kamar zata wuce se taji yana fidda nishi da kyar da sauri ta karasa kusa da shi ta ce "meke damun ka? Da kyar ya bude baki a hankali yace "kaina!kaina!!kaina ze tsage" Gaba daya ta rasa me ya kamata tayi se can ta tuno da addua'ar da ake yi ma me ciwon kai a cikin ruwa ( _Suratul Fatiha kafa 7_)) (( _Ayatul kursiyyu kafa 7_)) ((_Falaq, Nasi da Ikhlass kafa uku uku_)) _se ayi Bissimillah a shanye sannan a shafe fuska da ragowan.. Bi'iznillah za'a samu sauki daga ko wacce irin ciwon kai_...... Cup ta dauka dakko da ruwan gora ta zuba tayi mishi addua'an durkusawa tayi ta miqa mishi tace "take this" kasa amsa yayi sbd jikin shi ba karamin rawa yake yi ba ganin bazai iya amsa ba yasa ta runtse ido tare da istigfari tace "open ur mouth" Kamar karamin yaro ya bude baki tayi Bismillah sannan ta bashi seda ya kusa shanyewa sannan ta cire kofin daga bakin shi ta zuba a hannu hade da sake yin Bismillah ta runtse ido ta shafa mishi a fuska.. A hankali ya fara rufe ido tare da sauke nannauyan ajiyan zucia cikin dan kankanin lokaci bacci me nauyi ya dauke shi... Waje ta samu ta zauna tana jiran Lawal ya zo ta wuce... Ta kai kusan 7mins sannan taji ana knocking kofa zuwa tayi ta bude wani ta gani suka gaisa sannan yace "nine Lawal nazo wajen little master ne" se a lokacin ta gane muryan shi tace "awww! come in yana bacci ne" Tana gaba yana baya suka karaso cikin office din suna shiga Lawal yaga kanshi kan table yana bacci yana sauke nunfashi a hankali tare da ajiyar zucia... Jakarta ta dauka tayi ma Lawal sallama sannan ta wuce.. Shi kuma ya tsaya jiran Dr.Godwin ya farka... Bayan like 30mins ya farka yana bude ido yaji kanshi ya dena ciwo da sauri ya miqe sbd wani kuzari yake ji yana waigawa gefen shi yaga Lawal yace mishi "where is she? Lawal yace "ta tafi" Shiru yayi hade da dafe kanshi yace "Lawal let's go home I need to rest nd hv a shower"....... Lawal ya taimaka mishi suka fito suka rude kofan tare da wucewa... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/26, 7:13 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *_MATAR DOCTOR_*❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣0⃣ *_Washe gari_* Cikin nishadi da kuzari Dr.Godwin ya tashi tun da yake be taba jin dadin jikin shi irin yau ba.. Farin suit ya yasaka da farin sleeve se red neck tie da farin cover shoes ba karamin kyau yayi ba... Suman kanshi me yawa ya taje sannan ya dau brief case din shi ya fito har ya kai tsakiyan parlor Agnes ta fito da sauri daga kitchen ta tsugunna har kasa tace "good morning oga! Kai kawai ya daga ba tare daya amsa ba Ya cigaba da tafiya tace "ehmmm oga u nvr chop ur breakfast is ready I don put them on d table" Be kalle ta ba ya cigaba da tafiya har ya kai bakin kofa ya waigo yace "yau bazan yi breakfast ba ku cinye keda me gadi" be jira abun da zata ce ba ya wuce... _6:50am_ Yana zuwa asibiti ya fito sanye da bakin glasses cikin takun shi na kasaita ya dinga wuce mutane nurses nata gaishe shi amma be amsa ba sedai yau fuskan shi na dauke da murmushi ga wani annuri dake fita daga fuskan...Yana shiga office din shi yaga babu wacce tazo a cikin su... Yasha ko su Jessica sun zo hakan be dame shi ba se rashin ganin Janan da wuri da beyi ba... Har aka fara shigo da files babu wacce tazo se can yaji knocking yace "yes" Su Jessica ya gani duk daukan shi Janan ce wani gutun tsaki ya saki suna gaida shi ko kallon su be yi ba suka ce "hw is ur health sir? Yi yayi kamar be ji su ba Jiki a sanyaye suka zauna... Sunyi zaton ze musu abun da yake ma Janan in tazo latti ne sbd su samu shiga a wajen shi se suka ga yayi banza dasu.... Tunda suka zauna suke kallon shi sbd kyan da yayi kamar ance ya dago aiko ya kamasu suna kallon shi wani irin banzan kallo ya watsa musu wanda yasa sukayi saurin sauke kansu kasa..... _7:15am_ ta yi knocking yace "come in" Janan ce ta bude kofan ta shigo as usual kanta a kasa bata dago ta kalle shi ba tace "good morning" Be kulata ba jin yayi shiru yasa ta dago daidai nan ya sakar mata wani murmushi wanda ya kara fito da ainihin kyaun shi da sauri ta kauda kai shi kuma ya amsa da "morning" Ta gaisa dasu Ruth sannan ta zauna su ko se faman hararanta suke yi bata ma san sunayi ba 7:30am patients suka fara shigowa can wani mutumi ya shigo dauke da matar shi yana zufa yace "Dr. Matata na bleeding pls Doctor ka taimaka min" Seda ya cire glasses din dake idon shi yace "kaje kayi clearing bills dinka sannan zamu karbeta" Hular kanshi ya cire yan firfita yace Doctor labour ne yazo mata da garda Dan Allah ka taimaka kar baby da matata su mutu" Dr.Godwin yace "bana amsan patient se anyi clearing bills ka gane? Kamar mahaukaci haka mutumin ya fita ya ajiye ta akan wani kujera dake wajen ... Da gudu yaje wajen biyan kudin nan fa aka fada mishi nawa ze biya mutuwar tsaye yayi sbd bashida kudin kuma be san inda ze samu ba... Komawa office din Dr.Godwin yayi yace "Dr. Bani da kudin amma zan biya half in yaso kafin a gama zan nemo sauran.. Dr.Godwin yace "if u r not ready u can go outta my office as u can see I hv lots of patients waiting 4 me" Mutumin yace "Doctor ka taimaka min pls help me kaji tausayin matata" Kamar ya watsa ma Dr.Godwin garwashi haka yaji maganar cikin tsawa yace "kar ka kara cewa in taima ke ka cuz ni bana taimako a rayuwata sannan kuma tausayi!! Bani da tausayi kuma bashida muhalli a waje na domin ban san mene ne tausayi ba sbd haka pay or leave kuma asibitin nan bana taimako bane koma na taimako ne to ni bana taimako" Janan dake zaune daga gefe ganin yanda matar ke nishi ga jini duk ya bata kayan mijin yasa ta fashe da wani irin kuka da sauri ta taso taje gaban Dr.Godwin tayi kneel down tace "Dr.plsss ka karbeta wallahi in be biya kudin ba ayi deducting a salary dina" A razane mutumin ya juyo yace "aa kar ki fadi haka bana so in sa kowa a cikin matsala" Tace "karka damu in shaa Allah babu matsala" Dr.Godwin yana kallon su ga Janan na zubda hawaye ji yayi zuciyar shi na daci tana bugawa da sauri amma baya jin ze iya amsan wannan patient din sbd in ya tuno wasu dalilai nashi Yana cikin tunani yaji Janan ta riqe kasan wandon shi tana kuka me tsuma rai... Gaba daya kanshi yayi zafi be san lokacin daya daka mata tsawa yace "stay out of this or else..... Cikin kuka tace ''or else what? *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/28, 12:04 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤🔅❣🔅❤🔅❣🔅❤🔅❣🔅❤🔅❣🔅❤🔅❣ *_MATAR DOCTOR_*🔅❣🔅❤🔅❣🔅❤🔅❣ *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣1⃣ Cikin kuka tace "or else what?? Shiru yayi yana kallon ta gabadaya bai ji dadin tsawan dayayi mata ba kuma batayi deserving haka daga wajen shi ba cuz shima jiya ta taimake shi amma bazai iya mata godia ba kuma baya jin ze iya karban patient din sbd abun da ya faru dashi wanda bazai taba mantawa ba har abada amma kuma yana ji a cikin ranshi ze iya karban patient sbd Janan amma bazai bari ta gane sbd ita zeyi hakan ba.... Gyaran murya yayi sannan yace "kina so kisa kanki cikin matsala baki san su ba basu sanki ba zaki daukan ma kanki bashi anyways ko sun gudu ke baki isa ki gudu ba sbd haka dole za a rubuta agreement kin yarda? Da sauri tace "eh na yarda" Paper da Biro ya dakko suka rubuta agreement din harda phone number da signature.. Dr.Godwin ya kara da cewa "duk abun da yaje ya dawo don't blame anybody blame ur self..... Se lokacin ya kalli matar gani yayi kamar bata nunfashi a hankali ya tako yazo gaban mijin ya durkusa tare da daga hannun matar yabass! hannun ya dawo abun duba bugun zucia ya dakko ya gwadata nan yaga zuciarta na bugawa alaman tana da sauran rai cikin sauri yace ma Janan "ki shirya ta kema ki shirya ku biyoni dakin theatre.. Kai kuma kaje ka bada half payment din kace _'Surgeon G'_ ne ya aiko ka" be jira komai ba ya wuce don shiryawa.... Mutumin ya kalli Janan yace "Allah yayi miki albarka kuma na miki alkawari bazan taba disappointing dinki ba" Jiki a sanyaye ya mike yana share hawayen dake kan fuskar shi a haka ya bar office din... _2hrs later_ Dr.Godwin ya fito daga dakin theatre yana cire hand gloves ita kuma Janan da wata nurse suka turo matar zuwa dakin hutu... Tunda aka fito da matar Janan ke trying number'n mijin amma switched off.. Hankalinta ba karamin tashi yayi ba sbd any moment from now matar zata iya farkawa kuma ana bukatar abubuwa dayawa kamar su pads kayan sawar matan da kuma na babies da dai wasu abubuwan da bazaa rasa ba.. Tana cikin tunanin abun yi ne taji ance "me yasa kike tunani? Number'n shi yaki shiga ko? Lokacin da nake fada miki u should stay out of this matter kinki ji gashi tun yanzu kin fara shiga tension kuma kin san yanzu dole a samu wanda ze zauna da ita ko kece zaki bar aikin ki ki zauna da ita cuz naga tausayin ki yayi yawa" Shiru Janan tayi dan bata san me zata ce ba kanta a kasa tace "nagode da taimakon daka mata" Dr.Godwin yace "taimako? Ba taimako bane wannan naga dama ne kawai cuz I don't hv d heart to help, I don't help anyone in my life kuma I don't want anyone to help me sbd komai nake so I will do it my self ko banyi da kaina ba I can use my money cuz I hv money kin gane? "u r mistaken cuz money cannot buy everything! Wani irin murmushi yayi me kama da na yake yace "money is life!! Zata sake magana ya katseta da fadin "shhhhh ya isa haka.. Ya wuce abun shi...... Jiki a sanyaye ta koma cikin dakin da aka bar matar dan hutawa ta kira dayar nurse din suka kai ta dakin da akayi admitting dinta.. Har ta juya zata koma dan dakko babies din taji matar tana fadin "ruwa!ruwa!! a bani ruwa! a bani ruwa! Karku kashe ni ku maida min baby marainiya! Salati Janan ta dinga yi sbd batayi zaton matar zata farka yanzu ba.... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/28, 8:40 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❤⚜❣⚜❤ *MATAR DOCTOR*_⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *_Rukky Bae_*😏😏😏 _Dedicated this page to my lovely sisters_ _Firdausi Zubairu_ _Maryam Zubairu_ _Fateemah Zubairu_ _Safiyya Zubairu_ _Asma'u Zubairu_ _I really love nd cherish u guys_😍😍😍😘😘😘 8⃣2⃣ Salati Janan ta dinga yi sbd batayi zaton matar zata farka yanzu ba.. Da sauri ta karasa gaban gadon ta zauna a gefe tana shafa kan matar a hankali tare da tofa mata adduo'i cikin kankanin lokaci bacci me nauyi ya dauke matar wani wawan ajiyar zucia Janan ta saki sannan ta tashi taje ta dakko yaran gashi ba a zo da gadon saka yara ba ko kaya babu a jikin su se zanin asibiti da aka rufe su dashi se kuka suke yi abun gwanin ban tausayi.. Wani empty gado ta daurasu wanda yake nesa kadan dana matar duk sun jigata sbd kukan da suka sha se faman tsotsan hannu suke yi cike da tausayi Janan ta bar dakin ta koma office din Dr.Godwin duk da tana cike da fargaba sbd matar zata iya farkawa kuma tana bukatar alluran bacci in ta farka se kuma alluran jijiya sbd rage mata yunwa.. Cikin nutsuwa ta bude kofar ko knocking batayi ba sbd tunanin daya cika mata zucia.. Kamshin turaren Dr.Godwin ne ya alamtar mata tana cikin office dinshi Tana dagowa suka yi ido hudu dashi da sauri ta kauda kanta ita ta rasa dalilin dayasa bata iya hada ido dashi kuma yana mata kwarjini sosai.. Wajen zamanta ta koma ta dauki jakarta sbd tana zaton akwai wasu yan kudi a ciki kuma zasu ishe ta siyan ma yaran kaya.. Gefen table din Dr.Godwin ta tsaya amma ta kasa magana sbd bata san ta ina zata soma ba.. A hankali ya dago yana kallon ta se yaga ta bashi tausayi yau kadai har ta rame ta fita daga hayyacin ta kamar itace bata da lfya... Ji tayi a jikin ta yana kallon ta da sauri ta dago suka sake hada ido amma wannan karan bata dauke ido ba itama ta shagaltu da kallon shi seda taji alaman hawaye na kokarin sakkowa daga idonta cikin azama ta dauke idonta amma kafin nan har hawayen su zubo.. Farin hanky ya mika mata yace "ki share hawayen ki cuz ganin su yana daga min hankali" Cike da mamakin kalman daya fito daga bakin shi ta karbin hanky din tana kallon shi.. Shi kanshi be san ya fadi hakan ba sedai har cikin zuciar shi hawayen ta yana damun shi kuma he mean what he said... Ganin taki magana yasa shi cewa "me ya faru ko kina son wani abu ne? Kai ta daga amma bata ce komai ba Yace " me kike so tor? "Ehhmm.. Dama...dama ina so ne in dan fita zan siyo abu ne shine nake so ka bani izini pls don't say no cuz fitan is very very important plssss" ta hade hannayen ta waje daya.. Yayi niyyar ya hanata amma yanda take pleading ta kashe mishi jiki badan yaso ba yace "u can go" Godia ta tsaya mishi ya daga mata hannu alamar baya so Gudu gudu sauri sauri ta bar office din... A bakin gate din asibitin ta samu adaidaita kasuwa ta fadi mishi zata ba bata lokaci ya dauke ta.. Siyayya daidai gwargwado tayi wanda matar da yaran zasu bukata sannan ta dawo asibitin... Dakin da aka kwantar da matar ta wuce tana zuwa ta tarar da yaran har sunyi bacci sbd wahala ga fuskar su duk jirwayen hawaye... Drawer'n gefen gadon ta ajiye kayan shayi da madaran yaran da ta siyo.. Pharmacy din dake cikin asibitin ta tafi ta karbo alluran bacci dana jijiya ta dawo tana shigowa dakin daidai nan yaran sun farka... Hannuta ta mika ta dauki daya ta bata ruwa da madara sannan ta dauki dayar itama ta bata a tare suka saki gyatsa ita kuma Janan tayi murmushin farin ciki.. Wata tsohuwa dake asibitin wanda Janan ke kira da _'Innata'_ ta roke ta akan tayi ma yaran wanka babu musu ta karbe su sbd tana son Janan... Bayan minti 30 se gashi an shigo da yaran pess sun sha wanka kayan da Janan ta siyo musu me kalan pink nd white aka sa musu nan yara suka fito gwanin ban shaawa dari biyar ta ba Inna amma taki karba tace "haba 'yata sbd na miki abune zaki bani kudi? Ai kinfi karfin haka daga wajena" Janan tace "aa Innata ba dan kinyi min abu bane kyauta ce na baki kuma dan Allah ka ki ki karba" Badan taso ba ta karba hade da yima Janan godia Janan tace "nice da godia Innata" A haka tsohuwar ta bar dakin cike da farinciki... Janan na cikin yi musu wasa taji matar na fadin "La'ilahaillah Muhammadurrasulullah (SAW)" Janan ta tashi taje wajen ta har ta gama bude ido tana shafa cikin ta tace "Baiwar Allah na haihu ne? Ina abun da na haifa ko ta mutu ne? Janan tace "eh kin haihu kuma bata mutu ba" "Tor ina take in ganta? Janan ta koma wajen gadon ta dakko daya ta mika mata ta sake komawa ta dakko dayar cike da mamaki matar tace "wannan kuma fa? Janan tace "duka yaranki ne" Kina nufin 'yan biyu na haifa? Janan tace "eh 'yan biyu ne kuma duka mata" "Alhamdulillah ina Baban su yake? Shiru Janan tayi seda matar ta sake tambayar ta sannan tace "yaje memo cikon kudin asibiti ya dawo" Cike da tashin hankali matar ta fashe da kuka tana fadin "da kyar ze dawo ba zai taba dawowa ba" Janan tace "me kika ce? *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [1/6, 7:50 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❤ *_MATAR DOCTOR_*⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *_Rukky Bae_*😏😏😏 _Dedicated this page to ol d grp members of_ _MATAN ALJANNAH_ _Thanks 4 ur support❤❣ especially Ummu Adnan_ 8⃣4⃣ Maganar da Janan tayi yasa Dr.Godwin rufe laptop dinshi da karfi yana huci wanda shi kanshi be san yana yi ba lokaci daya idon shi ya kada yayi ja.... Imran daga bangaren shi yace "I love u so much my Angel" Cikin shagwaba Janan tace "ni dai ban yarda ba I love u more" Imran yace "aa Angel babu yanda zaayi sanki yafi nawa dan dai baki san yanda nake sonki bane shiyasa kike fadan haka" "Naji kafi sona yaushe zaka zo tor? Kasan dai nayi missing dinka ko" "Am so sorry my Angel kina raina aiki yayi yawa ne but in shaa Allah cikin week din nan zan zo in ga cute face dinki da murmushin ki me faranta raina kuma I missed u more" Janan tace "shikenan my love se ka zo take care of ur self for me" Seda Dr.Imran ya kara jadadda irin son da yake mata kafin sukayi sallama... Rungeme wayan tayi a kirjin ta ta ce "I really love u Nurul-qalbee" Karan rufe laptop din Dr.Godwin ne ya dawo da ita daga yanayin data fada a firgice ta dago suna hada ido taga idon yayi ja ga wani abu dake yawo a cikin kwayar idon shi wanda bata gane me hakan ke nufi ba se wani irin kallo yake binta dashi Yana yin shi ya tsoratar da ita da sauri ta sunkuyar da kanta kasa... Jessica da Ruth da suke zaune a gefe suka kalli juna Jessica ta matsa da kanta wajen kunnen Ruth tace "me kika fahimta daga kallon da Doctor yake ma Janan? Ruth tace "yafi kama da yana jin haushi ko kuma yana kishi" Jessica tace "noo baki gane ba kallon tsana yake mata.. Baki ga yanda yake kallon ta bane" Ruth tace "kuma fa haka ne.. Indai kallon hatred yake mata we r safe" Jessica zata sake magana suka ji Dr.Godwin yayi banging kofar ya fita juyawa suka yi suna kallon Janan suka ga ko a jikin ta tana ma buga buga talking Tom ( _Hahahaha My Momma's best game_ 😂) _15 mints later_ Dr.Godwin ya dawo cikin office din har yanzu be dawo daidai ba wasu files ya dauka da bakin glasses dinshi ya daura lab coat akan kayan shi yace "follow me" Jessica da Ruth suka tashi jiki na rawa Janan ko game dinta ta cigaba da bugawa.. Har ya juya ze fara tafiya se yayi tunani in ya barta ita kadai zata iya cigaba da wayan kuma zatayi tunanin ko yana kishin ta ne ko yaji haushin wayar da tayi dazu da wani.. Yace "hey u! I don't need to repeat my self" Ya juya yayi tafiyar shi su Jessica suka bishi kamar jela.. Tsaki kadan taja sannan ta bi bayan su Daki daki suka bi suka duba marasa lfya daya bayan daya se wani shan kamshi Dr.Godwin yake yi.. Dakin da aka kwantar da matar nan suka shiga ya dudduba patients suna zuwa kan matar nan Dr.Godwin ya nufi kofa da niyyar fita da sauri Janan ta sha gaban shi tace "Doc.baka duba waccan patient din ba yanzu ta tashi" Yace "and so what? Bazan iya dubata ba na gaji I need to rest" Kwalla ne ya ciko idon kamar zata yi kuka cike da mamaki Dr.Godwin ke kallon ta a ranshi yace _"ohh my God! Wannan ta cika shagwaba abun kuka baya mata wuya maybe yanzu in na ki duba patient din nan ta zauna tayi ta kuka dan naga alaman tausayin ta yayi yawa_" Gadon matar ya nufa yafara duddubata nan yaga komai yayi operation din da aka mata was perfectly OK da alama zeyi saurin warkewa dan bata da kan jiki... Matar tace "Doctor kishi nakeji zan sha ruwa" Yace "no bazaki sha ruwa ba yanzu se kin kwana biyu bayan kin fidda iska shine zaki iya fara shan ruwan lipton da fruits da dai abu me ruwa ruwa" Kallon Janan yayi yace "akwai alluran da za ayi mata na jijiya sbd haka ke se kiyi mata cuz nu bazan iya ba" Hanyar kofa ya nufa gab da ze fita mijin matar ya shigo rike da kaya niki niki dukkan su suka maida kallon su kan shi suna mamakin dawowar shi a wannan lokaci *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [1/1, 11:07 AM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ *_MATAR DOCTOR_*❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ *_Rukky Bae_*😏😏😏 _Dedicated this page to my lovely sis who is more than a frnd to me_❣ _Hauwa Slim Small_❤❣ 8⃣3⃣ Janan tace "me kika ce" Kasa maimaitawa matar tayi sbd kukan daya ci karfin ta.. Kallon ta kawai Janan take cike da mamaki... Ita gaba daya ma ta rasa me zatayi can dai ta nisa ta fara lallashin matar kamar haka "haba baiwar Allah be kamata ki zauna kina kuka ba godia ya kamata kiyi ma Allah daya sauke ki lfya har ga yaran ki biyu kuma a cikin yanayin nan be kamata kina kuka ba sbd baki gama samun sauki ba.. Kamata yayi ace kina bacci yanzu" Matar tace cikin kuka hawaye wani na bin wani "hmm Nurse bazaki gane abun da nake fada ba ni na san se dai wani iko na Allah mijina ze dawo dan bashi da kudi sannan be san inda ze samo ba" ta sake fashewa da wani matsanancin kuka Ganin haka yasa Janan mikewa ta karasa kusa da ita ta dakko alluran bacci zatayi mata da sauri matar ta dakatar da ita da fadin "Nurse ba se kinyi min allura ba ki barni inyi kukan ko zan ji dadi a cikin raina" Janan tace "kiyi hakuri ki sani ke musulmace kuma duk abun da ke faruwa daku muqaddari ne daga Allah kuma jarabawa ce sbd haka ki cire damuwa a cikin ranki ki bada goyon baya wajen neman lfyar ki" da kyar da ban baki Janan ta samu tayi mata allura cikin dan lokaci kadan bacci ya dauke ta sassanyar ajiyar zucia Janan ta saki sannan ta dauki yaran daya bayan daya ta maida su gadon data dakko su se bacci suke yi ta fita harta fara tafiya se can wani tunani yazo mata _"anya zan ba yaran nan su kadai bayan Maman su tana bacci kuma babu wacce zata kula dasu yanda satan jarirai ya zama ruwan dare_ .. _Dayawa daga cikin mutane suka zama babu tsoron Allah a cikin ransu_! _kai!! gaskiya bazai yiwu ba gwara in kaisu dakin kula da jarirai in ba nanny daya ta kulan min dasu tunda se bayan awa biyu Maman su zata farka ni kuma ba lallai bane in dawo ta farka maybe akwai aikin da zan ma Doctor_.... Da wannan shawaran ta koma ta dakko su tare da feeder dinsu in case ko zasu farka su nemi abinci.. Bata sha wahala ba wajen samun nanny din dazata kula dasu kafin ta dawo zuwa anjima.. Office din Dr.Godwin ta koma.. Knocking tayi aka bata izini ta shiga bata kalli kowa ba taje ta zauna su Jessica se hararanta suke ita batama san sunayi ba se a lokacin ta ciro wayar ta a jaka nan taga har 5 missed calls daga Dr.Imran din ta murmushi kadan ta sake tanaso ta kirashi amma tasan Dr.Godwin bazai barta ta fita ba tana cikin tunani wayar ta fara ringing cikin wakan _Ashquii_ kallon gefen Dr.Godwin tayi taga se faman danna laptop yake yi.. Tana so ta dauka amma bata so ta kasa sakewa.. maganar shi ce ta katse da fadin "pick up d call karan yana damu na" Tace "zan iya fita na amsa sbd kar na dame ku? Yace "no ki amsa a nan as u can see babu wanda keda time din jin abun da zaki ce cuz we r all busy" Kamar jira take da sauri ta dauka tare da fadin "Amincin Allah ya tabbata a gareka Nurul-qalbee" "Kema Aminci da Rahmar Allah su tabbata a gareki my pretty Angel" ya fada daga daya bangaren... Nan fa suka fara zuba soyayya gaba daya Janan ta manta a inda take da waenda take tare dasu kalaman soyayya kawai take zuba ma Imran.. Tunda ta fara waya Dr.Godwin ya kasa cigaba da aikin shi sedai kawai ya kafe screen din laptop da ido ji yayi zuciar shi na zafi tana bugawa da sauri da sauri... Mamakin kanshi yake yi a ranshi yace _"what d hell is wrong with me_? _meyasa nake damuwa da yarinyar nan_? _meyasa nake jin wani babban alamari a kanta_? Shi kanshi ya rasa amsan wadannan tambayoyin can wata zuciar tace _"ko dai kana son ta ne_? A hankali ya furta "no! Bazai yiwu ba no! Wata magana Janan ta furta cikin shagwaba wanda yasa Dr.Godwin rudewa tare da da rufe laptop din da karfi yana huci wanda shi kanshi be san yana yi ba lokaci daya idon shi ya kasa yayi ja..... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [January-10-2017 10:09 AM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜ _Na sadaukar da wannan page din ga duk mai suna Rukayya_😜 _I love y'all_❣ 8⃣5⃣ Mijin matar ne ya shigo rike da kaya niki niki dukkan su suka maida kallon su kan shi suna mamakin dawowar shi a wannan lokacin.. Kallon shi Dr.Godwin yayi sannan ya fita abun shi.. Wajen matar shi ya nufa cikin sauri ya rungume ta yama manta da cewa an mata operation.. "Alhamdulillah! Allah nagode maka! Allah nagode maka" Cikin farin ciki ya mike ya nufi wajen Janan yace "nagode da haliccin da kika mun kuma nasan babu abun da zan iya biyan ki dashi.. Allah ya saka miki da mafificin alkhairi ya biya miki dukkan bukatun ki na alkhairi ya baki miji na nagari" "Ameen" Janan ta amsa.. Yace ina "Doctor yake ba yanzu na ganshi ba" "Eh yanzu ya fita maybe ya koma office ne" Gefen gadon ta koma ta saka hand gloves sannan ta dau allura... Dayan side na gadon ya zauna yana kallon matar shi nan yaga tana hawaye cikin kidimewa yace "Rahma me ya faru kike kuka? Hannun shi ta kamo tana shashshekan kuka tace "a ina ka samu kudi? Waya baka? Allah yasa ba bashi ka ciyo ba.. Na dauka bazaka dawo ba har ina tunanin ko ka tafi kenan Nurse nata kiran wayan ka a kashe nace mata bazaka taba dawowa ba.. Ka fada min yanda aka yi ka samu kudi" Ka sani in dai haram ne kada ka ciyar damu dashi ko kayi mana wani abu dashi domin Manzo Allah (SAW) ya bamu lbrn wani mutumi a cikin hadisin shi inda yake cewa _"wani matafiyi ne ya daga hannu yana cewa Ya Ubangiji_! _Ya Ubangiji_! _Amma abin cin shi na haram ne kuma abin shanshi na haram ne sannan tufafin shi na haram ne kuma da haram aka ciyar dashi tun yana yaro tor taya Allah ze amsa mishi"_ "Dan Allah kar ka aikata abun da kasan Allah ya haramta"... Rungumeta yayi yace " madalla da mace irin ki.. Sunan ki ya dace dake domin ke Rahmace a gare ni .. Allah yayi miki albarka".. "Tor ai har yanzu baka fada min inda ka samu kudin ba" "Zan fada miki amma ina abun da kika haifa me aka samu? "yan biyu ne duka mata kuma Nurse zata nuna maka su amma kafin nan ka fada min inda akayi ka samu kudin" Sujjada yayi tare da daga hannu sama yayi ma Allah godia.. Gefen gadon ya sake komawa ya zauna ya ce "bayan fitana daga asibitin nan naje gidan Kawu Halliru na fada mishi halin da ake ciki amma kirikiri yace shi ba yada kudi bare ya bani na tashi zan tafi kenan sega danshi Sageeru ya je yana tambayan shi wai pocket money dinshi ya kare a take ya ciro 20k ya bashi ko nagode be ceba ya wuce.. Wai dan wulakancin Kawu se yake ce min "kasan yara in suka tambaya abu ba'a basu ba zasu iya shiga wani hali bance mai komai ba na fito... Gaba daya na rasa inda zan samo kudin har na fara tunanin in saida kayan sawan mu, ina cikin tafiya zan karasa gida naji horn daga bayana amma ban juya ba sbd tunani yayi min yawa Kamar daga sama naji ana kiran sunana da sauri na juya Ina waigewaige nan naga Muhammad pry sch frnd dina ya fito daga mota.. cikin mamakin yanda akayi ya gane ni na juyo muka gaisa yake tambayana iyali nace suna lfya.. Kallona yayi yace da alama wani abu yana damun na.. Shiru nayi ya dafa ni yace kar in boye mishi komai nan na fada mishi kina asibiti an shiga dake theatre room zaki haihu ana bukatan kudi.. Be tambayeni nawa bane yace in shigo mota muje... Wani super market muka je ya siyo min waenan kayan dana kawo miki.. Har bakin gate din asibitin nan ya ajiye ni sannan ya bude brief case dinshi ya ciro 100k wai inyi manaji sbd babu kudi dayawa a hannun shi kuma in ina bukatar wani abu in kira shi... Kinji yanda akayi na samu kudin.. seda na shigo asibitin sannan naga waya ta babu chargy" Hamdala tayi tare da kara gode ma Allah sannan tayi ma Muhammad addua'a.. Amma bata ce komai ba akan Kawu.. Janan ce ta katse su da fadin "bari ayi alluran sbd ki samu bacci" bata jira komai ba ta mata.. Mituna kadan bacci ya dauke ta.. Mutumin da Janan suka fito yana ta mata godia.. kudi ya dakko ya bata wa na abubuwan data siya amma taki karba sbd ita duk sun bata tausayi kuma sun fita bukata sannan ita Dan Allah tayi musu badan su biyata ba.. Seda yaje yaga yaran shi yayi musu huduba da addua'a sannan suka tafi Office din Dr.Godwin yayi mishi godia ya fita ita kuma Janan ta zauna har time din tashi yayi Dr Godwin bace komai ba ta dau jakarta ta fita be hana ta ba.... ❤❣❣❣❣❤❣❣ _ina so inyi anfani da wannan daman wajen ba dukkanin masoya na hakuri na rashin jina kwana biyu wannan ya faru ne sakamakon rashin samun lokacin da banyi_ _Makaranta yasha kaina_ _amma in shaa Allah zaku dinga jina a duk sanda na samu chance_ _ina sanku fiye da yanda kuke so na_😘😘😍 _Pls ku sani cikin addua'an ku_ *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [1/29, 11:58 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣⚜❤⚜❤⚜❣⚜ _Wannan page din na sadukar dashi ga dukkan masoya na ina son ku fiye da tunanin ku_😘😍😍 *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣6⃣ _2 days later_ Yau ya kama Friday bayan Janan ta dawo daga asibiti Dr.Imran ya kirata yake sanar da ita ranan Lahadi magabatan shi zasu zo ayi maganan aure sbd haka ta fada ma su Ummiey... Cike da mamaki da jin kunya tace "Nurul-qalbee Allah ina jin kunya bazan iya fada mu su ba" "Haba Angel wa kike so ya fada mu su tor? "Ka fada ma Big Bro ko ka fada ma Bro Saleem plsss" "Tor shikenan tunda haka kike so in mun gama waya zan kira Khaleel din in fada mishi" Hira sosai suka yi kafin yayi hanging call din sannan ya kira Khaleel sun gaisa sosai tare da barkwanci irin na abokai nan yake shaida masa abunda ya fada ma Janan.. Farincin ciki sosai yayi da Janan zata samu miji kaman Imran... Yana dawowa gida ya sanar da Ummiey ita kuma ta fada wa Abbiey.... A ranan Abbiey ya kira ya fada ma dangin shi na Makarfi sannan ya fada ma yan uwan Ummiey dake Gombe kowa se fatan alkhairi da sa albarka yake... _Sunday_ Tun asuba Ummiey da dangi suke aikin tarban baki sosai suka gyara gidan se kamshin turaren wuta yake hade da kamshin girke girke kala kala... Janan na tashi tayi wanka ta dau hijab da jakanta tayi ma Ummiey Sallama ta tafi gidan su Zee sbd bazata iya zama a gidan ba.. Karfe 2 daidai Baban Imran da yan uwa da abokanan arziqi suka zo gidan su Janan.. A parlor'n baki aka musu mausaki... Bayan adduo'i da gaisuwa suka gabatar da abunda ya kawo su aka tattauna suka tsaida lokacin aure nan da watanni shida masu zuwa suka bada komai da ake bukata harda sadaki aka rufe taro da addua'a suka ci suka sha kowa ya tafi yana san barka da yaba hali irin ta zuri'ar su Janan Su kansu yan gidan su Janan din sun yaba da kokari tare da halin dattako irin na zuri'ar su Imran.. Se yamma Janan ta dawo gida cike da jin kunya.. Tana shigo yan uwa suka fara mata barka da zuwa suna tayata farin ciki se fadi suke "Allah ya sa Albarka Amaryar wata 6 masu zuwa" Da gudu ta wuce dakin ta harda sa key ta zauna a tsakiyan gado tana maida nunfashi amma can kasar zuciar ta wani farin ciki ne mara misaltuwa.... Sallan Magrib tayi bata tashi daga kan sallayar ba ta cigaba da Dhikiri tana jira a kira sallan Isha'i ta gabatar... Ummiey ce ta shigo dauke da food flask da plate a hunnun ta ta ajiye mata a kan stool na dakin tace "ga abincin ki na san yau bazaki sake fitowa ba sbd kunya karki mata ki kwanta da wuri gobe Monday karki makara...seda safe" tana gama fadar haka ta juya ta bar dakin... Janan na idar da sallah ta ci abincin ta sannan ta wuce bayi tayi wanka tasa kayan bacci tana hawa gado wayarta ta fara ringing murmushi tayi amma ji take kamar kar ta dauka sbd shi kanshi Imran din yau wani irin kunyar shi take ji da kyar dai ta dage ta daga tare da sallama cikin siririyar muryarta... Cike da zumudi da farin ciki Imran ya amsa tare da fadin "My Angel, my Amarya ykk? Ya gida? Ya komai da kowa? Ya aiki? Ya... Janan cikin daria tace "ya..ya din ya isa haka mana yau gaisuwar naga har wani sabon ta ta akayi tor komai da kowa lfya lau Alhamdulillah" Imran yace "torh Mata's nayi shiru haka amma gaskiya yau ina ciki farin ciki mara misaltuwa" "Ohhh har na zama Matar taka kenan? "ai ni gani nake tamkar kin zama mallaki na har na kosa lokacin yazo a kawo min ke daki na.. Ranan ban san wani irin farin ciki zanyi ba" "Hmmm Nurul-qalbee kenan inda rai da lfya wata 8 kamar gobe ne ai" Cikin sauri ya katse ta da fadin "a haba Malama ki dena kara min lokaci wata 6 ne ni inda so samu ne a maida shi wata 3 bari inje in samu Daddy in fada mishi gaskiya a matso da bikin ko in ce ke kika ce a dawo dashi wata 3" Cikin zaro ido tace "haba Nurul-qalbee yaushe na fadi haka pls karka fada kafin ace bani da kunya" "Tor naji na daina amma duk sanda kika kara cewa wata 8 tor sena fada kin ce a dawo dashi wata 3" Seda dare yadan fara sannan yayi musu addua'a suka shafa... Yace "ki kwanta se kinyi bacci zan kashe" Batayi musu ba ta kwanta seda yaji alaman numfashin ta na sauka a hankali sannan yace "ki kwana lfya Angel Allah ya kare min ke daga sharrin shedan" Bata amsa ba sbd baccin ta yayi nisa.... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [2/3, 11:03 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: [2/3, 7:40 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❤⚜❣⚜❤⚜❤⚜❣ *_MATAR DOCTOR_*❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ _in remembrance of our lovely sist *Khadeeja Zubairu Aliyu*_.. _We love u but Allah loves u more_...... _it's been long u left us but we can never erase u in our memories_ _May Allah 4gv u nd may u be among the dwellers of Jannatul Firdaus_.... _Ameen_ _Allah says in d Holy Qur'an_: *_Every soul shall taste death_* *Qur'an 3 verse 185* _we all r waiting 4 our time_ _Ya Rabb!! 4gv us all nd take away our souls whenever u r happy with us_ *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣7⃣ _Monday_ Da wurwuri Janan ta shirya ta wuce asibiti sbd bata so Dr.Godwin ya riga ta ko ya fara tsareta da sleepy eyes din shi.. Cikin kankanin lokaci ta shigo asibitin ta ko ci sa'a ta riga duk yan officr din su zuwa amma abun haushi a rufe kofar take ko da tai ma masu kula da wajen magana se cewa sukayi "ai yanzu da key din office Dr.G yake tafia" Cike da jin haushi ta zauna akan kujeran da patients suke zama..... Yau Dr.Godwin cikin mulki da miskilanci ya shigo asibitin as usual yana sanye da suit da bakin glasses tunda ya shigo be cewa kowa komai har Janan dake zaune be kalle ta ba ganin haka ya sa ita ma taki gaida shi tayi kamar bata ganshi ba.. Ta cikin glasses dinshi ya kalleta a ran shi yace "wow! She looks so cute! Yau ta riga kowa zuwa abun is surprising ko dai dama da gangan take zuwa latti? Anyways, ita ta san dalilin zuwa da wuri yau" Ya bude office din yayi shigewan shi ciki... Itama ta bi bayan shi... Can daga baya su Ruth suka shigo a tare yau kayan aikin nasu da gani sabo suka dinka ya matse su ga kirjin su a waje fuska tasha heavy make-up sunyi fixing nails da eyelashes se yanga suke kamar baza su taka kasa ba... Table din Dr.Godwin suka nufa harda dan rankwafawa suna gaida shi kamar ance ya dago idon shi ya ajiye a kansu cikin sauri ya cire glasses dinshi, Jessica harda wani kara jijjiga jiki duk a tunanin ta ganin daya musu ne ya sa shi cire glasses dan ya gansu da kyau.... Cikin tsawa yace "what d hell is this? R u girls insane? Wani irin dressing ne haka? Zaku zo asibiti nd u r dressing shabbily? Party zaku je ko club? Ku kalli kan ku! U r looking so disgusting! Daga yau in kuka kara dressing haka u will see d other side of me" ya buga tsaki "mitchwwwww will u get out of my sight u bunch of idiots? Jiki na rawa suka koma wajen zaman su duk sun razana da yanda yayi musu.. Janan na daga gefe se faman daria kasa kasa take yi a ranta tace "daidan ku kenan" Cike da bacin rai Dr.Godwin ya mike idon shi sun kada sunyi jazir ya bar office din don yau su Ruth sun kai shi bango Seda yayi kusan minti 30 sannan ya dawo cikin office din yana chewing gum yana zama wani cardiologist (likitan zucia) Dr.Bichi ya shigo da sauri yace "Surgeon G pls muna neman taimakon ka an kawo mana patient yanzu tana emergency room kuma akwai bukatan yi mata operation... Cikin azama Dr.Godwin ya miqe tare da fadin bani secs 10 in canza kaya na... Inner room na office din ya shiga ciki seconds 15 se gashi sanye da kayan aiki yace "muje ko? Dr.Bichi yace "we need a nurse wacce zata taimaka mana".. Da sauri Ruth da Jessica suka tashi wani kallo Dr.Godwin ya watsa musu yace "ko a mafarki kar kuyi zaton zaku bi ni theater room da wannan kayan, ku zauna kuyi gadin office dama shine daidai daku.... Ke!! Ki biyo ni in kin ga dama" yana gama fadan haka ya fita abin shi Dr.Bichi yace ma Janan "muje time yana wuce wa" Ba dan taso ba ta bisu dan ke! din da Dr.Godwin yace mata ya bata haushi... Emergency room suka nufa nan taga baby Hanayya ce jini na fita ta baki da hanci Dr.Godwin na kanta yana yan gwaje gwaje suna shigo yace "mu wuce theater room yanzu yanzu" Sallati kawai Janan keyi nan da nan idon ta ya ciko da kwalla tausayin yarinyar ya kamata.... Suna shiga dakin theatre suka fara aikin su Janan haka ta dinga yi kamar kwai ya fashe mata a ciki.. Duk abun da take yi idon Dr.Godwin na kanta se yaga sun kusa hada ido ze kawar da kai gefe... Sun dau awa har 4 cikin dakin theatre kafin suka fito duk sun jike da zufa cikin sauri iyayen suka yo kan su suna tambayan jikin yarinyar su... Be ce musu komai ba ya wuce zuwa office din shi Janan na binshi a baya suna jerowa tare da Maman Hanayya... Suna shiga suka zazzauna ya fara musu bayani kamar haka "abunda ke damun ta shine dai ciwon zucian dana fada muku gwaje gwaje ya nuna cewa bugun zuciar ta is nt normal yana bugawa fiye da yanda ya kamata sakamakon haka se ya haifar mata da taruwan jini a cikin zuciar domin jinin baya circulating ya daskare waje daya har ya kumbura zuciar sannan jinin daya rasa hanyar wuce wa se ya tunkudo mata ta baki da hanci amma yanzu an gama operation lfya sedai mu jira ta farfado muga yanda jikin yake" Ajiyan zucia suka sauke duk tausayin Hanayya ya kama su... Bayan awa hudu ta farfado Alhamdulillah sedai bazata ci komai ba sbd ana mata karin ruwa da jini se sun kare tukunna...... *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [2/5, 8:51 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ *_MATAR DOCTOR_*⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜ _Dedicated this page to my one nd only Bro. Even though u will nt read this novel but u deserve a dedication from me. U r more than a Brother to me u r part of my life_ _I love u so much_ *_Abdurrasheed Zubairu Aliyu_* _# MY STRAWBERRY_# a special name 4 u❤❣❤ *_Rukky Bae_*😏😏😏 8⃣8⃣ _Bayan wata 1 da sati 3_ Haka asibitin Barau Dikko ya zama talk of d town domin aiki tukuru akeyi a cikin sa gashi likitoci da Nurses sun san aikin su yanzu Janan ta dena kuka in za ayi ma mutum operation sedai har yanzu in taga za ayi se tausayi ya kamata.. Dr.Godwin yayi kaurin suna domin kusan ko ina an san _'Surgeon G' d youngest must chamming nd active Doctor_... ************* Shirye shirye ya kan kama sbd saukan su Janan ya matso saura sati daya.. Sun raba kati ma Nurses waenda suke mutunci har da Dr.Magaji basu mance da shi ba sun kai ma.. Amma Janan ta hana Dr.Godwin katin dan a ganin ta babu anfanin bashi... Cikin lokacin nan aka sallami patients din da aka ma operation domin jikin su yayi kyau sosai.. Kuma Maman Hanayya tayi alkwarin zuwa wajen daukan Janan Ana gobe sauka su Janan suka karbo kayan su gun tela ita da Eesher sun yi kitso se kuma jan lalle da aka masu se yamma likis suka dawo Eesher ta wuce gidan su.. Yan uwan Ummiey na Gombe har sun zazzo maza da mata se kuma dangin Abbiey na Makarfi suma haka zuka ciko mota suka zo se aiki ake yi ... Washe gari tun asuba ta tashi ta fara shi ga wani nishadi da farin ciki daya ke ratsa duk jikin ta ko abinci ta kasa ci sbd doki kayan saukan su fari kal tasa tana sa socks wayar ta ta fara ringing ko bata duba ba tasan Imran ne bayan sun gaisa yake mata fatan alkhairi da kuma addua'a basu dade suna waya ba suka yi sallama sbd kar ta makara.. Tana ajiye wayar taji alaman sako ya shigo kamar kar ta duba se kuma ta dau wayar ta zauna bakin gado tare da bude msg din.. Ga abinda sakon ya kunsa *_Congratulations on ur graduation.. I wish u all d best Baby girl_* Ta karanta text din yafi so a kirga tana mamakin wanda ya turo mata wannan sakon harda ce mata Baby girl ko dai mistake ne ta fada a ranta ganin tunani ba zai mata anfani ba ya sa ta tashi ta karasa shirin ta..... *********** Daya bayan daya aka kira su suka fara karatu wajen a cike yake da jama'a maza da mata Aisha na cikin yan farko da suka fara karatu can daga baya aka kira Janan Pharouk Makarfi kowa yayi shiru nan ta fara karatu da muryan ta me zaqin gaske cikin suratul Bakrah shafin karshe cikin qira'ar Sheikh Sudais.. Yanda take karatun ya sanyaya zukatan masu sauraro dayawa seda suka zubda hawaye domin dadin karatun ta ita kanta karfin hali take yi amma ji take kamar ta fashe da kuka.. Tana kaiwa karshe wajen ya kaure da kabbara... Seda aka gama da yan sanawiyya sannan aka dawo kan mahaddata nan fa aka kowa ya fito yayi nashi karatu Janan aka sake kira ta fito tayi karatu cikin suratul Ahzab da sautin Sheikh Shureim nan fa ta nuna kwarewar ta domin tana son kira'ar kuma ta iya sosai... An basu kyaututtuka da yawa domin Janan ta karbi kyauta kusan guda 5 ciki harda wacce tafi kowa ladabi da kuma tsafta... Sunyi hotuna sosai se faman kukan rabuwa suke da juna... Dr.Magaji da iyalin shi sun zo harda kyauta suka ma Eesher da Janan.. Mmn Hanayya ma tazo kuma ta fada ma Janan har gida zata biya se yamma Baban Hanayya ze zo ya dauke su Can daga gefe ta hango wani zaune kan motar shi yana share fuska da hanky daga baya kuma ya shiga cikin mota ya daura kai akan steering motan..... Shin ko waye wannan saurayi ko ince mutumin?? _Godia da jin jina gare ku masoya na ngd da adduo'in ku Allah ya saka muku da alkhairi ya bar zumunci_ _Allah ya biya muku bukatun ku na alkhairi_ _Sai kun sake jina_😉😉 *_Rukky Bae_*😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [3/4, 4:10 PM] Rukky Bae😏😏😏❣❤❣: ❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤❣⚜❤ *_MATAR DOCTOR_*⚜❣⚜❤⚜❣⚜❣⚜❣⚜❤⚜❣⚜❤⚜❣ *_Few days to my birthday in shaa Allah_*💃👯‍♂👯‍♂👯💃👯👯💃💃 *_Rukky Bae_*😏😏😏 _Dedicated this page to My pretty nd Maman Abulkhyry_😘😘 _Thanks 4 ur support_ 8⃣9⃣ Can daga gefe ta hango wani zaune kan motar shi yana share fuska da hanky daga baya kuma ya shiga cikin mota ya daura kai akan steering motan.... A hankali ta fara takawa zuwa gaban motar gab da zata karasa taji daga baya ance "Angel ina zaki je? Da sauri ta waigo don jin an kirata da Angel... Imran ta gani a tsaye sanye da sky blue caftan.. Murmushi tayi mashi tace "Nurul-qalbee ashe kazo.. Ban ganka ba se yanzu" Yace "Haba ni na isa in zo yanzu? Saukan Angel guda! Tun kafin ayi nisa da karatu nazo sbd kar nai missing karatun ki" Murmushi tayi seda fararen hakoranta suka bayyana.. Mai daukan hoto ne yazo wuce wa, da sauri Imran ya kira shi yace "zo ka dauke mu nida Angel dina" Karasowa yayi ya dinga daukan su hotuna kala kala Tari Janan ta fara yi sbd kuran da yake tashi wajen duk ya kaure da kura.. Hango motar nan suka yi tayi nisa wanda ke ciki se gudu yake kamar ze tashi sama duk ya tayar da kura.. Imran yayi saurin mika mata ruwan goran dake hannun shi na mata sannu.. Se da tarin ya lafa mata sannan yace tazo su wuce ya kai ta gida lokaci yana kurewa ga shi akwai walima a gidan.. Ba musu ta bishi suka fara tafiya duk an watse saura mutane yan kadan... Mintuna 30 ya kai su gidan su Janan daga can nesa kadan da gidan yayi parking ji yake kamar kar ta sauka amma ba yanda ze yi.. Handle din kofan ta bude har ta fitar da kafa daya waje yace "oops! Naso in manta. Hannu ya miqa ya dakko wasu manyan ledoji guda 4 yace "Angel ga nawa gift din Allah ya sanya ma karatun ki albarka" Tace "Ameen nagode Nurul-qalbee" .. Ya cigaba "Allah ya mallaka min ke a matsayin mata uwa ga 'ya'yana" Shiru tayi kanta a kasa bata amsa ba.. Yace "Angel baki amsa ba" Da sauri ta dauki ledojin ko sallama bata mishi ba sbd kunya.. Murmushi yayi yana girgiza kai shi gaba daya mamakin irin kunyarta yake.. Yana murmushi yayi reverse ya bar layin.. Tana shiga gida ta fara neman Ummiey bata ganta ba... Nan ta fara kiranta "Ummiey! Ummiey!! Muryan ta daga baya tace "oh ni wannan kira kamar makauniya ko ance miki na bata ne kike min irin kiran nan" Dariya Janan tayi tace "tor ba na shigo bane ban ganki ba se neman ki nake yi' Ummiey tace "gani ai yanzu kin ganni" Hannun ta Janan taja suka wuce dakin Ummiey.. Nan ta mika mata ledojin da Imran ya bata.. Kallon ta Ummiey tayi tace "wannan daga ina kuma? Janan ta fara inda inda "Am.. am.. Yanzu ya bani wai gift din sauka.. Murmushi Ummiey tayi dan ta gano wanda ya ba Janan din.. "Tor Allah ya saka da alkhairi" Kayan Ummiey ta fito dasu nan suka ga atamfofi leda daya se cosmetics leda daya takalma da Hijjab leda daya se ledan karshe tarkacen chocolates da sweets.. Albarka Ummiey ta sama Imran sannan tace ma Janan "tashi ga kayayya kin ki a cikin wardrobe an karbo daga dinki ki shirya mutane sun taru" tana gama fadan haka ta bar dakin ita kuma Janan ta shiga bayi ta watsa ruwa... A gurguje ta shirya bata wani bata lokaci ba wajen kwalliya dama batayi, kwalli, powder sai lip balm kawai tashafa se dauri me kyau da tayi... Ba karamin kyau tayi ba.. Tana fitowo mutane suka fara fadin "Tubarakallah Ma shaa Allah"...... An ci ansha sannan anyi rabon souvenirs sosai tamkar ana biki haka Janan tayi ta canza kaya ana ta hotuna... Alhamdulillah taro ya tashi lfya gwanin ban sha'awa ga tarin gifts da mutane keta kawowa harda sisters din Imran sun zo da nasu kyaututtukan se yaba Janan suke farat daya ta shiga ran su.... Se yamma mutane suka fara watsewa harda Maman Hanayya.. Bayan Sallan Magrib Janan da Ummiey zaune a parlor wani yaro yayi sallama suka amsa.. Wata karamar jan jaka ya miqa ma Janan tare da fadin "gashi wai in kawo miki inji wani a waje" "Wani a waje kuma?? Janan ta fada cike da mamaki.. Yaron yace "eh a mota yazo yana bani kuma ya wuce" Ummiey tace "ko dai Imran ne? Ki kira shi kiji" Yaron bema tsaya jira a kira ba ya wuce abin shi Tana kokarin kiran shi se ga kiran nashi ya shigo "bayan sun gaisa se take mishi godia da hidima.. Albarka ta sama Imran sannan tace ma Janan "tashi ga kayayya kin ki a cikin wardrobe an karbo daga dinki ki shirya mutane sun taru" tana gama fadan haka ta bar dakin ita kuma Janan ta shiga bayi ta watsa ruwa... A gurguje ta shirya bata wani bata lokaci ba wajen kwalliya dama batayi kwalli, powder sai lip balm kawai tashafa se dauri me kyau da datayi... Ba karamin kyau tayi ba.. Tana fitowo mutane suka fara fadin "Tubarakallah Ma shaa Allah"...... An ci ansha sannan anyi rabon souvenirs sosai tamkar ana biki haka Janan tayi ta canza kaya ana ta hotuna Alhamdulillah taro ya tashi lfya gwanin ban sha'awa ga tarin gifts da mutane keta kawowa harda sisters din Imran sun zo da nasu kyaututtukan se yaba Janan suke farat daya ta shiga ran su.... Bayan Sallan Magrib Janan da Ummiey zaune a parlor wani yaro yayi sallama suka amsa.. Wata karamar jan jaka ya miqa ma Janan tare da fadin "gashi wai in kawo miki inji wani a waje" "Wani a waje kuma?? Janan ta fada cike da mamaki.. Yaron yace "eh a mota yazo yana bani kuma ya wuce" Ummiey tace "ko dai Imran ne? Ki kira shi kiji" Tana kokarin kiran shi se ga kiran nashi ya shigo "bayan sun gaisa se take mishi godia da hidima.... Yace "haba Angel ki dena gode min.. Naso in zo se kuma aiki ya rike ni tunda na bar wajen ki ina asibiti har yanzu ban dawo gida ba ma" Shiru tayi hakan ya tabbatar mata ba shi bane ya kawo mata sako yanzu.. Katseta yayi daga shirun "Angel zan kiraki anjima I love u".. Dinggg ya katse wayar... "Ummiey bashi ya aiko da sakon ba" Ummiey tace "Tor bude ki ga mene ne a ciki" Envelop ta gani tana bude wa taga bandir din 500 ( dubu Hamsin) abun ya bata mamaki gashi bata san wanda ya aiko mata da shi ba.. Tashi tayi zata miqa ma Ummiey kudin wani farin soft tissue paper ya fado kasa.. Dauka tayi anyi rubutu da bakin biro yayi kyau sosai kamar anyi typing da computer.. Ga abun da aka rubuta kamar haka..... *_Rukky Bae_*😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❣❣❣❣❣❣❣🔱⚜❣❤🔱⚜🔱❤❤❤❤ *MATAR DOCTOR* ❤❣❣❤❤❣❣❣❣❤❤❤❤❣❤🔱 _*RukkyBae*_😏😏 _Bismillahirrahmanirraheem_ _Yabo da godia sun tabbata ga Ubangijin halittu baki daya_! Da farko dai karfin in cigaba da rubuta wannan littafi mai farin jini se na fara da baku hakuri Masoyana kuma mabiya wannan littafi! Dalilin Jina shiru ya faru ne sakamakon sace min wayar da aka yi a makaranta.. Nasan cewa kun jini shiru na lokaci mai tsawo wanda har wasu sun fara tunanin ko na daina rubuta *MATAR DOCTOR* ne wasu kuma suka dinga fadin wai basira ce ta kare min shiyasa na kasa cigaba da rubutun☺☺... Wannan shine farkon novel din dana fara rubutawa kuma Bayan shi akwai wanda da izinin Allah zan rubuta wanda nake kyautata zaton se yafi nishadantar daku fiye da *MATAR DOCTOR*! In shaa Allah.... Ina so ku kara min hakuri akan yanda kuke min tun baya kuma ku cigaba da bani kwarin gwiwa tare da tayani da addu'a.. Ina godia a gare ku mai tarin yawa kuma ku sani RukkyBae na son ku fiye da yanda kuke sona❣💋 Naga Kiran ku da sakonnin ku masu tarin yawa. Allah ya bar zumunci ya bar mu tare.... Can daga gefe ta hango wani zaune kan motar shi yana share fuska da hanky daga baya kuma ya shiga cikin mota ya daura kai akan steering motan..... Shin ko waye wannan saurayi ko ince mutumin?? _*CONTINUATION*_ (CIGABA) *** 8⃣9⃣**** Wannan page din naku ne Masoyana 😄❣❤😘😍💋 A hankali ta karasa gaban motar sannan tayi sallama.. Cikin hanzari ya dago suka hada ido, Dr. Godwin ta gani da sauri taja baya tana runtse ido, bude motar yayi ya fito hade da sanya hannayen sa biyu cikin aljihun wandon shi yana kare mata kallo kafin yace "Monster kika gani ne da kika wani tsorata? Ko kuma nayi kama da dodo ne? A tare ya jero mata waennan tambayoyin. Maimakon ta bashi amsa se ta jefa mishi tata tambayar da fadin "Kai ka aika min da sako? Harara ya watsa mata sannan yace "amma dai kin san na tsani inyi tambaya instead of a bani amsa se a sake min wata tambayar ko? Yi tayi kamar bata ji shi ba, jin shirun yayi yawa ya sake fadin "anyway congrats kuma ba don halinki nazo ba kawai naga dama ne" Murmushin takaici tayi tana mamakin girman kai irin nashi kafin ta miqa mishi envelope din tace "gashi bana so ka barshi" ta ajiye a saman motan ta juya zata daga kafa kenan ya take bayan takalmin ta tayi gaba zata fadi yayi saurin riqe gefen hijjab dinta, da sauri ta qabe mishi hannu cike da masifa tace "miye haka kuma? Gira daya ya daga yace "ban sani ba, ni bana kyauta a dawo min dashi in karba sbd haka zoki dauka in kinga dama ki sa a dustbin I don't care amma baki isa in amsa ba kuma naji ana fada a addinin ku ba a maida hannun kyauta baya so yanzu the decision is urs in kinga zaki karba oho in ma bazaki amsa ba duk ke kika jiyo stubborn girl" Komawa tayi ta dauka ta murguda mishi baki tace kasakasa "se iyayin tsiya ko ana kyauta dole ne ban sani ba kuma bani bace stubborn girl" "me kike cewa? Ya tambayeta Tace "ban ce komai ba", ya jita sarai amma so yake ta sake maimatawa "yaushe zaki dawo asibiti? Ya sake tambayanta "Upper week" ta bashi amsa "Baki isa ba goben nan zaki dawo aiki kuma it's a command" Wani kallon uku saura kwata tayi mishi, "hope ba dani kike ba'' "'Da kai nake yi kuma ba zan zo goben ba" "Ni kike fada ma haka Batayi zaton yaji mai tace ba Ai da gudu tayi kofar gida seda taga tasa kafa daya a ciki hannu daya a kugu daya a jikin side na gate din sannan ta juyo ta murguda baki tace "Yes! Cikin zafin nama ya biyota ta juya zata shige ciki warwaron ta mai chain ya maqale a jikin gate din ba shiri ta dawo baya tana kokarin cirewa amma ta kasa gashi ya matse mata hannu kuma ga Dr. Godwin ya nufota ta san in ya kamata ta gama yawo, a hankali ya cigaba da matsowa tun kafin ya karaso ta fara bashi hakuri, abun yaso bashi daria amma ya dake, hannun rigarshi ya fara nadewa kamar mai shirin dambe, tana ganin haka ta rufe ido tana jiran saukan mari, ji tayi kamar ana hura mata iska a hannu da sauri ta bude ido akan hannun nata, Dr. Godwin ta gani ya sa bakin shi yana kokarin cire mata ya kusa minti daya yana kokarin cire mata yana gama cirewa maimakon ya dago sai ya manna mata peck a hannu tare da cizon ta da sauri ta cire hannun tana yarfewa be gama dagowa ba tace "ban gode ba" ta shige gida da sauri ko waigowa bata sake yi ba, girgiza kai yayi yana daria ya koma ya tada mota amma be dena daria ba yana tuno yanayin ta da yanda take murguda baki komai tayi burge shi take yi a haka har ya kai gida cikin farin ciki da kewar Janan yana tuno hannun ta me laushi..... Tana shiga gida seda ta dan tsaya ta kalli hannun ta ga shaidan hakoran san a jiki dan guntun tsaki taja tace mugu sannan ta shiga parlor ta fadama Ummiey Dr. Godwin ne ya bata a matsayin gift! Murmushi Ummiey tayi hade da godia tana fadin "ai kudin sunyi yawa" Janan ta ce wallahi nima da kyar na karba gashi ki ajiye a wajen ki babu abunda zan yi da su" Aa ki rike a wajen ki ko da abunda za kiyi dasu koda a asibiti ne ki taimakawa gajiyayyu Toh Ummiey tace sannan tayi hanyar dakin ta har ta kusa shiga Ummiey tace yaushe yace ki koma bakin aiki? "'Wai gobe" ta ba ta amsa "Haba dai gobe ai ya kamata ki dan huta gajia kafin ki koma" A tou ai ba inda zani tayi shigawar daki.... *_RukkyBae_*😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❣❣❤❣❤❣❤❣❤❣❤❣❣❤❣❤❣❤ *MATAR DOCTOR*🖤♣♠♥♠♣♥♠♣♥♠♥♣♥♠♥♣♠♥♣ Rukkybae😏😏😏 This page is urs my CUPCAKE .. Ina sonki fiye da yanda nake son kaina cuz ke ce Best Frnd dina kuma abokiyar shawarata.. Muna fada amma ba wanda ya isa ya shiga tsakanin mu.. I can't imagine life without u Safiyya Zubairu Aliyu (Sophie_Luv) I love you more than chocolate Big Sis♥💋 my partner in Gulma 😂🤣 ***9⃣0⃣*** Tunda Janan ta shiga daki tayi sallah ta watsa ruwa zata kwanta kenan sega kiran Imran ya shigo sun dade suna waya daga bisani sukayi sallama ba don sun gaji ba se dan ya bar ta tayi bacci... Washe Gari tunda ta koma bacci da asuba ba ita ta tashi ba se karfe 10 na safe shima ringing din wayar ta ta tashe ta, ta janyo cikin bacci ido rufe ta dauka sallama bisa tsarinta tayi tana da fadin waye pls a dan shagwabe Jin muryar baccin ta da kuma yar shagwaban ta ya sa shi ajiyar zucia yana fadin ohh wato bacci ma kike yi kin ma manta nace yau ki dawo wajen aiki ko? Nan take idon ta ya wartsake ta yaye bargon jikin ta tare da duro da duk kafafunta kasa tana sake murza idanuwa cikin jin haushi yace "how dare u ina miki magana kinyi shiru kuma kina Jina! Sorry tace irin na ko a jiki na din nan, mitchwww yaja tsaki "oya ki shirya yanzu ki taho, kamar za tayi kuka tace "ka bar in dan huta Allah yau bazan iya zuwa ba cuz am extremely tired kuma jiki na is weak ko nazo nasan ba zan iya aikin komai ba help me plss! Yanda tayi maganan ta kashe mishi jiki amma se ya basar yace "point of correction Miss whatever u call ur self I don't help kuma bazan taba taimako ba" Kayi hakuri naji bazan sake neman taimakon ka ba amma ka bari ko da nan da 4 days ne se in dawo" What! Are u insane? Ni kike ba ma command? Kuma da kike cewa in baki 4 days idan supervisors suka zo daga Ministry of Health me kike so in fada musu? Kin san dai bana taimako kuma bana karya sbd haka daga kanki bazan fara ba, na baki nan da 2hrs ki taho asibiti! Be jira amsarta ba ya kashe wayan shi, Cikin ranta tace masifaffen Likita kawai wallahi ba inda zani se gobe in Allah ya kaimu in kaga dama ka tsire ni karshen hukunci kenan.... Bayi ta shiga tayi wanka ta wanke bakin ta sannan ta fito ta sa fitted gown na atamfa tayi kyau kayan sun mata kyau. Palor ta fito taga duk kowa ya tashi har sunyi brkfst ita kadai ya rage, se da ta gaida kowa sannan ta wuce kitchen ta zubo pankasau da kunun gyada ta dawo ta fara ci seda ta koshi sannan ta maida kayan kitchen ta wanko hannu ta dawo ta zauna aka cigaba da hira inda yan Makarfi suka ce gobe da rana za su tafi su kuma yan Gombe suka ce suma gobe zasu tafi amma da bayan sallan asubahi sbd garin nasu da nisa... Seda aka kara gyara gidan sannan kowa ya samu natsuwa.. Da yamma Imran ya kirata yace ze zo bayan sallan Isha'i ya gaida baki kafin su tafi, toh kawai tace amma bata san yanda zata fada musu ba, dabara ce ta fado mata ta tura ma Ummiey text, Ummiey na gani tayi murmushi sannan ta fada musu surukin su zai zo gaishe su. Kamar yanda yayi alkwari se gashi yazo Khaleel ne ya shigo dashi sbd Janan tace ba zata iya ba. Cikin ladabi ya gaishe su nanfa daki ya kacame da gaishe gaishe aka cika gaban shi da kayan ciye ciye da shayeshaye ya dan ci ko ba laifi kuma ya saki jiki an dan taba hira da zai tafi ya ajiye musu kudi tare da yi musu Allah ya kiyaye hanya.. Haka ya tafi ba tare da yaga Angel din tashi se dai a waya suka yi magana. Washe Gari ba da wuri ta tafi asibiti ba sbd Imran dinta yace ta jira shi yau shi da kanshi zai kai ta, se wajajen 8:30am yazo ta fada ma Ummiey kafin ta wuce ta same shi sanye da half jampa kalar coffee brown haka hula da takalmin shi duk kalar coffee brown din ce yayi kyau sosai.. Janan na ganin shi ta saki murmushi sbd Imran jarumin namiji ne ga nagarta da kamala seda ta gaishe shi ya amsa sannan ya bude mata gaban mota seda ta zauna ya rufe kafin shima ya koma mazaunin sa ya shiga suka fara tafiya tace "My King kayi kyau sosai" Murmushi yayi yace Angel kin fini yin kyau kayan asibitin nan kamar dan ke ake yi su kuma banda abin ki namiji ai bashi da wani kyau mata ne aka sani masu kyau. Haka dai ka fada amma akwaio kyawawa a maza kuma kaima kana cikin su domin kai cikakken Namiji ne kuma daya tamkar da dubu. Yaji dadi sosai kuma ya kara tabbatar daya samu mace ta gari, haka sukayi ta hira har ya kaita kofan asibiti yace Angel yau karki sai komai zan kawo miki lunch kinji, "Haba Mijina kar... Shhhh ya katseta bana son jin komai kuma fa kin kira ni da Mijin ki karki manta hakkin miji ne ya ciyar da matar shi sbd haka bana son kice komai.. Shikenan Nurulqalb nagode, kallon ta yayi da wani irin salo sannan yace ni ba godia nake so ba Toh me kake so? Ta tambaye shi Kin fini sanin abunda nake so, hannun biyu ta rufe fuska dasu sannan tace Ina son ka Daria yayi yace nima Ina son ki amma wannan kunyar ya kamata ace kin rage shi ko sai munyi aure tukunna zaki de ne? Da sauri ta wuce tana daria ba tare data bashi amsa ba se dai ta dago mishi hanni.. Ina sonki Angel ya fada a hankali tukunna yaja motar shi ya wuce Tun tsayuwar su Dr. Godwin na kallon su ta saman window ji yake zuciyar shi na wani irin daci kamar ya sauka yaje ya janyo ta ganin yanda take ma wani murmushi be ga wucewar ta ba sbd ya lula duniyar tunani se ji yayi kamar mutum ya bude kofa yana juyowa daidai ta rufe kofar ta juyo suka hada wani kallo yayi mata wanda ita ma bata san nufin shi ba.. Kamar ba za tayi magana ba a hankali tace "Morning! Be kulata ba har ta gaji da tsayuwa taje tayi zaman ta.. Kallon ta kawai yake yi kan shi ya kwance yama rasa wani irin hukunci zai yanke mata.. Can wata dabara ta fado mishi yace "ke! Zo nan! Ba musu taje yayi rubuce rubucen shi sannan ya miqa mata hade da kudi yace kiyi sauri ki siyo min maganin nan dana rubuta kiyi sauri karki bata min lokaci. Kin karba tayi, cikin hasala yace zaki amsa ko sai ranki ya baci? Ka aiki masinja mana ai ni aiki na zo ba aike ba ta fada adan tsorace.. Wani mahaukacin tsawa ya daka mata wanda seda ta toshe kunnuwan ta cike da gigita. Karba nace! kuma saura time din da na baki a cikin zuciyata ya cika baki dawo ba kiga yanda zanyi da ke! .. Jiki a sanyaye idanuwanta sun ciko da kwalla ta karba ta fita... Jingina kanshi yayi a jikin kujera ya runtse ido hade da yamutsa gashin kanshi "I'm sorry Baby girl I don't mean to hurt u kece kika yi forcing dina na ji haushin ki har na baki aiken da zaki sha wahala cuz baa samun maganin a garin nan se a Egypt ko Lagos.. Kiyi hakuri dole ne inyi punishing din ki sbd in samu peace of mind" Marasa lfya ne suka fara shigowa yana duba su tare da basu appointment time to time yana duba agogon dake maqale a hannun shi yanzu after 11 kuma tun tara da rabi ya aike ta har yanzu shiru, masinja ya kira yana tambayar shi patients nawa ne a waje sukayi saura? 6 ne ranka shi dade Good! Kace musu am nt in the mood da zan iya cigaba da duba su kace musu gobe su dawo" Masinja ze yi magana yace out! Ba shiri ya fita ya ba su hakuri ba yanda suka iya haka suka hakura.. ♥♥♥🖤🖤♣♠♠♦♥♦♥ Tunda ta fita take bi shago shago duk inda taje se a ce mata babu se dai ta tambayi wasu shagunan.. Gajiya tayi da tafiya gashi bata fito da kudi ba ko wayar ta balle ta kira ta fada mishi bata samu ba ko ta hau Napepe ta dubo wasu shagunan, agogon hannun ta ta duba taga har 12 tayi ba tada zabi se kara gaba data cigaba dayi da alkawarin 12:30 nayi in bata samu ba zata koma ta fada mishi. Kamar yanda ta alkawarta time din na cika ta juya ta kama hanyan komawa kamar da bakin kwarya aka fara ruwa ba tada wani zabi daya wuce ta cigaba da tafia ba dan tsoron fakewa take yi sbd yanda taga maza a mafi yawan gurin sun fake haka ta dinga tafia seda taji kafafunta sun kasa daukarta sbd gajia gashi nunfashin ta na wani irin daukewa.. Wani mai adaidaita ta tsaida tace ya kaita Barau Dikko ganin yanayin ta yasa be musa ba ya dauke ta, sun dau lokaci suna tafiya daga bisani suka iso, kudin shi ta bashi dakyar take daga kafa har ta kai kofar office din shi ta tura jikin ta na bari sbd dukan ruwan data sha, tana dago ido tayi mummunar gani nan take jiri ya debeta ta saki salati hade da faduwa kasa sumammiya..... RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤❣♠❣❤♠♥♠❤❣♠♥❤❣♠❤♠♥ *MATAR DOCTOR* ♠❣❤♠♥♠❣♠❤♠♥♠❣♠❤♠♥♠ _RukkyBae_😏😏😏 Dedicated this page to one of my fan Saratuh Salisu Usman (Momy Jidderh) thanks for ur support.. Allah ya bar zumunci. ***9⃣1⃣*** *Flashback* Tun lokacin da Dr. Godwin yace ma masinja ya fada ma patients su dawo gobe ya tashi yake safa da marwa yana leqa window ko zai hango ta amma bata ba alamarta yana cikin haka ya juya baya ji yayi an rungume shi ta baya da sauri ya juyo da ita cikin ihu tace surprise! Precious budurwar shi ya gani ba wani fara'a a fuskar shi yace "yaushe kika dawo daga UK din? Shekaran jiya na dawo na sauka a Abuja jiya na biyo morning flight na kwana a Asaa pyramid hotel ban fada maka ba sbd Ina son baka surprise but naga kamar bakayi missing dina ba kuma kaman baka ji dadin gani ba.. No ba haka bane kawai am nt in a good mood kuma kema kin san hali na ai sbd haka ki zauna bana son yawan surutu, da yake tasan halin shi bata ce komai ba ta zauna shima ya zauna tace "Baby zan sha ruwa, Ga fridge can kije ki dakko akwai cups a cikin wancan show glass din ki dauka dan ba zan iya tashi ba, ba yanda ta iya da kanta ta dakko holandia ta zuba a cup tana sha, saman table din dayake zaune ta hau tana kallon cikin idon shi seda ta kara sipping sannan ta ajiye tace "Baby anjima zaka zo hotel din dana sauka? Me zan zo in miki a hotel? Wani kallo tayi mishi irin na yan barikin nan tace "haba shekaran mu nawa muna tare amma bamu taba hada shinfida ba kuma kasan Ina son hakan tun yaushe nake boyewa na kasa fada maka se dai in nuna maka amma ka kasa ganewa na gaji! Na gaji! I want to hv u I want us to... Cup din data ajiye ya dauka yayi wurgi dash ji kake tasssss! Ya fashe a kasa. Ke wace irin yarinya ce mara kamun kai? A haka kike kiran kanki Christian? Kina bata sunan idinin ki duk da bana zuwa church amma nasan cewa Zina is prohibited domin Mary wacce kuke koyi da ita bata taba Zina ba! Shiru tayi tana kallon shi tana mamakin hali irin nashi kamar ba namiji ba amma ta dau alwashin yau seta kauda kwadayin ta a kanshi duk da tana muamula da maza harda manyan maza amma bata bari ya sani ba sbd a sirri takeyi kuma ita burinta be wuce ta hada shinfida dashi ba sbd tana ganin hakan ze sa ya kara sonta (Waiyazubillah), tashi tayi daga kan table din ta zauna akan cinyar shi tana shafa sajen shi a hankali ta fara mishi wani sallo tun yana ture ta har ya fara biye mata sunyi nisa sosai a abunda suke yi a wannan yanayin ne Janan ta shigo ta same su abun yazo mata a ba zata kuma sabon al'amari sbd bata taba ganin haka ba fargaba da tashin hankali ga ruwan daya mata duka su suka haddasa mata faduwa kasa cikin glass din da ya fashe! ❤♠❤♥♠❤♠♥♠♥♠❤ Faduwar ta ne ya dawo dasu daga duniyar da suka lula cikin sauri ya hankadeta gefe "oh no! Damn it! Ya fadi yayo kanta yana girgiza ta, ke! Ke! Ke! Ki tashi mana ki tashi nace! Ki tashi! Ya rude bema lura akan glass din da yake ba har jini na fita a hannun shi itama jini ya bata mata kaya se malala yake yi a kasa kamar an yanka rago.. Precious ce taja tsaki cike da jin haushin bata mata plan da Janan tayi bata damu da halin da suke ciki ba ta dau jakar ta ta fice tana laluban numb din chief dinta yazo dan yau in bata samu abun da take so ba zata iya mutuwa..(Allah ka kare mu daga Zina! Ameen) Idon shi ya kada yayi jajur gaba daya ji ya ke kaman ze haukace da sauri ya dauke ta cak gaba daya duk jikin ta ya saki, kara tsorata yayi dan gani yake kamar ta mutu.. Da gudu ya nufi emergency room da ita akan gado ya ajiye ta ya fara danna kirjin ta se zufa yake yi duk da sanyin garin, Baby girl ki tashi mana pls open ur eyes daurewa yake yi amma kuka ne fal a cikin shi.. Ganin taki motsi yasa ya sa mata oxygen kwatakwata nunfashin ta yaki zuwa abun ma yaki motsi zama dirshan yayi a kasa yana fadin "pls karki mutu karki tafi ki barni in kika mutu I will definitely kill myself" Bude kofan akayi Dr.Jalal ne da Dr.Magaji suka shigo dan suna ganin lokacin da Dr.Godwin ya wuce da Janan a hannun shi, da sauri Dr.Jalal yayi kanta yana dubata yace "Ya Salaam! She is an Asthmatic patient sanyi ya shiga jikin ta sosai kuma zuciyar ta tayi sanyi kamar taga wani abun tsoro ko na tashin hankali nunfashin ta yayi nisa gashi kafanta da hannu suna bleeding ta zubar da jini haba Dr. Godwin me yasa baka tsaida jinin ba? Dr. Godwin kasa magana yayi.. Suna cikin haka se ga Dr. Imran ya shigo a gigice sanye da lab coat be bi ta kan su ba ya nufeta yana danna kirjin ta jin nunfashin yaki kawowa ya hada bakin shi da nata yana hura mata iska yafi minti 10 yana haka se abun ya fara reading alamun nunfashin ta ya fara dawowa can ta saki ajiyar zuciya, Dr. Imran da Dr. Godwin suma suka saki ajiyar zuciya lokaci guda.. Dr. Imran yace "I'm sorry banyi introducing kaina ba na shigo without ur permission sunana Imran a Doc. frm Sefa specialist hospital kuyi hakuri da shiga cikin muku aiki amma dole ne inyi haka sbd bana so inyi loosing dinta cuz she is my wife to be in shaa Allah......... _RukkyBae_😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤♣♠♥♣♥♠❤♣♥♠❤ *MATAR DOCTOR* ♥♣❤♣♥♠♥♣♥♠❤♥♣♠❤♥♠❤ _RukkyBae_😏😏😏 Ina godia a gare ku masoya na kun nuna kulawar ku a gare ni tare da bani kwarin gwiwa.. Allah saka muku da alkhairi ngd da shawarwarin ku kuma in shaa Allah zan yi anfani da shawar ku!! ILYSM😍 Wannan shafin naku NE _YAN MUTAN JOS NOVELS GROUP_! U guys deserve a dedication frm me! Thanks for the love nd the support u always make me happy🤗😃😄 Allah bar soyayya! ***9⃣2⃣*** Wani irin razanannan kallo Dr. Godwin ya ke ma Dr. Imran a ranshi yace "His wife to be? Ta yaya? Wannan shi ake kira Impossible! Gaba daya wani irin haushin Dr. Imran yake ji ko don yanda ya hada bakin shi da na Janan.. Ji yake kamar ya tashi ya shaqe shi Fatan alkhairi su Dr. Jalal suka mishi tare da taya shi murnan samun yarinya mai tarbiyya irin Janan! Murmushin jin dadi yayi hade da yi musu godia... Wajen ta suka koma Dr. Jalal ya cire mata glass din da suka ji mata ciwo ya goggoge jinin yana mamakin irin yanda glass din ya ji mata ciwo dan harda dinki yayi mata , maganar shi ta dawo da Dr. Godwin daga dogon tunanin da yake yi, hankalin su duk ya koma kan Dr. Jalal din yana cewa gaskiya ta zubar da jini sosai yanzu dole za a kara mata jini.. Eesher ce tayi knocking sannan ta shigo cike da tashin hankali ganin halin da kawarta take ciki! Gaishe su tayi Dr. Jalal yace yawwa kije lab ki ce ta su bani jini leda daya. Dr. Godwin ne yace haba dai taya za a amso jinin wanda ba a sani ba a sa mata bari in je a diba nawa, be jira abun da za su ce ba ya fice daga dakin, Dr. Imran cikin ranshi yace "ikon Allah! Taya za ayi Ina nan a sa mata jinin wani? Wanin ma Christian? Bayan Dr. Godwin ya bi ita ma Eesher ta bi Bayan su! Dr. Godwin na shiga Imran da Eesher suka shigo, sun tarar da Dr. Godwin har ya bada order a diba jinin shi, Nurse din tace "Sir jini na zuba daga hannun ka kuma se an duba jinin ka in zaka iya donating! Wani tsawa ya daka mata yana fadin ba kida hankali ne? Ni zaki fada ma abun da ya kamata? Kin fini sanin kaina ne ko kin fini sanin blood grp dina ne ko kuma aiki na? In baki sani ba toh ki sani ni A+ ne sannan ni donor ne zan iya donating jini ga kowa! Sorry Sir! Ta fada dan ta san shi tun zuwan shi asibitin. Ki riqe sorry din ki dan ba zai mun anfani ba... Cike da jin tsoro tace Sir pls ka bari a cire glass din dake hannun ka kuma a tsayar da jinin dake zuba daga hannun ka kafin a diba jinin, kallon hannun yayi dan shi gaba daya ma be lura da ciwon da yaji ba kuma kwalban ya shiga sosai, ba musu yace ma Eesher ke zo kiyi dressing min hannun na kuma make it fast cuz bana son a bata mun time.. Se a lokacin Imran yayi magana da fadin ni yafi dacewa da in bata jini na sbd already jinin ta yana yawo a jiki na nima kuma nawa yana yawo a nata karka damu kanka ni zan bada na hutashshe ka.. Hey! Mr what so ever u call ur self nan asibiti ne kuma baka da iko a kanta sbd she is under my custody inji Dr. Godwin. Kizo kiyi aikin ki yace ma Eesher, kamar tace ba za tayi ba amma hakan be dace ba ta bude first aid box din dake wajen ta fara cire mishi kwalban.. Kallon shi kawai Imran yayi ba tare da yace komai ba abun ka da mara son hayaniya! Wajen wata Nurse musulma yaje dan ya ga dayar kamar tana tsoron Dr. Godwin yace mata ki diba jini na ki gwada in yayi ki zo ki diba Dan girman Allah kiyi sauri akwai patient da za a sama jinin kuma shi is unconscious! Ba musu ta diba tare da fadin bani 5 min in duba in gani.. Dr. Godwin be ma san abun da ake ciki ba sbd se yanzu yake jin zafin ciwon ashe kwalban ya shiga sosai zufa kawai yake yi yana jin zafin sosai tausayin Janan ya darsu a zuciar shi yana tuno yanda ta fada akan kwalban dai dai minti 5 din da Nurse ta dawo dai dai lokacin Eesher itama ta gama gama dinke mishi hannun tare da nadewa da bandeji, Nurse din ta dawo wajen Imran tana fadi i'm so sorry Sir ba zaka iya donating jinin ka ba cuz kai ba donor bane, karap a kunnan Dr. Godwin wani irin sanyi yaji ya sauka har cikin kashin shi, shi kuma Imran gefe ya koma ya durkusa tare da dafe kai dan har wani irin jiri jiri yake ji Innalillahi wainnailaihirrajiun kawai yake nanatawa a zucian shi yana wajen Dr. Godwin ya zo ya wuce shi ya kwanta saman Gado tare da miqa ma Nurse din hannu bata tsaya bata lokaci ba ta fara diba.. Ana gama diba ya dan tsaya minti 2 kafin ya tashi sbd kar jiri ya kwashe shi ya karba ledan jinin yayi ficewar sa. Jiki a sanyaye Imran ya tashi gaba daya se yaji kamar kafafun shi ba zasu dauke shi ba sbd halin da yake ciki, Eesher ce ta ba shi baki sannan ya dan daure suka koma emergency room din suna zuwa suka tarar har an sa mata karin jinin har lokacin idon ta a rufe suke se nunfashin ta da yake sauka a hankali! Special room aka maida ta wanda se special mutane ake ajiyewa a nan, se a sannan suka samu natsuwa Imran ya kira Khaleel ya fada mishi abun da ke faruwa.. Ba suyi kyakkyawan mintuna 40 se gasu a asibitin suna zuwa kafin su shiga suka hadu da Imran a hanya shima an kirashi da gaggawa a asibitin su dama lunch din Janan yazo kawo mata ya dinga kira amma wayar bata shiga ba dalilin da hankalin shi ya daga kenan ya zo asibitin yana zuwa ya kira Eesher yana tambayar ta Angel din sa nan take fada masa bata lfya sbd taga an shigar da ita Emergency room.. Har kasa ya durkusa yana gaida Ummiey da Abbiey sukayi musabaha da Khaleel da Saleem sannan yayi musu jagora zuwa dakin, har yanzu bata tashi ba Imran ya koma mota ya kawo abincin da ya taho mata da shi su Ummiey suna ta fadi baka gajia da dawainiya? Yana sosa keya yace Aa babu komai Ummiey sannan ya fada musu ze je ya dawo an kirashi a asibiti Fatan alkhairi suka mishi sannan ya wuce.. Suna nan zaune na tsawon lokaci Saleem yana gefen gadon ya zaune se ga Dr. Godwin ya shigo ko ba a fada mishi ba yasan Family'n Janan sbd duk sun yi kama wani irin kwarjini suka mishi be san lokacin daya duqa har kasa yana gaida su Ummiey ba shi kan shi yayi mamakin kan shi sbd be taba duqawa ya gaida kowa ba har iyayen shi tun da yake se yau! Suka amsa mishi sannan ya ba su Saleem hannu suka gaisa Abbiey yana mishi kallon sanni haka ma Khaleel yana mishi kallon sanni amma sun kasa tuno inda suka san shi.. Dai dai nan ta farka hade da yin salati da sauri suka yo kanta in da a tare suke tambayar me ke mata ciwo, da kyar take iya magana tace babu ko Ina ku kwantar da hankalin ku in shaa Allah zan samu lfya.... Kina jin wani pain a jikin ki? Akwai inda yake miki zafi? Dr. Godwin ne ke mata waennan tambayoyin yana kokarin hada ido da ita, ita kuma taki bari su hada idon kuma taki bashi amsa... RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤♣♥♠❤♣♥♠♣♥♠♥♣♥❤♥♣♠♥♣♥♠❤♥♣♠♥❤♣♥ *MATAR DOCTOR* ♥♠♥♣♥♠♣♥♣♥♠♣ I specially dedicated this page to u Little Eesher u r no more Little Eesher but Bigger Eesher and also a Mrs to Engineer. Idrees Kabo! Ngd miki sosai sbd kin min abunda bazan taba mantawa ba Allah ya biya miki bukatunki na alkhairi! Allah ya baki lfya! Kece ta farko da kika dawo min da novel din lively kika turo min daga page one nayi murna sosai! ILYSM😍😘 RukkyBae 😏😏😏 Idan kuka duba MATAR DOCTOR za kuga page 89 wanda na rubuta _few days to my birthday_ se kuma wani page 89 din wanda na rubuta _continuation_ karku zama confused duk cigaba ne kuma dai dai ne se kun karanta zaku gane me nake nufi! Ngd sosai da sosai❤♥ ***9⃣3⃣*** Ganin da yayi bata da niyyar kallon shi yasa duk jikin shi yayi sanyi, ya fara kokarin cire mata karin jinin da sauri matsar da hannun ta a hankali tace don't touch me with this ur dirty hands" Stop all this drama and lemme do my work" yace mata Suna cikin haka Zee da Eesher suka shigo suna gaida su. Gefen Janan suka koma suna tambayar ta jikin ta ta amsa musu da Alhamdulillah. Ummiey ce tace Wai ya akayi haka ta faru? Eesher tace wallahi Ummiey ni dai ban san ya akayi ba kawai dai naga an wuce da ita emergency room jikin ta duk jini Ina shiga se naji Dr. Jalal yana fadin wai Asthma din ta ne ya tashi se kuma ciwon da glass ya ji mata" Ya Salaam! Rabon da Asthma din ki ya tashi an dade Hulwaty ya akayi har Asthma din ya tashi dan Ina kyautata zaton ruwa kika shiga! Da kyar ta ce eh Ummiey ruwa na shiga naje siyo magani ne se ruwa ya tare ni a hanya rashin samun abun hawa yasa ruwan ya mun duka sanda na dawo asibiti kuma nazo shigowa office se jiri ya debe ni na fadi kan glass din da ban san yana wajen ba" Yaya Khaleel yace babu masinja ne a asibitin da ke da kanki zaki je? Bro in aka ake su shirme suke yi shiyasa naje da kai na! Sannu Muhibbaty Allah baki lfya kin ji" Abbiey ne ya fada haka. Saleem yace "our chef is sick wa zai dinga mana girkin? Daria sukayi duka Abbiey yace ga Ummieyn ku nima yanzu Ummiey ta zata huta ai kai dama haka kake da son abinci gashi baka iya dafawa ba Allah dai yasa ka auri wacce ta iya girkin sbd karka dinga zuwa gidan Muhibbaty kana dan murya a san maka abinci" Daria suka kuma yi.. Cike da mamakin Dr. Godwin ke kallon ta ganin yanda bata fada komai game da abun da ya faru ba duk ta boye fault din shi duk da ya san shine silla ji yayi wani abu na kara shiga cikin zuciyar shi har ya saukar mishi da kasala, kuma da gani ita yar gata ce a gidan su dan yaga kowa naji da ita Ka matsa gefe Eesher zata cire min" Janan ta ce mishi Ba musu ya matsa sbd duk ya tsargu gani yake kamar za a gane shine sillan shigan ta wannan halin.. Eesher na gama cire mata tace Ummiey kun zo mun da kaya? Ina so in yi wanka" Bamu zo da komai ba se dai yanzu Saleem ya koma ya dakko mana duk abunda ake bukata dan ba cikin kwanciyar hankali muka fito dan duk mun damu bayan Imran ya fada mana condition din da kike ciki, ki fara cin abincin da Imran ya kawo kafin Saleem din ya dawo.. Ummiey se na yi wanka zan iya samu relief da natsuwa" Abbiey ya miqa ma Saleem key din gida sannan ya bashi kudi yace ya siyo duk abun da ya dace Toh kawai yace sannan ya fita.. Dr. Godwin yace kuyi hakuri da abun da ya faru da ita sannan yayi excusing kan shi ya bar dakin cike da dana sanin abunda ya aikata! Yana fita daga dakin ya wuce inda ya ajiye motar shi ya tafi boutique ya zabo mata dogayen riguna guda 6 da towel daga nan ya wuce supermarket ya siya kayan tea se exotic carton daya da bottle water shima kwali daya ya tsaya ya siya gasassun kaji, cikin sauri yake komai sbd yana so ya kai musu kayan kafin Saleem ya dawo Yana tafe yana tuna duk abunda ya faru tare da dukkan reactions din sa yana mamakin kan shi yanda yake ba iyayen ta respect tare da jin wani irin kunyan su! Kwana yasha yana tuno yanda Janan ta rufa mishi asiri ko da ya tuno yanda ta fada kan glass din se yaji wani irin haushin kan shi daya biye ma Precious har hakan yaja Janan taji ciwo, gudu yake yi sosai har ya iso asibitin, dakin direct ya wuce ya ce ga shi pls kuyi managy kafin ya dawo sbd ba komai da kuke so ba na siyo da sauri ya bar dakin sbd baya so suyi mishi godia kuma yayi ma kan shi alkawarin ba zai kara hurting din ta ba koda da kallon banza ne! Abu kadan ne babu a kayan da Dr. Godwin ya kawo, Saleem na dawowa ta shiga tayi wanka a bayin ta shirya, kwata kwata taki anfani da kayan da Dr. Godwin ya siyo abincin da Imran ya kawo tun dazu shi taci se ruwan gora da Dr. Godwin ya kawo shima dan Yaya Saleem ya manta be siyo ruwa ba shiyasa tasha.. Se can yamma Imran ya dawo kuma dai dai da lokacin da Dr. Jalal yayi discharging din ta shi kuma Dr. Godwin ya bata hutun 1 week ko hakan ze kara sata farin ciki kuma yasa ta huce daga fushin daya ga tana yi dashi duk da yasan zeyi missing din ta sosai.. Tunda ya shigo be kalla Imran ba har ya fita sbd yama tsani ganin shi balle har su tsaya a inuwa daya dashi... Godia su Abbiey suka yi musu sannan suka kwashe kayan su suka tafi gida... Get Well Soon Janan😍💋😘 RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ♥♠❤♣♥♠♥♣❤♠♣♥♣❤♣♥♠❤♣♥♣♥♠❤♣♥♠♥♣♥ *MATAR DOCTOR* ♣❤♥♣♥♠♣♥❤♠♣♥ Alhamdulillah! Alhamdulillah! Kamar wasa yanzu ya zama gaske babu abunda zan ce se dai Godia ga Allah daya daukaka wannan littafi! Wannan shafin naku gaba dayan ku yan grp din *MATAR DOCTOR'S NOVEL ONLY*! Ngd da yanda kuke bani hadin kai kuma kuke son wannan littafin! Allah ya bar zumunci Ameen! _RukkyBae_😏😏😏 ***9⃣4⃣*** Tun lokacin da Precious ta bar asibitin hotel din data sauka ta koma tayi wanka ta fito daure da towel se ga chief din ya kirata ta fada mishi room numb din ko knocking be yi ba ya shigo ganin ta haka yasa ya fara mata wani kallo kasakasa tana ganin haka tasan me yake nufi nan suka fara aikata masha'ar su(Allah ya kare mu daga saba maka) Haka kwanaki yayi ta tafiya kullum Dr. Godwin na hanyar gidan su Janan siyayya kala kala yake ma ta se dai ya aika yara su shiga dashi amma ya kasa shiga ciki sbd kunya su da yake ji yana son ya ganta a rana na 4 daya je be aika yara ba shida kanshi ya shiga ciki a tsakar gidan ya tsaya ya rasa ta ya zai yi su san ya shigo se ga Saleem nan ya shigo da mamaki ya miqa mishi hannu suka gaisa sannan ya ce yana zuwa Yana shiga parlor ya tarar dasu zaune suna kallon TV Janan na shan fruits yace "Black Sis ga wannan Doc. din wanda kike taya shi aiki yazo, a tsakar gidannan na ganshi a tsaye" Ummiey tace Ikon Allah ka bude mishi dakin baki ya shiga mana ka barshi a tsaye kamar wani soja" Kai! matsala ta da waenda ba musulmai ba kenan basu san su nemi izini ba kafin su shigo gidan mutane ko an ce mishi nan a garin Jahilai ne da ze wani shigo mana gida ba izini oho" cike da mamaki Ummiey ke kallon ta tace ke kuma lfyar ki ke fadin haka yanzu idan ya ji ki fa? Yaushe kika zama haka? Ta turo baki to ai gaskiya ne Ummiey.. Allahu yahadeeki (Allah ya shirye ki) tashi ki kai mishi ruwa da danbun nama da drinks ai bakon annabin ka Ina laifi ma yazo duba ki ga dawainiyar da yake yi dake sbd a karkashin sa kike amma kike fada haka maza ki tashi ki kai mishi.. A zuciyar tace Ummiey baki san waye shi ba ne shi yasa kike fadan haka ba karamin dan wulakanci bane ga rainin wayau da dan banzan mugunta" Dogon hijjab tasa sannan ta jera kayan a kan tray ta fice ba dan ranta yaso ba.. Tana shiga ta ganshi zaune suna hira da Saleem ta fada a hankali "ji be shi kamar na kirki se iskanci fal ciki me qaton kai kawai" Sallama tayi sannan ta shiga idon shi qyar a kanta gani yayi tayi mishi wani irin kyau amma ta dan rame har wani lumshe idanu yake yi, a gaban shi ta ajiye tray din sannan ta juya zata tafi Saleem yace ke haka ake yi ma baqo a garin ku? Ko gaishe shi ba kiyi ba kin wani dungura mishi abu zaki tafi kin dai san shinfidar fuska tafi ta tabarma ko? . Bata so haka ba dan ita haushi yake bata sbd bata son wani alaka ya dinga hada ta da dan iska, dawowa tayi ta zauna gefen Saleem, "Ina wuni" ta fada a daqile kamar ba magana take yi ba, Shiru yayi yana wani shan kamshi irin shi a dole be ji ba din nan Yaya Saleem yace ko ni da nake kusa dake ban jiba balle shi da yake nesa. Cikin qosawa ta sake gaida shi amma wannan karan da karfi tayi Ze yi magana kenan aka kira wayar Saleem yace bari ya amsa waya yana zuwa, kamar jira Dr. Godwin ke yi Saleem na fita ya dawo kusa da ita yana mata kallon nayi kewar ki ta kawar da kai gefe tana jin haushin irin wannan kallon tace a hankali ni dai ba yar... Bata karasa ba yace ba yar me ba? Ba komai tace a takaice Yasan cewa yayi mata ba dai dai ba amma shi a ganin shi ba komai bane dan ta gansu a wannan halin shida Precious sbd haka be ma sa wannan a matsayin laifi ba shi dai laifin daya da ya aike ta har aka samu matsala *JANAN* ya kira sunan ta! Ya Salaammm! Ta fadi a ranta tana lumshe ido cike da mamakin yanda ya iya kiran sunan kamar shi ya rada mata kuma in zata tuna yau ne first time daya fara kiran sunan ta tunda suke! Ya katse mata tunani da fadin "kina gani kamar nayi miki laifi ne bayan kuma kece da laifi sbd ke kika ja komai ya faru ya kamata kizo office da wuri amma kika ki shine ni kuma nayi punishing din ki sbd nxt time karki sake haka" Wani kallo tayi mishi irin na ka raina min wayau bata ce komai ba ya cigaba "ki manta da komai kuma ya kamata ki bani hakuri a matsayina na Boss din ki" Tabb! Ka dade kana min laifi ban taba cewa komai ba ka ja Asthma na ya tashi wanda ni kaina na manta Ina da shi sannan na shigo naga kuna iskanci da wata ka fasa glass a kasa na fada a akai naji ciwo harda dinki aka min amma kace wai ni ya kamata in baka hakuri" niyyar tashi tayi amma yasa hannun shi ya danne kafar ta Miye haka kuma ni ka dena taba ni sbd ni ba yar iska bace" Killer smile din shi ya mata yace to waye dan iska? Shiru tayi sbd yanda ya tsareta da mayun idon shi ba zata iya cewa komai ba Anyway! Tunda ba zaki bani hakuri ba shikenan ya tashi ya koma mazaunin shi yace zo ki zuba min ruwa in sha" Ta so tace ai kana da hannu kuma ni ba yar aikin ka bace se dai kawai ta fasa sbd ta gaji da magana da shi.. Cup ta dauka ta zuba mishi ya fara sha se ga Saleem ya dawo yana cewa "baka ci komai ba se ruwa? Pls Kaci danbun naman nan I knw u will like it" Kadan ya diba yasa a baki wani irin dadi da gardi ya ji ya mamaye ilahirin bakin shi ji yake kamar ya dau bowl din ya tura a baki ganin kar ya bada kanshi ya zubda class din shi yasa ya miqe yana fadin "zan tafi ngd sosai" Hanyar waje yayi Saleem yace ma Janan ta dakko bowl din ta bashi sbd ya lura Dr. Godwin naso yaci sosai amma yana jan aji! Foil paper ta koma ciki ta dakko sannan ta rufe ta bishi dashi, a bakin kofar gate ta same su sukayi sallama da Saleem ya koma cikin gida ita kuma Janan taje wajen motar shi dan ta bashi danbun.. Jikin motar ya tsaya ya harde hannayen shi a kirji yana kallon ta tana tahowa a hankali har ta karaso, miqa mishi tayi yaki amsa ta zagaya dayan bangaren ta ajiye mishi akan kujeran motan ta juya tayi tafiyar ta.. Girgiza kai yayi yace "ke kadai ce kike min abunda kika ga dama ba wanda naga dama ba," ya shiga motar shi ya wuce yana jin dadin ganin ta da kuma abunda ta bashi... Dakin bakin ta koma dan tayi clearing komai kawai se taga ledoji guda 2, daya chocolates da sweets dayan kuma turarruka ne masu kyau baki ta tabe sannan ta kwashe ta kaima Ummiey, zuciyar Ummiey ta fara raya mata wasu abubuwa amma se ta share tana fadin it's impossible! A fili kuma tace gaskiya Yaron nan akwai kokari ga kirki" Saleem yace wallahi kuwa baki ga yanda muka sha hira da shi ba" Hmm! Dan baku san halin shi bane shiyasa kuke fadin haka" Janan tace Ummiey tace mu dai abun da muka gani shi zamu fada" Shiru Janan tayi bata sake cewa komai ba sema ta canza hiran... RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ♥♣❤♠❤♣❤♠♥♣❤♠♣♥♠❤♣♥♠❤♣♠♥❤ *MATAR DOCTOR* ♣❤♠♥♣♠♣❤♣♥♠❤♣♠♥♣❤♠♥♣♥♠❤♣ Rukkybae 😏😏😏 A piece of advice! Duk sanda period din ki yazo ki karanta wannan adduaar *Alhamdulillahi Ala kulli halin wa ana astagfirullah wa atubi ilaihi* Sannan ki yawaita istigfari domin neman gafaran Allah kuma ki kasance kullum cikin alwala sbd neman tsari daga Aljanu da kuma Sihiri domin lokacin da mace bata cikin tsarki toh Asiri da aljanu za suyi saurin tasiri a jikin ta! Wallahu Aalam! ****9⃣5⃣**** Yau sati dayan da Dr. Godwin ya daukar wa Janan har ya cika ba da son ranta ta koma asibitin ba se dan taimakon jamaa.. Tana shiga ta gaishe shi ta zauna tana hada rai sau daya ya kalleta ya kauda kai sbd yaga alaman yau fada take ji.. Marasa lfya suka fara shigowa yana duba su can wajen 12 se ga kira nan ya shigo da zumudi ya dauka cikin shagwaba yace "Momma nayi fushi dake yaushe rabon ki kira ni? Kallon shi Janan ta tsaya yi ganin yanda yake shagwaba kamar wani yaron goye! Momma daga daya bangaren tace Baby muna missing dinka sosai ka kunna laptop din ka muyi video call inga yanda ka zama. No! No! Not now yanzu Ina cikin aiki ne when i'm free I will call se muyi video call din" Momma tace yanzu nake so in ganka kuma Ina jiranka na baka 2 mints" tayi hanging call din.. Yasan tayi fushi ne ba yanda ya iya haka ya jawo laptop din yana kunnawa se ga call din ya shigo da sauri yayi connecting daga bangaren ta tace "wow baby naga ka kara girma ne kayi fresh wato ka barmu kana can kana jin dadin ka menene sirrin! Janan ya kalla da gefen ido yaga shi take kallo murmushi yayi yace "Momma ba wani fresh ni da nake missing din ku wani jin dadi kuma" Fada min me kaci yau da safe? Rolling idon shi sama yayi kamar me tunani yace "no bazan fada ba kiyi guessing! Tayi daria tace " Garri ba sugar" Daria ya kwashe da shi harda kyakyatawa yace haba Momma yaushe kika dena sona ban sani ba how on earth za ace in rasa abun breakfast se garri kuma wai ba sugar" ya sake kwashewa da daria, tunda kin kasa guessing kuma kin manta favorite dina toh I ate sandwich nd oat" Tace wow! Dole ka dinga qiba. Haka sukayi ta hiran su yana zuba mata shagwaba Annabell da Dad shigowar su kenan suma sukayi joining hiran.. Duk sun yi farin cikin ganin junan su.. Mamaki ne ya cika Janan ganin yanda Family'n nashi suke son shi kamar zasu hadiye shi.. Dad yace hope dai kana zuwa church" No Dad bana zuwa kasan aiki na bazai barni ba" Stop dodging nasan halin ka I knw ba zaka dinga zuwa ba since u aren't interested! Kai kawai ya ke sosawa alaman rashin gaskiya Momma tace Precious ta zo tace min kayi mata wulakanci" Yamutsa fuska yayi yace forget abt her Momma I don't wanna talk abt her" Annabell sister'n shi tace "Babyn Momma yaushe zaka zo? Soon Princess don't worry kin ji? Wayar office din sa ce ta fara ringing yasan emergency ne sbd dalilin haka aka ajiye wayar a office din, da sauri yace Momma urgent call ne ana nema na a emergency inna samu time I will call u I love u all yayi musu kiss suma suka ce we love u more sukayi kissing din shi da sauri ya kashe yace ma Janan let's go! Ya zari lab coat din shi.. Ba musu tabi bayan shi.. _Labour Room_ Tun safe aka kawo matar amma ta kasa haihuwa da kanta sbd BP din ta yayi high kusan awa 3 da rabi kenan duk ta jigata har ta gaji da nunfashi da karfi ta koma a hankali.. Takardan yarjejeniya akan za'a mata operation aka ba mijin ta ya cika.. Kan gado aka daurata cikin gaggawa aka shigar da ita dakin theatre.. Kwararrun Likitoci ne har 5 a kanta amma sun kasa komai duk iya kokarin su sun kasa se kai kawo suke yi amma abu yaci tura! Dr. Godwin yace ohhh my God! This is serious! Duk suka hada baki suka ce very serious! BP din yaki sauka balle a mata operation kuma akwai tabbacin da zaran sun mata theatre jinin be sauka ba zata iya rasa ranta so dole ne ita da kanta ta haihu but how? kwata kwata dabara ta dauke musu.. Da sauri Janan ta fita ta koma office ta dakko ruwan gora ta zuba a cup jikin ta se rawa yake yi ta tofa adduaa a ciki sannan ta karanta _thummassabila yassara_ ba adadi sannan ta koma dakin yanda ta tafi ta barsu haka ta dawo ta same su, inda matar take kwance ta wuce seda ta ajiye cup din akan wani table tace "pls ku bani dama in bata ruwan nan by the Grace of Allah zata haihu da kanta" Wani irin kallo suke mata Dr. John yace "ya za ayi mu barki ki bata ruwa bayan kin san ba zai yiwu ba kina abu kamar ba kida kwakwalwa! Gaskiya be kamata ki bata ba Dr. Salma da Dr. Abraham suka ce. Dr. Magaji dai be ce komai ba Dr. Godwin yace allow her! Kallon shi suka juyo suna yi yace "yes allow her dama options din biyu ne either ta mutu ko Babyn ya mutu ko kuma dukkan su su mutu sbd haka let her try tunda mu mun kasa! Dr. John yace duk abunda ya faru we will hold u responsible nt her tunda kai kace tayi ka yarda? Yeah na yarda! Ke dauka ki bata yace mata.. Cike da tsoro ta dauka tana adduaan neman saa a wajen Allah... Dago kan matar tayi ta bata seda tasha kusan rabin cup sannan Janan ta cire daga bakin ta.. Fiye da minti 5 mata ba wani change se ma abu ya kara worst ta fara wanni irin jijjiga Dr. John yace u see! Ka ga abun da nake fada maka ko! Duk sukayi kanta da gudu RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [9/28, 7:51 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ♥♣❤♥♣❤♥♣❤♥♣❤♥♣❤♥❤♥♣❤♣♥❤♥ *MATAR DOCTOR* ♥♣♥♠♣♥♣♠♥♣♠♥ RukkyBae 😏😏😏 _Aduaa itace makamin mumini kuma adduaa bata fadi kasa banza_ _Mu yawaita yin adduaa tare da neman zabin Allah a dukkan lamarin mu! za muga daidai da yardar sa_ _Tunatar wa ce_👌🏻 ***9⃣6⃣**** Duk sun tsorata ganin yanda take jijjiga da sauri Janan ta je ta daura kan matar a cinyar ta tana goge mata zufa tare da tofa mata duk adduaar da ta zo bakin ta.. Wani irin nishi mai karfi tayi se ga baby ta fito cikin ikon Allah da sauri Dr. Salma ta cabe babyn sbd kar ta fadi tana fadin Allah Mai iko... Wani irin ajiyar zuciya Janan ta saki tare da hamdala ga Allah shi kuma Dr. Godwin murmushi ya sakar mata tare da jinjina mata👍 yace masu "I know she can do it! I told u she can make it! Jiki a sanyaye Dr. John ya cire hand gloves din shi ya fita daga theatre room din Dr. Abraham ya saki baki yana mamaki shi kuma Dr. Magaji yace a ranshi Alhamdulillah Ala Niimatil Islam" Gyara matar akayi amma unfortunately babyn ta mutu sbd ta jigata sannan jinin Maman da yayi mugun tashi yayi affecting din ta.. Dakin hutu aka maidata se baccin wahala take yi abun gwanin ban tausayi.. Dr. Magaji ya kira mijinta office din shi yayi mishi nasiha Mutumin yace Matata ta mutu ko? Shiyasa kake min nasiha ko? Ya kifa kai a table yana gunjin kuka Dr. Magaji yace cool down bata mutu ba sedai ta wahala amma babyn ta mutu gata can ana goge mata jiki kayi signing se ka amsheta a kaita makwancin ta Allah ne ya baku ita kuma ya amshi abun sa Allah ya baku wasu masu albarka Allah yasa me ceton ku ce" Ya amsa da Ameen yaji dadin maganar Dr. din ko ba komai ya samu natsuwa da wannan nasihar.. Signing yayi sannan ya fita... Dr. Godwin yaji dadi sosai Janan na shigowa ya ji kamar ya daga ta sama sbd murna, gaban ta yaje ya tsaya yana kallon ta kafin yace "u really impressed me today ki fada duk abunda kike so I will definitely do it 4 u nayi miki alkawari" Nothing tace mishi.. Be ce mata komai ba ya wuce ya bude locker ya dakko check da biro yayi signing yace ki rubuta amount din da kike s" Bata rai tayi tace I don't need it nayi ne sbd Allah kuma sbd ni musulmace addinin mu ya hore mu da taimako a duk inda muke kuma she ze bani lada so ka ga no need in amsa kudin ka ka ajiye su kaima ka taimaki wasu dashi " Tace excuse me ta wuce waje sbd ta gyara kanta toilet din Nurses ta nufa tayi duk abunda take son yi.. Bangaren Dr. Godwin kuwa ta soso mishi inda yake mishi kaikayi nan da nan idon shi ya kada yayi ja a rayuwar shi in akwai abunda ya tsana to a kira mishi taimako gani yake duk Dunia ba kalmar daya tsana kamar ta. Kanshi ne ya fara juyawa ya fara wani tunanin, wajen zaman shi ya koma ya zauna dafe da kai yana fadin No! No! No! Ya watsar da takardun kan table din sannan ya janyo drawer ya dakko maganin bacci ya zuba a baki yana tauna su ko daci bayaji sbd da dacin yake ji a zuciyar shi ya ninka dacin maganin ninkin ba ninkin.. Cikin mintunan da basu fi 2 ba bacci ya kwashe shi.. Tana shigowa taga yana bacci kallo ta karshe mishi taga baccin shi yayi nisa ga takaddu nan yashe a kasa seda ta kwashe su ta ajiye akan wani table sannan ta tattara kayanta dama karfe 5 saura ta wuce gida abun ta... ❤❤♣♣❤♣❤♣♣❤❤♣❤♠♠♥♥♥ Haka lokaci yayi ta tafiya Janan da Dr. Godwin suyi fada wata Rana kuma ya mata kirki in yaga dama se dai ta lura baya so a ambaci kalmar taimako ko menene dalili oho!! Yanzu bikin su da Imran saura watanni uku se faman shirye shirye ake yi daga dukkan bangare... Imran duk ya kosa se dai kullum ya kwanta se yayi wani mugun mafarki amma ya rasa dalili kuma baya gane kan mafarkin... Wani dare bayan ya gama mafarkin daya zama kamar dole a gare shi ya tashi da ciwo mai zafin gaske tun yana daurewa har ya kasa jure, sakkowa yayi daga gadon ya kwanta flat a kasa nan da nan ya fara rawan sanyi da kyar ya jawo bargo ya rufe jikin shi amma be ji saukin ciwon ba haka yayi ta murkususu har aka kira sallan asuba ya kasa tashi balle yayi sallah nunfashi ma ya fara gagaran shi.. Yau shiru Imran be zo yayi knocking kofar kannan shi ba alaman su tashi sallah Daddy ma be ganshi a masallaci ba dan kusan kullum shine a gaba gaba baya wasa da bautan Allah.. Ana idar da sallah Daddy ya shigo ya tarar da Maman su Imran din tana sallah ya jirata ta idar yace lafiya banga Imran a masallaci ba? Tace inaga ba lfya ba kasan baya fashin sallah toh ko dai ya makara ne? Muje dai mu duba mu gani inji Daddy, a tare suka fita dan zuwa dakin Imran din suna shiga suka ganshi kwance a kasa da bargo a lullube, Subhanallahi Imran lfyar ka? Inji Mommy tana yaye bargon, sallati suka saki ganin Imran kwance ba nunfashi babu alamar nunfashi....... RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [9/30, 6:29 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♣♥♠❤♣♥♠❤♣♥♠❤♣♥♠❤♣♥♠❤♣♥♣ *MATAR DOCTOR* ♣♥♠❤♣♥♠♥♣♥♠♥♣♥♠♥♣♠ _RukkyBae_😏😏😏 _Mutuwa bata sanar da lokacin zuwanta se dai kawai ta dauke mutum idan lokacin shi yayi.. Mu aikata aikin kwarai domin mu samu tsira gobe Qiyamah_! _Tunatarwa ce_👌🏻 ****9⃣7⃣**** Cikin sauri Daddy ya fito dauke dashi a hannu yana cema Mommy ta dakko key akan drawer, bada bata lokaci ba suka sashi a mota suka nufi family hospital din su *Garkuwa* Da shigar su Likitoci suka yo kan su da sauri aka dakko gadon tura mara lfya aka daura shi ana tura shi likita yana shafa mishi ruwa a fuska nan da nan nunfashin shi ya dawo suka shiga dashi wani daki aka bar Daddy da Mommy a waje suna ta safa da marwa suna adduuan Allah bashi lfya bayan kusan minti 40 se ga likitan ya fito da sauri Daddy yaje gurin shi yana tambayar jikin yaron shi, likitan yace "ku kwantar da hankalin ku in shaa Allah ze samu sauki yanzu ma ya dawo normal se dai za a diba jinin shi a tabbatar da abunda ke damun shi.. Godia ya mishi sannan yace za su iya shiga su ganshi, da sauri suka shiga, a kwance suka ganshi idon shi a bude se karin ruwan dake hannun shi, a tare suke tambayar jikin shi ya amsa da Alhamdulillah! Yau tun da Janan ta tashi gaban ta ke faduwa gashi Imran be kirata ba nan zuciyar ta ta fara raya mata babu lfya tunda be saba mata haka ba.. Wayar ta ta dakko tayi dialing numb din shi amma no answer bata hakura ba ta dinga kira seda ta kira sau 7 ana 8 ne aka dauka gab da zata tsinke, muryar Hammeda taji kanwar Imran wacce za su kusa saa da ita suka gaisa a mutunce sannan take fada mata ai ankai Imran asibiti suma yanzu zasu shirya su tafi a rikice Janan tace wani asibitin? Ta fada mata sannan sukayi sallama Dakin Ummiey taje ta fada mata Imran ba shida lfya yana asibiti, Subhanallah maza tashi ki daura abinci a kai asibitin Yayan ki ya kaimu tunda yau weekend jiki babu kwari ta wuce kitchen parpesun kayan ciki tayi da paten dankali se kunun tamba bata sa sugar da madara ba sbd kar ya tsinke.. Tana kammalawa taje tayi wanka ta sa riga da skirt ta dau dogon hijjab me hannu ta saka babu komai a fuskar ta, tana fitowa ta tarar da Ummiey har ta shirya, Janan ta koma kitchen ta kwaso kayan dama ta hada komai a basket tare suka fita sbd khaleel ya fara musu horn.. Suna zuwa asibitin suka tarar da har kannen shi sun zo, har kasa Janan ta duqa ta gaida Mommy da Daddy cike da jin kunya, Ummiey da Yaya Khalee suka gaida su tare da tambayan jikin Imran din, idon Imran a kan Janan ji yayi wasu hawaye sun ciko mishi ido ya rasa na menene, da kyar ta karasa kusa dashi ta gaida shi da jiki ta fita waje sbd gaba daya ta kasa sakewa a dakin tana fita su Hameeda suma suka fito suka zauna tare da ita suna mata hira nan Ameerah karamar su dake kusa da ita tace wallahi Anty Janan kina da kyau Ina sonki sosai, murmushi Janan tayi tare da ja mata kumatu tace kema kina da kyau sosai Wow! Yawwa ngd miki dama su Yaya Hameeda na cewa nice mummunar gidan mu yau kin wanke ni tayi musu gwalo duk suka kwashe da daria.... Se yamma suka shirya tafiya Mommy nata jin dadi sbd Imran yaci abincin da su Janan suka kawo dama tuntuni take fama dashi yaci yaqi se yanzu.. Har gaban mota Mommy ta rako su sannan tace "Angel yaushe zaki zo gidan mu? Cike da jin kunya ta sunkuyar da kanta qasa sbd sunan data kirata dashi bata taba zaton har yan gidan su Imran sun san sunan da yake kiranta dashi ba... Mommy ta kara cewa shikenan tunda kunyata kike ji ni dai ba yar kunya tsakanin mu sbd na dauke ki tamkar su Hammeda, Ummiey dai tana gefe bata ce komai ba.. Janan cikin jin kunya tace zan zo in shaa Allah Mommy tace "Toh Allah ya kaimu sannan tace ma Ummiey "Hajia mungode Allah huta gajiya... A ba komai ai Allah ya bashi lfya, suka amsa da Ameen sannan Khaleel yaja mota suka tafi Likita ne ya shigo ya kara duba shi sannan yace ma Daddy yana son ganin shi a office, tare suka tafi bayan ya bashi wajen zama se yake ce mishi "anyi gwaji malaria da typhoid ke da mun shi se kuma baya samun isheshen bacci yanzu ga takardan maganin da za a siya mishi gobe da safe in Allah ya kaimu za a sallame shi sedai wani hanzari ba gudu ba a kwajin da mukayi akwai abun da nake so mu tattauna a kanshi da fatan zaka bani hadin kai... _Kuyi hakuri da wannan_ _Ku sani a adduoin ku Dan Allah_ RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [10/2, 7:35 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♣♥♠♣♥❤♣❤♠♥♣♥♠❤♣♠❤♣♥♠❤♣♥ *MATAR DOCTOR* ♣❤♠♥♣♥❤♠♥♣❤♠♥♣❤♠♥♣ Rukkybae 😏😏😏 *Ya Rabbi ka bawa Baba na lfya da tsawon kwana.. Allah ka sa kaffara ce a gare shi we love u Baba*😭😭😢 *Ya Allah duk waenda ba su da lfya gida da asibiti Allah ka basu lfya mai anfani.. Ameen* ****9⃣8⃣**** Daddy yace in shaa Allah ba matsala ai duk mun zama daya" Likita yace ka san abunda ake nufi da sickle cell? Daddy yace eh" Likita ya cigaba da fadin bayan gwajin da muka yi mun tabbatar da Imran idan ya auri mace wacce genotype din su ya zo daya toh akwai high probability za su haifi sickler Daddy yace ban gane ba menene genotype din nasa kuma mene ne risk din dake ciki in ya auri me genotype irin nashi? Likita yace AS ne genotype din shi kuma idan AS da AS suka auri juna toh za su sami yara masu dauke da cutar sickler wacce a yanzu ta zama ruwan dare shi yasa asibitoci da wajajen bauta, gidan radio da telebijin suke fadakarwa akan ayi gwajin jini sbd cututtukan zamani da kuma sanin kwayoyin hallitan juna sbd ana samun yawan macece a cikin alumma sbd wannan cutar da yanzu zan kai ka inda ake basu magani za kayi mamakin yawan su shiyasa nake so ku tabbatar in zai yi aure a kawo matar domin duba jinin ta sbd lfyar su da kuma kwanciyar hankalin su.. Daddy ya gyada kai tare da jinjina abun a ran shi kuma shima ya sha ganin yanda mutane ke fama da wannan cutar a lokacin ya tuno da yarinyar abokin shi yanda suke fama kullum asibiti gata ta girma amma har yanzu ta rasa wanda zai aure ta sbd wannan ciwon nata, seda ya nunfasa sannan yace ma Likita in shaa Allah ni da kaina zan kawo su dama yanzu bikin su kwata kwata be fi wata 3 ba zan je in samu Baban ta sbd mu fahimce juna sbd mu gudu tare mu tsira tare.. Dr. Yace shikenan Allah yasa a dace.. Suka sake musabaha sannan Daddy ya fito daga office din.. Washe Gari aka sallame su Likita yace kar ka manta da maganan da mukayi! Daddy yace in shaa Allah... Bayan sun koma gida Imran yayi wanka sannan ya ci abinci ya sha magani ya kwanta amma ba bacci yake ba Hammeda ta turo kofar ta shigo tare da gaishe shi da jiki sannan ta miqa mishi wayan shi tace Yaya gashi na ajiye maka ne sbd kar a dinga kiran ka a asibiti.. Ya karba tare da fadin good girl ngd sosai.. Ta fita tare da rufe mishi kofan. Tana fita ya kira Janan sbd yaga text mssgs din ta da missed calls din ta.. Sun ji dadin jin muryar juna seda suka rama hiran kwanakin da basu yi sannan suka yi sallama... Mommy da Daddy na zaune a parlour ya kwashe duk yanda sukayi da Likita ya fada mata tare da neman shawaran ta akan yanda zasu tunkari Iyayen Janan da wannan zance.. Ajiyar zuciya ta sake tana fadin gaskiya nima na rasa yanda za muyi sbd nima naji abun banbarakwai ballatana su... Daddy yace wallahi kuwa amma da yardar Allah zan je in same shi kin san yanada ilimi ba zai kasa fahimtar magana ta ba dadin muaamula da mai ilimi kenan.. Mommy tace gaskiya ne Allah dai yasa mu dace.. Ya amsa da Ameen.. Wayar shi ce ta fara ringing ya dauka, yana gamawa yace kinji wai zamu tafi Istanbul wani seminar se bayan wata daya zamu dawo.. Mommy tace Toh fa! Allah ya bada saa yasa kuje a saa ku dawo a saa Allah kuma ya kare min kai yaushe za ku tafin? Gobe wai morning flight za mu bi so yanzu dole zan je office in ji yanda ake ciki ki hada min kaya na Bari in je in dawo.. Da asuba Daddy ya gama shirin shi sbd Mommy ta kasa taya shi duk tayi wani iri idonta ya ciko da kwalla.. Daddy ya dawo gefen gadon ya zauna yana fadin "ohhh Darling bana son inga kwallan ki ya zubo ko kadan ne. Kuka ta fashe dashi tare da fadawa jikin shi tace bana so ka tafi sbd zanyi missing dinka sosai.. Nima zanyi missing din ki babu yanda zanyi ne da tare dake zamu tafi amma kinga su Ameerah na zuwa sch babu yanda za ayi mu barsu su kadai ki dena kuka kin ji My Wifey yasa hannu yana goge mata hawayen tare da fadin ki dena mun asaran hawayennan sbd yanzu kin girma.. Tace in dai a wajen ka ne bazan taba girma ba am still a Baby.. Daria yayi yace toh shikenan zan kawo miki pampas da feeder tunda u r still a Baby... Duka suka kwashe da daria ta ce tashi muje kar kayi latti tayi mishi goodbye kiss shi kuma ya ce hau in goya ki ba musu ta hau seda ya kaita parlor sannan tace Toh ya isa haka sauke ni daria yayi sannan ya sauke ta... Yaran ne suka fito daga dakin su suka gaida su Mommy tace ku kwaso sauran kayan Daddy mu raka shi da sauri suka kwaso kayan Imran ne ze kaishi office sannan motan office din su ya kaisu airport. har bakin mota suka raka shi yana daga musu hannu ya bar gidan su kuma suka koma ciki... Yau ta kama Friday Dr. Godwin ya shigo sanye da fararen kaftan ya sa wani black slippers irin na maza se black agogo se bakin glasses ya gyara gashin kanshi se faman kanshi yake yi ga wani annuri dake fita a fuskar shi alamun yana cikin farin ciki tun daga kan masu gadi ya fara rabon kudi harda nurses duk ya basu rabon su.. Kowa se mamakin shi yake yi dan tunda yake be taba shigowa cikin farin ciki ba kullum cikin shan kamshi da jijji da kai... Yana shiga office yace ma masinja yau Ina off babu patient din dazan duba ka tura su office din Dr. Magaji jiya nayi mishi bayani.. Masinja yace an gama ranka ya dade sannan ya fita... Janan ta shigo ganin Dr. Godwin cikin kaftan abun ya bata mamaki a ranta tace "wow gaskiya yayi kyau kamar ba Christian ba" Kallon ta yayi yace ya dai kike kallo na ko nayi miki kyau ne? Gefe ta kauda kanta kafin tace no baka yi kyau ba A hankali ya taho yazo dab da ita ya hura mata iska a fuska har seda eye lashes din ta suka motsa kamshin turaren shi da sweet din ya yake sha suka hadu suka bada wani kanshi me dadi a dolen ta ta lumshe ido... Kallon ta yake yi can yace zaki raka ni wani waje? Ido ta zaro tace Ni? Yes ke! Gaskiya ba... Hannun shi ya daura a kan lips din ta yace karki ce ba zaki ba plssss! Yanda yace plss din ya bata daria sbd yayi kamar karamin yaro kuma bata taba zaton ze iya roqonta ba... Shiru tayi bata ce komai ba Yace I promise to do whatever u want ba zan miki abun da ba kya so ba I just want to spend a little time with u... Just do this for me yau kadai! Be kamata ace ta bishi ba sbd ba muharramin ta bane amma a zuciyar bata jin wani tsoro dan tasan shi in yace ba zai yi abu ba bayayi... Ajiyar zuciya ta saki sannan tace na yarda... Yess! Thank u Baby se wani irin dadi yake ji.. Ita dai Janan gani take kamar a film wai yau ita Dr. Godwin the mighty yake ce ma thanks... Key din motar shi ya dakko yace let's go! Waje ya fita ta bishi yace can I hold ur hand? Wani harara ta watsa mishi tare da fadin No! Daria yayi yace "am just kidding kin san dai ba zan miki abun da ba kya so ba... Sabuwar motar shi BMW fara sol tasha tinted ya nufa tare da danna mabudin suna karasowa ya bude mata gaban mota seda ta zauna sannan ya koma ya shiga shima.. Da mugun gudu ya figi motar har Janan na buge kai seda suka hau kan titi sannan yace ki daura belt din ki.. Babu musu ta daura sbd tasan in dai ya cigaba da kalan tukin nan nashi ta dinga bugewa kenan.. Wakan *Despacito* ya saka ya kure volume da sauri Janan ta toshe kunnen ta da karfi tace wayyo ear drum dina zai toshe A hankali ya rage volume din.. Tace gwara haka dai Hotel 17 taga ya sa hancin motar shi da sauri ta kalle shi tana neman karin bayani, ya gane me take nufi yace mata "chill babu abunda ze faru kin san am nt a bad person just watch nd see! Parking space yaje ya ajiye motar shi sannan ya kira wani numb yace "hey! Mun karaso fa. Bata ji me aka ce ba yace OK but anything that happens to her ke zan kama nd also do whatever she want bana so a bata mata rai! Hope u understand! Ya sake cewa better.. Fitowa yayi sannan ya bude mata itama ta fito suka fara tafiya suna zuwa daidai wani lungu yace ki bi nan za ki ga wata me qiba ki bita. Kamar ya in bi wacce ban sani ba? Be kulata ba ya juya abin shi bata da wani zabi face tayi abunda yace dan taga alaman miskilancin nashi ya motso.. Cike da tsoro ta bi lungun bata ga kowa ba ji tayi an dafa mata kafada sallati ta fara yi amma ta kasa juyo wa sbd tsaban tsoro...... RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [10/4, 8:20 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♠♥♣❤♠♥♣♠❤♥♣♠♥❤♠♣♠❤♥♣♠♥♣♠♥♣♠❤♥ *MATAR DOCTOR* ♥♣♠♥♣❤♠♣♥❤♣♥♣♠♥♣❤♥♣♠❤♥♣♠ RukkyBae 😏😏😏 *Na sadaukar da wannan shafin ga duk wata writer Ubangiji Allah ya kara Basira, hakuri da juriya....* *one love*🙌🏻 *Alherin Allah ya kai muku a duk inda ku ke* ****9⃣9⃣**** Miyau ta hadiye da kyar sannan ta juyo, wata mata ta gani kafin tayi magana matar tace "sunana Suhailat nice wacce Doc yace kizo waje na" Kai Janan ta daga tare da fadin OK Suhailat tace "in bazaki damu ba muje ko! Ba musu Janan ta bita.... Cikin wani daki me kyau suka shiga Suhailat ta nuna mata kujera tace pls sit ina zuwa... Bayan mintuna 3 ta fito, wani guri kebabbe tace ma Janan ta shigo kallon ta kawai take yi, wata dogon riga fara da baka me kyan gaske ta miqa ma Janan din tace ki saka Ina zuwa.. Tsayawa tayi tana mamakin me hakan yake nufi seda tayi kusan secs 30 kafin ta tashi ta saka kayan full length mirror din dake wajen ta juya tana kallon kanta, mamaki take yi yanda kayan suka zauna a jikin ta cass kamar an gwada ta daga sama ya kamata daga kasa kuma ya bude yana dan jan kasa kadan yanada dogon hannu se belt daga baya tana cikin kallon kanta matar ta dawo tana fadin "wow! So perfect.. U look super cute! Murmushi Janan tayi tace thanks Inda Janan din ta zauna da farko nan suka koma... Suhailat ta fito dauke da wani purple & pink jaka ta ajiye a kusa da Janan sannan ta bude fridge ta dakko mata drink.. Jakar ta bude se ga kayan makeup ashe makeup kit ne.. Seda Janan din tasha juice din sannan Suhailat tace kiyi hakuri zan kara miki artificial beauty akan natural beauty din ki! Janan dai bata ce komai ba illa shirun da tayi dan ita gaba daya kanta ya kwance bata san plan din Dr. Godwin ba.. Cikin minti 40 ta gama mata makeup din.. Ya Salaammm! Fadin irin kyan da tayi bata lokaci ne a takaice dai shi looks extra ordinary beautiful... Gashin kanta Suhailat ta gyara tayi mishi style ta yi parking din shi a tsakiya, bakin veil ta dakko tayi mata rolling irin na Larabawa Takalmi hill ta dakko ta miqa mata, Janan na cikin sawa sega kira ya shigo wayan Suhailat da sauri ta dauka tana fadin sorry Doc. Yanzu zan kawo maka ita ka bani 3 minutes" be ce komai ba ya kashe wayan. Janan ta kalle ta tace Miss Suhailat pls why all this? What r u guys planning? Suhailat tace "ki bari Dr da kanshi ze miki bayani ni dai ga iya abunda ya sani kenan kiyi sauri kisa takalmin yana jiran ki... Janan ji tayi kamar tayi kuka amma haka ta daure ta gama sa takalmin... Suhailat tace Tubarakallah Ma shaa Allah! Ki gode ma Allah gaskiya u r a real definition of beauty, Bari in dauke ki hoto... Haka ta dinga mata hotuna sannan tayi musu selfie sunyi kyau sosai! Wajen mirror din ta sake kai Janan tace just take a look at ur self" ita kanta gani take kamar ba ita ba sbd gaba daya ta canza ta zama kamar wata Amarya a ranta ta gode ma Allah da wannan baiwar da yayi mata... Hannun ta Suhailat ta riqe suka fito tare, wani guri ta nuna mata tace can zaki shiga ni ga iya inda aka bani izini tsayawa" Janan tace gaskiya am scared ba zan iya zuwa ni kadai ba No karki ji tsoro zan tsaya a nan har se kin shiga zan wuce" Babu yanda ta iya haka ta fara tafiya tana yi tana waigen Suhailat seda ta kai kofan shiga sannan Suhailat ta daga mata hannu ta juya... Rufe ido ta yi gam sannan ta tura kofan ta shiga.. Duhu ta gani a ciki kamar ta koma se kuma ta daure ta cigaba da tafiya seda ta kai tsakiya sannan taga haske ya mamaye gurin daga baya ta jiyo muryar Dr. Godwin yana wakan happy birthday... Da sauri ta waiga tana kallon shi cike da mamaki, a hankali ya tako yazo daidai gaban ta yace "kinyi mamaki ko? Today is 14th Feb ur birthday nd also my birthday" Se a lokacin ta tuno yau birthday dinta kwata kwata ta manta da wani abu wai shi birthday Hannu tasa ta rufe bakin ta Cikin jin dadi tace "ya akayi kasan birth date dina? Sbd nima birthday dina ne shiyasa yau kika ganni so excited duk da bana celebrating se dai su Momma suyi dan ni bana son hayaniya amma yau tunda na samu birthday mate shiyasa na hada mana at least yau am happy kuma zai zama history cewa I celebrated my birthday once in my life with u kuma na saki farin ciki... Kallon shi kawai take yi amma she is totally speechless. A ranta tace shiyasa yake ta faraa harda sa kaftan ashe yau birthday din shi ... Ganin bata da niyyan magana yasa ya raba ta gefen ta seda yazo gefen kunnen ta yace "kinyi kyau sosai u look like a princess ya wuce sannan yace muje ko! ba musu tabi bayan shi steps kamar guda 3 suka hau sannan suka iso wani waje rufe da curtain hannu yasa yaja curtain din gafe! Ohhh My God!! 😍 gurin zagaye yake da decoration black nd white se table aka daura katon cake akai da wasu manyan drinks da flowers red se kujeru guda 2 a gefe akwai haske sosai a wajen ga wani sanyi me ratsa jiki se dan karami swimming pool daga gefe, wajen ya hadu iya haduwa.. Kallon ta yayi yace kina son wajen ko be yi miki ba? Tace "I love it yayi min kyau sosai" Duk kyan wajen be kai kyan ki ba.. Ita dai shiru tayi, gaban cake din yaje ya yanko yace "ahh" alaman ta bude baki Ido ta zaro waje kamar ya I should open my mouth!? Yace "Yes ki bude nace" kafada ta maqe kamar karamar yarinya.. "Ki bude ko in matse miki bakin" Ka manta kayi alkawari ba zaka yi min komai ba kuma kace duk abunda nake so za kayi min ? Naji bazan miki ba ai wannan ba komai bane.. Ita dai taki yarda haka ya hakura ya kyale ta.... Sunci sun sha ya dauke ta hotuna sun kusa 50 duk wani motsi a idon shi take yi kuma se ya dauka haka suka gama komai duk da hankalin ta yana gida amma yau ta daure har sun ta taba hira.. A cikin hiran su take ce mishi can I ask u a question? Yace yea go ahead u are free to ask me anything.. Tace "anything fa kace koda baka son magana akan abun kayi alkawari zaka fada min? Yace eh zan fada miki Ajiyar zuciya tayi kafin tace "me yasa baka taimako kuma baka so a ambaci taimako? Lebe ya cije tare da runtse idon shi zuciyar shi ta fara tafarfasa kwata kwata ya kasa magana sbd be taba tunanin zata mishi wannan tambayar ba... RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [10/6, 9:43 AM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♣♥♣❤♣♥♣❤♣♥♣❤♥♣♥♣❤♥♣♥❤♣♥ *MATAR DOCTOR* ♣♥♣❤♣♥♣❤♣♥♣❤♣♥♣❤♥♣❤♥♣❤♣♥ *Innalillahi wainnailaihirrajiun! Allah ka sa mu cika da kyau da Imani. Mutawar Samari, Yammata da Yara kanana yana daga min hankali gaba daya yanzu a ko Ina mutuwa ake yi Allah kaji tausayin mu ka ji qan mu* 😭😭😭 1⃣0⃣0⃣ Ajiyar zuciya ya sake kafin yace "nayi miki alkawari zan fada miki in ba dan haka ba babu wanda ze san lbrn nan wannan lbrn daga family na babu wanda ya san shi se ke yanzu da zan fada miki kuma inna gama kema akwai tambayoyin da zan miki kin yarda? Ta amsa da in shaa Allah in dai na san amsa tambayan zan fada maka" Wannan al'amarin ya faru ne tun Ina shekara 10.... Kwance muku ni, Momma da Dad a wani kongo bayan na dawo daga dako na samu naira 100 da kudin na siyo mana Gari da ruwa ko sugar babu balle gyada ko kuli kuli... Ruwa ake sosai kayan jikin mu kwata kwata basa kare mu daga jin sanyi dan duk a yace suke, Momma ce ta fara wani irin nishi nan da nan muka tashi dama ba wani baccin arziki muke ba, Dad ya riqo ta yana fadin abunne? Shiru kawai tayi tana yarfe yarfen hannu amma ta kasa magana da sauri nima na matsa kusa Ina yi mata sannu! Dad yace in je wajen wani mutum wanda gidan shi ke kallon kongo yazo ya taimaka mana mu kai Momma asibiti Da gudu na fita duk da ana ruwa naje kofar gidan mutumin Ina ta kwankwasawa amma ba a bude ba seda na juya zan tafi sannan naji ana budewa, gaishe shi nayi sannan na fada mishi abunda ake ciki se ya ce gaskiya bazai iya ba sbd bacci yake ji sannan yanzu be shirya fitowa da mota ba se dai in je wani wajen, rokon shi na dinga yi amma be kula ni ba ja kofar shi ya rufe, jiki a sanyaye na koma dan in fadawa Dad naje na tarar da Momma ta suma a wajen da gudu na karasa Ina jijjiga ta amma bata motsa ba ban tsaya jiran komai ba na koma gidan wannan mutumin seda na dade sannan ya Kuma zuwa ya bude yana ganina ya fara min fada harda zagi ban damu ba na duka kasa Ina mishi magiya kawai naji ya wanke mun fuska da mari yana fadin kai wani irin yaro ne? Wannan wani irin naci ne? Idan ka kara zuwa kofar gida na sena sa an kulle ku kaida iyayen ka" ya hankada ni gefe cikin cabalbali.. Haka na dinga zuwa gida gida Ina rokon mutane amma babu wanda ya taimaka mana har safiya Ina ta yawo ruwa yayi min duka sosai se diga nake yi dama ga kayan ba suda kauri faduwar da nayi suka kara yagewa Ba wani kwarin gwiwa a tare da ni na koma wajen su Ina zuwa naga Momma nata wani irin jijjjga Dad yana goge mata zufa kuka na fara yi Ina kara fada mishi na rasa yanda zanyi ban samu me kaimu ba shiru yayi shima kukan yake yi yama kasa magana... Ganin be ce komai ba yasa wata dabara ta fado mun na sake fita da gudu, bakin titi naje na nemo me a daidai ta sahu ban tsaya tayi dashi ba, muka je muka dakko ta se wani asibiti na gwamnati jmuna zuwa ko ta kan me adaidaita bamu bi ba da gudu Dad ya dauke ta aka muka shiga asibitin.. Likita ne ya fito yana fadin kun bude mata file a asibitin nan? Dad yace aa Likita yace toh kuyi maza ku bude mata file sannan ku je ku biya kudin aikin da zaa yi mata za ku biya dubu hamsin" Dad ya fara roqon Likita akan ya rage mana kudin sannan ayi mata aikin kafin ya nemo kudin" Likita yace mu bama haka a asibiti Dad yace ka taimake mu karta mutu" In baka da shi ka dauke ta ku tafi amma mu ba a taimako a asibiti sbd ba wajen taimako bane, nan da minti 30 in baka kawo kudin ba ku bar asibitin nan babu dole se ku wani zo kuna a taimaka muku yana gama fadin haka yayi tafiyar shi.. Zama Dad yayi tare da dafe kai ya rasa ta inda ze fara.. Nima haka na zauna Ina ta kuka.. Kamar an mintsili Dad ya tashi ya fita ba tare da yace komai ba, be dade da fita ba se ga me adaidaita ya shigo yana cewa mun barshi a waje bamu bashi kudi shiru nayi sbd ban san me zan ce mishi ba rashin mutunci ya fara mun mutane se kallon mu suke yi yace in baka bani kudina ba zan je in dakko wanda zasu amsan min kudin rokon shi na fara yi Ina ce mishi ba muda komai ya yi hakuri ya taimaka mana ko kallo na be yi ba ya fita..... Bayan kamar minti 10 se gashi ya dawo tare da dan Sanda nan aka ce nayi karami ba zaa iya kulle ni ba Ina Baba na? Nace baya nan ya fita nemo kudin da zaa biya a ma Mama na operation" Mai adaidaita yace Oga kawai a tafi dashi in Baban ya dawo be ganshi ba dole ya kawo kanshi sbd a sake mishi Yaron shi" Babu musu Dan sandan nan ya iza keyata ya tafi dani Ina kuka amma babu wanda ya kalle ni balle ya taimaka min" Bayan awa 2 se ga Dad ya zo waje na ban san Ina ya samu kudi ba yaba yan Sanda sannan aka abude ni duk na sha wahala sbd wari da zarnin cell ga wani dan shaye shaye da yake ciki ya dinga duka na babu wanda ya hana shi... Lallashi na Dad ya fara yi ni dai hankali na yana kan Momma nan na tambaye shi Ina take? Yace min kar in damu tana nan lfya kuma ta haifi baby girl" doki da murna yasa na manta halin da nake ciki... Wani gida me kyan gaske muka shiga se dai ba wani babba bane gidan amma ya yi kyau ko Ina an kwata shi.... Wani daki muka shiga nan naga Momma kwance tana bacci akan Gado ga Baby a gefe ita ma cikin gadon ta... Mamaki na dinga yi nace Dad gidan waye wannan? Yace namu ne Son muje in nuna maka Dakin ka... Tun daga lokacin rayuwar mu ta canza muka koma rayuwar jin dadi sakamakon wani babban alamari daya faru wanda bazan iya fada miki ba watakila se nan gaba..... Kuma yau kinji dalilin da yasa bana taimako kuma bana so a furta min kalmar taimakotaimako! Janan wacce tunda ya fara bata lbrn take kuka tare da tausayawa rayuwar shi ta baya.. Wani irin ajiyar zuciya tayi sannan tace "gaskiya kunyi facing hardship a rayuwar ku amma..... Dakatar da ita yayi yana fadin mu bar maganan.. Kamar yanda nace miki akwai tambayoyin da zan miki kin shirya in tambaye ke? Kai ta daga alamar eh" Yace...... RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [10/7, 2:40 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ♣❤♣♥♣❤♣♥♣❤♣♥♣♥♣♥♣♥♣♥♣♥♣♥ *MATAR DOCTOR* ♣♥♣♥♣♥♣♥♣♥♣♥♣♥♣♥♣♣ _RukkyBae_😏😏😏 _Mata mune iyayen giji tarbiyyar Yara na hannun mu! Mene ne anfanin exposing jikin mu? Me yake kara mana? Wace riba muke samu akan haka? Mutuncin mu yafi komai! Dame muka fi matan da suka gabata kafin mu? Shin se mun bayyana baiwar da Allah yayi mana kafin mu samu masu son mu? Mace ta gari itace me kare darajar da Ubangiji yayi mata.... ALLAH ka yafe mana ka bamu ikon kare mutuncin kan mu Ameen!_ _Tunatarwa ce_👌🏻 1⃣0⃣1⃣ Yace Ina so ki fada min mene ne musulunci? Da duk abunda kika sani game da musulunci sannan Ina so ki fada min abunda ke sa mutum ya zama cikakken Musulmi kuma Ina so ki fada min akwai tursasawa a addinin ku! ma'ana ana tilasatawa mutum shiga addinin kuma dole ne yayi alkawari akan bazai bar addinin ba? Zama Janan ta gyara sannan ta fara da fadin "zan baka amsar tambayoyin ka daidai abun da na sani sbd shi ilimin addinin musulunci yanada zurfi..... Kamar yanda yazo a cikin littafin tauheedi _Mulunci shine miqa wuya ga Allah da kadaita shi which means yarda da Allah shi kadai ba tare da hada shi da komai ba_.. Yace ban gane ba ki kara min haske" Zan maka misali da Christian yanda zaka fi fahimta kun yarda da Allah amma baku kaida ta shi ba u believe in trinity ( Father, Son and d Holy spirit) kun yarda kuma kuna fadin Annabi Isah 'Dan Allah ne (Wa'iyazubillah) mu kuma munce Annabi Isah Manzon Allah ne, kuma ita maihaifiyar Annabi Isah ayace ga mutane baki daya domin mutane su tabbatar da Allah can do d possible frm impossible nd d impossible frm d possible kuma ze iya tashin rayayye daga matacce sannan matacce daga rayayye... Sannan dole ne Imani da Allah, da Manzonin shi, da Mala'ikun sa, da littafan sa (Attaurah, Injila wato Bible, Zaburah da kuma Al'qur'ani mai girma) Imani da ranar tashin alqiyama sannan Imani da Kaddara me kyau da mara kyau.. Sannan kalmar da yake tabbatar da mutum ya zama cikakken musulumi shine _Laiha illallah Muhammadurrasulullah (SAW)... (wato Shaidawa babu abun bautawa da gaskiya se Allah kuma Annabi Muhammad Manzon Allah ne)_.. Kamar yanda yazo a cikin Hadisin Annabi Muhammad (SAW) an gina Musulunci akan abubuwa guda 5 1. Shahadatain (shaidawa babu abun bautawa da gaskiya se Allah kuma Annabi Muhammad (SAW) Manzon Allah ne 2. Ikamatussalah (tsaida sallah maana kiyaye sallah akan lokacin ta) 3. Saumu Ramadan (azumin watan Ramadan) 4. Eeta'uzzakah (Bada zakkah) 5. Hajj (aikin Hajji ga wanda Allah ya bawa ikon zuwa) Ajiyar zuciya Dr. Godwin yayi sannan yace kuma kun yarda da Bible kenan? Tace eh mun yarda da Bible domin kafin zuwan Annabi Muhammad (SAW) lokacin Annabi Isah da Bible ake amfani amma bayan zuwan Annabi Muhammad (SAW) se aka umurce mu da anfani da Al'qur'ani me girma domin duk wani abu dake cikin dukkan littattafan da suka gabata a kwai shi a cikin Al'qur'ani me girma shiyasa duk wani Musulumi ya dena anfani da Bible sbd a halin yanzu babu old testament wanda yake na ainihi se new testament wanda a ko wani lokaci ake cikin caccanza abubuwan dake ciki waenda suka sabawa koyarwar Annabi Isah.. Shiru yayi ko me yake tunani oho! Ya sake cewa shin Christian ze iya auren Musulumi? Tace eh akwai aure tsakanin Ahlul kitab da Musulmi amma ba a cika yin haka ba sbd yawan matsaloli da ake samu sannan hakan yana jan rabuwar kan yara sbd kowa ze so subi addinin sa, sannan Musulumi baya cin gadon Christian... Ya Kuma cewa toh idan addinin ku daya amma ba yaren ku daya ba fa? Za su yi auren su mana sbd babu tribalism a Islam domin Allah Madaukakin Sarki ya fada a cikin Al'qur'ani : _ya ku mutane lallai Allah ya hallice ku Maza da Mata, kuma ya hallice ku qabilu daban daban domin kuyi tarayya da juna, babu wanda yafi wani se wanda ya fiku tsoron Allah_ Mene ne tsoron Allah? Shine gujewa duk wani abunda yayi hani dashi, kaji tsoron shi kamar kana ganin shi, idan kai baka ganin shi to shi yana ganin ka.. Sbd duk wanda ya aikata aikin kwarai ze sa shi a cikin Aljannah wanda kuma ya saba mishi ze shiga wuta" Yace "na yarda Shi ya hallice mu with different structure akwai wani anfani da surorin mu za suyi wajen shiga Aljanna ko wuta? Tace "tace aa babu wani anfani da za suyi domin bayan mun mutu duk tsutsotsi ne zasu cinye jikin kuma Hadisin Manzon Allah yana fadin " "! _"lallai Allah baya dubi zuwa ga jikkunan ku, ko zuwa ga surorin ku, se dai shi yana dubi zuwa ga zuciyoyin ku da kuma ayyukan ku_ Kallon ta kawai yake yi yana kara jin wani irin sonta na shigar shi... Yace sannan se tambayar da na miki akan cewa akwai tilastawa a cikin addin ku? Janan tace babu tilastawa a cikin addinin Musulunci domin fadar Allah (SWT) a cikin Al'qur'ani me girma cikin Suratul Baqarah Aya ta 256: _Babu tilastawa a cikin addini, hakika shiriya ta bayyana daga bata, duk wanda ya kafurcewa gumaka kuma yayi Imani da Allah toh lallai yayi riqo da igiya me karfi wacce bata tsinkewa, kuma Allah Mai ji ne, Masani_: Hawaye ne ya fara kwaranyowa daga idon Dr. Godwin.... Cike da tsoro Janan take kallon shi dan tunda take bata taba ganin hawayen shi ba se yau wani irin tausayin shi taji a ranta tana mishi kwadayin musulunta sbd ya samu rabo gobe Qiyamah... Maganar shi ta dawo da ita daga tunanin da take yi inda yake ce mata shin wani abu ne mafi girman sabo a wajen Allah? Kamar yanda yazo a cikin littafin Kaba'eer (wato manya manyan zunubai) akwai abubuwa masu yawa waenda suke a matsayin manyan zunubai a wajen Ubangiji but zan fada maka kadan daga cikin su.. Akwai shirka! Wato hada Allah da wani a wajen bauta kamar mutum, dabba, rana, wata, taurari, wuta da duk wani abu da mutum yayi Imani da shi wanda ba Allah ba! Sannan saba ma iyaye Sannan Zina, Luwadi, Madigo duk suna cikin manyan zunubai... Duk wannan abubuwan dana lissafo babu wanda ba a aikatawa a bayan kasa kuma duk da haka idan muka roki Allah gafara yana yafe mana domin shi Mai Gafara ne kuma Mai Tausayi.... Hmm lallai Ilimin addinin Musulunci akwai shi da zurfi se dai ni a ganina Islam is so complicated komai kayi se ace ba daidai ba kuma akwai hukunci akai... Tace No no no u r mistaken! Islam is nt complicated and it will nvr be cuz it is d total way of life sbd babu abunda Musulunci be koyar da mu ba, ya koyar damu yanda za muci abinci, kamar yanda yazo a hadisin Annabi Muhammad (SAW) inda yake cema wani Yaro lokacin da zai ci abinci : _ya kai Yaro! Ka anbaci sunan Allah, kuma Kaci da daman ka, kuma Kaci abunda ke gaban ka_... Musulunci ya koya mana zamantakewa da mutane, kula da iyalin mu, da abubuwa masu yawa wanda idan nace zan fada maka ba zan taba iya gamawa ba, kuma shi hukuncin da ake yankewa mutum se yayi laifi idan beyi laifi ba babu yanda za a zalince shi domin Allah Madaukakin Sarki yana fadin _Lallai na haramtawa kaina zalunci kuma na sanya shi haramun ne a tsakanin ku, kada kuyi zalunci_ Hmmmm! Yau na gane abubuwa masu yawa thanks a lot, ki tashi in maida ki gida... Ya dau glasses din shi ya maida ido sbd baya so taga yanda suka kada suka yi ja cake din kawai ya dakko suka fito, mota suka shiga yazo fita ya cewa masu gadi suje su kwashe sauran drinks da abincin!! Godia suka fara mishi be bi ta kansu ba yaja motar shi suka tafi.... Babu me cewa kowa komai sbd kowa da kalan tunanin shi wannan karan a hankali yake tukin ko waka ma be kunna ba... Daidai kofar gidan su Janan ya tsaya ya bude kofa ya fito itama ta fito tana fadin "Nagode sosai Doc. Seda safe" ta juya ta fara tafiya... Da sauri ya kirata ta juyo yace ki zo mana" Ba musu ta dawo booth ya bude ya dakko wasu ledoji guda 2 se wani karami akwati wanda be fi girman hannu ba ya bata yana fadin ga birthday gift din ki kuma bana so ki furta ko kalma dayace" shiru tayi.. ya ce bari in taya ki shiga da kayan ke kuma ki dakko cake din" Babu yanda ta iya haka ta bude motan ta dakko cake din da kyar sbd nauyi duk tsoro ya cika ta sbd bata san me zata ce a gida ba.... Ji tayi yace take care of ur self inna kai gida I will call u" ya daga mata hannu yayi shigewar shi mota ya wuce... Tafi minti 15 tana tarabbabin shiga gida can dai tayi adduaa ta shige.... A parlor ta tarar dasu duka tana sallama suka amsa nan parlor ya kaure da wakan happy birthday! Dadi ne ya kamata ta shiga ta ajiye cake din akan table tace Ina zuwa ta koma ta kwaso ledojin.. Mamaki suke wa ya bata kayan, nan dai ta basu lbr amma ta kasa fada musu sun je Hotel 17 sbd abun ma ba zai yi dadi ji ba... Ba su kawo komai a ransu ba suka cigaba da nasu celebration din... Daki ta shiga ta bude karamar akwatin nan dan duk ta kosa taga miye a ciki sbd se daukan ido yake, wani zobe ta gani karami na gold me kyan gaske, ido ta zaro tana mamaki, ta bude drawer ta ajiye..... Seda tayi wanka sannan ta tuno da wayar ta dake cikin jaka ta dakko nan taga missed calls kusan 28 duk Imran ne kafin ta kira ya ya kara kira tana mishi sallama tace "ayi min hakuri kaina bisa wuya" Duk wani bacin ranshi yaji ya kau sukayi hira sosai yayi mata adduaa na shiga wani shekaran tare da fatan samun lfya da tsawon kwana a gare ta..... Tunda Dr. Godwin ya sauke Janan a gida yake ta wasu irin tunane tunane ya rasa me ke mishi dadi a haka har ya kai gida... Dakin baccin shi ya wuce ya haye gado sbd yana bukatar bacci, be dade da kwantawa ba bacci ya kwashe shi cikin baccin ya fara wasu mafarkai wanda suka haddasa mishi tashi a firgice..... RukkyBae 😏😏😏 [11/7/2017, 11:04 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [10/9, 8:22 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♣♥❤♣♥❤♣♥♣❤♣♥❤♣❤♣♥♥❤♥❤♥❤♥❤♣❤♣❤♣❤♣♥♣ *MATAR DOCTOR* ♣♥❤♣♥❤♣♣♥❤♣❤♥♣❤♥♣♣♥❤♣♥♣♣ _Rukkybae_😏😏😏 _Alhamdulillah 😘😍Baba yaji sauki sosai.. Ngd da adduo'in ku Allah ya bar zumunci.... Allah ya biya mana bukatun mu na alkhairi baki daya_ 1⃣0⃣2⃣ Ji yayi kanshi na juyawa sosai a take ya fara tuno mafarkin yana so ya gane me mafarkin yake nufi.... Cikin mafarkin yaga Janan sanye da fararen kaya shi kuma gashi can da Momma, Dad, Annabelle a kulle da wasu igiyoyi ko motsin arziki basa yi a hankali take takowa har tazo gaban su ta durkusa a kasa tare da fadin "kuce ashhadu an La ilaha illallah" Godwin da Annabelle na kokarin fadan haka Dad yace aa! karku fada! kar ku fada! kar ku karya alkawari karku karya! Janan ta tashi tare da miko hannuwan ta biyu Annabelle da Godwin suka mika mata amma sun kasa riqe mata hannun.. Duk Iya kokarin su sun kasa se gani sukayi tana ja da baya su kuma suka fada wani rami me zurfi da tsananin duhu... . Mafarkin daya farkar dashi kenan a firgice... Jikin shi duk yayi weak gashi yana jin kan shi na wani irin yi mishi ciwo... Bayi ya wuce yayi wanka ya sauya kaya zuwa riga baka da wando 3quarter... Wayar shi ya jawo ya fara kallon hotunan da yayi ma Janan dazu a take yaji wani irin natsuwa na saukar mishi duk wani tsoron da yake ji ya fita daga ranshi.... Be kirata ba sbd be san me ze ce mata ba duk da yana missing dinta sosai, da kyar ya iya cin abinci ya zauna yana dube dube a laptop din shi... _Bayan Sati 2_ Biki se matsowa yake yi duk wani abu daya dace su Ummiey da Abbiey sun yi jira kawai suke yi lokaci yayi... Kamar koda yaushe yau ma Imran din ne ya kaita asibiti seda ta zo sauka sannan ya mika mata wasu envelope guda biyu yace daya naki da frnds din ki dayan kuma na Ummiey, anjima in shaa Allah zan kaima Abbiey nashi da kaina, Murmushi tayi tare da fadin na gode sosai Nurul_Qalb Allah ya kare mun kai.. Ya ce Ameen Angel se munyi waya... Suka daga ma juna hannu ya wuce ita kuma ta shiga cikin asibitin.... Tana shiga bata ga Dr. Godwin ba cike da mamaki take tambayar kanta toh Ina ya shiga! Bata fi minti 5 da zama ba se gashi ya shigo sanye da Navy Blue riga da Navy Blue jeans se bakin cover shoes, yayi kyau sosai Kallon ta yake yi gani yayi ta kara kyau... Be mata magana ba ya zauna sbd yau duk ji yake wani abu ya tokare mishi maqogoro ya rasa mene ne haka.. Kiran shi aka yi a waya da sauri ya fita.. Wajen su Eesher taje ta basu kati suna ta mata tsiya ita dai bata kula su ba nan suka yanke weekend za su raka ta rabon kati, tayi musu godia ta koma office din kafin ya dawo.... Lokacin data shigo ta tarar har ya dawo cikin office din se faman hada abubuwan bukatan shi yake yi yana juyowa ya ganta, key din shi ya dauka yace "ni nayi tafiya se bayan 3weeks zan dawo so ga office nan ki kula da shi watakila za a kaiki office din Dr. Magaji ki dinga taya shi aiki kafin in dawo" Yana gama fadin haka ya fita da sauri sbd wayar shi se ringing take yi.. Yana fita tace "Alhamdulillah gwara ka tafi zan samu ayi biki na cikin kwanciyar hankali, in dai aka maida ni office din Dr. Magaji na huta kuma na san ze dunga daga min kafa ba kamar wannan Dr. Godwin din ba... Duk wata old frnd din su sun kai mata kati ba suyi anko ba ance kowa tasa kayan da take so... M.Sabo tace "haka za ayi biki ba wani motsi! Zee tace ke ma ai kin san halin mutuniyar taki bata da son bidi'a.. Eesher da take gefe tace "ai an hadu ne da an dace shima Dr. Imran din baya so" Duk suka kwashe da daria se yamma likis sannan suka koma gida... Yau Daddy ya dawo kowa a cikin su yana farin ciki, an hada mishi abinci masu kayatarwa na gargajiya sbd shi dai be bar al'adar shi ba, seda yayi wanka ya huta can da dare bayan sun gama cin abinci Imran ya kwaso katunan biki ya ba Daddy, cike firgici yace har ka bugo kati? Ka kai musu ne? Imran ya fara sosai keya yace eh na kai musu Daddy.... Sallati Daddy ya fara yana fadin kayi gaggawa Imrana, na so ace ka bari na dawo se a yi a tsanake, akwai abunda nake so mu tattauna da Baban ta, gobe in Allah ya kaimu da yamma in ka dawo daga office ka kaini gidan nasu sbd maganar nada muhimmanci.. Imran dai be gane inda Daddy ya daso ba babu yanda ya iya yace in shaa Allah goben se muje.. Daddy yace tashi kaje Allah ya kaimu Yana shiga daki ya kira Janan ya fada mata gobe Daddy ze zo wajen Abbiey, tace Allah ya kaimu da safe in Allah ya yarda zan sanar da Ummiey.. Yau dai hirar su ba wani walwala a cikin ta gaba daya Imran ya rasa me ke mishi dadi, da Janan din ta tambaye shi sai yace "Angel ban san abunda ke damu na ba kawai ji nayi gaba na yanata faduwa ban san dalili ba" Ayya Nurul_Qalb ka yawaita fadin "innalillahi wainnailaihirrajiun.. ni ma kwata kwata bana jin dadin jiki na ji nake yi kamar zazzabi na son kamani.. Haka dai suka gama wayan suka kwanta.. Washe Gari da safe ta fada ma Ummiey ita kuma ta fadawa Abbiey, can da yamma se gasu sun zo kamar yanda sukayi alkawari, an sauke su a parlorn baki aka kayata gaban su da kayan ciyeciye da shayeshaye kala kala.. Sun dan ci sannan aka sake gaishe gaishe Imran ya tashi ya koma mota sbd ya basu dama suyi maganan su... Daddy yayi ma Abbiey bayanin komai, Abbiey yayi shiru yana sauraren shi bayan Daddy ya gama se Abbiey yace "gaskiya nayi farin ciki da wannan hangen nesan da kuka yi kuma haka shi yafi dacewa da ma'aurata kafin auren su sbd gudun abunda ze je ya dawo, kuma duk wani abun da zai faru toh lallai dukkan mu zai shafa ba su kadai ba, in Allah ya kaimu cikin satin nan se suje ayi gwajin Allah yasa mu ji alkhairi... Daddy ya amsa da Ameen cike da jin dadi kuma ya yaba da dattakun Abbiey... sallama suka yi sannan suka tafi.. Da dare suna daki shida Ummiey ya bata lbrn komai, itama ta goyi bayan haka kuma taji dadin hukuncin da suka yanke..... RukkyBae 😏😏😏 [11/8/2017, 10:15 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/8, 7:28 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♠♥♣♥♣♥♠♣♥♣♠♣♥♣♠♥♣♠♥♣♠♥♣ *MATAR DOCTOR* ❤♠♣♥❤♥♣❤♥♣❤♥ 🌐HAJOW🌐 *Hakuri Da Juriya Online Writers*✍🏻✍🏻 RukkyBae 😏😏😏 _Alhamdulillah! Na gama exams dina lfya se fatan samun result me kyau Ina matukar godia da adduo'in ku a gare ni Allah ya saka muku da alkhairi ngd, ngd kwarai dagaske_ _Wannan page din naki ne ke kadai Khadeeja Adam (Mrs Haydar) I love u so much Babe_😘 1⃣0⃣3⃣ Kamar yanda manya su ka yanke hukunci haka aka yi Imran yazo ya dauki Janan suka tafi asibiti suna tafe suna hira amma dukkan su cikin zullumi suke dan basu san me ze je ya dawo ba. A wajen ajiye motoci yayi parking sannan suka fito suna jerawa abun gwanin ban sha'awa. Office din Family Dr din su suka nufa Imran yayi knocking aka basu izinin shigowa. Cikin girmamawa suka gaida shi shima a mutunce ya amsa musu.. Wayan dake kan table din shi ya daga ya kira Nurse nan da nan se gata dama an san da zuwan su Janan din cikin dan lokaci kadan aka gama diban jinin nasu. Bayan fitan Nurse din ne Dr yace "zaku iya tafiya in result din ya fito zan kira Daddy in fada mishi" Jiki a salube suka ce toh tare da yin godia suka fita.. Har kofar gida ya ajiye ta sannan ya juya ya tafi. Ji take kamar kafafunta ba zasu iya motsawa ba sbd yanda take jin nauyin su da kyar dai ta lallaba ta shiga gida.. Da Sallama ta shiga parlor nan ta tarar da Ummiey a zaune tana kallon Sunna TV seda ta zauna sannan Ummiey tace "ya akayi? Anyi gwajin? Me Likitan yace? Nunfashi Janan taja sannan tace "an deba jinin mu amma Likita yace ze kira Daddy ya fada mishi yanda ake ciki" "Toh Allah yasa muji alkhairi" inji Ummiey. Janan ta ansan da Ameen tace Ummiey bari in shiga ciki... Da yamma Abbiey ya dawo bayan sun mishi sannun da zuwa Janan tace Abbiey naga yau duk ka gaji bari in kawo maka abu me sanyi kadan sha sbd naga yau Garin anyi rana" Yace ''yawwa Yar Albarka" Zobo ta kawo mishi me sanyi ta ajiye akan center table sannan ta zuba mishi a cup ta mika mishi, tas ya shanye tare da fadin Alhamdulillah sannan ya kara da fadin dazu Mahaifin Imran ya kira ni yace zuwa bayan Isha'i zasu zo harda Likitan sbd ayi komai cikin yarda da aminci, toh da dai nace musu ai duk daya muke babu wani matsala se naga sun fi son ayi komai dalla dalla sbd aba kowa hakkin shi se nima na amince da shawarar su yanzu dai ku shirya zuwan su" Ummiey tace Toh ba matsala Allah ya kawo su lfya" Ummiey , Abbiey, Daddy, Imran, Janan da Likita duk zaune suke a cikin Parlorn baki suna jiran bayanin Likitan duk sun kagara sbd ko Daddy be san komai akan result din ba .. Murya Likita ya gyara sannan ya fara bayanin shi "kamar yanda kuka sani wannan gwaji anyi shi sbd sanin kwayoyin hallitan Janan da Imran kuma anyi haka ne sbd gudun fadawa hatsari tare da gujewa cutar sickle cell, sakamako ya nuna za su iya aure kuma su samu iri amma fa kaso mafi yawa daga cikin yaran zasu kasance masu dauke da sickle cell domin kwayoyin hallitar su dayane maana genotype din duk su biyun AS ne wanda a kimiyance akwai Babban hatsari idan AS da AS suka auri juna, Amma wasu sukan dauki risk din yin haka wanda kuma daga karshe suke regretting abun da suka aikata.. Yanzu dai ku a matsayin iyayen su ku zaku yanke hukunci.. Ya koma ya zauna. Shiru parlon ya dauka kamar babu masu rai a ciki domin gaba dayan su hankalin su ya kai kololuwan tashi... Zufa ne ya fara ketowa Imran frm no where ita ko Janan wani irin kyarma jikin ta yake yi kamar me fama da fever.... Har yanzu dai babu wanda yayi magana can dai Abbiey yayi karfin hali cikin dashashshiyar murya ya ce "Likita munji bayanin ka kuma mu bamu isa muja da hukuncin Ubangiji ba muna adduaar Allah yasa haka ne mafi alkhairi kuma mun yarda da kaddara me kyau ko mara kyau sbd dukkan mu nan Musulmai ne suma Yaran Allah ya basu hakuri da Juriyan rashin da suka yi" Daddy yace "nayi bakin ciki kuma nasan munyi babban rashi domin samun irin Janan se an tona kuma samun iyaye irin ku masu mutunci da dattako se a tona amma haka Allah ya tsaro mana kuma ya fimu sanin dalilin haka" Abbiey yace babu komai hakan kuma ba yana nufin ba zamu dinga zumunci ba da yardar Allah yanzu ma muka fara fatan mu dai Allah ya musanya musu da mafificin alkhairi.. Janan da Imran kuwa ji suke kamar rayuwar su ta kare, dan a wajen suka zauna suna kuka kamar ransu ze fita dukkan su sun kasa controlling hawayen su babu wanda be tausaya musu ba, Ummiey ta janyo Janan jikin ta tana shafa mata baya alaman rarrashi da kyar Daddy ya lallaba Imran ya tashi amma ya kasa tsayawa balle ya yi tafiya haka Daddy da Dr suka sa shi a tsakayi suka bashi support dan da alama ba zai iya tafiya shi daya ba... A haka suka bar gidan ranan dai sunga tashin hankali dan Janan seda Ummiey da Abbiey suka dinga bata baki suna mata nasiha ita dai binsu kawai take yi da ido, har daki Ummiey ta rakata tayi mata adduaa sannan ta rufa mata bargo ta fita.. Gefen Imran kuwa sambatu ya dingayi tun suna ganin ze dena har suka fara tsorata, Mummy ce ta debo ruwa a cup tayi mishi adduaa ta bashi yasha sannan ya dan yi shiru cikin yan mintuna kadan bacci ya dauke shi.. Can cikin dare kamar hadin baki suka farka lokaci daya se a lokacin abun ya kara dawo musu sabo daidai lokacin da Janan ta dauka wayarta kiran Imran ya shigo da kyar ta iya hada wayan da kunne ta dan kwatakwata bata jin karfi a jikin ta.. murya can ciki tayi mishi sallama shima cikin mutawar jiki ya amsa seda suka dau kusan minti 2 suna sauke nunfashi kowa yana tausayin dan uwan shi can dai Imran yayi karfin hali yace "Angel shikenan yanzu Ina ji ina gani zan rabu dake? Duk tsawon lokacin da muka dauka muna gina soyayyar mu me tsafta yanzu duk ya tashi for nothing? Ban san wani hali zan shiga ba na rashin ki bazan taba jin dadin rayuwa ba tare da ke ba pls kice min mafarki ne ya fashe da wani irin kuka itama dai Janan din kuka take yi sbd bata taba zaton wani abu ze rabata da Nurul Qalb din ta ba amma yau gashi sun rabu rana tsaka.... Ita kuka shi kuka babu me lallashin wani a haka har bacci ya sake awon gaba dasu ba tare da sanin su ba..... Tsayawa fadin irin tashin hankalin da Masoyan suke ciki abu ne me matukar wahala... Daka gansu kallo daya zaka musu kasan zuciyoyin su na azabtuwa da rashin juna kwata kwata Imran ya dena fita ya dena zuwa aiki kullum yana daki daga massalaci se daki abinci kuwa ba a magana Dan ko kallo be ishe shi ba tun su Daddy da Mummy suna fada har suka koma lallashi da ban baki tare da adduaa... Ita ko Janan ta zama kamar mutum mutumi daga ido se ido be fi tayi magana sau 4 zuwa 5 ba a rana... Saleem da Khaleel kullum suna janta a jiki sbd su rage mata damuwa amma abun yaci tura.. _Hmmm! Ciwon so ba shida magani_ RukkyBae 😏😏😏 [11/10/2017, 10:33 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/10, 8:21 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♣♥♣❤♥♣❤♣♥♣♥❤♥♣♥❤♣♥❤♣♥❤♣♥❤♣♥❤♥ *MATAR DOCTOR* ♥♣❤♥♣❤♥❤♣❤♣❤❤♣❤♣♥❤ _RukkyBae_😏😏😏 🌐 *HAJOW*🌐 *HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS*✍🏻✍🏻✍🏻 _Mutuwa, Aure, Arziki, Haihuwa, Daukaka.. Duk na Allah ne kuma lokaci ne.. Ya Rabbi ka cire mana son Duniya da abunda ke cikin ta_ 1⃣0⃣4⃣ Yau tun 12 na rana su Eesher ke gidan su Janan suna ta jan ta da hira suna da ban baki. Sosai taji dadin zuwan su ko ba komai sun rage mata wani radadi da take ji a zuciyar ta dan in tana tare dasu dole su sata farin ciki.. Zee ta kwashe da daria harda hawaye Eesheer da Janan suka kalli juna hade da daga gira suna juya yatsansu a setin kansu alamar 'notin kan Zee ya kwance' can ta dakata tana ce musu ku dena mun kallon nan kamar kun ga wata mahau .." Suka hada baki da fadin "kaciya cuz we see za example" (kalan turancin da suke yi in suna tare wanda su kadai suke ganewa) Tare suka yi daria wannan karan sannan Zee tace "kun tuno lokacin da muka sama Mr. Jolly mayen mata bawon ayaba ya zame? Daria suke kaman sun sha laughing gas da sun tsagaita se su cigaba.. Janan tace secondary school memories Allah dai ya yafe mana amma mun tsula tsiya.. Nan fa suka dinga tuna rashin jin da suka yi.. Se yamma likis suka tafi gida.. **** Ummiey da Abbiey na zaune Janan ta fito daga daki duk ta rame a yan kwanakin nan sbd tun randa suka yi waya da Imran ta cire SIM card din ta dan ba zata iya cigaba da jin muryar shi ba tunda kaddara ta riga fata sbd jin muryar shi na kara dagula mata lissafi tare da fama mata ciwukan da warkewar su ba nan kusa ba.. Zama tayi tana fadin "Ummiey, Abbiey barkan ku da hutawa" Tare suka amsa mata cike da kulawa.. Ganin tayi shiru tana wasa da yatsun ta suka gane akwai maganar da take son fada., Abbiey ne yayi saurin cewa "Muhibbatie bakin ki kamar akwai magana, ki fadi abun da ke ranki idan muna da iko zamu miki maganin shi da yardar Allah" Har yanzu dai wasan take yi da yatsun ta sannan tace "dama Ina so ne in ajiye aikina" ta karasa maganar muryan ta na rawa.. Haba Hulwaty kina so ki dinga zama kina tunani ne? Ni a nawa ganin kamar zaki fi sakewa in kina wajen aiki tunda ga su Aisha suma sa debe miki kewa ga kuma aiki zaki dinga yi ba kida lokacin tunanin wani abu" Ummiey tayi maganar.. Abbiey yace haka ne amma bari mu gani zuwa nan da 2 weeks din da aka bata a wajen aiki ya cika tukunna kin san na fada miki suna so suyi min canjen wajen aiki daga nan zuwa Abuja" Ummiey ta jin jina kai tana fadin "Toh Allah ya zaba mafi alkhairi mu fara shiri kenan.. An tabbatar ma dasu Abbiey maganar komawan su can din bayan ya dawo gida ya fadi ma su Ummiey Janan kuma ya tayata ta rubuta takardar barin aikin amma can kasan zuciyar ta tana jin ba dadi dan ko ba komai za tayi kewar fadan su ita da Dr. Godwin the mighty kamar yanda take ce mishi... Su Zee sun sha kuka sbd za suyi kewar ta shi kuma Dr. Magaji yayi mata fatan alkhairi amma shima ya san za suyi rashin Nurse me tausayi da sanin makamar aiki.. Cikin kankanin lokaci aka gama komai aka kai takardan ta Ministry of Health suka buga stamp me tabbatar da ajiye aikin nata.. ******** Wuse zone II nan sabon gidan su Janan yake gidan me kyau ba wani babba bane amma komai daidai su har BQ inda Ya Khaleel da Ya Saleem zasu zauna tunda sunki aure... Allah yasa sun yo takeaway suna zuwa suka baje suka ci abinci dama tun a hanya sukayi sallah hutawa kadan suka yi sannan suka dan yi gyare gyaren su... ♥ Yau ta kama Lahadi su Dr. Godwin suka dawo daga Garin Makarfi in da aka tura su dalilin bude wata Babbar asibiti cike da Nasara da jin dadi suka dawo Garin Kaduna babu ma kamar Dr. Godwin wanda yake jin shi kamar wani sabon halitta yanzu ya fara sanin dadin rayuwa da kuma abubuwa da dama daya rasa a shekarun baya masu yawa.. Allah Allah yake Gobe tayi ya koma office ya ga Janan din shi wacce yake matukar missing ga kuma labaran da yake son bata, kwanakin baya ya sha trying numb din ta amma baya shiga ya dan damu amma kuma se ya basar yace ko ma dai mene ne ai ze dawo... A gajiye ya koma gida seda yayi wanka yaci abinci sannan ya kwanta bacci duk ya kosa gobe tayi.. Ya farka yafi sau 3 duk a tunanin shi safiya tayi amma gani yayi Daren ya mishi tsawo.... _RukkyBae_😏😏😏 [11/18/2017, 5:14 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/14, 7:15 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♣♥♠♣♥♣♠♥♥♥♠♥♥♣♥♠♣♠♣♥♥♠❤♣♥♠❤♥ *MATAR DOCTOR* ❤♥♣♠❤♠♣♥❤♠♣♥❤♠♣♥❤♥ _Rukkybae_😏😏😏 🌐 _*HAJOW*_🌐 *_HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS_*✍🏻✍🏻 _Wannan shafin na sadaukar da shi ga duk wata UWA da ta rasa Ya' ko Da' ubangiji Allah ya baku juriya da hakuri, Allah yasa ma su ceton ku ne♥❤_.... _FROM ALLAH WE ARE AND TO HIM WE SHALL ALL RETURN_😭😭 1⃣0⃣5⃣ ♥ Kiran sallan farko Dr. Godwin ya tashi yayi wanka yasa wani yadi sky blue mai laushi wandon pencil ne ita kuma rigar bata karasa gwiwar sa ba da sauri da sauri yake saka links din rigan agogon shi baki dake kan mirror ya dauka ya fito parlor yana zuwa yaga har Agnes ta gama jera breakfast akan dining table. Ba ya jin ze iya tsayawa ya karya sbd tsabar zumudi.. Tea ya hada da sauri ya sha sbd be son ya bar cikin shi empty dan ma ya san anfanin breakfast a jikin Dan Adam if nt ba zai ci komai ba.. Bakwai saura kwata ya karaso asibitin, da izzan shi yake tafiya da ganin shi zaka san yana ji da samartaka yana tafiya ma su aikin wajen na gaida shi ga mamakin su yau da fara'a ya dinga amsa su a haka har ya shiga office din shi, tas ya ganshi komai a gyare se kamshin air freshener ke tashi a hankali ya lumshe idon shi yana shakan kamshin kafin ya bude ido, kujeran shi ya zauna ga takardu himm a kan table din yace ''huh akwai aiki" daya bayan daya yake duba takardun can wani takadda ya fado cikin envelop cike da gajiya ya duk'a ya dakko har ya ajiye a gefe. se can zuciyar shi tace ya bude, hannu yasa ya jawo ya bude, abun da ya gani ya bashi mamaki kwata kwata ya kasa yarda da abun da yake karantawa, jingina yayi da kujeran a hankali yake ma kanshi magana "calm down, take a breath, ba gaskiya ba ne" Ido ya budewa ya kara karantawa kusan sau 5 sannan ya fara fadin "why Janan? Why? Me yasa za kiyi min haka? Me yasa zaki ajiye aiki ba tare da dalili ba ba tare da kin tambayi shawara ta ba, ba tare da sani na ba? Ya kike so in yi? Me yasa? Me yasa zaki tafi ki barni bayan yanzu nake bukatar ki d most? Oh My God! Wani daci yaji bakin shi nayi mishi, kamar an tsikare shi ya tashi da takardar ya bar office din.. Office din Dr. Magaji ya nufa sbd ya mishi karin bayani dan shi ya bar ma amanan Janan kuma yaga sa hannun shi a cikin takardar wato harda amincewar shi akan barin aikin ta... Ko knocking be yi ba ya tura kofan, a rufe ya ji ta se yanzu ya tuno irin sammakon da yayi, da karfi ya buga kofan yana fadin "shit! Kai komo ya dinga yi lokaci zuwa lokaci yana duba agogon hannun shi gani yake kamar time baya gudu.. Se karfe takwas saura sannan Dr. Magaji ya shigo asibitin sbd hold up da ya rutsa dashi a hanya.. Cike da sakin fuska suka gaisa da ma'aikatan wajen sannan ya bude kofar office din.. Dr. Godwin dake jingine da bango ya dafe kan shi be lura da zuwa shi ba, Karan rufe kofa kawai yaji da sauri shima ya tura kofan ba tare da yayi knocking ba.. Yana shiga Dr. Magaji ya juyo da sauri dan ko kaiwa da zama be yi ba yaji an hankado kofar ba tare da anyi knocking ba, Cike da mamaki yace "a a Surgeon G yaushe a gari? Ba tare da fara'a ba ya dan yamutsa fuska yace a takaice "jiya" "have a seat" yace mishi lokacin yana kokarin zama a nashi kujerar.. "No, thanks ba zan zauna ba ina so na koma office akwai aiki sosai dama ina so muyi wata magana ce" "Uhum am all ears" Takardan ya mika mishi ba tare da yace komai ba.. Hannu Dr. Magaji yasa ya amsa ya bude se a lokacin ya tuna ba su yi maganar da shi ba yace "Ya Salaam! Ka ga na manta koh! thou dai na tura maka through email din ka naga kuma baka yi replying dina back ba" Ba karamin kimar Dr. Magaji yake gani ba shiyasa yake kokarin controlling temper din shi, a hankali yace "ni ban gane komai ba kaina ya kulle I need more explanation yanda zan fahimta" Nan ya bashi lbrn yanda tazo ta fadi mishi zata bar aiki duk da yayi kokarin ya fahimtar da ita kan aure baya hana but tayi insisting akan tana son ta bar aikin maybe mijin ta ne baya so shiyasa kawai na sa hannu Ministry of Health suma suka amince suka buga stamp! Gaban table din ya karasa tare da dafawa yace "excuse me! Kamar aure naji kace! Dr. Magaji yace "yea aure za tayi gama IV din bikin'' ya jawo drawer din shi ya ciro katin yana mika ma Dr. Godwin Jikin shi na kyarma ya karba da baya da baya ya fara tafiya seda ya kai kan wani kujera dake can nesa yayi zaman yan bori yana jin iskar wajen na ko karin dena kaiwa inda ya kamata duk da AC dake kunne... Zazzare ido yake yi yana kokarin karantawa dan gani yake size din idon shi sunyi kanana wajen karatun yafi minti 2 kafin kwakwalwar shi ta fara aiki sannan ya fara gane abun da yake karantawa, yi yake yana karawa ya gane komai amma ya kasa hana kan shi karantawa, wani irin zufa me zafi ya fara karyo mishi, hannu yasa yana balle botiran rigan shi ko zai ji iska amma ina! Kamar ma yana karama kan shi zafi ne... Dr. Magaji dake gefe ya zuba mishi ido cike da mamaki, duk da shi ba malamin soyayya bane yana ganin kamar Dr. Godwin yana son Janan din... Ji yayi Dr. Godwin ya ruko hannun shi duka biyu yana fadin "Ba da gaske bane ko? Kace min wasa ne, ka ce min idona ba su gani da kyau, kace min ba au... Ya kasa karasa maganar dan ba zai iya fadin wai Janan din shi zata auri wani ba, idon shi yayi jajawur zuciyar shi na zafi so yake yayi kuka ko zai samu relief amma ya kasa...! A hankali Dr. Magaji ya fara bubbuga bayan shi har zuwa lokacin be yi magana ba sbd be san abun da ze ce mishi ba kuma ba zai iya yi mishi karya ba... Ganin da yayi ba shida niyyar magana yasa shi wani irin murmushi wanda gara kuka a kan shi sannan yasa kai ya fice daga office din ba tare daya kara magana ba... Dr. Magaji na kiran shi amma be juyo ba ya fice da saurin gaske, tafiya yake yi amma be san inda yake sa kafar shi ba da uku_uku, bibbiyu yake tsallake steps din a haka ya kai wajen da ya ajiye motar shi ya zura hannu a aljihu be ji key din shi ba, se lokacin ya tuno ya baro shi a kan table din office din shi dazu daya shiga da dan karfi ya naushi hannun shi yana fadin "damn it" Hanyan gate ya nufa dan ba zai iya komawa ya dakko mukullin ba yana fitowa ya tsaida me adaidaita........ _Rukkybae_😏😏😏 [11/19/2017, 11:00 AM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/18, 5:27 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♥♣♠♥♣♥♠♣♥♣♠♥♣♠♥♥♣♣♦♣♥♦♣♠♣♥♣♠♥ *MATAR DOCTOR* ♠♣♥♣♣♥♥♥♣♥♣♥♣♠♥♣♠♣♥♣♠♣♥♣ _Rukkybae_😏😏😏 🌐HAJOW🌐 *HAKURI DA JURIYA ONLINE*✍🏻✍🏻 1⃣0⃣6⃣ Yana tsaida me adaidaitan ya shiga ba tare da tanbayan kudi ba balle ya fada mishi inda za su.. Mai adaidata yace "ina muka dosa ne? Mitchwwwww yaja tsaki yace muje mana dole se na fadi in da zaka kai ni? In ba zaka je ba In sauka na hau wani" Ah me ze hana in kaika? Kawai da kar muje ne ka kasa biya na kudin dana fada maka" A dan hasale yace "kai kudi ya dama dilla ka wuce muje bana son raini, kai da gani na na maka kalan wanda ze kasa biyan kudi? Me adaidaita yace "oho! Wannan kai ka jiwo" Ya ja suka fara tafiya.. Can ya danna radio aiko dai dai an sa wakan *JIRGIN SO* yana yi yana bin wakan harda kara volume.. Haushi kaman ya kashe Dr. Godwin dan shi wakan ma ji yake tana kara dagula mishi lissafi.. Masifa ya fara ma dan adaidaita "ka cire wakan ko ka rage kuma ka kara sauri kana tuki kamar dan koyo" Kai ni fa wallahi zan sauke ka ka cika korafi ni da abu na zaka zo kana bani ka'ida kamar wani ubana? Toh baka isa ka fada min yanda zan yi ba ka san shekarata nawa ina wannan sana'ar zaka zo kana wani surutu? Yasin da yanzu zan baka ba zaka iya tukawa ba se dai ku kife kai da adaidaitan" Banza Dr. Godwin yayi da shi dan abun da ke damun shi yafi wannan shirmen! Da hannu ya dinga nuna mishi har suka kai, a dai dai kofar gidan suka tsaya ya sakko yace "ka jira ni yanzu zan dawo" Alqur'an ka bani kudi na dan ba zan yarda ka tafi ka ki dawowa ba" Ya kashe adaidaitan tare da zare key din ya fito... Abun ma yaso ya ba Dr. Godwin din daria amma se ya basar yayi wucewar shi, Mai adaidaita ya kalle shi yaga kayan dake jikin shi se ya shafa gemu yace "da alama yana dan da kudi amma dai mutum ba abun yarda bane bari dai in ga iya gudun ruwan shi....... Shiko Dr. Godwin a hankali yake tafiya yana dosar kofan gidan amma ji yake kamar yana tafiya akan kaya, a haka har ya karasa yana zuwa yaga kofar a kulle da katon padlock, buga kofan ya fara yi da duk iya karfin shi yi yake yana karawa.. Da sauri mai adaidaitan ya karaso tare da fadin "Ba ka ganin kofan a rufe take da kwado? Da alama babu kowa ka gane mana" Wani yaro ne ya fito daga gidan dake kusa da na su Janan din, har ya wuce se kuma ya dawo, gaishe su yayi sannan yace lafiya dai ko? Eh lafiya ba lau ba, na kawo wannan mutumin ne se naga yana ta buga kofan gidan nan kuma da alama babu kowa dan na ganshi a rufe da kwado.. Ayya! Ai basa nan sun tashi daga gidan'' Dr. Godwin yace "sun tashi? Yaushe? Ina suka koma? Zaka iya raka ni inda suka koma? Gaskiya ban san inda suka koma ba dan lokacin da suka zo yima yan gidan mu sallama bana nan ina makaranta, Toh yanzu kai baka san komai ba akan labarin su? Ya kara tanbayan yaron Gaskiya ba ni da labari amma na san ba zaka rasa lambar su ba ka kira se suyi maka kwatancen in da suka koma ina ga haka ze fi.. Se a lokacin ya dan ji sanyi daya tuno yana da lambar ta koma mene ne zai zo da sauki, yasa hannu a aljihu ya ciro kudi hannun shi a dunqule ya mika ma yaron, kin karba yayi yace "ni Dan Allah nayi maka ba dan komai ba" Eh na sani kuma sbd Allah ka karba ba dan ni ba, da kyar yasa hannu ya karba tare da godia ya wuce.. Komawa su kayi me adaidaita ya shiga suka fara tafiya, tun da suka shiga Dr. Godwin ya jingina kan shi a jikin kujera ya lumshe ido,wayar shi ya ciro ya fara dialing numb din Janan amma taki zuwa ya kira yafi so a kirga amma taki shiga, ji yayi kamar ya cillar da wayan se kuma ya ajiye ta a gefe zuciyar shi na tafasa sosai komai ya birkice mishi ya rasa me ke mishi dadi a duniya... "Kayi hakuri ka bar ma Allah komai naga ka damu da yawa amma ina so ka sani duk abunda ke damun ka ka yi Addu'a Allah ze amsa maka kuma ze tausaya makamaka, sannan shi da ya saka ka a wannan halin shi ze cire ka! Kai kawai yake gyadawa yana mamakin mai adaidaitan dan be yi zaton yana da tunani ba kuma yaji dadi a ranshi dan ko ba komai ya dan ji radadin dake zuciyar shi ta fara dan ragewa, be ce mishi komai ba se dai yana bin shi da kallo Dai dai kofar asibitin ya tsaya Dr. Godwin ya fito tare da ciro dubu 5 ya mika mishi, ido ya zaro waje yace "ai kudin ka basu kai haka ba dari biyar ce itama dan sbd drop ka dauka amma da na dau pasinja ba zai kai haka ba! Eh na sani kuma ni na baka sbd naji dadin shawaran daka bani sannan ni Dan Allah na baka, ko ba komai yanda naji dadi kaima zaka ji dadi! Cikin sanyin jiki yasa hannu ya karba tare da mishi godia, hadi da fadin kayi hakuri da duk abun da nayi maka, nayi maka haka ne sbd yanda tsoron Allah yayi karanci a zuciyar mutane wasu ma sun fi so suci hakkin mutun ya bar su da Allah.. No ba komai karka damu ai hakkin ka ne dole ne kabi duk wata hanya da zaka kare abun ka, se anjima... Ya zuya ya shiga asibitin, me adaidaita ya tafi yana me farin ciki tare da jinjina ma wannan mutumi... Yana shiga office ya rufe ta ciki dan kwata kwata yau baya jin ze iya duba kowa hannu yasa a aljihu dan ya ciro waya ya kara trying ko zai samu wayar ta shiga se yaji wayam! Oh My God! Na manta da shi a Napep! Yasa hannu ya bugi goshin shi, I loose It! Shikenan I loose her number and pics! Shi ba ma wayar ta dame shi ba lambar ta ce ya dame shi dan yana ji ze iya siyan irin wayar guda goma ba tare da yaji komai ba amma shi ba wannan bane matsalar shi ba.. Mintuna 30 bayan haka kawai me adaidaita yaji waya na kara a bayan sit, Laaa! Mutumin nan ya manta wayar shi! Juyawa yayi ya koma hanyar Asibitin! Yana zuwa ya shiga nan ya samu me gadi yayi mishi kwatancen Dr. Godwin Kwatancen office din shi yayi ma mai adaidaitan, yana zuwa ya sake tambaya aka kara nuna mishi, har kofan ya karasa yayi knocking, tsaki Dr. Godwin yaja, baya jin ze iya bari azo a dame shi.. Kara knocking aka yi cike da jin haushi ya mike ya bude kofan, yana fadin "What the... Sauran kalman ya makale a wuyan shi ganin me adaidaitan a tsaye yana washe mishi hakora! Ya dai? Ya tambaye shi Wayar ka ce na ji tana kara shine nace bari na kowa maka kada hankalin ka ya tashi dan na san kana ta nema! Murmushi yayi ya mika hannu ya karba yana fadin Na.. Go.. De! Abun da be saba ba kenan amma yau ya fada sbd hallacin da yayi mishi... gaskiya da za a dinga samun matasa irin ka da an huta da sace sace ka burge ni kwarai! Ina zuwa" Ya shiga ciki, drawer ya bude ya rubuta mishi cheque na dubu 100, yana fitowa ya mika mishi yace "kada kayi min godia kaje kai ma in ka samu hali ka taimaki wani" yana gama fadin haka ya rufe office din shi... Me adaidaita ya wuce jiki a sanyaye harda dan hawayen shi na farin ciki ...... Bayan Sati daya! Dr. Magaji tsaye a kan shi yana magiya "Haba Surgeon G! Ya zaka mana haka? Kazo muje dakin theater ka gama ba wani dadewa za kayi ba appendix ne plsss!! Ya hade hannayen shi biyu waje daya! Nifa bana cikin walwalan da zan iya yin komai ba kawai ku bari nxt time" Eh duk da haka muje abun yayi chronic dan any moment frm now ze iya fashewa.. Ohhhh no! Kana so a kara samun matsala kenan? Sau 3 ina yin operation amma daga in manta almakashi se in mata sirinji, kaima a gaban ka aka dawo dasu kuka cire ni kam bazan iya ba! _Rukkybae_😏😏😏 [11/19/2017, 11:17 AM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/18, 9:25 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ♣♥♠❤♥♣♠❤♥♣♥♠❤♣♥♠❤♣♥♠❤♣♥♠♣♥♠❤♥♣ *MATAR DOCTOR* ♣♠♠❤♠♥♣❤♠♣♥♠❤♥♣❤♠♥♣❤♠♥♣♠ _Rukkybae_😏😏😏 *HAJOW*🌐 _HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS_✍🏻✍🏻 1⃣0⃣7⃣ Zaka iya! Na sani zaka yi, ni nafi yarda da aikin ka, hankali na yafi kwanciya da aikin ka, ban taba rokon ka wani abu ba amma yau na roke! Yau kadai... Huh! Sabo da kai kadai zan yi! Yesss! Thank u! Tare suka tafi dakin theater, cikin kwarewa yake aikin har ya gama, kafin ya dinke se da yasa Dr. Magaji ya duba mishi kada yayi mantuwa Murmushi yayi yace "job well-done Surgeon G" Yau kusan kwana 4 kenan kullum ya kwanta se yayi mafarkin Janan tana kuka, ya rasa wannan wani irin mafarki ne! Haka ya kasa komawa bacci ya zauna! Hotunan ta dake wayan shi ya fara kallo yana shafa fuskan ta a haka har bacci ya kwashe shi! Tun bayan da yayi last theater din nan be kara zuwa asibitin ba dan shi yanzu baya iya komai, komai yake yi se yaga fuskan Janan, be taba zaton son ta ya kai har haka ba, dai dai setin zuciyar shi ya dafa yana fadin "ke kadai nake so, ke kadai zuciya ta ta aminta da ita, ba zan kara son ko wace 'ya mace ba a duniyanan, ko wani bugu na zuciya ta da ke take yi, na so ki jiya, ina son ki yau kuma zan so ki har abada! Hawaye yaji suna kwaranya daga idon shi, a hankali ya shafo hawayen yana fadin "nayi kuka a kan son ki, Na so ace na baki labari na wanda ze faranta miki rai! A ina zan ganki? Yaushe zan sake ganin ki? Ya rushe da wani irin kuka me ban tausayi! Na yarda soyayya halittace sannan bata da magani! Wayan shi dake gefe ta fara ringing Dr. Magaji ne ke kiran shi tun jiya amma ya kasa dauka dan be san me zai ce ba har kiran ya katse, wani kiran ya kara shigowa seda ya seta muryan shi sannan ya dauka! "Surgeon G lafiya dai ko? Yau kwanan ka nawa rabon ka da zuwa asibiti? Ga patients se zuwa suke yi ta ko ina" "Bana jin dadi ne, but gobe zan yi kokari in zo" Ya Allah! Meke damun ka? Bari inna tashi daga office zan biyo in duba ka" No karka damu na warke ai, gobe dai kuyi expecting zuwa na! Suka ajiye waya! Washe gari Yau patients 5 yayi ma operation duk ya gaji! Ba tare da shawaran kowa ba ya rubutu takardan barin aiki! Da kanshi ya kai Ministry,, suka ce nan da kwana biyu ze ji daga gare su... Cikin shirin shi ya tafi Ministry dan yau kwana biyu ya cika kuma sun kira shi! Wani conference hall aka gyayyace shi da ya shiga! Yana shiga yaga mutane da yawa a zazzaune be damu ba kuma be tsorata ba dan tsoro ba ya da muhalli a zuciyar shi! Wata kujera aka nuna mishi ya zauna! Wani mutumi ya mike yana fadin "Sunana Kabeer Sulaiman ina daya daga cikin members na wannan Ministry din, mun ga takardan daka kawo, kuma munyi bincike a kanka sosai mun gano kana da matukar anfani a wannan asibitin domin kana daya daga cikin wanda muke alfahiri da shi kuma Garin nan ke alfahiri da shi, but unfortunately ka turo mana da abunda ban zaton za mu iya barin ka subuce mana, se dai ba muda ikon hanaka abunda kake so amma muna so muji dalilan ka" sannan ya zauna.. Dr. Godwin yana zaune yayi gyaran murya kafin ya fara magana "Sunana Godwin Williams Albert, General Surgery DOCTOR a Barau Dikko Special Hospital, dalilai na ba masu karfi bane amma na zabi ajiye aiki na sbd bani da natsuwar aiwatar da aikin, sannan kusan ko da yaushe ina shiga theater cikin tunani wanda ya ke haddasa min mantuwa da abubuwa masu kaifi a cikin patients, bana so wani ko wata su rasa ransu ta dalili na shiyasa kawai na zabi barin aikin! Me yasa ba zaka dauki hutu ba ka zabi ka bar aikin? Wani daga cikin su ya tambaye shi.. Saboda matsalar babbace kuma bana tunanin zan fita daga ita nan kusa! Shin ko za mu iya sanin mece ce matsalar? Gaskiya aa sbd wannan personal problem dina ne! Munji bayanin ka kuma zamu sa maka hannu dan ka bar aiki amma se ka yi mana wani aiki wanda daga shi in dai baka kuskure ba zamu barka ka tafi kuma ba zamu taba mantawa da kai ba amma in ka kuskure ba zaka ajiye aiki ba kuma zamu kai maganar zuwa kotu dan lokacin da zamu dauke ka aiki se da ka yi rantsuwa za kayi aiki a ko wani yanayi kuma a ko wani hali! Ku fadi abunda kuke so ina jin ku! Projector a kunna a jikin bango, nan kowa ya kai duban shi jikin bangon, wata matashiyar yarinya ce kwance fuskarta kacakaca abun ba kyan gani, nan waje ya kaceme da hayaniya kowa da abunda yake fada! Nan Kabeer ya jiyo da duban shi wajen Dr. Godwin yace "Hanan sunan ta yarinyar Mataimakin Gwamnan garin nan, sun sami plane crash ne wanda haka yayi sanadiyar kwashewar fatan fuskar ta, yanzu haka tana Egypt nan da 3days zasu dawo sbd sun ki karban ta a duk kasar da suka je, mu kuma mun san muna da kai kuma u can do It shine mu kayi convincing Baban ta a kawo ta nan garin kai zaka yi aikin! Sosai hankalin Dr. Godwin ya tashi dan shi be taba irin wannan aikin ba duk da ya san ze iya amma abun yayi worse, ga kuma halin da yake ciki! _Rukkybae_😏😏😏 [11/24/2017, 4:07 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤♣♥♠♣♥♣♠♣♥♣♠♣♥♣♠♣♥♣♠♥♥♣♠♣♥♣♠♥♣ *MATAR DOCTOR* ♠♣♥♣♠♥♥♣♠♣♥♥♣♣♠♥♥♣♠♥♥♣♠♥ _Rukkybae_😏😏😏 *_HAJOW_*🌐🌐 *_Hakuri Da Juriya Online Writers_*✍🏻✍🏻✍🏻 1⃣0⃣8⃣ Kabeer yace "kai muke jira muji ta bakin ka Dr. Godwin! Se a lokacin hankalin shi ya dawo jikin shi! Ajiyar zuciya yayi sannan yace "na ji bayanin ku kuma na gani dan haka plastic surgery za ayi mata amma ta ya ze yiwu ba muda kayan aiki ingantattu? In fact ba muda kayan da za muyi anfani da su wajen yin aikin! "wannan ba matsala bace kar ka damu za a samo su in dai zaka iya! Nan dai taro ya watse da alkawarin za a bashi kwangilar siyo kayan online tunda babu lokacin da zai iya zuwa siyowa da kan shi.. Yau kwanakin ukun suka cika komai a ake bukata sun iso tun jiya nan da awa daya za su karaso a fara aikin... Dr. Godwin yau yayi kokarin seta kanshi ko dan ya ba su mamaki.. Saukowan su kenan daga jirgi ko gida ba su wuce ba suka kamo hanyar asibitin.. Tun kafin su karaso har an sakko da wani sabon gadon mara lfya wanda duk yana cikin kayan... Sabuwar motar ambulance ce ta shigo cikin asibitin, tana tsayawa Dr. Godwin ya taka a hankali har ya karasa bakin motar Hannu yasa ya bude kofar, a lullube take tun daga kanta har kafa, a hankali ya dan bude fuskarta wani irin zabura yayi yana fadin "Ohhhh My God! Tare da zare ido, ganin yanda fuskarta take har tafi munin gani akan na hoton da aka nuna mishi, cikin sanyin jiki yayi ma Nurses alama su matso da gadon, cikin hanzari suka karaso, Maman ta da Baban ta suka fito daga wata jeep suka tsaya dai dai bakin kofar motan da take, hawaye ne ke fita daga idon Maman tace "kuyi a hankali jikin ta babu kaya kuma akwai raunuka idan kuka yi mata da karfi fatan da ze iya sabulewa! Ajiyar zuciya Dr. Godwin ya sauke, kamar kwai haka suka dakko ta suka daura akan gadon sannan suka tura ta, Dr. Godwin da iyayen ta suna bin su a baya har suka kai kofar wani daki inda aka tanada sbd yi mata operation din! Daki na musamman aka kai Iyayen nata don jira! Dr. Godwin ya kira Dr. Magaji sbd yafi so yayi aikin da wani a kusa da shi duk da ba fannin Dr. Magaji din bane, Nurses 4 ne suke ciki dan taya su... Seda ya tuno Janan din shi a ran shi yace "da yanzu kina gefe na kina tayani, koda baki taya ni ba inna kalle ki zan samu courage duk da na san da kina nan kuka zaki dinga yi dan na san water melon eyes gare ki! Ya yi murmushi... Motsi ya dinga yi da bakin shi kaman yana addua'a sannan ya matsa kusa da ita Cikin dauri ya fara aikin duk da zuciyar shi tana dokawa shi kan shi Dr. Magaji jikin shi rawa yake yi... Awananni goma sha biyar suka dauka suna abu daya cikin ikon Allah suka gama duk jikin ta nade da bandeji tana kwance kamar ba ta da rai... Suna fitowa suka tarar da Iyayen ta da sauri suka karaso suna fadin "Dr. Ya akayi? Ya jikin nata? An dace? Ku biyo ni office" abunda yace dasu kenan.. Jiki na rawa suka bi bayan shi, waje ya nuna musu suka zauna sannan ya fara musu bayani "mun gama mata aikin kuma muna fatan samun out come me kyau, Dr. Zamu iya zuwa mu ganta? Aa ba zaku iya ba sbd yanayin jiki ta se nan da sati daya zaku iya ganin ta. Godia suka mishi sannan suka tafi.. _Rukkybae_😏😏😏 [11/24/2017, 9:20 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ♥♣♥❤♣♥♣♥♣♥♣❤♥♣❤♥♣❤♥♣❤♥♣❤♥♣❤♥♣♥ *MATAR DOCTOR* ♥♣❤♥♣❤♥♣❤♣♥❤♣♥♣❤♣♥♣❤♣♥❤♣ _Rukkybae_😏😏😏 🌐 _*HAJOW*_ 🌐 *Hakuri Da Juriya Online Writers*✍🏻✍🏻✍🏻 _Duk wanda baya tausayin mutane Allah ba zai ji tausayin shi ba_ 1⃣0⃣9⃣ ♥ Abbiey ya shigo gida da sallama, a parlor ya sami Ummiey da Janan zaune yace "me ake tattauna babu ni" Ummiey tace "Sirri ne tsakanin 'Ya da Uwa" "Nima ai 'Ya tace kuma Mama ta kin ga ko na fiki matsayi" Duk suka sa daria Ummiey tace "dama magana muke yi akan ko za ta samu wani aiki ne ko kuma zata koma makaranta shine ka shigo ka ji mu muna magana" Aiko faduwa tazo dai dai da zama dama jiya na ji an fara saida form yanzu dai bari in duba naga ina da yafi dacewa ta tafi tunda Direct Entery ne" Ummiey tace Allah yasa a dace Allah ya zaba mafi alkhairi.. Abbiey na ngd sosai Allah ya sa a dace Allah kuma yasa albarka" inji Janan.. Ya amsa da Ameen ***** Bayan kwana 3 se gashi da forms guda 2, daya na Base University Abuja dayan kuma na UNILAG wato University of Lagos! Ummiey tace "Nursing zaki dai saka koh? Tace "a'a ni yanzu so nake na zama kwararriyar Likitan Mata wato Gynae Doctor sbd mata sunyi karanci a wannan fannin daga maza se waenda ba Muslmai ba, se kiga mace ta je ganin Likita kuma namiji tana fada mishi sirrin ta wanda ko gaban mace yar uwarta se ta jin kunyan fadar haka, sannan idan ma ya kai da yaga tsiraicin ta haka nan zata bude mishi ya gani in dai tana so ta samu maganin ciwon ta ni kuma wannan dalilin yasa nake jin kishin matan mu kuma shi ya sa zan karanta wannan fannin sbd muma mu samu cigaba kuma in kare mutuncin mata yan uwana" Dadi sosai Ummiey taji tace "gaskiya wannan shawarar taki abun dubawa ce kuma da za a samu mata kaman ki dayawa za a samu ci gaba me anfani Allah yayi miki albarka ya baki ilimi me yawa" Abbiey yace ina alfahiri dake Allah yayi miki albarka! Ameen ya Rabbi Jazakumullahu khairan! Ameen wa iyyaki! ***** Yau sati daya kenan da yi ma Hanan yar gidan Mataimakin Gwamnan Jihar Kaduna aiki, bakin kofan dakin cike yake da jama'a yan zuwa dubiya, Dr. Godwin ne ya karaso bayan sun gaisa yace "zaku shiga one after d other kuma pls banda hayaniya" Maman ta da Baban ta ne suka fara shiga, a kwance suka ganta nade da bandeji babu inda ake gani hatta idanun ta an sa mata wani karafuna, a jiki ga kuma wasu na'urori jone a jikin ta.. Kallon ta suke yi duk jikin su a sanyaye dan sun fara cire rai da ita gata ita kadai ce kwal a wajen su Hankali tashe suka fito, wajen Dr. Godwin suka nufa Maman se kuka take yi shima dai Baban karfin hali yake yi amma hankalin shi ya kai kololuwa wajen tashi, suna karasawa yace "Dr. Zata samu sauki kuwa? Kana ganin zata tashi? Dr. Kar ka bari ta mutu ita kadai kawai muke da Dr. Ka taimake mu! Cike da tausayi yake kallon su yana mamaki wai shine yau Mataimakin Gwamna ke ronkon shi? Yau ina mulkin? Ina karfin ikon? Ina wani girma da jijji da kan yake? Hmmm lallai mu mutane ba a bakin komai muke ba, kuma mu bamu isa muyi ma kan mu komai ba dole ne se wani ya taimake mu ta wata hanya! Dr kayi shiru baka ce komai ba kai muke sauraro, ni nayi maka alkwarin kudi masu yawan gaske da duk wani abu da kake so zan baka! Dr. Godwin yace "kuyi hakuri kuje ku cigaba da addua'a ni ban isa in bata lfya ba, Allah ne ze bata lfya ni dai nayi iya kokari na ban isa in sa ta rayu ba ko Da zaka bani duk duniya da abunda ke cikin ta dan ranta baya hannu na se dai in zama sila wajen cigaba da rayuwar ta sannan ban san gaibu balle in san koh zata warke ko bazataba zata warke ba! Jikin su yayi sanyi da maganganun da ya fada musu, godia suka yi sannan suka wuce! An saki list kuma a duka Universities din sunan Janan ya fito Base Uni sun bata Biochem, UNILAG ne suka bata Gynaecology! Nan fa ta dinga murna tayi ma Allah godia se dai ita bata so tayi nisa da gida kuma taji Ummiey da Abbiey suna tunanin barin ta tafiya can Lagos din! Ita dai ta bar ma Allah zabi! Sannan tana jiran su yanke hukunci a matsayin su na iyayen ta... Cikin kwana 2 suka yanke hukunci kawai su barta ta tafi dan sun yarda da tarbiyan da suka bata amma za su cigaba da taya ta da addua'ar Allah ya tsare ta a duk in da take dan yanzu duk tarbiyyan Yaro seka hada da addua'a. Da Ummiey ta fada mata abunda suka yanke a take a wajen ta fadi tayi sujjadar godia sannan ta rungume Ummiey tana farin ciki.. Itama Ummiey tayi farin ciki da ganin yarta na cikin farin ciki dan tun bayan rabuwar su da Imran ta rage walwala da farin ciki... Kwanakin da Dr. Godwin ya diba dan bude fuskarta yau ya cika mutane sun cika ta ko ina a asibitin, yan jirida, yan gidan T.V da Radio duk suna wajen dan daukan rahoto, Dr. Godwin kawai ake jira ya karaso.. Cikin Izza da Jarumta ya shigo asibitin sanye da Bakar suit da mint blue shirt ya rufe idon shi da bakin glasses, yana zuwa yan jirada suka yo caaa a kanshi suna mishi tambayoyi! Ku bari muga yanayin aikin kafin ku fara min tambayoyi! Abunda kawai yace dasu kenan ya wuce.. ! _Rukkybae_😏😏😏 [11/28/2017, 7:55 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [11/27, 7:44 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤🖤❤🖤♥❤♥❤🖤❤🖤❤🖤❤🖤❤🖤❤🖤❤♣♠♥♣♠♣♥♣♠♣ *MATAR DOCTOR* ♠♣♥♣♠♣♣♣♥♣♠♥♣♠♣♥♣♠♣♥♣♣♥♣♠♥♣♥♣♥ _Rukkybae_😏😏😏 🌐 _*HAJOW*_ 🌐 *_Hakuri Da Juriya Online Writers_* ✍🏻✍🏻✍🏻 _Wannan Shafin na sadaukar da shi ga dukkan cousins dina! Ina son ku fiye da yanda kuke zato_!! 🤝🤝👄💋😘❤ 1⃣1⃣0⃣ Zuciyar shi na dokawa da karfi ya bude dakin! Kamar kullum tana kwance, gaban gadon ya karasa ya tsaya yana kallon ta kamar yana tunanin wani abu, bude kofan da akayi ne ya sa shi waigawa, Dr. Magaji, Dr. John da wasu Likitoci mata guda 2 suka shigo, suma gefen gadon suka je suka tsaya, bayan sun dan gaisa ya mika musu hand gloves, cikin kwarewa suka fara warware mata bandejin da almakashi suna yi suna yankewa sbd rage mishi tsawi! Jikin ta yayi fari tas sbd dadewan da tayi da bandeji da kuma maganin da aka shafa mata a jiki! Wani lotion da riga armless dai dai gwiwa Dr. Godwin ya dakko ya miqa ma Likita mace yace "ki shafa mata a ko ina in kin gama ki sa mata wannan rigan kafin a bude fuskan" Abun da ya umurce ta tayi har ta gama ta sa mata rigar! Baya duk suka koma suka bar Dr. Godwin ya bude mata fuskar da kanshi sbd aikin shi ne su dai yan kallo ne se kuma in ya ba su umurni su yi wani abun! Sabbin hand gloves ya sanya sannan ya fara warware mata fuskan su kan su da suke tsaye sun kosa ya gama suga fuskarta, ya kai kusan mintuna 30 yana yi yana shafa mata wani abu a haka har ya kusa gamawa! Cak ya tsaya dan ji yake kamar karya bude, zuciyar shi tana mishi waswasi, ji yayi an dafa shi yana juyowa yaga Dr. Magaji yana daga mishi kai alamar ya bude! Motsi ya fara yi da bakin shi wanda shi kadai ya san me yake fada sannan ya ji wani karfin gwiwa ya zo mishi! Janan ta fado mishi rai ya tuno duk lokacin da suke aiki ko me za tayi se ta ambaci sunan Allah, murmushi yayi yana me tsintar kanshi da fadin "BISMILLAH! Sannan ya bude fuskan! Ya Salaammmmmmmm! What a transformation! unbelievable! Dr. Magaji ne ke wannan maganan ya rungume Dr. Godwin cike da farin ciki! Dr. John ya sake baki yana kallon wannan abun mamaki Su kuma Likitoci matan nan suka ce "congratulations Sir! Wani irin farin ciki ne mara misaltuwa ya lullube Dr. Godwin dan gaba daya be yi zaton aikin nan ze yi kyau ba! Ohhhh My God!! Thank u Lord! Ngd maka da wannan ikon naka! Duk kallon ta suke yi cike da mamakin ganin fuskarta tas! Babu ciwo balle tabo! Tayi fari dan gaba daya fuskarta ta canza domin wancan fatan nata daya lalace ya daye gaba daya wani sabo ya fito! Waje ya fita fuskar shi dauke da murmushi! Iyayen ta na ganin shi suka dinga kutsawa cikin tarin jama'a suka karaso gaban shi! Suna fadin "Dr. an dace? Ta tashi? Be iya ce musu komai ba se juyawa yayi alaman su biyo shi, har rige rige suke yi wajen shiga dakin! Dai dai bakin gadon ya tsaya suma da sauri suka karaso suka tsaya! Kallon ta suke yi suna karawa, amma sun rasa bakin magana! Da kyar Baban ya bude baki yana fadin ''Dr. Yarinya ta ce wannan? Ka tabbata ita ce? Ya kalli matar shi "kin ga abun da na gani? Sweetheart din mu ce ko idona ne ke min gizo? Nima dai ban tantance ba gani nake kamar mafarki! Ta bashi amsa Yanda suke yi yasa Dr. Godwin murmushi yace "ita ce ba wata ba! Mu gode ma Allah daya dawo mata da abun da ta rasa, sannan kuma ya barta da ranta! Dr. Yaushe zata bude ido toh? Suka tambaye shi Nan da awa daya sbd alluran da aka mata! Murnar da suke yi fadan shi ma bata lokaci ne.. Hayaniyar mutane yasa shi da kan shi Baban ta ya fita yace "ku dan rage murya! Nan da awa daya za a fito da ita ku ganta ku ga yanda ta koma! Be jira amsan su ba ya koma ciki! 🖤 Awa daya dai dai ta fara bude ido a hankali, dishi dishi take ganin komai, har ta fara dan gani ba sosai ba "innalilllahi wainnailaihirrajiun" abunda ya fara fitowa daga bakin ta kenan! Da azama suka karaso inda take! Hanan! Hanan! Kina ganin mu? Ina ne yake miki ciwo Darling? Maman ta ke wannan maganan! Hannu ta daga a hankali ta mika ma Maman tace "Mum! Ta juya kalli Baban ta tayi mishi murmushi tace "Dad! Hawaye suka zubo mata! Dr. Godwin ya karaso da sauri yana kallon ta "akwai inda yake miki ciwo ne? Ta girgiza kai Kina gani na? Ta share hawayen ta tace "eh ina ganin ka amma ba sosai ba Ido na is not clear! OK bari muga zuwa anjima maybe idanun su dawo normal! A tare Maman ta da Baban ta suka rungume ta! Hannun ta ta daura a bayan su se hawaye ke fita daga idon ta dana Maman ta! Se sun dago sun kalle ta se su kara rungume ta! Mum! Dagowa tayi tace ''naam Darling! Hannu tasa tana goge ma Maman hawayen ta tace "ki dena kuka, godiya zamu mika ma Allah daya bani lafiya! Gaskiyar ki ne, Allah mun gode maka da wannan ni'imar.. Tace "Ya Allah na gode maka! Mum, Dad kuma nagode muku kuma ina alfahari daku a koda yaushe! Muma muna alfahari dake! Suka manna mata peck a kumatu! Gefen Dr. Godwin ta kalla tace "thank u very much DOC thanks 4 everything, May Allah bless u! Ya amsa da Ameen Tare da fadin ''ya kamata a kaita dakin hutawa sbd tana bukatar hakan! Ba dan sun so ba suka tashi! Wata riga kamar ta shan iska me dogon hannu da hula ya miqa ma Mama ta yace "ki sa mata don za a fitar da ita kuma naga mutane dayawa a waje sannan ba a so iska ya dinga taba ta da yawa sbd skin din ta beyi kwari sosai ba, A hankali take sa mata rigar dan gani take in tayi da karfi zata gwalje mata fatan! A tare suka fito dukkan su ana turo ta akan gado! Suna fitowa yan jarida suka fara turereniya wajen daukan rahoto! Kowa da abunda yake fada a haka da kyar suka ratsa su suka wuce! Special daki aka kai ta... Nan ma yan jirada seda suka biyo su! Masinja Dr. Godwin ya kira wanda Mataimakin Gwamna ne ya bukaci haka! Yana shigowa ya zube a kasa yace "gani Sir" Dr. Godwin yace "bani nake neman ka ba" "ni nake neman ka! Kaje ka ce ma yan jiradan nan su tafi se ranan Juma'a su zo gida na zan hada gagarumar walima tare da kyauta na musanman da zan ba Dr. Godwin, za su iya zuwa su dauki duk rahoton da suke so zan bar su dauki duk abunda suke so! An gama ya mai girma! Ya fita da dan gudun shi! Sakon ya fada musu, ba haka suka so ba amma duk da haka sun ji dadi dan ko ba komai ranan Juma'a za su samu daman daukan rahoto! Daya bayan daya suka fara watsewa! Ta ko ina labarin ake watsa tare da gayyatan mutane zuwa wannan taro! Duk jaridan daka siya labarin ne a farkon shafi tare da hoton Dr. Godwin, se kuma hoton ta lokacin da baayi mata surgery din ba da hoton da aka mata! Haka gidan radio kullum se an sanar! Duk channel din TV daka sa shine a headline din su! *Ranar Juma'a* Tun da safe aka fara ta ruwa dan mutane ta ko ina se zuwa suke dan su ganewa idon su, duk wanda yazo mai kudi, dan kasuwa, talaka da duk wani mutum an barshi ya shiga gidan dan Mataimakin Gwamna yace a bar kowa ya shigo kar a hana kowa shigowa! Karfe 1 dai dai Hanan da Maman ta suka fito cikin shiga ta alfarma! An ma Hanan kwalliya me kyau da kayatarwa, ta yi kyau sosai tamkar ba ita bace mara lfya wacce tasha jinya, fuskar nan kamar ba wacce ta baci ba kyan gani kwanakin baya! Wajen zaman da aka ware musu suka zauna! Baban ma ya zo Dr. Godwin kawai ake jira ya karaso! Se kusan 1:30 ya zo wajen cikin shigar data amshe shi, idan ka ganshi zaka dauka tamkar ba dan Nigeria ba yayi kyau sosai! Wajen zama aka bashi kusa da Mai Girma Gwamna! Seda ya zauna sannan aka fara gabatar da abunda aka zo yi! Live gidan T.V suke nuna komai a lokacin su Janan dukkan su suna parlor Abbiey ya sa BBC.. Nan suka ga headline din! Zama suka gyara, Dr. Godwin aka nuno zaune yayi crossing kafar shi, cikin zare ido Janan take kara kallon shi dan ko daga bacci ta tashi ba zata manta fuskar shi ba! Ya Khaleel yace "kamar wannan Dr. Din na asibitin da Little Princess tayi aiki koh" Ya Saleem yace "ai kuwa shine! Abbiey yace "Ikon Allah gaskiya ya burge ni gashi very young, kuma shine na farko daya fara wannan surgery din a duk fadin Nigeria! Hoton Hanan aka nuna a alon talbijin din an hada wanda fuskan ta ya lalace da kuma wanda aka gyara! Ummiey tace "lallai Allah ya bashi fiqrah da basira, ga kuma sa'a se dai yana da nakasu ta wajen addini, dama ya musulunta da mutane sun ji dadi! Abbiey yace "Wallahi kuwa ni yana min yanayi da musulmai kuma ina mishi kallon sani! Duk abunda suke fada ita dai Janan kallon su take yi ta kasa cewa komai! Mai girma Gwamna ne ya tashi bayan ya yi jawabi tare da janjinar ban girma ga Dr. Godwin se yace "a matsayi na na Gwamnan garin nan na baka kyautar motoci guda 10 tare da kudi miliyan 20! Nan fa waje ya kaure da ihu! Mataimakin Gwamna shima ya tashi yace "a matsayi na na maihaifin yarinya na baka kyautan filaye guda 5 da gidaje 4 sannan a madadi na da iyalai na baki daya na baka miliyan 30! Sannan kofa a bude take ka fadi duk abunda kake so zaa baka shi yanzu! Dr. Godwin ya tashi ya fara magana cikin turanci me daukar hankali yana fadin "ina godia da duk kyautar da kuka bani duk da ban cancanci wannan kyauta me yawa ba amma ina farin ciki da matukar nuna godia a gare ku, ina son abu 2, daya ba zaku iya bani ba se dai in fadi dayan! Ka fadi duk abunda kake so zaka same shi! Ina so daga yau in ajiye aiki a bisa yarjejeniyar da muka yi da yan Ministry Of Health da fatan zan samu haka! Kowa dake gurin be ji dadi ba dan in har ya bar aiki sun yi babban rashi! Mai Girma Gwamna yace "munji bukatar ka amma ba haka muka so ba tunda mun maka alkawari zamu maka duk abun kake so toh ba zamu saba alkawari ba, mun yarda ka ajiye sannan a duk lokacin da kake bukatar dawowa toh kofa a bude take" Wani murmushin dadi ya kubce a fuskan shi sannan yace "Nagode sosai da sosai! Duk wanda yazo wajen yaci ya sha wasu ma harda guzuri suka yi ga kuma kyautan shadda, karamin buhun shinkafa da dubu 10 aka ba ko wani namiji mata kuma atamfa, shinkafa da dubu 10! Haka taro ya watse kowa yana cikin farin ciki da annashuwa! Dr. Godwin yana fitowa yan jirada suka tsare shi suna mishi tambayoyi! Wani yace shin zaka iya fada mana ya akayi ka iya yin wannan aiki me hatsari wanda baka taba yi ba? "Ba yin kaina ba ne ikon Allah ne kawai domin da yardar shi ne na samu daman yin wannan aiki! Zaka iya fada mana dalilin ajiye aikin ka a lokacin da mutane ke tsananin bukatar ka? "Bana yin aiki cikin walwala kuma a cikin damuwa nake yin komai shiyasa na zabi barin aikin domin aiki na yana bukatar natsuwa da kwanciyar hankali! Toh meke saka damuwa? Wannan kuma personal issue na nane wanda ba zan iya fada ba! Haka dai suka yi ta mishi tambayoyi wani ya ba su amsa wani kuma ya share su! A can Lagos ma Momma, Dad da Annabelle suma suna kallon komai! Farin ciki mara misaltuwa suka dinga yi Momma har da kukan farin ciki, nan fa suka zube gwiwowin su kasa suna wakan godia irin na addinin su! _Rukkybae_😏😏😏 [12/4/2017, 10:45 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/3, 2:45 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤🖤♥♣♥🖤♣❤🖤♥🖤♣♥❤🖤❤♣♥♣❤♣♥♣❤🖤❤🖤♣❤♥ *MATAR DOCTOR* ♣♥🖤❤♣♥🖤♣❤♥♣🖤♥❤♣🖤♥♣❤🖤🖤❤♥♣🖤♥❤🖤♣♥ _Rukkybae_😏😏😏 🌐 *HAJOW*🌐 ✍🏻✍🏻 *_HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS_* ✍🏻✍🏻 _Duk abunda hakuri be baka ba toh rashin hakuri ba zai baka ba!!!_ _Mu kasan ce masu hakuri a koda yaushe!!_ 1⃣1⃣1⃣ Washe gari da wuri ya fara shiri dan komawa Lagos ko su Momma basu san ze zo ba dan surprise yake son basu! Yana zuwa airport ya gama komai nan da mintuna 30 zasu tashi! 🖤 Yana fitowa daga jirgi ya tsare taxi, daya ke drop ya dauka har kofan gida ya ajiye shi! Kallon gidan ya dinga yi a ran shi yace "nayi missing gidan nan da mutanen gidan! Sannan ya fara knocking kofan! Mai gadi dake zaune yana gyangyadi yaja tsaki yana fadin "waye ne ze zo ya dame ni ina hutawa ta! Ya tashi riqe da sanda yana fadin ''waye ne a wajen? Shiru Dr. Godwin yayi! Mai gadin ya kara tambaya nan ma shiru! Wani dan karamin space dake jikin kofan wanda zaka iya hango mutum daga waje ya dan leqa! Budewa yayi yana fadin "ka zo kana ta faman knocking ana tambayan ka waye kayi shiru kuma kana ji! Wa kake nema? Cike da mamaki Dr. Godwin ke kallon shi a ran shi yace "gaskiya wannan bako ne be san da wanda yake magana ba! ''Mr. Man in ba zaka yi magana ba ka fita tun kafin raina ya baci in maka rashin mutuncin" Kallon sama da kasa Dr. Godwin yayi mishi sannan ya raba shi ya fara tafiya! Da gudu ya biyo shi yana fadin "kai wani irin mutum ne? Kazo ana maka magana kayi banza da mutum sannan ka wani shige ba tare da izini ba'' Shi dai be tanka shi ba ya cigaba da tafiya cikin bacin rai! Se fama masifa Mai gadin yake mishi tare da fada mishi duk maganar day yaga dama a haka har suka kai kofan parlor'n gidan! Hayaniyar mai gadin ne ya fito da su Momma cikin sauri! Cak suka tsaya suna kallon Dr. Godwin tsaye ya yamutsa fuska da ganin shi yana cikin bacin rai! Har rige rige suke wajen karasowa in da yake, a tare suka karaso suka rungume shi, shima ya ajiye akwatin hannun shi ya rungume su yana jin wani irin natsuwa tare da jin duk wata bacin rai ya kau suka ce "we really missed u Baby! yace "I missed u more ! There is no place like home! Mai gadi dai kallon su kawai yake yi yana mamakin waye wannan! Yana cikin tunani ya tsinkayo muryan Dr. Godwin yana fadin "Momma I want this trash outta this house! Ya nuna mai gadi! Kallon shi Momma tayi tace " haba Baby daga dawowan ka yau ka fara daga murya mu je ciki kada kanka yayi ciwo" "No Momma ba zan shiga ba se naga an kore wannan abun daga cikin gidan nan kuma ba se anjima ba yanzu nake so ya bar gidan nan" Gwiwowi biyu mai gadi yasa a kasa yana fadin ''Oga abeg, abeg u in d name of God forgive me, ban san kai dan gidan nan bane, nayi haka ne sbd kare aiki na amma ba dan komai ba ka taimake ni kayi hakuri! Wani kallon raini ya watsa mishi kafin yace "kar ka bari in fito in sake ganin ka a gidan nan! Ya wuce su Momma ya shige ciki! A tsakar wajen Mai Gadin ya fadin yana ta kuka kamar karamin yaro! Annabelle ta kalle su tace "Momma haka zamu bar shi ya tafi? Ji yanda yake kuka, kuma kun san wahalan da yake ciki kafin ya samu wannan aikin kuma Dad ne fa ya kawo shi! Momma tace "toh ya kike so muyi? Kema fa kin san halin Baby in yace yana son abu in ba a mishi ba akwai matsala, ni dai bazan bata mishi rai ba daga dawowan shi! Annabelle ta kalli Dad tace "Dad zaka iya mishi magana ya yi hakuri? "Princess kin san halin Brother din ki I don't think ze janye daga abun da ya fadi! A ranta tace "ohh! Gaskiya sun shagwaba Babyn Momma da yawa su basa tunanin halin da wasu zasu shiga se gudun bacin ran dan su! A fili kuma tace "OK! OK!! Naji I will handle it my self" ta wuce su! A bakin kofan dakin shi ta tarar da shi a tsaye ya dafa kanshi , a hankali ta karaso tare da dafa bayan shi ''Babyn Momma me ya faru? "Lil Sis ki kalli Dakin nan duk kura! Na kasa shiga ciki sbd na san ba zan iya takawa ba kuma ina so in yi wanka amma ba zan iya ganin dattin nan ba gaskiya" Huh! Babyn Momma ba zaka taba canzawa ba, ni ban ga wani datti ba dan ko shekaran jiya seda Momma tasa aka gyara maka amma yanzu kazo har ka fara rigiman ka! Dariya kadan yayi duk da baya jin yin haka amma ba zai iya bata rai ba In yana tare da ita sbd yana tsananin son ta! "Toh naji ba zan iya yi a nan ba can I use ur toilet pls! Ya hade hannayen shi waje daya alaman ro'ko! Dariya tayi tace "Anything 4 u Babyn Momma, amma zan ro'ke ka wani abu in ba zaka damu ba! Yace '' Uhum ina jin ki Lil Sis! Hannu ta miko mishi alaman su kulla alkawari, shima ya mi'ka mata suka kulla! Tace "Daman akan mai gadi ne pls kar ka kore shi, cuz in ya bar nan bazai dunga samun abinci ba pls ka taimake shi! Ajiyar zuciya ya sauke dan dai kawai sun yi alkawari ne da ba zai janye kudurin shi akan koran mai gadin ba! Gira kawai ya daga mata ya wuce hanyar da zai kaishi dakin ta! Dadi taji daya hakura kuma ya yarda , da sauri ta fita tace ma Mai gadi "yace ya hakura but kaima ka kiyaye ko dan nan gaba ka dena daukan mutane for granted! Godia ya dinga mata kamar ze kifa dan murna! A takaice dai se da aka sake share dakin aka wanke mishi bayi tare da sa room freshener kafin ya iya shiga dakin! Abinci aka shirya mishi yaci ya dan kwanta dan hutawa se bayan ya tashi suka sha hira sosai harda irin nasarorin daya samu ta fannin aikin shi amma be fada musu komai akan Janan ba dan ya barma kan shi sani! Dad ya fada mishi nan da 1 week zasu koma gidan daya gina musu a Abuja a nan se ya nema aiki kafin a gina mishi nashi asibitin! Yaji dadi sosai! Se can dare suka wuce dakunan su don su kwanta...!!! 🖤 ♥ *Kuyi hakuri zaku dan dinga jina shiru ba zan samu daman turo muku MATAR DOCTOR a kan kari ba sbd waya ta tana da matsala..!! Da fatan zaku fahimce ni kuma za ku yi min uzuri!! Nagode sosai!! I LOVE YOU ALL!!!* _Rukkybae_😏😏😏 [12/9/2017, 11:14 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/9, 7:25 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤♣♥♠♣♥♣♠♣♥♣♥♣♠♥♣♠♥♣♠♥♣♣♥♠♣♥♠♣ *MATAR DOCTOR* ♠♥❤♣♥♠♥♣❤♠♥♣♠❤♠♥♣♥♠❤♠♥♣♥♠❤♠♣♥❤♠♥♣❤♣♥ 🌐 *HAJOW*🌐 *Hakuri Da Juriya Online Writers* _Rukkybae_😏😏😏 _Wannan shafin naku ne Masoya na!_ _Wasu sun sanni ni ban san su ba!_ _Wasu na san su amma su basu sanni ba!_ _Wasu na san su sun sanni_!! _A duk inda kuke ina son ku kuma ina gaida ku!! Allah ya bar soyayya_!! 😘😘 1⃣1⃣2⃣ Sati na zagayowa su Momma suka koma sabon gidan su dake Maitama Abuja! Gida ne mai kyawun gaske komai ya ji! Self contain aka ware ma Dr. Godwin! Cikin satin suka fara shirye shiryen komawan Annabelle sch, Momma tayi tayi ta bari a aiki driver ya siyo mata duk abunda take bukata amma Annabelle ta k'i yarda tace "Momma ni kam nafi so in je da kai na ba lallai bane ya siyo min duk abunda ya kamata ba'' suna cikin haka se ga Dr. Godwin ya shigo yana danna wayar shi, kujeran da suke zaune ya zauna shima amma a tsakiyar su Yace "maganar me kuke yi baku kira ni ba? Momma tace "wai dole Ita da kanta zata je kasuwa siyo kayan komawan ta sch, ni kuma nace ta bari Driver yaje'' Yace "toh Momma ki barta mana in dai zata iya good and fine'' ya daga kafadu! Toh shikenan tunda haka kace, but ba za tayi driving ba se dai driver ya kaita in ta gama su dawo" Tace ''na yarda! Thank u Momma! Gefen Dr. Godwin ta juya tana mishi wani kallo me nuna alaman roko! Ya gane me take nufi amma yace "ki je ki shirya mana ki tafi kin zauna kuma time yana wucewa'' Kasa tayi da ido tana lankwasa yatsun ta kafin ta d'ago tana fadin "Babyn Momma pls ka taimake ni ka raka ni'' "I can't! Ki je ke kadan ki se kin dawo! Ya cigaba da danna wayar shi! Jiki a sanyaye ta tashi, be ankara ba ta fizge wayan tana mishi gwalo, ganin ya tashi ne yasa ta fara gudu, aiko shima ya bita, haka suka dinga zagaye dakin se faman ihu suke yi kamar kananan yara Momma na daria tace ''baku san kun girma bane? Da kyar ya iya kamo ta rike da kunnen ta suka karaso inda Momma take suka zube suna maida nunfashi, da sun kalla juna se su tuntsire da daria, haka Momma ta biye musu suka dinga kwasar daria mara dalili! Seda suka gaji dan kansu sannan suka yi shiru! Tace ''Babyn Momma bari in shiriyo mu tafi'' bata tsaya jin amsar shi ba ta wuce da sauri.. Inda ta barshi ta dawo ta same shi, ta fito dauke da hand bag, tace ''are we good to go? Ya mike ya na fadin "ni dai gaskiya kin takura ni, oya muje'' A tare suka je suka yi kissing kumatun Momma suka ce ''se mun dawo! Tace ''a dawo lfya, ku kula da kan ku banda rough driving kuma kada kuyi dare ku dawo da wuri'' Yes MUM! Suka amsa sannan suka fice! Murmushi tayi ita kadai tana fadin "ina matukar son ku, bani da tamkar ku, ina alfahari daku 'ya' ya na! Ta jingina a kujera tana murmushin jin dadi! Se yamma likis suka dawo, basu samu Momma a parlor'n ba, suna shigowa suka baje a kan kujera dan ba karamin gajiya suka yi ba! A haka Momma tazo ta same su tace ''kun sha kasuwa! Annabelle taja dan gutun tsaki tana fadin ''I'm damn tired Momma ji nake kaman ba zan iya daga yatsa na ba sbd gajiya'' Dr. Godwin yace "ke kenan da kayan ki ne ni da naje rakiya in ce me? Duk kin bani wahala yau din nan yanzu ma kaina ciwo yake min'' ya yamutsa fuska! Momma ta tako da sauri tana taba goshin shi tare da mishi sannu! Annabelle tace '"O! Momma abun ma yar son kai ne? Ni ba ki da mu da gajiyan da nayi ba se Babyn ki koh? ''eh mana! Ai shi rakiya yayi ke kuma fa kika ce da kanki zaki je toh yanzu miye kike korafi? Sum_sum ta wuce dakin ta dan bata da bakin magana tunda ita tace taji kuma ta gani! ******* Su Janan ma se shirin tafiya makaranta ake yi, duk abunda take bukata Abbiey ya siyo mata dai dai gwargwado! Gobe za a tafi kai ta! Ummiey da Abbiey zaune a parlor suka kirata suka mata nasiha me tsuma zuciya tare da mata Addu'ar samun nasara! ♥ Washe gari!!! Cikin shiri suka fito dukkan su harda Ya Khaleel da Ya Saleem, a motar da Abbiey ya siya musu na gida zasu tafi wacce ta sha tinted glass, Abbiey yaso suje da nashi amma da safe suna dubawa suka ga tayoyin sun yi kasa, babu yanda za su haka suka hakura! ♠ Momma suma sun shirya an saka komai a bayan boot, sun so subi jirgi amma basu yi booking da wuri ba Dr. Godwin ne ze tuka su, shima dai motar tashi rufe take da tinted! Hanya suka dauka suna tafe suna jin waka Dr. Godwin yana ta sharara gudu don sun makara wajen fitowa, seda suka biya banki suka biya kudin komai harda wajen kwana inda Momma taso a kama mata off k' amma ita Annabelle din tak'i tace tafi son cikin sch yanda komai za ayi tana nan ba zata dinga makara ba.. . Cikin lokaci kadan aka gamawa Janan komai, harda dakin kwanan ta, sun gamsu da dakin Ummiey ta tayata jera kayayyakin ta sannan suka shirya tafiya, tayi kuka kamar idon ta ze fita, suma dai duk jikin su yayi sanyi da ba karamar kewanta za suyi ba, da kyar suka lallashe ta tayi shiru sannan suka dau hanyar tafiya tana daga musu hannu har suka bace sannan ta koma ciki! A dai dai bakin gate suna zuwa fitowa su kuma Motar su Dr. Godwin na kokarin shigowa, da yake tinted ne glasses din nasu babu me ganin wani a haka kowa ya kama gaban shi! Suma haka suka gama komai aka ba Annabelle dakin da Janan din take, har bakin dakin suka rakata ta Momma da Dad suka shiga shi kuma Dr. Godwin yace ba zai shiga ba yana jiran su a mota, babu irin rokon da Annabelle bata mishi ba ya shigo amma ya k'i, dan dolen ta ta kyaleshi ta shiga,.. Sallah suka tarar da Janan tana yi, su kuma suka dinga jide kayan su har ta idar, ganin su yasa gaban ta ya fadi, ga shi harda namiji ya shigo ita bata so aka hada ta da Christian ba amma babu yanda ta iya, cikin mutuntawa da girmamawa ta gaida su! Da fara'a tare da sakin fuska suka amsa mata! Momma tace ''kina da kyau ya sunan ki? Murmushi tayi cike da jin nauyi tace "Janan Pharouk Makarfi! Wow nice name suka ce da ita! Ita kuma sunan ta Annabelle, hope zaku zauna lfya! ''In shaa Allah'' tace da su! Horn din da Dr. Godwin ke zabga musu ne yasa su fitowa da sauri tare da yima Janan sallama, har bakin mota Annabelle ta rakasu sannan ta dawo cikin dakin!! _Rukkybae_😏😏😏 [12/15/2017, 10:57 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/13, 7:30 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ♥🖤♠❤♠🖤♥❤♠🖤♥❤♠♥❤♠♠❤♥♠❤♥♠❤🖤♥♠❤🖤♥❤♠🖤♥❤♠🖤♠♥🖤♥♠ *MATAR DOCTOR* ♥♠🖤♥♠🖤❤🖤♥♠♥🖤❤🖤♥♠🖤❤🖤♥♠♥♠🖤❤♥🖤♠♥❤♠♥🖤❤♠🖤 _Rukkybae_😏😏😏 🌐 *HAJOW* 🌐 _*HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS*_✍🏻✍🏻✍🏻 _This page is 4 u My lovely Frnd and also a Sis, Hauwa Slim Small! Happy birthday to u, i wish u long life, good health and all d good things Fidduniya wal Akhirah! Allah ya Albarkaci Rayuwar Ki_! 😘😘🎂🎂🎂 1⃣1⃣3⃣ 🖤 Se da suka kara introducing kan su ma junan su, a yanda Janan ta lura da Annabelle tana da sakin fuska! Hira jefi jefi suke dan yi tunda ba wani sabawa suka yi balle su saki jiki sosai, Janan tace "Wani course zaki karanta? Annabelle tace ''ai ni returning student ce ina karanta Pharmacy'' ke fa? Janan tace ''ni sabuwar daliba ce amma through Direct Entry yanzu haka zan karanta Gynecology ne! ''Wow kice ke babba ce, gaskiya nayi sa'an roommate, congratulations Dear! Murmushi me sanyi Janan tayi mata tana fadin thanks! ****** Haka zaman su ya kasance gwanin ban sha'awa inda Annabelle ta dinga nunawa Janan koina na makarantan! Tare suke fita lectures dan kusan komai iri daya ake musu se dan abunda ba za a rasa ba! Kusan kullum se sun yi waya da su Ummiey, dan ba karamin kewan ta suke yi ba, ga kuma kudi da dukkan su suke turo mata harda su Yaya Khaleel wai na handouts da Assignment, kwata kwata Annabelle bata bari tayi komai da kudin ta ita take musu wani lokacin ma Janan bata san an bada abu ba tunda bata shige-shige se dai taga Annabelle tayi mata, har girki basa yi se dai Annabelle tayi musu takeaway! Yau ma kamar kullum Janan sanye da dogon Hijjab har kasa da socks sun fito daga lectures a gajiye suna tafe suna maganan lectures din da aka musu yau, Annabelle tace ''mitchwwwww ni ban san me ya sa ba ban son mutumin nan, lectures din shi is boring ni bana ma gane komai idan na shiga class din! Janan tace ''ni kuma gaskiya ina ganewa duk da baya da method of teaching amma yana kokari! Annabelle zata kara magana wayan ta ya fara ringing! Babyn Momma ne ke kiran ta, murmushi tayi sannan ta dauka tana fadin "Babyn Momma nayi fushi da kai, tunda na zo sch din nan sau 2 kawai ka kira ni kaman baka missing dina! Daga daya bangaren yace ''No Lil Sis ba haka bane ke ma kin san dole in yi missing din ki kwana biyu ban san meke damuna ba ne kawai ina jin kamar wani abu da na rasa yana kokarin dawo min kuma ban se mene ne wannan ba! Babyn Momma ka dena sa damuwa a cikin ranka kar ka ja ma kanka ciwo pls! ''Thanks Lil Sys shiyasa nake kara son ki! Hira suka dinga yi harda shirme ma! Can tace Babyn Momma ga Bestie na da nake baka lbr ku gaisa! Ki bari wani lokacin yanzu zan dan yi wani abu ne! Jin tayi shiru alaman ta ji haushi yasa shi fadin "ki ce ina gaida ta kafin in kira mu gaisa da ita! Yawwa Babyn Momma I love u! Bye! Tayi dropping call din! Sorry Bestie, na barki ina ta waya, Babyn Momma ne yace in gaishe ki! Bata san dalili ba taji gaban ta ya fadi, daurewa tayi tace ina amsawa! Wajen siyan abinci suka je nan sukayo takeaway Janan na mamakin tsadan abincin , ita bata ma yi zaton kudin da Annabelle take kashe musu wajen siyan abinci ya kai har haka ba! Tafiya suke za su koma hostel se ga wani course mate din Annabelle ya zo wucewa shida yan grp din su yace '' Hi Anny! Tace hello Sam! Janan dake gefe taga alaman yana son tsayawa yasa ta matsa can nesa dasu tana jiran Annabelle! Suma yan group din Sam suka koma gefe! Sam yace ''wassap Babe, ykk ne? Tace ''am fyn! Wai waccan kawar taki me take nufi ne? Wani harara ta balla mishi tace kamar ya? Ta san halin Sam akwai san matan tsiya irin marasa jin 'ya' yan masu kudin nan ne! Yace haba ki gane mana ita kullum fuska a daure ga wani abu da take sawa tana yawo a ciki ko irin dan gayun nan ba tayi balle agane ko tana da figure 8 ko.... Be karasa maganan shi ba Annabelle ta dakatar da shi da fadin ''excuse me! Kada ma ka kuskura ka zage ta ko ka fadi wani mugun magana a kanta! Ina ruwan ka da dressing din ta? Ina ruwan ka da shape din ta? Ka ga ka kama kanka ka natsu ita ba irin wawayen emmatan da suke biye maka bane! Ganin ta dau zafi yasa shi fadin "calm down Babe ba wai na fadi haka bane dan in bata miki rai ba, kawai dai tana burge ni ne'' ya karasa maganan yana shafa kai! Mitchwwwww taja tsaki sannan tace "whatever! Ni kaga tafiya ta! Har tayi taku biyu se ta juyo tana fadin '' Ehen! Mind u! Daga yau se yau kar ka kara tsayar da ni kana fadin min shirme cuz lokaci na yana da anfani a waje na in kai ba shida anfani a wajen ka! Tayi wucewar ta Yaji haushin abunda tayi mishi amma Dan dai kawai yana shakkatar ta ne da se ya koya mata hankali! Wajen abokan tafiyar sa ya koma suka wuce, suna ta tambayan shi abunda ya faru amma ya share dan ba zai iya fada musu wannan abun kunyan ba! Tana komawa wajen Janan tace "muje! Duk da taga yanayi Annabelle din ya nuna tana cikin bacin rai bata tambaye ta dalili ba dan ita ba ta san shiga abunda ba a sata ba! Suna shiga daki suka ajiye kayan su da books din su, Janan ta wuce bayi dan yin alwala sbd lokacin sallah yana wucewa sakamakon rike su da Lecturer din su yayi ita kuma Annabelle plate ta dakko ta juye musu abincin tun daga tsaye ta fara ci dai dai lokacin da Janan ta fito daga bayi tana goge ruwan dake fuskan ta! Da sauri Annabelle ta ajiye cokalin tana rufe baki, daria Janan tayi tace ''na riga na kamaki kina cin abinci a tsaye, ai na san ba zaki dena ba kuma na fada miki ba kyau! Sorry Bestie na dena, na kasa jurewa ne cuz yunwan nan kamar zata kashe ni! "Aiko se dai ta kashe ki cuz se na idar da Sallah za mu ci punishment din ki kenan! "Pls kiyi hakuri ba zan kara ba, idan kika ce se kin idar ai se dai ki ganni a sume dan kin iya dogon Sallah kuma in kika idar se kin dade kina Addu'a ni kam ba zan jure jiran ki ba! "Toh ki fara ci kafin in idar kin ga time ya wuce sosai! Ta janyo Hijjab din ta ta shimfida darduma ta tada sallah! Babu yanda Annabelle ta iya dole se ta jira Janan din cuz ta saba cin abinci tare da ita yanzu ba zata iya ci ita kadai ba! Bata ja dogayen surori ba sbd bata so ta shiga hakkin Annabelle! ** Seda suka koshi sannan Janan tace ''Sis! Gaskiya lokaci yayi da zamu dena siyan abinci a waje muna da komai fa, tunda muka zo sch din nan bamu taba girki ba se dai mu siya haka zamu bar food stuffs din mu su lalace? Kinga almubazzaranci ba kyau sbd wasu na neman ko da kwatan abincin da muke da shi su dinga dafawa! "Naji kuma na yarda da shawaran ki amma ai akwai kudi sosai kuma duk Friday Babyn Momma ke turo min kudi banda wanda Momma da Dad suke turo min ai ze ishe mu har muyi hutu dan ni gaskiya ban iya girki ba kuma bana yi ko a gida"! "Ni zan dinga yi kuma zaki iya In Shaa Allah in muna tare! Thanks Bestie! Suka yi murmushi a tare! *** Tun daga ranan suka rage siyan abinci se dai snacks ko abun marmari sbd Janan tana kokarin dafa musu abinci masu dadi! ** Kowa ya san Janan da Annabelle da kuma yanda suke tafiyar da rayuwar su a sch, yan gulma da sun gansu se su tsaya suna kallon su suna mamakin su! Wasu ma har wajen Annabelle suke zuwa su ta sukan Janan amma da tsiya suke rabuwa dan ita bata yarda a zagi Janan a gaban ta ba! ♥ Karatu suke yi sosai dan Jarabawa ta karato, duk abunda Annabelle bata gane ba Janan ke kara mata haske a kai haka duk abunda Janan bata gane ba Annabelle din ne ke kara mata haske akai! Haka suka yi Jarabawa suka gama cike da jin dadi! Dad da Momma suka zo daukan Annabelle dan Dr.Godwin baya jin dadi shiyasa be biyo su ba suma din jirgi za su bi! Exchanging address suka yi da alkawarin ziyara, sun so Janan ta bisu su tafi tunda garin su daya amma taki tace ita ma za a zo daukan ta! Babu yanda suka iya haka suka tafi suka barta! Can ba da jimawa ba se ga Yaya Khaleel da Yaya Saleem sun zo daukan ta! Taji dadi sosai,, suma sun ji dadin ganin ta su suka taya ta kwasan kayanta suka sa a bayan boot suka tafi.... _Rukkybae_😏😏😏 [12/17/2017, 11:11 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/17, 7:05 PM] RukkyBae😏😏😏❤❣: ❤🖤♥♣♠♥♣♠♣♥♣♠♣♣♥♥♣♠♠♣♥♣♠♠♥♥❤♣🖤❤♥♠🖤❤♣🖤♥♠♣❤🖤 *MATAR DOCTOR* ♥♣🖤❤❤🖤♣♠♥♣🖤🖤❤♣🖤❤♥♠♥🖤❤🖤♣♥♠♣🖤♥♠🖤 _Rukkybae_😏😏😏 🌐 *HAJOW* 🌐 *_Hakuri Da Juriya Online Writers_* ✍🏻✍🏻✍🏻 _Your birthday was on the 14th and page 114 is urs Safiyya Zubairu Aliyu (Sophie Luv) WOW! What a coincidence..... Happy Birthday to u, wish u Allah's Noor and Khair Always! Em sorry 4 d late birthday wishes but is better than none! I love u so much Habibty! Allah ya kawo miji na gari! AMEEN!_😘😘😘 1⃣1⃣4⃣ Sun ji dadin hutun da aka basu kuma hakan yana su daman waya a kai a kai! Wata ranan Laraba suna waya Annabelle tace ''Bestie gobe ina nan zuwa gidan ku zan tambayi Momma anjima na san ba zata hana ni zuwa but idan na zo kema se kin zo idan mu! Janan dake tsaye ta dan yi tsalle tare da ihun murna tana fadin ''naji dadi sosai dama ina ta missing din ki nima muna gama waya zan fada ma Ummiey zaki zo kuma nima In Shaa Allah zan zo! Sun taba hira sannan suka ajiye wayan! Annabelle na fitowa daga dakin ta ta wuce dakin Momma, a gado ta same ta kwance tana duba wani magazine, jin an shigo ya sata dagowa, Annabelle ta gani ta shigo tare da fadin ''Hi Momma! Tace "Hello Princess! Gefen kafafun ta ta zauna tana dan danna mata su kafin ta fara fadin "Momma gobe ina so in je gidan su Bestie dazu mu kayi waya da ita na fadi mata zan zo shine nace bari in sanar dake'' "naga alama kina ji da wannan kawar taki! "Momma, nima kaina na san ina son ta, tana da kirki, tsafta, kamun kai, kyauta ga kokari, bata da yawan surutu kuma it's hardly tayi fushi shiyasa take burge ni kuma nake kara jin ta har raina! Tunda ta fara magana Momma ta tsaya tana kallon ta se da ta gama sannan tace "lallai Princess wannan irin zuzuta ta haka! Kinyi saan kawa dama ni tunda nake dake ban taba ji yau kin ce ga frnd dinki ba balle har ki zauna kina yabon ta har haka! "Momma Janan is different, duk yanda zan miki bayani ba zaki gane ba se kin zauna da ita zaki gane haka! Murmushi Momma tayi sannan tace "goben se ki shirya driver ya kaiki! Cike da jin dadi ta rungume ta tana fadin ''Thank u Momma, U r d bst! Ta fice daga dakin! **** Da Yamma Dr. Godwin ya dawo gida yana shaida musu ze tafi Makarfi sannan ga letter nan daga Teaching Hospital Abuja sun turo mishi akan suna so ya fara aiki da su! Sun yi murna sosai tare da mishi Addu'a! Annabelle tace "Babyn Momma me zaka je yi a Makarfi? "Kiyi min fatan alkhairi kawai ba se kin sani ba" Ya tashi ya bar parlon! Kallon juna suka yi ita da Momma tare suka hada baki wajen fadin miskilancin ya motsa! *** Janan ta sanar da Ummiey zuwan Annabelle, murmushi tayi tace ''Allah ya kawo ta lfya, ashe gobe muna da babbar bakuwa! Tace ''aikam dai Ummiey, bari in duba abinci karya kone! 🖤 Washe gari Annabelle sanye da riga da skirt na lashi orange nd black, simple makeup tayi ta taje kanta, dan gutun tsaki tayi tace "Ba abun in je haka ba yanzu Bestie zata fara min korafi bana son rufe kai" dankwalin ta ta jawo tare da zama tayi dauri me kyan gaske sannan ta sa flat shoes baki ta dauka bakin jakarta ta fito! A parlor ta tarar da Momma zaune, kamshin turaren ta ne yasa Momma kallon ta tana fadin "wow! Kin yi kyau sosai Princess'' Annabelle tace "like seriously Mum! Gira Momma ta daga mata! That's My Momma" ta fada tare da daga mata hannu ta fita! Har ta dan yi nisa Momma ta daga murya tana fadin "Ki gaida min ita, kuma ki dawo da wuri, hope kin tafi mata da tsaraba! "zan fadi mata, zan tsaya a hanya mu siya mata chocolates! A hanya ta tsaya ta siyo mata packs na chocolate me yawa sannan suka wuce! Suna hanya Janan ta dinga kiranta tana dauka tace "huh! Gani nan zuwa ko in fasa zuwan ne? "Aa karki fasa pls! Se kin karaso! Ta kashe wayan.. Basu wani sha wahalan gane gidan ba sbd driver din dan gari ne kuma gidan yana da saukin ganewa! Har kofan gidan ya kaita yace "Maam zan jira ki fito se mu tafi bari in yi parking a inuwa! Cike da tausayi ta kalle shi tace "no karka jira ni, naji dazu kana waya akwai ina da zaka je watakila abun is important kaje kar in tsayar da kai cuz I don't think zan fito nan kusa idan na gama zan kira ka" Godiya sosai yayi mata yana jinjina kirkin ta, seda yaga shiganta gidan sannan ya juya ya tafi! A harabar gidan ta tarar da Janan tsaye tana jiran ta, da gudu suka karaso tare da rungume juna cike da farin ciki sannan suka rabu, ta kalli Janan tace "Bestie me kike ci haka ne kika yi wani fresh da 'kiba? Janan tayi daria tace "Ba wani nan ke baki ga kanki ba se ni? Suka kwashe da daria sannan suka shiga parlorn! Har kasa ta duka tana gaida Ummiey! Ummiey tace yau dai at long last kinzo kullum Hulwaty bata da hira se naki, sannu da zuwa, ga wuri ki zauna, ya mutan gidan naku? Cike da jin kunya ta zauna sannan ta amsa mata! Ganin ta kasa sakewa yasa Ummiey ce ma Janan "Ki kaita dakin ki, anan se ta huta taci abinci koh! Annabelle taji dadin haka kuwa, suna shiga Janan ta wuce kitchen ta kawo mata abinci a cikin cooler tare da Kunun aya me sanyi cikin jug, ba wani abinci iyayi tayi ba dambun couscous tayi wanda ta sa nikakken nama, zogale, se karas, albasa da green pepper se kamshin abincin yake yi, Annabelle taci sosai tana ta santi suna hira tana shan kunun aya can se wayan Janan ta fara ringing da sauri ta dauka tana fadin ''Ayi min hakuri kawar amana, Eeesher ce ta kira take mata tsiya wai ta share su, bata da bakin magana se dai hakurin da ta bata, sun dan dade suna waya sannan suka ajiye! Annabelle cikin damuwa tace wacece haka? Kafin ta kai ga bata amsa Wani kiran ya shigo tace ina zuwa pls, ta daga wayan tana fadin "kawar rai da rai hada baki kuka yi ne? Zee ce! ita ma dai tsiyan tayi mata daga karshe suka 'bige da hira! Se can suka ajiye wayan! Annabelle ta cika fam! Idon ta sun ciko da kwalla, Janan tace lfya? Cikin murya me rauni tace su waye? Janan tace Aisha da Zainab kawaye na da na baki labarin su" "Kin fi son su ko? Sbd ni ba Musulma bace shiyasa kika fi son su a a kaina ko? Janan tayi shiru jiki a sanyaye dan maganan Annabelle ya taba ta, can ta daure tace "Ba haka bane! Hmmm! Cikin mu wa kika fi so toh? "Dukkan ku ina son ku sosai, but ke matsayin ki ya wuce frndship kin koma yar uwata baki ji Sis nake kiran ki ba ma? Haka yadan sa taji sanyi a ranta tana fadin in dai kika fi son wata a kaina gaskiya ba zan ji dadi ba sbd ni bani da wacce nake so kamar ki! Ina son komai naki Bestie, ta ruko hannun ta duka biyu tana fadin "ina jin matsayin ki na daban a zuciya ta, pls ki rike ni da amana kar ki juya min baya sbd ni christian ce! Zuciyar Janan ta yi rauni ita kanta ta san Annabelle na son ta sosai dan haka ta dinga mata kalamai masu dadi har ta samu ta saki jiki! Bata bari Yamma tayi sosai ba ta kira Driver, dama yana kan hanya dan haka bada dadewa ba ya karaso! Ledan chocolate din ta mika Janan tace gashi nan a sha lfya in an gama asha maganin ciwon ciki da bisir" suka yi daria Janan tayi mata godia! Wani agogo da zoben azurfa me kyau ta bata Ummiey kuma ta bata Arabian perfumes guda biyu masu tsada, har bakin mota Janan ta raka ta tare da alkawarin ita ma tana nan zuwa! Haka suka rabu cike da kewan juna.....!!!! Cikin ranta tana jinjina tsafta da karamcin su Janan!!!! _Rukkybae_😏😏😏 [12/22/2017, 9:56 AM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/21, 6:17 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤♥♣♠♣❤♥♣♠♥♣❤♠♣♥♣❤♠♣♥❤♣♠♥♣♥♣♥♠♣♥❤♣♠♥♣ *MATAR DOCTOR* ♣♥♣❤♥❤♥♠♣♥♣❤♥♠♥❤♥♣♠❤♠♥♠♣ _Rukkybae_😏😏😏 🌐 *HAJOW* 🌐 *_HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS_*✍🏻✍🏻✍🏻 _This page is 4 u Bilkisu Muh'd Hassan, Alhaji Khaleefa and CO. Thank y'all for the support, Allah ya saka da alkhairi_❣❣❣ 1⃣1⃣5⃣ ****** Sati na zagayowa Janan ta shirya ta tafi gidan su Annabelle, sosai Momma taji dadin zuwanta dan haka kawai taji tana kaunar Janan, tarba na musamman aka mata ga abinci da drinks din kwali kala kala aka ajiye mata Ta dan ci abinci dai dai dama ita ba wani ci gare ta ba! Nan suka fara hira Momma na kallon su cike da sha'awa, tun tana iya biye musu ayi da ita har ta gaji dan da alama hiran su ba me karewa bace daga karshe dai tashi tayi ta koma dakin ta suma tashi suka yi suka shige dakin Annabelle suka cigaba da hiran su.. Annabelle tace "Nifa kin san duk yawan lecturers din mu babu wanda ke burge ni kuma nake gane lectures din shi kaman me mana Biochem akwai daukan wanka ga sakin fuska gaskiya bashi da matsala" Tsaki Janan taja tana fadin "wallahi ni baya burge ni, ke dan kina son course din ne shiyasa kike fadan haka'' "No ba sbd haka bane ke ma dai kin san abunda na fada gaskiya ne" "Ba wani gaskiya, in banda iyayi da kallon matan tsiya daya sa a gaba" "Kai Bestie wannan mutumin kike ce ma haka? Ba ruwan shi very silent abun shi" "Nifa ban gane irin wannan yabon da kike mishi ba" "Ba abunda zaki gane tunda abun haka ne" Musu suka dinga yi! Dr. Godwin dake kwance a dakin shi yana bacci hayaniyar su ya tashe shi, tsaki yaja tare da janyo pillow ya cusa kan shi a ciki ko ze dena jin hayaniyar amma kamar kara zuga su ake yi, yama fi jin muryan Annabelle duk da baya fahimtan abun da suke fada, ignoring din shirmen su yayi ya juya dan ya cigaba da baccin amma wani ihu da suka yi seda ya tashe zaune nan take kanshi ya sara! "Ohhhh My God! Na dawo daga tafi ina son in samu bacci amma wannan shirmen ya hanani ya kara jan tsaki! Cike da jin haushi ya tashi ya canza kaya, makulli da wayar shi ya dauka dan baya jin ze iya zaman gidan nan sbd hayaniyar su tayi yawa! Parlor'n ya shiga bega kowa ba In banda muryan Annabelle dake tashi daga dakin ta, "wato Momma itama hayaniyar ta hanata zaman parlor! kalan ta kalar kawarta shiyasa suke ta zuba shirme, har yanzu basu girma ba, yarinta yana damun su" Dakin Momma ya nufa yana daga labule ya ganta tana bacci, dakin ya shiga har gaban gado ya durkusa yana kallon fuskan ta, peck ya mata a kumatu sannan ya bar dakin! hanyar dakin Annabelle ya nufa, dai dai an fara kiraye kirayen sallah, Janan tayi wuf! Ta mike tana fadin "Anny! Musun ya isa haka ana kiran sallah" Sannin halin Janan yasa tayi shiru dan ta san ko wani magana ake yi ba zata amsa ba In dai ana kiran sallah! Bayi ta shiga dan tayi alwala tana rufe kofan bayin Dr. Godwin ya daga labulen dakin, wani kallo yake ma Annabelle sannan yace ''sannu da aiki, duk kun bi kun ishe mu da ihu da surutu kaman parrots, bakin ku ko ciwo ba ya muku, toh hankalin ku ya kwanta kun tashe ni daga bacci" Kallon mamaki take mishi dan bata san ya dawo ba, tasowa tayi ta karaso har bakin kofan tana fadin "Babyn Momma yaushe ka dawo? "Ba wannan nake son ji ba, ai kin ji na fada miki kin tashe ni bacci gashi nan kaina yana ciwo" Kunnuwan ta duka biyu ta kama sannan tace "sorry Dr. Babyn Momma" Abun yaso bashi daria se kawai ya dan yi murmushi, ya juya yana son barin dakin da sauri tace "Babyn Momma ka dan tsaya ku gaisa da Bestie na tana alwala a toilet" A ranshi yace "bana son haduwa da kawar Lil Sis din nan kafin ma taga kaman ni na damu mu hadu haka nan ta raina ni! A fili kuma yace "OK bari in bata mintuna 2 in bata fito ba zan tafi cuz ina sauri ne akwai inda zanje" "toh lemme tell her tayi sauri kana jiran ta ku gaisa" "No ki barta mana, kin san wasu basa son rushing in suna abu balle kuma kin ce alwala take yi" Kwata kwata be son haduwa da kawar Annabelle din nan Dan ba karamin faduwa gaban shi ke yi ba In tana maganan ta toh ina ga sun hadu? Maybe zuciyar ta fito daga kirjin shi sbd faduwa! Hira ta dinga jan shi da shi dan ta dauke mishi hankali! Mintuna 2 na cika kamar hadin baki wayar shi ta fara ringing yaji dadin haka, da sauri yace "Lil Sis ki gaida ta an fara kira na kuma gashi bata fito ba In ta fito ina gaida ta" ya juya da sauri ya bar dakin! Yana wuce wa sega Janan ta fito tana gyara hannun rigar ta! Annabelle tace "yanzu Babyn Momma ya wuce se jiran ki yake yi ku gaisa kin wani yi zaman ki a bayi! Bari in ga in beyi nisa ba In ce kin fito" Kafin Janan tayi magana har ta fita kiran shi! Mai gadi har ya bude mishi gate yana shirin fita ta karaso tana fadin Babyn Momma pls ta fito! "Kin cika rigima Princess, Dad ne kadai ke iyawa dake, kinga yanzu bazan iya fitowa ba bt zan dawo da wuri se mu gaisa haka yayi miki? Ba dan taso ba tace "Eh! Ta juya ciki abunta! Sallah ta tarar Janan nayi ta zauna tana jiran ta ta idar! Tana idarwa taga bata gan shi ba, taji dadin haka Annabelle tace "Ana jiran shi ne bt na san ba zai dade ba ze dawo in ya so se mu maida ki gida ni da shi! Kai kawai ta daga amma a ranta tana ta Addu'a kar ya dawo ya same ta a gidan nan! Har La'asar be dawo ba Janan kam abun ya mata dadi dan haka tace ita yanzu zata wuce kar tayi dare bari ta kira Yaya Khaleel in ya gama yazo ya dauke ta! "Kar ki kira shi bari mu kai ki nida driver", jiki a sanyaye ta tashi taje dakin Momma ta tarar ta tashi daga baccin, ta fada mata Janan zata wuce! Takalma flats guda biyu da loafers guda daya ta sa a leda suka fito tare, Annabelle kuma kayan kwalliya ta hada mata godia ta dinga ma Momma kamar zata ari baki! driver'n gidan su tare da Annabelle din suka kaita har kofan gida amma bata shiga ba se dai tace a gaida Ummiey! Se can dare Dr. Godwin ya dawo,, ko inda yake Annabelle bata kalla ba sbd tana fushi, ya san dama haka ze faru amma shi yaji dadi daya dawo bata nan! Har inda take yaje ya dinga janta da magana da tsokana har seda ta hakura! Suka dan taba hira! _Rukkybae_😏😏😏 [12/24/2017, 8:27 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/23, 11:15 AM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ♥❣❤♣♥♠♣♥♣♠♥♥♠♣♥♣♣♥♠♠♥♣❣♠♥❣♣♥❤❣♣♠♥♠♥ *MATAR DOCTOR* ♣♥❣♣❤♠♥♠❤♠❤♠♥♠❤♣♥❣❤♠♥♠❤❣ _Rukkybae_😏😏😏 🌐 *HAJOW*🌐 _*HAKURI DA JURIYA ONLINE WRITERS*_✍🏻✍🏻✍🏻 _Wannan shafin naki ne *Lubnerh Sufyan!* Baki sanni ba nima ban sanki bt posts dinki da novels dinki su suka sa nake son ki kuma kike burge ni, kina kokari wajen kare mutuncin mata tare da fadakar da alummah!! Allah ya kara miki Ilimi, hazaka da basira!_❣♥ _Rukkybae_😏 loves u so much!!! 😘😘 1⃣1⃣6⃣ Hutun su Janan ya kare suka koma makaranta! Dawowa nan yasa Janan ta canza salo, ta kan shiga cikin mutane a dan yi hira, sakin fuskan ta da farin jinin ta yasa kowa ke son suyi mutunci da ita, ta lura Musulman sch din addini be dame su ba kwata kwata, se taga wata wai Muslma amma ko gyale babu a jikin ta! Dan zaman da suke yi kafin a shiga lectures yasa ta fara jan hankalin su cikin taushin harshe akan irin dressing din da suke yi! Da alama nasihan ta ya fara tasiri a cikin zukatan su, dan haka a yan kwanakin nan da yawa sun fara sa gyale duk da kanana ne amma ta ji dadi dan da alama akwai nasara! Ganin irin raunin addinin Musulunci a makarantan yasa ta rubuta Letter ta kai Department din su a kan a kirkiro Kungiyar MSS (Muslim Students Society) a sch din dan a kara daukaka Darajan Addinin Musulunci! Yafi kusan sati biyu tana bi amma anki approving mata, wani Letter ta kara rubutawa ta kai ma Dean na Faculty of Sciences shima shiru..... Dabara ce ta fado mata dan haka ta sake rubuta wani Letter din ta nufi office din V.C (Vice Chancellor)! Kwanaki Uku ta jera tana zuwa amma bata samu daman ganin shi ba se a rana na hudu, da kyar ta samu securities din wajen suka barta ta shiga wajen shi! Cikin faduwar gaba tayi knocking ya bata izinin shiga, Babban Mutum ne me kwarjini, wurin zama ya nuna mata ta zauna kafin yace "ina so in san me ya kawo ki kuma me kike bukata! Addu'a ta jero a zuciyar ta sannan tayi mishi bayanin komai da duk hanyoyin data bi dan isar da sakon amma be zo wajen shi ba! Mamaki ne ya cika shi yanda karamar yarinya kamarta tayi wannan tunanin duk da shi ba Musulmi bane amma ta burge shi kuma ya yaba da jajircewan ta tare da yanda ta nuna kishin Addinin ta a fili! "kar ki damu nan bada dadewa zaki ji feedback daga gare ni" yace mata Numban wayan ta ta rubuta a wani takadda cike da murna ta dinga mishi godia! Sauri sauri ta koma dakin su harda sallama tana shiga ta tarar da Annabelle kwance a gado tana karanta Kitabbuttauhid me fassaran turanci! Kallon ta kawai Janan take yi dan da alama Annabelle din ma bata san ta shigo ba! Tace "Sis Anny Em Back! Wani irin firgita Annabelle tayi tare da tura takardan a karkashin pillow din ta! Inda inda ta fara yi tana fadin "Bestie yaushe kika shigo ban sani ba? "tun dazu na shigo har Sallama seda nayi amma naji ki shiru" "Am.. am..am I was so carried away ne shiyasa ban ji ki ba" Gefen ta Janan ta zauna tare da dafa mata kafada tana fadin "tell me! Ina so in sani, ya akayi kika samu book din nan kuma yaushe kika fara karantawa? Shiru tayi kanta a kasa ta kasa magana Janan ta kara cewa "kin san bama boye ma juna komai koh? And kece kika kawo wannan shawarar akan mu dena boye ma juna komai, so tell me" "it's been long Bestie, na dade ina so in gane mene ne a ciki amma se naga naki na larabci ne shine na dauka naje kasuwa na siyo me fassara! "Sis! Kina so ki shiga Addinin Musulunci ne? "Bestie ina so, na dade ina kallon duk wani dabi'un ki da komai naki, yanda kike tafiyar da Addinin ki shi yafi komai daukan hankali na, nasha mafarke mafarke akan ki da kuma hasken dake tattare dake, duk wani littafin addini da kike da shi nima ina da shi kuma ina karantawa, tsam ta tashi ta dakko wani jakarta ta dinga fito ma da Janan Islamic Books su Seerah, Fiqhu, Hadeeth harda littafin Kaba'ir! Wani irin runguma Janan ta mata tana zubda hawayen farin ciki, ita ma Annabelle hawayen ke zuba daga idon ta, janye jikin ta tayi daga rungumar da Janan tayi mata ta fara share mata hawaye tana fadin "Bestie ki dena zubda hawayen ki, na sani haduwar mu alkhairi ne" Janan tace "hawayen farin ciki ne ke zuba daga ido na ba na komai ba! Ta kara fashewa da kuka! Da kyar suka tsagaita da kukan sannan Janan tace zan fada miki kalmar shiga Addinin Musulunci kema se ki maimaita amma ki tsarkake zuciyar ki akan zaki shiga addinin Musulunci ba tare da tursasawa ba ko dan wani abu se Don Allah! Kai Annabelle ta daga sannan Janan ta fara fadin "Ashhadu Alla ilaha illallah, Annabelle ta fada kamar yanda Janan din ta fada kafin Janan ta kai ga karasawa Annabelle tace "wa Ashhadu anna Muhammadan abduhu warasuluhu! "ya akayi kike iya? Janan ta tambaya Murmushi tayi tace "na gani a cikin littafin tauhid kuma na dade da haddacewa! Janan ta rasa inda zata sa kanta sbd farin ciki! Ta ce "duk wani zunubi da kika aikata lokacin kina cikin addinin ki na baya yanzu Allah ya yafe miki kin koma tamkar jaririyar da aka haifa yau, baki da zunubi ko daya, zan koya miki wankan tsarki wanda shine mataki na biyu da zaki dauka bayan amsan kalmar shahada, wannan wankan ana yin shi sbd tsarkaka sannan ana yin shi a bisa dalilai daban daban kuma duk iri daya ne se dai banbancin niyya! Kuma ya wajabta akan Baligi namiji da baliga Ta mace! Ana yin shi idan janaba ya samu mutum, ana yin shi bayan daukewar jinin al'ada ga mace, Mace na yin shi lokacin daukewar jinin Biki wato Jinin haihuwa Ana yin shi lokacin shiga addinin Musulunci bayan karban kalman shahada Sannan ana yi ma duk mutumin daya mutu cikin Musulunci Sannan yana da kyau duk wani Musulmi yayi wannan wankan duk Juma'a domin Allah Mai tsarki ne, ya wajabta tsarki akan mu kuma yana son masu tsarki! Dalla dalla tayi mata bayanin wankan tsarki! Bayi ta shiga tayi kamar yanda Janan din ta koya mata! Tana fitowa ta gyara jikin ta ta sa wani dogon riga, ita kanta yau taji wani iska me ni'ima yana shiga jikin ta sannan ga wani Kwanciyar hankali na daban, har zuciyar ta kara tabbatar da Addinin Musulunci addini ne na gaskiya! Janan dake zaune gefen gado ta kalle ta dauke da murmushi a fuskan ta sannan tace "wlcm to the world of Islam! (Barka da zuwa duniyar Musulunci) Annabelle ta zauna cike da jin dadi sannan tace "Bestie na zaba sunan Fadimatuzzarah! Sbd na dade ina son sunan! "Alhamdulillah kin zabi suna me kyau kuma me daraja domin sunan 'Yar Annabi Muhammad SAW ce kuma duk yafi son ta a cikin 'ya'yan domin ita kadai ce tayi rayuwa me tsawo da shi dan duk sauran suna kanana suka rasu! Tace "Dan Allah kada ki fada ma kowa cewa na Musulunta sbd iyaye ne manyan mutane ne kuma an san su sosai domin Dad din shine Babban Pastor a Church din mu, ina tsoro a fada musu nafi so in fada musu da kaina amma ba yanzu ba se na samu enough Ilimi da Hujjan da zanyi challenging din su! Janan ta jinjina kai! Sannan ta bata lbrn yanda suka yi da V.C ! Tun daga ranan Janan ta zama Malamar Zarah (Annabelle) ta dauki alwashin koya mata karatu tun daga *Alif*!! Sannan ta koya mata karatun Alqurani daga *Quhuwallahu zuwa Ammah* sannan ta fara koya mata sallah! Alhamdulillah ta fara daukan abunda ake koya mata dama tana da saurin fahimtan abu! ❣ A yau sako ya iso zuwa ga Janan kan an yarje mata ta yada addinin Musulunci amma akwai sharrudan da aka gindaya mata kuma ta dauka! Ciki harda kare mutuncin waenda ba addini su daya ba! Mutane kadan suka fara aiki tare da ita a haka suka dinga jurewa suna Da'awah cikin Hikima da Mutuntawa! An samu bunkasar mutane a cikin Kungiyar wanda ya hada da Malaman su da basu cika nuna addinin su a fili ba, an hada Seminar inda mutane dayawa suka zo harda daliban wasu makarantu, abun ya kayatar inda Janan ta tashi tayi bayani akan *Mutuwa DA KWANCIYAR KABARI* cike da kwarewa cikin harshen turanci! Sosai Jawabin ta ya taba Zukatan masu sauraro!! Bayan kammala taron aka nadata a matsayin *Ameerah* ta Kungiyar!! Abubuwa sun ma Janan yawa sbd Jarabarwar su ta matso ga kuma Da'awah da suke yi!! Cikin Hukunci Ubangiji suka kammala Jarabawan su, wannan karon Dad din Zarah (Annabelle) ya turo musu da kudi suka biyo jirgi suka dawo Abuja, driver'n su Zarah ne ya dauko su daga Airport, seda aka kai Janan sannan suka wuce!!!! _Rukkybae_😏😏😏 [12/28/2017, 8:52 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: RukkyBae😏 😏😏❣❣: ❤🖤♣♥♠♣♥♣♠♣♥♣♣♥♣♠♥♥♣♠♥♥♣♠♣♥♥♣♥♥♠♥♥♣♥ *MATAR DOCTOR* ❤♠♣❤♥♠🖤♣♥❤♣❤♥♣🖤❤♣🖤♠🖤❤♣♥🖤♠♥🖤♣♠🖤♣♥♥♣♠♥ _RukkyBae_😏😏😏 🌐 *HAJOW*🌐 ✍🏻✍🏻 *_Hakuri Da Juriya Online Writers_*✍🏻✍🏻✍🏻 _Sallah na da haske me girma, tana haskaka zukatan masu yinta, idan ka tashi dan yin sallah, seka kakkabe zuciyar ka daga duniya da abunda ke cikinta kuma ka shagaltu da ganawa da Ubangijin ka! Kada ka bari shedan yayi wasa da zuciyar ka...!!_ 1⃣1⃣7⃣ Gaba daya yanzu Dr. Godwin ba shida lokaci sbd ayyuka sun mishi yawa har baya samun time din kanshi sbd duba marasa lafiya, kullum se dare yake dawowa gida.... Tun Momma na damuwa har ta dena dan ta fara sabawa da hakan! Da zaran lokacin sallah yayi Annabelle (Zarah) zata sulale jiki ta faki idon su Dad ta shige dakin ta ta rufe da makulli sannan tayi sallan ta! Yau kusan kwanaki 3 kenan bata samun lamban Janan, ta damu sosai dama Janan din ce ke yawan tashin ta sallan asuba sbd karta makara.. Parlor ta fita tana zuwa ta tarar da Momma da Dad sunyi ankon kaya ta kalle su tace "Morning Momma, morning Dad bata jira sun amsa mata ba tace ina zaku je? Kallon ta kawai suke yi tunda ta fito cike da mamaki ganin ta da kayan bacci sannan kuma tana tambayan su inda zasu je! Dad yace "Princess kar dai kice min kin manta yau Sunday, dan naga ko alaman shirin zuwa Church ba kiyi ba'' Kai ta dafe tana fadin ''na manta yau Sunday fa! Momma tace "toh kije ki shirya da sauri se mu tafi ko kuma driver ya kawo ki dan zaki iya bata mana lokaci" Gaban ta ne ya fadi tace "Momma yau ba zan iya bin ku ba cuz bana jin zuwa Church yau, em nt in a good mood, sbd yau kusan 3 days kenan ba muyi waya da Bestie ba kuma ina ji a jiki na ba lafiya so se kun dawo ni se driver ya kaini gidan su inna gama" Tunda Annabelle ta dawo hutun nan suka kasa gane kanta kwata kwata bata san zuwa Church duk sanda za a je tana da excuse din da zata bada! Ki bari in mun dawo se muje gidan su Bestie din taki, mu ga iyayen ta kuma mu san ko tana lfya cuz yanda kika damu da wannan frnd din taki abun yanada daure kai! Duka su biyun ta hada ta rungume tana jin wani irin son su na ratsa ta, tace "I love u Both, se kun dawo" Ta ruga dakin ta da gudu su kuma suka wuce abun su, ko ta kan Godwin basu bi ba dan sun san halin shi baya zuwa Church!! Bacci ta koma, se can da aka idar da sallan Azahar ta iya tashi, agogon dake manne a dakin ta kalla cikin hanzari ta mike tana fadin "Subhannallah" Bayi ta shiga tayi wanka sannan ta dauro alwala, wardrobe din ta ta bude ta fito da kayan ta masu kyau ta saka tare da fesa turaren ta me kamshi, Darduma ta shimfida ta dakko dogon Hijjab da socks ta saka sannan ta tayar da sallah tana me farin ciki, zuciyar ta cike da nishadi! Tana raka'an karshe taji alaman an shigo dakin dan yau bata kulle ba tunda su Momma basa gida, gaban ta ne ya dinga faduwa amma haka ta kara maida hankali kan sallan ta, tana idarwa ta waiga dan taga waye! Dr. Godwin ta gani tsaye ya harde hannuwan shi a kirji yana kallon ta, ido ta zaro waje tare da dafe kirjin ta, bakin ta na rawa tana shirin mishi magana suka jiyo muryan su Momma alaman sun dawo, da sauri ta cire Hijjab din tare da tura shi cikin drawer tana waigowa taga Momma a tsaye a kofan dakin tana musu kallo me nuna alaman lafiya? Da kafa Annabelle (Zarah) ta dinga jan darduman har seda ta tura karkashin gado! Wayancewa tayi da fadin "Momma sannun ku da zuwa ina Dad? A haka ta samu ta janye ta zuwa parlor Dr. Godwin na biye da su! Abincin rana suke ci amma duk ta tsargu dan data dago za su hada ido da Dr. Godwin, gani take yi kamar ze fadawa su Momma! Ya gane abun da take nufi dan haka suna sake hada ido yayi mata murmushi tare da girgiza kai! Se a sannan hankalin ta yadan kwanta! Suna gamawa suka dan taba hira, nan ta kara musu tuni akan zuwa gidan su Janan!! Dr. Godwin yaji yau yana son ganin kawar Lil Sis din shi dan haka ya dau aniyar bin su! Se da aka yi sallan Isha'i sannan suka shiraya tafiya, Godwin wasu carton brown half kaftan ya saka, yayi kyau sosai, Zarah tayi mamakin jin Yayan ta ze bisu! A tare suka fito, motar shi yace suyi anfanin da ita, Momma da Zarah suka shiga baya, Dad ya zauna a gaba, Dr. Godwin ya ja motan suka tafi!!! Kwatance Zarah ta dinga yi mishi har suka kai bakin kofan gidan, parking suka yi tare da gaisawa da Mai gadi, yana ganin Annabelle (Zarah) ya gane ta da sauri yace su shigo, kin shiga suka yi Dad yace "Princess je ki fadawa mutanen gidan tare muke dan kar mu shigan musu gida ba tare da izinin su ba" Tace ''OK Dad" sannan tayi shigewar ta! A parlor ta tarar dasu Ummiey da wasu dattijai 2 amma Janan bata parlor'n, har kasa ta duka ta gaida su tare da fada musu dasu Dad suke, Nan Abbiey yace "aa, ya suka tsaya a waje? Je ki shigo da su! Da sauri ta fita tace musu su shigo! Gaban Dr. Godwin se faduwa yake amma ya rasa dalilin hakan! A tare suka shiga parlor'n, dai dai Janan ta fito daga dakin ta! Wani irin abune ya gilma musu kamar walkiya, Dr. Godwin yace *JANAN!!* tare da nuna ta, Be gama Mamaki ba yaji ance *SHRUIEM!!* yana juyawa yaga daya daga cikin dattijan ke mishi magana, Dr. Godwin yace *BABA LIMAN!!* Abbiey ya kalli Dad tare da fadin *MR. AHMAD!!* Dad yace *BARRISTER PHAROUK MAKARFI!!* Ummiey ta kalli MOMMA tace *HAJIA HALEEMAH!!!* Momma kuma tace *HAJIA NANA!!* _RukkyBae_😏😏😏 [12/31/2017, 12:17 AM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [12/28, 8:54 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤🖤♣♥♠♣♥♣♠♣♥♣♣♥♣♠♥♥♣♠♥♥♣♠♣♥♥♣♥♥♠♥♥♣♥ *MATAR DOCTOR* ❤♠♣❤♥♠🖤♣♥❤♣❤♥♣🖤❤♣🖤♠🖤❤♣♥🖤♠♥🖤♣♠🖤♣♥♥♣♠♥ _RukkyBae_😏😏😏 🌐 *HAJOW*🌐 ✍🏻✍🏻 *_Hakuri Da Juriya Online Writers_*✍🏻✍🏻 _Wannan Shafin naku ne gabaki dayan ku Makaranta kuma Masoya littafin MATAR DOCTOR!! Ina godia da kulawar ku da soyayyar ku a gare ni!! Ina gaishe ku tare da muku fatan alkhairi a duk in da kuke!! Allah ya kara mana son juna!!...._ 1⃣1⃣8⃣ Gaba dayan su sun zama confused se kallon kallo suke yi a tsakanin su! Abbiey ne yayi karfin halin samun kujera ya zauna, su Momma suma suka zauna, Dr. Godwin da Janan kuma suna tsaye kamar an dasa su!! Shiru ya ratsa dakin se T.V kadai ke aiki, fuskan Dad aka nuno a alon TV yana preaching a Church! Tambaya da mamaki ne a fuskan Abbiey, Ummiey da Baba Liman! Se yanzu suka lura Momma ko Dankwali babu akan ta! Abbiey yace "Mr&Mrs Ahmad?? Dad ya gane Abbiey na neman karin bayani ne! Shiru ya dan yi se ga hawaye suna fita daga idon shi, ganin haka yasa su Janan suka zauna dan abun da mamaki Babban Mutum kamar Dad yana zubda hawaye! Dai dai lokacin Yaya Khaleel da Yaya Saleem suka shigo! Abbiey ya musu nuni da su zauna! Godwin, Annabelle yau zaku san abunda baku sani ba, gara kai Godwin zaka iya tuno wasu abubuwan!! Dad yace *TUSHEN LABARI!!* Asalin su Dad yan garin Sokoto ne, sunan Mahaifin su Malam Shureim, su biyu kadai iyayen su suka haifa Dad (Ahmad) da Yayan shi Hamza! Sun yi karatun primary da secondary duk a nan Sokoto, mahaifin su ya rasu da shekara daya da rabi Mahaifiyar su itama ta rasu, sun yi kuka har suka dangana, lokacin Dad yana Ss2, shi kuma Yayan shi ya fara zuwa Jami'ar Dan Fodio, yau dadi gobe ba dadi a haka Dad ya fara aikin kanikanci, da haka ya samu ya biya kudin WAEC da NECO harda Jamb, cikin sa'a ya samu ya ci komai inda ya tafi Jami'ar Ahmadu Bello dake Zaria ya karanta Geography, kwata kwata Yayan shi be cika damuwa da shi ba, da kyar da wahala ya samu yake karatun nan, ana haka kudin Baban su na Pension ya fito Da yake lokacin kudi na da daraja se suka dan samu da tsoka, ya kira Dad ya fada mishi kudin Baban su ya fito, yaji dadi dan ya san ko ba komai ze huta da wahala, ba abunda ya sauya daga rashin kulan da Yayan shi ke mishi, haka ya samu ya kammala karatun shi cike da nasara, a lokacin Yayan shi ya yi aure suka zauna a gidan su da Baban ya bar musu, tun lokacin Dad yace a raba gado aba kowa nashi sbd yana so ya fara kasuwan ci amma Yayan shi ya ki yarda, babu yanda Dad ya iya haka ya kyale shi, wani dan mokocin su dake zuwa Lagos saro kaya ya fara bi suna siyo kayan tare ana bashi lada... Kudin ya dinga tarawa har shima ya fara saida takalma, cikin hukuncin Allah ya hadu da Haleema (Momma) lokacin yaje Kano saro takalma, sun shaku da juna har suka yi aure, bayan da kyar Yayan shi ya yarda! Tun bayan auren su da Momma yake samun budi amma basu samu haihuwa ba, cinikin takalma ya habbaka da haka ya koma Lagos, ganin yana ciniki kuma Alhamdulillah yana da rufin asiri yasa shi be nema aiki ba, lokacin daya zo Sokoto dan duba Yayan shi se yake ce mishi "Ahmad yanzu baka son zuwa garin nan kuma ka san bani da kowa se kai amma ka kyale ni a nan, me yasa nima ba zaka samamin wuri a can ba in dawo kusa da kai! Ba haka Dad yaso ba amma daya fadawa Momma ta dinga murna tace ai ba komai gara su zauna kusa da shi! Bayan ya dawo ya neman mishi wani gida ba nisa tsakanin su, tunda ya dawo Dad ke dawainiya dashi! Wani abokin kasuwancin shi yace "Malam Ahmad me yasa ba zaka sa kudin a hannun jari ba? Ana samun riba sosai da sosai fa! Maganan abokin kasuwan cin shi ya tsaya mishi a rai dan haka ya fada wa Momma komai ita kuma ta bashi shawara ya fada wa Yayan shi Hamza! Bayan ya fada mishi komai da irin riban da zasu samu se yace "toh ai wannan cigaba ne a gare mu baki daya ka bari kudin gadon mu se in sa mana a ciki ko ya ka gani? Ba tare da wani tunani ba ya yarda da shawaran Yayan nashi! Duk wani shige da ficen kudin ta hannun Yaya Hamza yake fita, a haka har abun ya bunkasa ya gina haddaden gida! Duk Dad be ce komai sbd hakuri da kawaici, a haka kasuwancin shi ya fara kasa ga Momma da tsohon ciki haihuwa ko yau ko gobe, duk ya fita hayyacin shi tun yana daurewa har ya fara sarewa, wajen Yayan shi yaje akan ya bashi rance a kudin su amma ya rufe ido yayi mishi kacakaca! Jiki a sanyaye ya dawo gida, Momma ta lura mijin ta baya cikin kwanciyar hankali ga nakuda ta fara, a haka ta dinga kokarin kwantar mishi da hankali! Washe gari yana shirin tafiya kasuwa yaga tana cije cije, tambayan ta yayi ko lfya amma tace ba komai, haka ya shirya ya fita ko nisa be yiba faya ta fashe, mantuwa yayi dan haka da sauri ya dawo gida, yana shigowa ya ganta a wannan halin ga wani ruwa dake bin kafafun ta, cikin hanzari ya fita ya nemo me taxi ya kwashe ta se asibiti! Labor room aka wuce da ita, bada dadewa Nurse ta fito tana tambayan kayan haihuwa dan ta kusa sauka, shi gaba daya ma ya rude ya manta da wani abu wai kayan haihuwa dan haka da sauri ya koma ya kwaso dan tun cikin be yi kwari ba yake siyo kayan haihuwa! Bayan mintuna 30 aka mishi albishir da ta haifi dan ta namiji! Yayi farin ciki sosai, da Baby da Maman duk suna cikin koshin lfya! Kwanaki 2 bayan haka aka sallame su, nan ya sa ma yaro sunan Baban shi marigayi (Shureim) suna kiran shi da Baba! Haihuwan Baba ya sa sun samu alkhairi dayawa daga wajen mutane ta fanni daban daban! A haka suka cigaba da manajin rayuwa har Baba ya fara zuwa makaranta, kuma Momma bata kara haihuwa ba!! Ganin alamura sun kara kasa yasa Dad komawa wajen Yayan shi kan kudin gadon shi, wannan karan ma rashin mutunci ya sake mishi dan haka Dad yace "ba zan yarda ka danne min hakki na ba shekara da shekaru dan haka kotu ce zata raba mu! Fuu ya fita daga gidan, abunka da wanda be iya fushi ba, da barin gidan Yayan shi kotu ya tafi ya kai kara nan aka hada shi da Barrister Pharouk Makarfi (Abbiey)! Be boye mishi komai ba tun daga tasowan su har zuwa yanzu! Daya koma gida ya ba Momma lbr bata ji dadin haka amma ta mishi fatan alkhairi! Sammaci aka aikawa Yaya Hamza, abun yazo mishi a ba zata dan haka ya dinga bala'i daga karshe shima ya nemo lawyer! Bayan zama da hujjoji masu yawa su Abbiey suka cinye shari'a kuma a take a kotu Alkali yasa aka raba kudin kowa aka bashi! Dad yayi farin ciki tare da godia ga Allah, bayan barin su kotu ya ciro kudi masu yawa ya ba Abbiey amma yace shi ba zai karba, Dan Allah ya taimake shi! Tun daga lokacin suka kulla alaka suka zama tamkar yan uwa! Haka Momma (Haleema) da Ummiey (Nana Khadeeja) suka zama kawaye! Har hutu Shrueim na zuwa yi a gidan da yake sa'anni suke da Saleem! Tamfatsetsen gida Dad ya gina suka koma ciki, ya hada walima dan godema Allah! Har gidan Yayan shi ya zo yace "kada ka kuskura ka nuna ni a matsayin dan uwanka kuma duk abunda ya same ka kada ka sake kazo inda nake, bani ba kai! Ya fice daga gidan! Abun ya dade yana damun Dad tare da mamakin hali irin na Yayan shi!! Hannun jari ya cigaba da zubawa kafin ya samu sana'an yi! Ya dade yana tunanin abunda ze yi ya saka ma Abbiey amma ya rasa dan haka ya biya ma dukkan su kudin aikin Hajji, Ummiey da Abbiey sun yi farin ciki dan haka aka kai su Shrueim, Khaleel da Saleem Makarfi kafin su dawo!! ♥ Bayan dawowan su da wata 3 aka ma Abbiey canjin wajen aiki! Harda su Dad suka je suka ga sabon gidan da su Abbiey suka koma! Lokaci zuwa Lokaci suna ziyartan junan su! Bayan Shekaru 9 Momma ta samu ciki, sun yi murna sosai! Dad ganin yayi karfi a cikin hannun jari yasa shi janyewa, gaba daya kudaden shi ya kwaso dan yana so ya fara business a Dubai, a daren ranan yan fashi suka duro gidan tare da kwashe duka kudin sannan suka cinnawa gidan wuta, Allah yayi da sauran rayuwa a tare da su Dad suka fito a guje, Shureim yana hannun Dad! Wani kongo suka samu suka rakube dan basu san inda suka dosa ba! A haka suka kwana su tashi a cikin kongon nan, ba suda abinci se gari, haka Dad ze fita nemo musu abunda za su ci amma baya samu, Haka Shureim shima ze fita yana dako duk da kankancin shekarun shi! Wani dare hadari ya hadu a take aka fara ruwa! A nan nakuda ya turnuke Momma duk inda suka je a taimaka musu babu wanda ke kallon su, a haka ya samu ya nemo me mota suka kaita asibiti (labarin baya da Dr. Godwin ya ba Janan a ranan birthday din su kan dalilin da yasa ya tsani kalman taimako) Tana labour Dad ya fito haraban asibitin nan aka bashi lbrn an tafi da dan shi police station! Ya shiga rudu ya ma rasa ta ina ze fara, kongon da suke kwana ya koma ya hada kai da gwiwa yana kuka! Horn din mota ya dinga ji amma be damu daya dago ba, ji yayi an dafa shi da sauri ya dago fuska yana kallon su, wasu mutane ne guda 2 sanye da coat, daya yace "da gani kana cikin matsala, toh kada ka damu mu zamu taimake ke amma idan muka taimake ka zaka mana duk abunda muke so" Cikin muryan kuka yace '' wani abu kuke so in muku? "zamu fada maka amma yanzu kai ka fara fada mana damuwar ka mu nan masu taimako ne! "gida na ya kone, matata tana asibiti tana nakuda, ba nida kudin da zan biya asibiti, 'Dana yana police station wajen en sanda, ta ina zaku fara taimaka min? Kallon juna suka yi tare da murmushi, motar suka koma suka ce ya biyo su! Babu musu ya bi su! Wani gida me kyau suka kai shi tare da fadin "ga sabon gida nan mun baka, wani brief case suka miko mishi, wannan kudi ne ka je ka yi settling bills dinka na asibiti kuma ka yi bailing yaron ka, nan da sati daya zamu dawo kuma lokacin zamu fada maka abunda muke so" Dad ya dinga godia yana kuka! A haka suka wuce suka barshi! Se da yayi bailing Shureim sannan suka biya komai na asibiti tare da dawowa sabon gidan su! Momma tayi mamaki kan sauyin da suka samu dan haka ta dinga tambayan shi yanda aka yi, be boye mata komai ba ya fada mata! Ita dai jikin ta be yarda da mutanen ba amma haka tayi shiru! Kamar yanda suka fada sati na zagayowa suka zo gidan! A parlor suka zauna bayan sun huta suka ce "Mr. Ahmad kamar yanda muka yi da kai yau zaka cika mana alkawarin mu! Dad da Momma suka kalli juna! Dad yace "ina jin ku, ku fadi abunda kuke so! '' So muke ka bar addinin ka ka koma addinin mu na Christian!! Wani irin mikewa Dad da Momma suka yi lokaci guda suna fadin ''What!! Suka ce "Calm down, ai deal muka hada dan haka babu ja da baya! Zuciyar Dad na tafarfasa ya ce "ba zan taba barin addini na ba, duk abunda kuka bani zan dawo muku dashi nan da sati daya nima! Murmushi suka yi sannan suka tashi tsaye " OK nan da sati daya idan muka dawo baka biya mu komai namu ba baka da wani option illa ka dawo addinin mu! Da haka suka bar gidan! Momma tayi kuka kamar ranta ze fita, haka ma Dad ya shiga tashin hankalin da be taba shiga ba! Duk inda ya san ze samu kudi yabi amma be samu ba gashi saura kwana 2 sati daya ta cika dan haka ya yanke shawara ya tafi garin da aka maida Abbiey dan tun kafin suyi gobara yaje shida su Momma! Yana zuwa yaji labarin an canza ma Abbiey wajen aiki kuma suma basu san inda ya koma ba! Tun a hanya yake kuka da dana sani har ya iso gida! Tunda ya fadawa Momma be samu su Abbiey take ta faman kuka! Kullum ba suda aiki se kuka! A haka har satin ya zagayo, mutanen suka dawo, su Dad ba suda mafita face suka koma addinin kiristanci! Inda Momma daga *Haleema* ta koma *Lidia* Dad daga *Ahmad* ya koma *Williams* *Shuruiem* ya koma *Godwin* Ita kuma jaririya aka sa mata *Annabelle*!! Sosai suke daukan dawainiyar mu ga kudi da ake sake mana, a haka har muka fara zuwa Church nan aka yanke shawaran a bani Babban Pastor a Cocin sbd kar ma in samu hanyar barin addinin!!!!..... Dad ya karasa labarin yana gunjin kuka!!! Kowa a dakin kuka yake sbd labarin akwai tausayi da daga hankali! Abbiey cikin kuka yace "nima nazo Lagos yafi so a kirga ina neman ka amma na kasa samun ka ashe abunda ya faru kenan" ya karasa maganan yana kuka! Nan Dr.Godwin yace nima ina da labarin da zan bada!!! _RukkyBae_😏😏😏 [1/2, 10:06 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [1/2, 5:57 PM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ❤🖤♥♣♠♥♣♠♥♥♣♠♣♥♣♠♥♣♠♣♥♣♠♣♥♣♠♣♥♣♥♠♣♥♣ *MATAR DOCTOR* ♠♥🖤♣♥♥🖤♣♠♥♥♣♠♥🖤♥♥♥♥♣🖤🖤♥♠ _RukkyBae_😏😏😏 🌐 *HAJOW* ✍🏻✍🏻 _Hakuri Da Juriya Online Writers_✍🏻✍🏻✍🏻 _Musulunci shine mika wuya ga Allah da kadai tashi tare da yi Mishi biyayya da bauta Mishi!_ 1⃣1⃣9⃣ Dr.Godwin ya fara magana "tun lokacin da naji Dad ya canza min suna na tsani sunan, lokacin shekaru na ba suda yawa amma ina da wayau sosai, tun lokacin na lura mun dena zuwa masallaci se Church, kafin a cire ni a islamiya Malamin mu yana mana waazi tare nuna mana addinin Musulunci shine addinin gaskiya sannan babu inda yafi dacewa ayi ibada se masallaci, wannan dalilin yasa bana bin su Momma Church! A haka har na gama karatuna na samu aiki a Kaduna, anan na hadu da Janan, ita ta fara nuna min tare da koya min sannin darajan Mutum, dabi'un ta da yanayin rayuwar ta yasa na fara kwadayin nima in kama addini guda daya, lokacin da muka je Seminar da aka bude Babban asibiti a Makarfi, a nan na hadu da Baba Liman, muna da wajen kwana amma yace me ze hana in sauka a gidan shi! Tunda na zauna a gidan suke girmama ni da darajta ni, so da dama idan yana ma mutane karatu tare da fada musu hukunce hukunce a Musulunci na kan saurara, na lura akwai rikon addini a gidan Baba Liman kuma ba sa nuna kyama ga wanda ba Musulmi ba! A haka na fara tuno maganganun Janan, ji nayi ina son nima in koma Musulunci! Ana saura kwanaki 2 mu gama Seminar din mu naje na samu Baba Liman na fada mishi ina so in koma Musulunci, yayi farin ciki da jin haka! Ni nace a maida min sunan na farko wato SHUREIM!! Tunda na shiga Musulunci nake karo da abubuwan alkhairi tare da cin nasara a duk abunda nasa agaba, kuma a lokacin ne nayiwa Yar Mataimakin Gwamna Plastic Surgery! Ko san da na bar aiki na dawo gida naga su Momma still suna cikin addinin dana barsu ciki, nayi bakin ciki na so in fada musu na canza addini amma na san hankalin su ze tashi shiyasa ban sanar da su ba se dai na cigaba da musu addua'a Allah ya ganar dasu gaskiya !!! Maganar shi ta kashe musu jiki sosai! Janan murna da farin ciki take yi sosai tare da godia ga Allah! Zarah ita ma ta basu labarin komai da yanda ta Musulunta! Dad yace "a yau zamu bar wannan addinin 'bata, kuma duk abunda na samu a cikin addinin zan barsu domin in yi kyakyawan tuba! Kuma ina rokon Allah ya yafe min duk zunubai na, Lallai munyi babban asara! Ya karasa maganan cikin kuka! Dad da Momma kuka suke yi kamar za su shide, kowa na wajen jikin shi ya mutu ga tausayin su Dad na halin da suka shiga! Baba Liman yayi gyran murya sannan ya fara da fadin "Yabo da godiya sun tabbata ga Allah, abubuwa sun faru wanda dama kaddara ce kuma yana nan a rubuce a cikin littafin kowannen mu, bamu isa mu canza abunda Allah ya tsara ba! Saboda haka mu gode mishi da har yasa baku mutu a cikin wannan addinin ba! Nan suka karbi kalman shahada! Kabbara kawai ke tashi a parlor'n! Se da suka ci abinci suka koshi sannan suka tafi cike da farin ciki mara misaltuwa! Suna komawa gida suka yi wankan shiga addinin Musulunci! Se a lokacin suka samu natsuwa da kwaniyar hankalin da suka rasa na shekaru masu yawa! ♣ Dr. Shureim sun kara fahimtan juna shi da Janan din shi, ga wani zumunci me karfi daya kara shiga tsakanin gidaje biyun! Ya tambaye ta dalilin da yasa aka fasa auren ta da Imran! Bata boye ba ta fada mishi komai! Wani irin soyayya ta ban mamaki ya kara shiga tsakanin su, magana tayi karfi dan har iyayen su sun san komai! A haka hutun su ya kare suka koma sch inda a yanzu suke 300 lvl! Sosai Dr. Na kula da ita dan duk karshen sati se ya je sch din su ziyara! ******* Tunda suke hanya za su dawo daki daga lectures Zarah take waya har se da suka shiga daki sannan ta ajiye wayan, Janan tace "Sis wai ke dawa kike waya tun dazu ne? Zarah tace "Ni da Bro Saleem ne mana! Janan tace "uhum! Ni fa ban gane tsakanin ku da Yaya Saleem ba, naga kuna wani mannewa ne kaman chewing gum! "Bestie sa ido fa ba kyau! Me kike tunani toh! "A! Ni ba ruwa na, nawa ido ne! In tayi wari ma ji! Suka yi daria! Duk wani abu da Dad yasan ta hanyan haram ya same su ya fitar ya maida musu Church harda takardun gidajen daya siya tare da tabbatar mu su ya bar addinin su ya koma Musulunci! Sun yi bakin ciki tare da cewa za su bashi ninkin kudin da ya dawo da shi! Dad yace "ni yanzu ba wannan bane a Gaba na, ina so in gyara kurakuran da nayi kuma in ma addini na hidima! Ya fice daga cocin! Gidan su Ummiey ya je ya samu Momma, nan yake fada musu yanda suka yi, bayan Ummiey ta tashi yace ma Momma "Yanzu ina kike ganin zamu koma? Ba ni da komai daga mu se rigunan jikin mu! Kusa dashi ta koma tare da kamo hannun shi tace "kada ka damu, Allah zai ba mu yanda za muyi! Can yamma Dr. Shureim ya shigo gidan su Ummiey, bayan sun gaisa yace "Ummiey, Momma, Abbiey da Dad, ina so in roki alfarma a wajen ku, zamu je wani waje ne Gaba dayan mu! Basu musa ba suka shiraya, a motan shi suka fita! Kofan wani hadadden gida suka tsaya, gaba dayan suka fito yace su shiga! Komai yaji a gidan dan an tsara shi seda suka gama duba ko ina suka dawo parlor suka zauna! Gaban su Momma da Dad yaje ya durkusa tare da ruko hannun su! Makulli ya sa musu a cikin hannun tare da fadin "wannan shine gidan ku, ina fatan zaku so shi kuma yayi muku! A tare suka rungume shi suna sa mishi albarka! Dadi ya dinga ji saboda ya faranta musu rai! Nan su Ummiey suka mishi godia! ♥ Haduwa akayi bayan dogon nazari da lura aka sa auren Janan da Shureim, Saleem da Zarah, Khaleel da Hameeda sister'n Imran! Shi kuma Imran aka hada zumunci da Zee inda se da akayi da gaske ta yarda wai kar Janan tayi tunani zata ci amanarta! Anyi hidima sosai tare da komai cikin tsari, duk da suna da kudi hakan be sa sun yi almubazzaranci ba! Daurin auren su ya tara jama'a masu yawa inda aka daura auren Janan da Shureim, Saleem da Zarah akan sadaki mafi karanci dan auren yayi albarka! Angwaye sun sha akon cikin manyan fararen kaya! Ana gama daurawa aka tafi Kaduna aka daura na Khaleel da Hameeda! Shi kuma Imran da Zainab! Walima, Kamu da Dinner kadai akayi! Amare suka tare a gidajen su!!! _RukkyBae_😏😏😏 [1/11, 10:50 AM] RukkyBae😏😏😏❣❣: [1/8, 10:29 AM] RukkyBae😏😏😏❣❣: ♥❤❤🖤♣♠♥♣♣♥♥♠♣♥♠♥♣♠♥♣♠♣♥♥♣♣♠♥♥♥♣♣♠♣♥♣♠♥♣♠♥♣ *MATAR DOCTOR* ♠♣♣♠♣♣♣♣♠♣♥♥♣♥♣♠♥♣♠♣♥♥♣♠ _RukkyBae_😏😏😏 🌐 *HAJOW* 🌐 ✍🏻✍🏻 *_Hakuri Da Juriya Online Writers_* ✍🏻✍🏻✍🏻 _Alhamdulillah!_ ♥ _Alhamdulillah!!_ 🖤 _Alhamdulillah!!!_ ♥ ♥ *_LAST PAGE_* 🖤 1⃣2⃣0⃣ Da sallama Dr. Shureim ya shigo dakin Amaryar sa, zaune ya tadda ita a kan gado an nade jikin ta da Lapaya, a hankali ya karasa tare da ajiye ledojin hannun shi! Gadon ya hau tare da bude mata fuska! Ido ta runtse sbd kunyar da take ji! Murmushi yayi yana fadin "Alhamdulillah! Nagode da Allah ya nuna min wannan rana wacce ba zan taba mantawa da ita ba, yau babban buri na ya cika, ina rokon Allah ya bani ikon kula dake tare da kare miki dukkan hakkin ki dake kaina, sannan ina neman alfarmar ki da kiyi hakuri da duk wani laifi da zan miki cikin sani ko akasin haka domin shi Dan Adam ajizi ne! Allah ya bamu hakurin zama da juna cikin so, kauna, rikon amana, gaskiya da kuma juriya! Tun da ya fara maganan bata ce komai ba kuma bata dago ta kalle shi, ji tayi wani irin son mijin ta na ratsa dukkan sassan jikin ta ga kuma girman shi da a yau taji ya kara nunkuwa a zuciyar ta! Ganin bata yi magana ba yasa shi tashi tare da cire malum_malum din shi sannan ya mika mata hannu alaman tazo! Cike da jin kunya ta rarrafo a hankali sannan ta mika mishi hannu, mikar da ita tsaye yayi sannan ya riko ta ta gefe suka wuce toilet! Alwala suka yi sannan suka fito! Da sauri Janan ta nufi akwatunan ta dake gefe ta ciro darduma guda 2 se dagon Hijjab da socks! Daya ta shimfida mishi sannan itama ta shimfida nata a baya, seda ya jira ta saka socks din sannan ya tada sallan! A nutse tare da kaskantar da kai yake jan su sallan! Rakao'i biyu suka yi sannan ya sallame! Juyowa yayi yana kallon ta dai dai ta dago ido ya sakar mata murmushi, itama murmushin tayi, har gaban ta ya matsa sannan ya mika hannu ya daura a saman kanta, adduo'i ya dinga jerowa sannan yayi mata tambayoyi akan addinin ta, duk da ya san tana da ilimin amma yana so ya kara tunatar da ita, bayan ta amsa mishi ya umurce ta itama ta tambaye shi! Tayi mamakin yanda ya dinga bata amsa ba tare da kuskure ba! Shi da kanshi ya dakko plate da cups ya zuba musu Holandia da gasasshiyar kaza! Da kyar ta iya ci sbd kunya danma shi ya dinga bata har suka koshi, tare suka nufa kitchen ta wanke kayan shi kuma ya dauraye ya maida su in da suka sannan suka koma daki, toilet suka shiga suka yi brush!. Gado suka hau tare da yin addua'a! Sun bautawa Allah tare da raya sunan Manzo Allah SAW a daren! Haka zaman su ya dinga tafiya cike da so da kaunan juna gashi dama Dr. An bashi hutun, babu inda yake zuwa suna tare kullum se dai in ya tafi masallaci sallah! Tare suke wanka, gyaran daki, shara, wanke_wanke da girki, komai tare suke yi hatta wanki da guga su suke yi da kan su! Yau ta kama Weekend, bayan Dr. Shureim ya dawo daga sallan azahar suka shiraya suka nufi gidan su Momma, a nan suka tadda Abbiey da Ummiey, Janan taji dadi sosai dan tun bayan bikin su bata kara ganin su ba se dai suyi waya! Dr. Shureim ya duka har kasa ya gaida su sannan ya gaida su Momma! Momma da kanta ta tashi ta debo musu dambun nama da juice, su na ta hiran su, Janan da Dr. Shureim kuwa suna ta faman kallon juna suna murmushi, ana haka Zarah da Yaya Saleem suka shigo! Wani irin ihu Zarah tayi tare da fadowa kan Janan se gasu sun zube a kasa Dr. Shureim yace "ke miye haka? Kada ki karya ta mana! Ya tashi daga inda yake ya dago Janan yana fadin sorry Darling" gaba daya ya manta da su Ummiey a wajen ita ko Janan tayi kasa kasa da murya tace "ga fa su Momma a zauna kar suce ba muda kunya" Kai ya dan sosa sannan ya mika hannu suka gaisa da Yaya Saleem! Gefe Zarah taja Janan suka dinga hiran su, Mai Gadi yayi sallama daga waje, suka amsa Dr. Shureim ya tashi yaje yace "Ya dai? Ina wuni Likita bokan turai? Be jira ya amsa ba ya cigaba da fadin, wasu Mutane ne su biyu suka zo wai suna neman Alhaji, dayan ma a keken guragu aka turo shi, shine suka ce in musu iso'' Kace su shigo! Watakila suna neman taimako ne! (Tun bayan abunda ya faru da Dad yayi alkawarin taimaka wa duk wanda ba shida karfi! Gaba daya Dr. Shureim ya dauke nauyi su kuma duk wata yana turo musu kudi) Dr. Shureim ya koma ciki ya fadawa Dad, sannan ya zauna! Sallama aka yi tare da daga labulen! Zunbur Dad ya mike yana kallon su haka ma Momma, a hankali aka dinga turo wheel chair din har gaban Dad sannan suka tsaya! Kallon su kawai Dad yake yi amma ya kasa magana dan ya rasa abunda ze ce be gane na tsayen ba amma ya gane na kan kujeran guragun! Momma tayi karfin halin fadin "Yaya Hamza? Kaine? Kaine a haka? Kuka ya subuce mata ta koma ta zauna a kujera! Dad da idon shi suka yi ja yace "me yasa ka neme ni? Me yasa ka tuno kana da wani dan Uwa a duniyar nan? Yaya Hamza yace "Kayi hakuri Kanina, ka yafe min na san ban kyauta maka kuma ban yi maka adalci ba, na cutar da rayuwar ka, ni ne na turo yan fashi suka kwashe kudin ka sannan suka kona maka gida sbd ina so ka shiga wani hali.. Bayan na biya su an kwana biyu nima suka zo suka kwashe komai harda takardun gidaje na sannan suka min duka tare da karya min kafafu sanadin haka na zama gurgu! Kuka yaci karfin shi! Salati kawai Dad yake yi sbd yanda jikin shi ke rawa... Duk wanda ke parlor'n se da ya dauke wuta sbd jin abunda Yaya Hamza ya fada! Momma, Ummiey, Janan da Zarah kuka kawai suke yi! Dr. Shureim dake zaune ya tako har inda yake, da ganin shi yana cikin bacin rai da bakin ciki.. Dai dai setin kafafun shi ya durkusa yace "mun gode da abunda kayi mana kuma mun ji bayanin ka saboda haka ku tafi! Ya mike tsaye dan ya san in ya cigaba da magana ze iya fadan abunda be dace ba! Kwata kwata Dad ya kasa magana se kallo kawai yake bin Yayan nashi da shi yana jin wani irin daci a zuciyar shi wai yau ace Dan Uwanka Uwa daya Uba daya ke maka wannan hassadar tare da son ganin bayan ka? Me ya tsare mishi? Daga ya karbi hakkin shi shikenan! Oh Duniya ina zaki damu ne? Cikin dauriya da karfin hali ya bude baki yana fadin ''Lallai kaci amanan iyayen mu, ka ci amanar zumunci, ka cuce ni ka cuci kan ka, ka zama silan fadawa ta halaka ni da iyali na, saboda haka ni bani da dan Uwa illa wannan bawan Allahn da ka gani zaune ya nuna Abbiey, kuma ba zan taba yafe maka ba sannan daga karshe ina baka shawaran ka fice min daga gida kafin in sa a maka koran wulakanci kuma in kira yan sanda! Sannan baka ga komai ba ma in dai alhaki ne yanzu ya fara binka! Tari ya sarke shi a nan ya fadi kasa, gabaki daya suka yo kanshi, jijjiga shi Momma ta dinga yi amma kamar ba shida rai! Da gudu Dr. Shureim ya nufi motan shi ya dakko kayan aiki, yana zuwa ya fara dudduba shi nan ya gano jinin shi ne ya hau sosai! Ruwan sanyi ya sa Zarah ta dakko a fridge ya dinga shafa mishi, can Dad yayi ajiyar zuciya alamar ya farfado kenan! Waigawa yayi ya ga Yayan shi yana nan be tafi ba, sake runtse ido yayi yana son yin magana! Ganin haka yasa Abbiey tashi yaje har gaban Yayan yace "kayi hakuri muje waje" Jiki a sanyaye Yaron shi ya ja keken suka fita Abbiey na bin su a baya! A tsakar gidan suka tsaya Abbiey ya karaso yace "kayi hakuri da duk abunda ka gani, ka san dole abun ze mishi ciwo kuma ba zai iya furta ya yafe maka ba a cikin halin da yake ciki ba! Tas Abbiey ya kwashe duk abunda ya faru dasu Dad ya fadawa Yaya Hamza! Hankalin Yaya Hamza ya tashi sosai da sosai, wani irin nadama da dana sani suka saukar mishi! Wasu hawaye masu zafin gaske suke ta zubo mishi, Lallai ya san cewa yayi babban kuskuren da baya fatan sake maimaitawa! Jiki a sanyaye suka bar gidan! Gaba daya abunda ya faru ya dagula wa Dad lissafi, ya kasa mantawa, a haka Abbiey ya dinga mishi Nasiha yana fada mishi ladan da zai samu idan ya yafe ma Dan Uwan shi! Se da akayi sati sannan Dad ya hakura, tare da Abbiey suka je gidan da Yaya Hamza ke haya wanda gidan kamar na almajirai saboda lalacewa! Nan Dad ya tabbatar mishi da ya yafe mishi, suka rungume juna! Suna kukan farin ciki! Washe gari ya sama mishi gida yace su dawo shida yaran shi, ya jibge musu kayan abinci, harda masu aiki guda biyu! In an samu hutu dukkan su suke tafiya Kano wajen Dangin Momma haka ma suna zuwa Sokoto wajen abokan arziki! Sosai Dad yake musu alkhairi! Haka rayuwa ta cigaba da tafiya, duk bayan sati 2 sukan je gidan su Momma ko gidan su Ummiey! Hakanan suna zuwa gidan su Zarah ko kuma su su zo! Har gidan su Yaya Khaleel suna zuwa! Akwai randa suka shirya suka je gidan su Imran, sun ko ci saa yana gida, sosai yayi farin ciki da zuwan su! dr. Shureim da Dr. Imran suna ta hira ita kuma Zee da Janan suka shige daki suna nasu hiran! Se da yamma suka tafi cike da jin dadi! Tunda Da Dr. Shureim ya koma wajen aiki Janan ta zama tamkar marainiya, duk da idan ya samu sararin aiki suna waya sosai! Cikin haka har hutun su ya kare suka fara shirin komawa sch, dauriya kawai Doctor ke yi amma gaba daya ya rasa me ke mishi dadi! Tare suka tafi da Yaya Saleem da Zarah! Ya Saleem ke tukin Zarah na zaune a gefen shi! Dr. Shureim su kuma suna zaune a baya shida Janan! Tana kwance a cinyan shi yana ta fama shafa kanta! Seda suka tsaya suka siya abinci, snacks da drinks sannan suka cigaba da tafiya! Suna zuwa sch din suka ce su jira su a mota, su suka musu duka reg din su! Dama Dr. Shureim yasa an kama musu wani 2 bedroom flat dan yace ba za su koma hostel ba, can suka nufa seda suka yi sallah sannan suka cinye sauran abincin! Dare nayi su Zarah suka dau daki daya su Janan ma suka dau Daya! Washe gari da safe suka shiga kasuwa suka siyo abubuwan da za su bukata! Se da yamma sannan su Dr. Suka shirya tafiya! Janan ta sha kuka kamar ranta ze fita haka ya dinga jin kukan har zuciyar shi ji yake kamar ya bude kirjin shi ya sata a ciki, da kyar ya samu tayi shiru da alkawarin duk sanda ya samu time ze dinga zuwa dubata! Zarah ma ta sha kuka amma ba kamar Janan ba! Har bakin mota suka raka su, wannan karon Dr. Shureim ne ze tuka! Sun tafi cike da kewan Matan su! Suma haka suka dinga kewan mazajen su! ♥ Shekaru sun ja sosai dan a yau ake yaye su Janan daga makaranta a matsayin Cikakkun Likitoci! Farin ciki kawai suke yi tare da godia ga Allah! An bata kyauta a matsayin wacce ta kafa tarihi a makarantan dan har kawo lokacin ba a dena MSS ba! Zarah na nan da Babyn ta haka ma Zee da Hameeda Matar Yaya Khaleel! Janan kam har yanzu Allah be bata ba! Cikin yan tsakanin nan aka yi Bikin Eeesher da saurayin ta Pharouk, Fatima da saurayin ta Dawud! Janan ta je musu duk da bata kwana ba amma an kai amare da ita! Babban asibiti Dr. Shureim ya gina inda ya dauki kwararrun Likitoci da Nurses har da Pharmacists! A cikin asibitin ya ginawa Zarah Pharmacy (dakin shan magani) dan be manta alkawarin daya mata tun tana karama! Karshen shekara yake so su fara aiki, an samu tsaiko ne wajen isowar kayan da yayi ordering daga India! Se kuma Dan gyare gyare da baya a rasa ba! A lokacin Janan ta samu ciki, laulayi take yi sosai gashi bata iya cin komai, gaba daya hankalin Dr. Shureim na kanta! Seda cikin ya shiga wata uku sannan ta rage laulayin se dai bata cin komai se Buredi da yaji se kuma tasha Bobo! Dawowan shi kenan daga duba asibitin shi ya ganta zaune akan kujera tana cin Buredi da yaji, har inda take ya karaso ya jingina da fuskan ta yace " kina nan kina cin abincin ki kenan! ya Baby na? Baki ta turo tace "tun kafin a haifi Baby har ka fara nuna son kai ko? Kunnuwan shi biyu ya kama yana fadin "a yi Hakuri, ai se da na fara sanin Maman Baby kafin in san Babyn afterall ma Babyn is still unborn sbd haka ki kwantar da hankalin ki babu batun son kai! Har dining ta kaishi yaci abinci seda ya gama sannan suka fara hira yana bata labarin yanda aikin asibitin ke tafiya! Sosai taji dadi tare da fatan alkhairi!! Cikin ikon Allah asibitin ya samu karbuwa dan ba sa cika kudi kuma suna iya bakin kokarin su wajen taimakon marasa karfi! A kusa da office din shi ya ginawa Janan nata office din dan har akwai ma kofa ta ciki da zai iya sada su da juna! Yau ta samu marasa lfya sosai amma haka be sa ta gaji ba, wata ce ta shigo ta zauna! Dr. Janan na duba result din ta! Ji tayi an rufe mata ido da tafin hannu ta baya, murmushi tayi tare da fadin wanene? Yace "chewing gum din ki ne! Haka take ce mishi idan tana son tsokanan shi! Hannu ya zura ya shafo cikin ta da ya fara girma yace "I missed u Both! Kafin Janan tayi magana suka ji an ce "Godwin? Cike da mamaki suka dago suna kallon me magana! Precious ce tsohuwar budurwar shi , kallon ta kawai Janan ke yi dan ba zata taba manta fuskarta ba se dai yanzu tayi baki ta rame! Se da ya kalli fuska Janan yaga ba bacin rai a tare da ita sannan ya kalli Precious yace "yanzu ba sunana Godwin ba sunan Shureim nd here is my Wifey! Ya ruko hannun Janan yana murzawa! Kuka kawai take yi se yanzu take da na sanin abunda ta dinga aikatawa ga shi yanzu tana dauke da chronic infection wanda watakila se an mata aiki ga kuma cancer'n mahaifa! Tace "kayi hakuri, naso in cutar da kai amma ban yi nasara ba sbd kai baka zina, garin biyebiye na yanzu gashi ina dauke da cuta! Ta cigaba da kukan ta! Wani irin sanyi Janan taji a ranta da yau Precious ta kara wanke mijin ta kuma a yau ta kara tabbatar da shi kamilin Namiji ne! Shiru yayi se can yace "kin ga illan abunda nake fada miki ko? Yanzu wa gari ya waya? Mece ce ribar ki in banda zubar da mutuncin ki da kika yi daga karshe kuma kika kwaso cuta? Kina da sauran lokacin barin wannan shirmen tun kafin ki hadu da cutar Kanjamau! Ita dai ta kasa magana se kuka, a haka Dr. Janan ta duba ta tare da rubuta mata magunguna! Jiki a sanyaye ta bar asibitin tana dana sani mara anfani! Janan ta rungume shi tace "I love u so much my chewing gum! Kara rungume ta yayi se ko Baby ya fara motsi, a tare suka kai hannu kan cikin tare da tuntsurewa da dariya suna fadin "we love u our unborn! Wata tara cif Janan ta haifi Babyn ta namiji me kama da Dr. Shureim! An yi shagalin suna inda Yaro yaci sunan Dad wato Ahmad amma suna kiran shi da Imam! Bayan Shekaru masu yawa! Janan ce kwance gefen ta Dr. Shureim ne suna ta bacci, kiran sallan farko tare da bugawan alarm ya tada su, tare suka yo alwala suka fito! Nafilfili suka gabatar sannan suka yi raka'atanil Fijir! Dakin su Imam ya nufa ya tada su dan su wuce sallah shida kanin shi me sunan Abbiey wato Pharouk amma suna kiran shi Mahbub! Masallaci suka wuce dan tun basu kai haka ba yake zuwa dasu masallaci dan ya sa musu son ibadan! ita kuma Janan ta nufi dakin yammatan ta ta tada su, Khadeeja me sunan Ummiey suna kiran ta Iman, Haleema me sunan Momma suna kiran ta Baby se Little Janan suna kiranta Little! Suma suka yi alwala suka yi sallah! Bayan dawowan su daga masallaci kowa ya biya karatun shi na Qur'ani Baban su ya musu kari haka suma Matan suka biya nasu Maman su tayi musu kari! Da yake ranar ta Jumma'a ce gashi ana public holiday dan haka basu koma bacci ba seda gari yayi haske Sannan suka koma! 10 dai dai Janan ta farka ta shiga kitchen dan hada musu abun kari tun kafin ta fara aikin dukkan su suka shigo suna gaida ta, sannan suka ce "Mum! Mun tashi ki bamu namu aikin da zamu taya ki da shi! Nan ta kasa musu kowa da abunda yake yi! Tana cikin fere dankali Baban su ya shigo suka gaida shi ya amsa yana kallon Janan yace "Mum em late kuma baki tashe ni ba, ki bani nawa aikin! Dariya suka yi sannan tace "saboda kayi latti kai zaka soya dankali, plantain harda kwai! Fuska ya bata yace shikenan duk ni kadai zan yi wannan aikin? Tace "of course yes! Cikin lokaci kankani suka gama kammala abun break din sannan suka ci! Daya bayan daya suka yi wanka, dukka yan mazan suka shirya cikin farin shadda me malum-malum harda Baban su, su kuma matan suka sa jallabiya iri daya da Maman su! Bayan su Dr. Sun dawo daga sallan Jumma'a dukkan suka tafi kaima su Momma Ziyara daga nan suka je gidan su Ummiey, Yaya Khaleel, da Yaya Saleem ! Se can dare suka dawo bayan sun biya ta Mr. Bigs sun yo takeaway! Tunanin zaman su take yi ita da Dr. Shureim duk da akwai soyayya a tsakanin su amma yau da gobe se Allah wata rana ayi fada wata rana a shirya! Ta lura cewa ba kasafai ake fadin kalman ayi *HAKURI* ba se dan rayuwar aure dole se da hakuri dan ba zaka samu komai dari bisa dari ba! Jin alaman motan ya tsaya yasa ta dawo daga Tunanin da take yi! Bayan sun ci abinci kowa yayi brush tare da yin alwala suka yi shafa'i da Wutri sannan suka wuce dakin su! Kayan bacci suka sa suka hau gado sannan suka yi addua'an bacci, Maman su da Baban suka shigo suma suka sake musu addua'a tare da manna ma kowannen su peck a goshi suka rufe su da bargo tare da kashe musu wuta!!!!! *_Tammat Bi hamdulillah! Alhamdulillah! Allah na gode maka da ka bani iko na kammala wannan littafin lafiya! Kuskuren da nayi Allah ya yafe min abunda na fada masu kyau Allah ya bamu ikon anfani da su!!__* _RukkyBae_😏😏😏