*INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣ Dan dazon mabarata ne cike da 'kofar wani makeken gida ,dukkanin su a zaune suke ,kamar dahadin baki kuma duk suke tashi taye ga alama mai gidan ne xe fito ,se turereniya sukeyi ,kamar daga sama saiga wata matashiyar yarinya ,kutse kawai takeyi a cikin jama'a ita birinta baiwuce taganta a gaban layiba saboda tasan ta hakane kawai zata kusanci ganin mai gidan ko matar gidan domin bata damu se mai gidan ne zata gani ba ko matar tagani tasan ta wadata. tana isowa a gaban sahun se taja ta tsaya ,sedai abun mamaki duka tsofaffine a wurin babu yaro ko daya ,kuma ga Alama ba yaune tasaba zuwa ba domin matan nan babu wacce tayi complain akan abunda yarinyar tayi sai wani zare ido take kamar wacce tayi karya ,sunfi 30 minutes a wurin sedai babu alamun cewa masu gidan zasu fito ,hakan ne yasaka jikinta yayi sanyi ,sega hawaye masu zafi suna bin kuncinta ,wata tsohuwa da take taye kusa da ita ta dafata "kiyi hakuri Ameerah,ga alama yau ma masu gidan basanan ,amma kekam ina iyayenki da sukabar yarinya kamarke kina yawon bara, ai da sun sani zaunar dake sukayi a gida sukuma sufito ,saboda yanzu duniyar nan babu gaskiya wani ze iya anfani da dukiyarsa ya lalata miki rayuwa ,duk maganar nan da take hankali Ameerah baya gunta domin ta tafi duniyar tunanin hanyar da zata sadata da mai gidan Saida tsohuwar ta girgizata ,tukuna tadawo hayyacinta ,murmushin yake tayi tace " karki damu Innah gobe ma zan dawo ai mainema baya gajiya ,daga daga haka tajuya da nifin komawa gida ,itadai matar nan da ido kawai ta bita saboda tarasa gane me yarinyar ke nufi itadai idan kaganta bazaka kirata *MABARACIYA* ba domin bata tattre da wahala irin na mabarata ,gashi ita mai tsabtace "ya Allah ka wadatamu abunda ta fada kenan. Saida Ameerah tayi nisa sosai tukuna ta juyo sedai bata hango kowa ba a bakin gidan ,murmushi kawai tayi batasan me yasa ba ko yaushe tazo wurin zata sami mutane da yawa a bakin gidan ,amma kuma da ta tayi nufin barin wurin se kowa ya watse ko meyasa haka,tambayar da takeyiwa kanta kenan sedai bata da mai bata amsa,wuri tasamu ta sauna tana tunanin wace hanya zatabi shin domin samun cikar burinta ,tabbas bazata dakata ba harse ta cimma manufarta , tacikawa yayarta alkawarin da tayi mata ,kuma dole se ta dauki fans a akan Saudahhhh.... #shin wacece Ameerah kuma wacece saudah wane burine takeson cikawa Comment dinku shi ze bani tabbacin labarin yakarbu #followme on wattpad@damselfeedo Real@bazamfaria💙 It's ur Feedorh *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣ ,,,,,,napep ta tsayar ta shiga fada masa unguwar da xekaita tayi ,sunyi tafiya me dan nisa ,ta sauka Wani madai-daicin gida ta shiga da sallamarta ,kai tsaye daki tanufa tare da furta " aunty na dawo ,da sauri wacce takira da aunty ta fito tace "Meerah andace? Ajiyar zuciya ta sauke tace " ankusa dai aunty "kinga Meerah nifa da zakiji nawa da kin hakura kinbarwa Allah komai domin kuwa shi ba azzalumin sarki bane na tabbata yaji kuma yagani da sannu sakayyar Maryam ze biyo baya Seda ta sauke ajiyar zuciya ,cike da rauni tafara magana " tabbas aunty nasani Allah yanaji baya bacci kuma a addinance ma anbamu damar idan aka zalunceka bazaka iya yafewa ba ,to karama kwatan kwancin abunda akayi maka ,katseta Aunty tayi da fadin " natabbata idan Maryam na raye zata yafe takuma shafe abun a ranta dan Allah Meerah gada kijamana abunda yafi karfinmu ,matar nan tanada iko fiye da tunani zata iya komai saboda mutuncinta ,shin meyasa ke bazaki hakura ba,takarashe maganar tana kafeta da ido ,cike da kwarin gwiwa tace "aunty ,duk wani gata idan ba na Allah bane to ba dawwamamme bane ,bamuda kowa amma muna da Allah saboda haka shine zai taimakeni ,wlh matukar bandauki fansar 'yar uwata ba ,to bazan sake kiran kaina a cikin a halinku ba ,kedai kixuba ido ,ni yunwa nakeji ina abinci na ,girgiza kai kawai aunty tayi tare da fadin " yana da kin ki nakai miki ,Ameerah bata sake magana ba ta nufi dakinta. Seda tafara watsa ruwa tukuna ta dauro alola bayan tagabatar da sallah ,se ta dauko wani littafi ,ta dade tana kallon murfin littafin ,kamar zata bude sekoma ta maida ta ajiye ,shiru tayi tana tunani can kuma se ta fashe da kuka, cikin kukan ne take suratai " tabbas baikamata ace har kinkai yanzu ban cika alkawarina ba yaya Maryam ,ke Kadai ce gatana kece wacce ta sadaukar da mutun cinta saboda nawa ,kin kula dani kinhani nayi kukan maraici ,tabbas bazan samu sukuni ba se Sauda ta tozarta ,tabbas zan wulakanta ta a idon duniya ,zansa ta fahimci ba komai ne kudi da mulki ke bayar wa Allah yagafarta miki tafada tana kara sautin kukanta ,seda tayi kuka sosai tukuna ta rarrashi kanta saboda bata son Aunty ta fahimci halin da take ciki hakan ze zama kamar tayi butulci ne da irin kokarin da take mata Ahaka bacci mai nauyi ya dauketa Ba ita ta falka ba seda akafara kiran sallahr asr da ciwon kai tafalka saboda kukan da tayi lallabawa tayi tayi sallah ,tukuna tafito don dora girki ,a kitchen ta samu aunty marairaicewa tayi kamar zatayi kuka tace "aunty shine baki tashe ne ba ,murmushi kawai tayi mata " to kawo nakarasa aikin ,se a lokacin aunty tayi magana "aa Meerah nasan kingaji kitafi ki huta kawai " aa haba aunty dan Allah kema ya kamata kihuta hakan tafada tana amsar jajjagen da takeyi dole ta sakar mata ,tana tausayin rayuwar Ameerah gata yarinya mai gata da natsuwa amma saboda rashin adalci da son zuciya irin na wasu yana Neman sauyata ya Allah ka kawo d'oki a ratuwar Ameerah "Amen taji muryar Ameerah ta amsa ashe a fili tayi addu'ar ba'a zuciya ba ,murmushi sukayi dukansu Ameerah tace " Aunty kinason Ameerah fiye da tunani nikaina a duk lokacin da na tuna dangina nakan samu kaina cikin zubar hawaye naji na tsane duniya baki daya sedai da na tuna Inada ke se naji damuwata ta gushe ya Allah yakara zaman lafiya a tsakaninki da yaya yakawo zuri'ah tagari yabani ikon kyauta ta miki nagode sosai aunty tafada kwallar da ta cika idonta yana subowa ,lakace mata hanci aunty tayi tace "to Mr tears nasan yanzu zaki fara zubar hawayen ai kedai bansan tsakanin ki da kuka ba babu damar ayi maganar arxiki dake sekinyiwa mutane kuka ,maza ki share hawayen indai baso kike aunty tayi fada da MABARACIYAR kanwata ba ,dariya sukayi dukansu Follo me on wattapad@damselfeedo #Real@Bazamfaria💙 *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:3️⃣ ,,,,,,,,,,Washe gari tunda safe Ameerah ta shirya ,koda ta leka dakin aunty bataji motsinsu ba da alama basu tashi bacci ba saboda haka kawai tafita domin yau tasawa ranta ganin sauda ko ta halin yaya ,tana fitowa tasamu Napep ta shiga shiru tayi tana tunanin wane karya zatayiwa get man yabarta ta shiga ,hakadai har suka isa dan nesa da gidan ta sauka ,dakafa tafara takowa har gaban gidan sedai yau babu kowa a kofar gidan ,jikinta ne yayi sanyi domin ga alamu masu gidan basunan tana tsaye bakin gidan Sega get man din yabude get ,kamar a mafalki taga wata motor kirar Elentra 2019 ta fito da sauri ta nufi motor din ,winning nacikin motorn yayi domin ganin wata bakuwar fuska tana tunkaro shi karaf idon su ya sarke cikin najuna ,faduwar gaba Meerah taji take taji tarasa duk wani kwarin gwiwa nata ,ganin da yayi ta dakata ne yabashi tabbacin ba wurinshi tazo ba saboda haka yacigaba da tafiyarsa ,koda ta ankara sedai taga kurar motor alamar har ya wuce ,wasu yawu masu daci ta hadiye nan take xuciyar ta tafara kai da komo Shin wanene wannan mutumin ,a iya binciken da tayi akan Saudahh batada 'da babba hasalima yarinyar ta tafarko macece ,to ko shine mijinta wannan din ,haka kawai tasamu kanta fa faduwar gaba tare da baiwa kanta tabbacin ba mijinta bane 'Karasawa tayi bakin get din tayi knocking, lekowa get man din yayi ,seda yagama kare mata kallo tukuna yace "Ke yau baza'ayi sadaka ba ,wai meyasa Ku Mabaratan nan bakuda godiyar Allah ne komai aka baku baya isarku ,ji kukeyi kamar kuyi sata, ina jiya ba da dadewa ba ma matar gidan nan seda tayi sada'ka to yanzu menene na dawowa? " Baba kana nufin jiya matar tafito kenan "Ehhhh mana kuma taraba kudi saboda haka yanzu bata gari ma tayi tafiya ,idan kuma zama zakiyi to ga wurinan yafada yana rufe get din " ohhhh god ,Ameerah tafada tana dafe kai "meyasa nayi gajen hakuri na tabbata jiya da ban tafi ba ,da nahadu da Saudah ,ok dama lokacin da na jiyo naga babu kowa Ashe sun shiga cikine ,Murmushi tayi kuma da ta tuna mutumin nan na dazu da yafito daga gidan ,to waya sani ma ko kwarton tane ,sekuma ta girgiza kai " aa shi baiyi kama da mutumin banza ba daga ganin shi yana da kamala ,to waye shidin ,haka tacigaba da tafiya tana sanbatu ,hartayi nisa bata sani ba ,horn taji anayi mata abayanta ,dan waigawa tayi ,sedai tayi nasarar bin motorn da ido domin bazata iya ganin Wanda yake cikiba kasancewar bakin glass ne a motor ,cike da jin haushin rainin wayon mutumin juyawa tayi taci gaba da tafiyarta ,ganin mutum tayi a gabanta "Assalamu alaiki , ya furta cikin silent voice dinsa ,kamar bazata amsa ba sekuma taga ai sallama ne kuma shi da yayi sunnah ya 'dabbaka ,amma ita wajibine ta amsa masa domin yin sallama ga musulmi sunnah ne amma maidata wajibije Amsawa tayi batare da ta dakata da tafiyar ba " baiwar Allah idan bazaki damu ba ki shigo narage miki hanya domin baikamata mace kamarki ace ta bari rana yana dukanta ba ,karkisa hukumar kare hakkin mata ta hukun tamu yafada cikin sigar tsokana Kara tamke fuska tayi ,cikin rashin son zancen yayi tswo tace "na gode bana bukata " haba ke kuwa ai cancantar ki ne yasa nace ki shigo bawai se kina bukata ba ,bata sake cewa komai ba tarabashi ta tafi Yana tsaye a wurin har seda yaga tayi nisa alamar dai da gaske ba shigar zatayi ba tukuna yakoma motorn shi Follow me on wattpad@damselfeedo #Real@Bazamfaria💙 *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:4️⃣ ,,,,,,,tunda daga ranar Ameerah batasake zuwa gidan ba ,amma ko yaushe plan dinta taya zata shiga gidan sauda takeyin shi tanasone idan tayi nasarar haduwa da ita ,duk wani shiri nata yayi aiki ,shigowar aunty ne yasakata dawowa daga duniyar tunani ,murmushi tayi tare da fadin " aunty ce da kanta ,itama murmushin ta mayar mata tace " to yau najiki shiru nama zata ko kinfita ne shine nace bara nazo na dubaki tafada tana zama gefen katifa " wlh aunty ina nan bana fada miki shegiyar tayi tafiya ba ,tana can wurin fasadin nata Ameerah tafada tana cixon baki da alama abun yana yi mata ciwo ,dafata aunty tayi tace " Ameerah nifa inaganin wannan abun da kikeyi ba mafita bane taya xa'ayi ki ajiye karatunki ,kawai saboda kinaso ki dauki fansa kinsani burin Maryam be wuce taga kinyi karatu ba to mezesa saboda ita ki ajiye karatun ki nidai anawa shawarar ki koma makaranta na tabbata ko baki tona asirin Saudah ba yau da gobe Batabar komai ba asirinta se ya tonu ,amma yarinya kamarki a ce kina yawon gidaje tare da amsa sunan Mabaraciya wanann ai ba solution bane Ameerah dai batace komai ba hasalima se wani zancen ta dauko ,tunda aunty taga haka tasan cewar ba daukar shawarar ta zatayi ba ,bata taba ganin yarinyar da ke rike abu a ranta ba kamar Ameerah, abunnan anyishi tun bata wani mallaki hankalin kanta ba amma yakasa barin xuciyar ta "Akwai dalilina na dakatawa da karatu ,kinsani lamarin karatu yana bukatar kudi kingani yaya bawani karfi ne dashi ba kema ba wani Sana'a kikeyi ba ,shin me kike tunani idan nasaka araina cewa dole se nayi karatu ,bafa dole se mutum yayi karatu bane ze iya dogoro da kai ,nasani karatun ma yanada matukar anfani amma idan inada rabon yi sekiga nayi konan gabane ,nifa araina banajin komai saboda dakatar da karatu na kawai dai idan natuna burin yaya Maryam kenan senaji wani iri cikin raina " hakane Ameerah amma kinsani indai kinason karatun nan na tabbata Isma'l ze iya daukar dawainiyar komai "hakane aunty nagode sosai da kokarinku amma dawainiyar da kukeyi dani haka ma ya isa fatana rabbi yabani ikon kyautata muku Niger state Wata matace zaune ta hakimce daga ganinta kasan tana da isa da kuma izza waya takeyi cikeda takama ,Sam bakajin me take fada kasancewar sedai bakinta ya motsa yarane 'yan mata tsugune a gabanta waya takeyi amma tana kare musu kallo ,se bayan tagama wayar ne tukuna tace " zaku iya zama ,tashi sukayi suka zauna cikeda tsoro Kallon su tayi tasake wani killer smile cikeda isa tace " to ya kun shirya abunda nake bukata ko kuwa cikin kyar kyarwa dayar tace " munshirya Hajia daga mata hannu tayi tace "naji naki amsar kefa ,tafada tana nuna dayar budar bakin ta tace " tabbas duk Wanda babu Allah a cikin ranshi to ze iya aikata komai ,dama idan bakada kunya to ka aikata abunda kaso kidubemu hajiya anan ciki babu wacce baki isa haifarta ba amma kuma kice mune zamu zameki ababen jin dadi ,daga karshe kuma kitura mu karuwanci anabaki kudi wa'iyaxubillah ,amma ba lefinki bane lefin iyayen mune da Allah ya dora nauyim mu akansu amma suka kasa saukewa har wasu suka yaudaresu suka daukomu da sunan aikatau ,domin subata mana rayuwa duk maganar da yarinyar nan keyi babu wacce ta taba zuciyar hajiya itadai abunda tasani dole zata biya bukatar ta dasu takuma samu kudi ta dalilinsu ,daya daga cikin masuyimata hidma takira tace "tafi dasu kitabbata sun tsabtace jikinsu domin bana bukatar na shaki wari ko akasinsa ,kuma ki koya musu yanda zasu sarrafani domin naji dadi daga nan zuwa gobe Wacece wannan matar? Kucigaba da bina asannu zan bayyana muku komai #comment and share Follow me on wattpad@damselfeedo #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:5️⃣ ,,,,,,,, haka matashiyar matar nan ta tafi da yaran can bangaren da aka kebe domin ajiye irinsu idan ankawo ,suna shiga abunda suka gani ne yakara daga hankalin su ,yan matane su biyu tare da wata hajiya ,ashekaru zata kai 50 years amma kwance take duka yanmatan suna wasa fa jikinta " wa'iyazu billah shine abunda suka furta cikeda tsoro sedai ga alamu ita jagorar tasu tasaba gani domin kuwa ko nuna alamun tasan da mutane a wurin batayi ba ,ganin da tayi sun daskare a wurin yasakata jan jannunsu da karfi ,sukabita har suna hadawa da tuntube domin daganin irin wannan fasadin gara ma ace a makance Allah ya halicce ka Wani lungu suka shiga saigasu sun bullu wani wuri dakuna ne sunfi ashirin a wurin ,bazaka taba cewa akwai wannan ginin a wurin ba matukar dai bakasan kan gidan ba tunda sukagani ,suka kara girmama rashin tsoron Allah irin na matar nan ,key tasaka tabude wani daki ,masha'Allah parlor ne maikyau da tsari sekuma bedroom daga gefe kuma kitchen ne ,cikin bedroom tashiga dasu "Ku tube kayanku shine abunda tace dasu ,babu wacce tayi motsin kirki a cikin su bare ma tasaka ran zasu iya tubewa d'ai bayan d'ai take binsu da kallo ,tabe baki tayi lokacin da idonta ya sauka akan breast dinsu " idan ma bada jaraba irin na Hajia ba me zatayi da Ku me kuke dashi ita da takeda manyan 'yan mata ,sudai basu ce da ita komai ba ,zama tayi tai crossing leg tace "tunda naga alamun bawani mamora ne daku ba ni bazan shiga yi muku wanka na wahalar da hannuna ba a banza ba ,dama nazata kudin matane nadan rage zafi nima amma zaku iya shiga kuyi kufito sedai ku tabbata kunfita da kyau ,babu wacce ta motsa a cikin su dariya tayi tace" let me advice yuh ,koda nasan ba jin abunda nafada kukayi ba domin alamu sun nuna kudin matsiyata ne ,Hajia da kuke gani wlh komai zakuyi tunda tayi niyar moranku se tayi mafita d'aya ne kuyi abunda tace idan ba hakaba ,tanada 'kattin maza da suke mata hidma wlh kunji na rantse gunsu zata kaiku suyi muku kaca kaca ,yanda kukasan mayunwatan karnuka haka suke ,saboda haka takeyiwa duk wacce tayi mata taurin kai ,nima hakan ne yafaru dani Sunajin haka jiki amace suka fara shiga wanka seda sukagama ta dauko musu kaya tabasu bin kayan sukayi da kallo ,tare da tunanin taya zasu iya sakasu domin irin sexy clothes dinann ne koda sun sakasu have necked zasu zama cikin raunin murya sukace "aunty dan Allah kibari mu maida kayan da muka cire ,zare ido tayi tace da alamu dai ku din rabon karnukan Hajia ne ,kuma wlh matukar tabasu ku ,to kaskantacciyar rayuwa zakuyi a gidan nan ina mai baku shawara da kuyi biyayya kawai ,fita tayi babu dadewa se gata ta dawo da tiren abinci ,agabansu ta ajiye tace " idan kun koshi seku saka kayan kafin nazo mufara aikin mu ,daga haka tafita a dakin ,wani sabon kuka suka fashe dashi ,sunfi 30 minutes sunayi cikeda tausayin junansu da kuma tunanin irin rayuwar da iyayen su suka jefasu domin kuwa akansu suka dora alhakin komai koda ta dawo tasamesu cikin wannan yanayin ko abinci basu ci ba bare su saka kayan ,bata ce dasu komai ba kawai taja daya ta dora kan bed wani irin wassani tafara yi mata ,tun tanayi a hankali har tafara fita hayyacinta ta ko ina yamutsa ta takeyi ,itakuma yarinyar babu abunda takeyi se kuka tadauki tsawon lokaci tukuna ta tureta tana fitar da wani kalan nishi ,da hannu takeyiwa dayar alama da tazo domin bazata iya magana ba ,girgixa kanta tafara yi ai da ta fizgota da karfi seta ta fado kan gadon ,itama haka ta jagwal gwalata ,kusan ma tafi waccen shan wahala bayan tagama kuma se ta fashe da kuka ,dukansu da kallon mamaki suke binta seda tayi mai isarta tukuna ta fita batare da tace dasu ufan ba...... Follow me on wattpad@damselfeedo #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:6️⃣ ,,,,,,,,dukansu da kallon mamaki suka bita to me hakan ke nufi ,tashi sukayi suka mayar da kayan jikin su. Yunwar da sukaji ne yasaka su janyo abincin da takawo musu suka fara ci ,seda aka dauki lokaci tukuna se gata ta dawo zama tayi shiru tana binsu da kallo Kamar bazatayi magana ba ,se kuma tace "da farko sunana Fatima ana kirana da Binta ni haifaffiyar garin Sokoto ce zama yakawo mahaifina Suleja ,anan ne yafara kasuwancin kayan itatuwa (fruit) nakan bishi wurin dayake kasuwanci idan banda makaranta Watarana ranar Saturday wacce bazan manta da ita ba ,nadawo daga islamiya ,ko gida bantafi ba kai tsaye nazo wurin baba na ,zuwana yayi daidai da zuwan Hajia Saudahh ,yanda naga suna gaisawa da baba na ne yabani tabbacin cewa yasanta ,dagowa nayi da niyar na gaisheta se naga ashe ita tun tuni ni take kallo ,cikeda kosawa da kallon da takeyi min nace mata inawuni ,cikin sakin fuska ta amsani ,daganan bansake magana ba sema d'aukar jakana da nayi nace da baba na ni zantafi ,kudi masu yawa tabani ,amma naki amsa seda baba na yasa baki tukuna na karba ,haka natafi zuciyata na tunanin ina babana yasan wannan matar har ga Allah nidai zuciya na bata na tsu da ita ba tunda ga wannan lokacin kullum se baba na yace tana gaisheni nidai sedai nace ina amsawa Ana haka kwatsam se mamana ta kwanta rashin lafiya anyi yawon asibiti har mungaji daga karshe Allah ya karbi rayuwarta ,munshiga tashin hankali nida mahaifina ,haka yafara hada kayan mu yace Sokoto zamu koma ,shatan motor daya ya dauko mana Wanda ze kaimu har sokota ,muna cikin kwasan kayan mu Sega Hajia Saudahh tazo babu yanda batayi da baba na akan yayi hakuri ya zauna ba amma fir yaki daga karshe tarokeshi alfarmar yabata ni tayi mishi alkawarin kulawa da ni kuma zata rika kawoni sokoto yana ganina ,da farko baba na bai amince ba ,amma ganin yanda taketa faman rokonshi se yaji kunyar ace yahanata ni duk da kasan cewar ni kadai yake da ,haka yadaukeni yabata amana nayi kuka kamar raina ze fita domin ni tun farko matar batayimin ba Inaji inagani baba na yawuce sokoto ,da farko babu irin gatan cin da Hajia Saudahh bata nuna min ba ,kuma takan kiramin baba na mugaisa hakan ne yasaka nafara sakin jikina da ita Ashe bansani ba kanta take renawa ni ,shekara na biyu tare da ita jikina ya canja idan kasanni a da bazaka ganeni a yanzu ba domin kuwa abunda nakeci ya sauya ga kuma hutun da nake samu ,sedai abunda yake bani mamaki da ita ko yaushe gidanta cike da mata manyan hajiyoyi ,ada idan sunzo nakan tafi gaishesu ,basan me ya faru ba tace "kar na yarda na rika fitowa idan bakinta sunzo ,naceda da ita to batare da tunanin komai ba ,lokacin da tafara bijiromin da bukatun ta hankalina ya tashi sosai gashi a lokacin tadaina hadani da baba na a waya ,nayi kuka har na gaji daga karshe dole na saduda domin danaki yarda da ita takaini gun wasu kattin maza kallon su kawai yana haifar maka da rudani tace" gani nan bata son su tausayimin ai inaganin haka babu shiri nace na amince da bukatun ta ,tunda ga lokacin haka take kwanciya nice nake komai ,gata macece mai yawan sha'awa ,tun ban saba ba har yazamana idan ma bata nemeni ba haka zanyita matar kafafu ,cikin lokaci se gashi nima na Kware sosai a harkar ,duk wacce ta dauko tana anfani da itane nadan lokaci daga bisani se ta rika hada kawayenta dasu suna bata kudi tana da matsanan cin kishi shiyasa indai har tafara bawa kawayenta ke to daga ranar bazata sake mu'amala dake ba ,tamayar dake business machine sedai suzo ta turaki abata kudi ,wani lokacin ma har maza irin manyan 'yan siyasa idan tana Neman wani Abu bata samu ba setayi musu shu'umanci tahanyar basu mata suna anfani dasu ni da kike gani tace bata taba zama da yarinya tadade da ita kamata ba ,a cewarta na Kware sosai a harkar yanzu ma so take nima ta yayeni domin mutane da yawa suna nuna suna bukata na ,amma taki basu fuska ,wannan shine labarina saboda haka nake baku shawara da kuma kuyi hakuri kawai kuyi biyayya dukan su rasa me zasuce sukayi lallai rashin imanin matar yawuce tunanin mai tunani ,dayar ce tayi karfin halin cewa "to ita batada aure ne? Murmushi binta tayi tace " ya sunanki ta tambayi yarinyar "sunana Maryam tabata amsa " to kisani tanada aure harda ma 'yaya yaranta 2 duka mata dayar tayi aure dayar ce yanzu ba'anan take karatu ba kuma duk abun Hajia mutane girmamata sukeyi domin tana da kirki ga jama'a ga yawan kyauta ,mijinta ba mazauni bane amma idan yana gari to takan kai masa xiyara duk da bawai yana gabanta bane . Tunda sukaji wannan labarin na Hajia se jikinsu yayi sanyi lallai basuda wani mahita da yawuce su mika wuya a gareta ,sedai zasu mika lamuransu ga Allah domin shine buwayayyen sarki sarkin da baya kwana kuma bayada fadawa shine Wanda ze tseratar dasu yakuma basu mafita "kunyi shiru maganar Binta ya katse musu tunani Murmushin takaici Maryam tayi tace " aunty muna kai kukan mu ga ubangiji ne ,Wanda muka kiyiwa Hajia biyaya saboda tsoron azabarsa sarkin da yaharamta zalunci a tsakanin mu ,yahane mu da alfahasha ,natabbata baze bar rayuwar mu ta tafi haka ba ,kifadamana tsarin Hajia zamuyi mata biyayya domin mu a yanzu kamar bayine a gareta ,se abunda takeso zamuyi Murmushi Binta tayi ,tabbas yarinyar tabata tausayi amma dai tasan ko ta halin yane dole yau da gobe wanann takawar da take nunawa zebar zuciyarta ,pointing din 'dayar tayi tace "ita wannan ko kurma ce har yanzu banji maganar ta ba " karki damu sunan ta Nusaiba itadin 'yar kanin babana ne itace yayata ,haka take bamai yawan magana ba ,na tabba ta yanzu halin da muke cikine yasake taba zuciyar ta Maryam tafada tana kallon Nusaiba " shikenan dai ni shawarar da zan Baku kawai kuyi abunda Hajia ke bukata ,yanzu zaku iya biyoni mutafi gunta domin tabbatar mata da aikinta ya kammala "Wai ke Ameerah se yaushe ne zaki cire damuwa da tunani cikin ranki ,I have staying almost 30 minuts ,but yuh don't even know ,let gone by gone yuh have to face ur future pls ,banajin dadin ganin yanda kike a cikin damuwar nan why? Fashewa Meerah tayi da kuka ,cikin murya irin na waanda yake cikin kunci tace " aunty have yuh see what i seen ?do yuh know how aunty Maryam did her life with that prostitute women ,she's destroyed her life all for my on life ,only me know how im feel Cikin sanyi jiki Aunty tace "who told yuh all this? jefa mata wani book dake hannun ta tayi tace " take it you will understand, kurawa littafin ido aunty tayi ,at the top up the cover book anrubuta ,its confidential ,mi'kawa Meerah tayi tace "me yasa kika karanta bayan Maryam batason kowa ya gani? " My heart tabata amsa , tareda kara fadin "na dade idanuna suna kallon wanann book din zuciyata nagayamin na duba amma danaga ,warning dinta se naji na ga gara saboda banaso ko bayan ranta ace nasaba wa umurinin ta ,ashe mafita ne zan samu yanzu kam nasamu hanyar da zan tunkari Saudah ,nasamu hanyar da zanbi nasamu kusanci da ita ashe da can duk hauka nakeyi ,a lokacin ma da nasamu ganinta ba lallai nayi nasara ba ,amma yanzu zan jure komai Zan yaudareta ta hanyar da take yaudarar iyayen yara sun yarda da ita ,xan zambaceta kamar yanda take zambatar mutane suna yimata kallon mutuniyar kirki ,tabbas ba yanzu yakamata na shiga gidanta ba ,aunty takira sunanta tare da kallonta ,cikeda mamakin Meerah tace " inajinki " kudi nake nema sedai bansan ta ina zan fara ba mafita 'dayace wadda zanyi anfani da ita ,badan raina yaso ba ,zankarya maganar yayata karo na biyu tabbas zanshiga gidan Alh Yusuf a matsayin mabaraciya ,daganan zannemi aikatau ,sedai matsalar 'dayace ta ina zan fara gidan da baabarin kowa ya shiga ,shiru tayi kamar mai tunanin wani Abu sekuma tafada 'dakinta da gudu, itadai aunty da kallon mamaki tabita ,tana nan tsaye a inda tabarta ,Ameerah tazo ta wuceta ,da sauri tafara kiranta tare da tambayar ina zata je amma ina ko waigowa batayi ba ..... $Mutum ze iya karantamin labarin amma following ne bazeyi ba ,to na haramta hakan don Allah idan kinsan bazakiyi following dina ba karki karanta wanann kawai na my followers ne Follow me on wattpad@damselfeedo #Rael@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:7️⃣ ,,,,,,,,Har kofar gida aunty tabiyota sedai koda ta fito ko inuwar Meerah bata ganiba ,haka tadawo cikin gidan jiki babu kwari tare da addu'ah Allah yatsareta Meerah kam bata tsaya ko ina ba se gidan wata kawarta tafiya tayi sosai a kafa amma kasancewar kamar ba'a hayyacinta take ba shiyasa bata ji nisan ba ,abakin get din gidan ta tsaya tana karewa gidan kallo ,rayuwar ta tabaya ta tuna kafin iyayensu su rasu take taji wani kwallah ya zubo mata ,knocking tayi ,mai gadi ya leko "sannu baba dan Allah Fatima tana nan? Seda yakare mata kallo tukuna yace " ehhh amma waza'a ce mata tazo wurinta " kace mata Ameerah Almustapha ,koma yayi babu dadewa segashi ya dawo ya bude mata kofar ta shiga ,direct main house din ta nufa kasancewar tasaba zuwa gidan kafin rayuwa ta sauya mata ,tana shiga falon taji anyi hugging dinta so tight ko ba'a fada ba tasan Fatima ce ,dariya tayi tace "ashe baki manta da niba tafada tana Jan hannunta suka karasa kun kujerun falon. Zama sukayi cike da jin dadin ganin ta Fatima tace " nayi zaton shikenan bazan sake ganin ki a idona ba Meerah where all this have you been? " Labari ne mai tsawo kedai bani ruwa nasha tashi Fatima tayi tana fadin " yi hakuri murnar ganin ki ne ya mantar da ni ,juice ta doro tare da ruwa a tire agabanta ta ajiye se kuma ta koma ta dauko snacks tana dariya tace " nasan har yanzu kina nan da shegen rason cin abinci se kayan snacks ,daria kawai Meerah tayi a ranta take fadin ,bakisan yanda rayuwa tayi dani bane yanzu komai nasamu ci nake ,a zahiri kuwa murmushi kawai tayi tare da fadin "tanx seda ta 'dan sha lemun tukuna tace " nikam wai ina Momy? " Momy tafita wai 'yar kawarta zaakawo wa lefe shine suka tafi taron kayan amma ai nasan zata dawo kafin kitafi ,don lokacin kullum se ta tambayeni ke ,nace mata nidai tunda su Ummanki suka rasu bansake sanin ina kike ba tun ina zuwa gidanku a rufe har ranar da natafi nasamu wasu mutane a ciki sukace wai wani ne ya siye gidan yabasu haya ,to alokacin nayi tunanin ko dangin kune suka 'dauke ki inata sa ran ki kirani tunda kinada number din Momy amma shiru "Bari kawai Fatima yanzu ma tambayarki zanyi nasan kinsan gidan Alh Yusuf tsoho tayi maganar da sigar tambaya " ehhh sosai ma kuwa domin Momy tana aikina gidan uwar gidan da ce kawarta ,wani irin dadi Meerah taji alamun zata samu abunda take nema kenan "Amma me yafaru kike tambayata ? taimako zakiyi min dan Allah ,cikeda rashin fahimta Fatima tace name fa ? So nakeyi ki samu kusanci da 'yar Hajia Saudah ,zare ido Fatima tayi tace " ki rufan asiri yarinyar da takejin warin mutane ,kinga kuwa irin kallon 'kaskanci da takeyiwa jama'a ,ko ba haka ba ma ni bantaba zuwa sashen su ba bakina bangaren su yaya mu'aiseen shikam sunada kirki har siblings dinsa ,amma ke me nene dalilinki naso na samu kusanci da Rufaidah? "Ok sunan yarinyar kenan? Meerah ta tambaya " Fatima shin kinsan dalilin kauracemiki da duk sauran 'kawayen mu da nayi to bakomai bane se dan yanzu banda kowa se Allah narasa gatana duk da nasan hakan yana daga cikin jarabawar rayuwa ta ,shiyasa banaso ina kusantarku domin gada jin dadin da kukeyi yasakani butulcewa ubangiji akan jarabtar da yayimin ,kama hannun Fatima tayi tana kuka tace "fatima Hajia Saudah da kike gani ita ce silar shigana wannan halin ,alhakin ahalina yana kanta banso na fada miki ba a kwai sirrin da ko auntyn da ta dauki dawainiya ta yanzu ba tasan dashi ba nabarshi a raina ,tare da da burin fansa Cikeda tausayi Fatima tace " yanzu idan nasamu kusanci da Rufaidha se me kuma ? Kedai kiyi wanann matakin nasara na farko ne wanann abun banikadai zaki temaka ba wlh Fatima rayuwar yayan mutane da yawa ta lalace duk a sanadin Sauda daga ciki harda yaya Maryam nasan bakisan dalilin mutuwarta ba ,amma kitemaka kimun wannan " namiki alkawari Ameerah zan yi iya kokarina domin ganin namiki wannan bansan dalilin ki ba amma naji ajikina koma menene to mai kyau ne ,domin Meerah da nasani bata sharri ,murmushi kawai tayi tare da fadin " kika sani ko yanayi ya sauyata ,bari natafi gida gada aunty na ta nemeni "to yanzu a wane unguwa kike " babu nisa inanan tudun wada "kai amma bakida kirki ,ashe ma kina kusa dani amma shine kika manta ni yanzu dai kibani No dinki duk yanda akayi se na kiraki amsar wayarta tayi tasakamata ,harbakin get Fatima ta rakata tare da yimata godiya " tunda kinki bari Momy tazo taga yanda Meerah slim tazama ,dariya sukayi dukansu..... ,,,,,,,,,Misalin karfe 9 nadare Hajia Saudah ta umurci Binta akan taxo da yaran nan ,cikeda ladabi ta amsata ,a'daki ta samesu ,sunyi shiru ga alama da akwai abunda suke tunani ,murmushi Binta tayi cikin zolaya tace " Maryam da alamadai kamar seda kukayiwa Hajia aiki tukuna kuka zo naga duk tawani ru'de akanku a ka'ida idan aka kawo yara tana bari su kwana biyu tukuna amma Ku perhaps a yau dinnan zaku fara aiki anyway dai Ku tashi kushirya mijin da babu sadaki yana nemanku tafada tana kunshe dariya,cikeda rawar murya Nusaiba tace " dan Allah karki kaimu gareta wlh mu ba 'yan iska bane ,Jan hannun ta Maryam tayi cikeda kunar zuciya tace " Nusaiba kidena wahalar da kanki a inda babu tsoron Allah gidan da zukatansu yacika da rudin duniya ,ko munyi magiya baji zasuyi ba kindaiji me akace ko bamu yarda ba gun wasu marasa imanin zata kaimu saboda haka tashi mutafi ,tunda tafara magana Binta ke kallonta kwarin gwiwar yarinyar na burgeta ,harzasu fita tace " Baku saka kayan da na kawo muku ba Cikeda rashin tsoro Maryam tace " wanann ne kuma bazamu sakaba ,daga haka suka fita 'dakin bin bayansu Binta tayi ,suna kawo wa dakunanan na farko haka sukejiyo nishi tunda sukaji haka suka San me suke at katawa kuma abun mamakin ko wane daki da mutanen shi ,Sauri suka kara ,har suka bayyana falon ,juyowa sukayi dan ganin babu kowa ,nuni Binta tayi musu da hanyar dakin Hajia ,babu musu sukabi ,wani corridor ne bazaka taba cewa akwai daki a wurin ba sedai abunda yabasu mamaki lokacin da suka shiga falon kusan ma bangarre. Yafi ko ina girma domin harda stairs a ciki ,kayan more rayuwa babu Wanda babu ,haka Binta tayi musu jagora har dakin Hajia ,koda suka shiga taci uwar ado ,tana ganin su tasaki murmushi ko bata tambaya ba tasan sunki yarda su canja kayane ,tashi tayi batace komai ba tabi hanyar bedroom ,Binta tabi bayanta ,sudai suna tsaye a wurin ko matsi basuyi ba ,joyowa Binta tayi domin jin shiru babu alamun sunbiyota ,alama tayi musu da hannu akan su bita ,haka suka bisu har cikin bed room din . Kwantawa Hajia Saudah tayi tace " daughter fatan kin koya musu komai ,da ehhh kawai Binta ta amsa " to kina ganin sun dauki darasin ki ko kuwa se kin sake gwada yanzu sungani kinsan banason mistake ,cikeda ladabi Binta tace " to Momy yanda kikeso ,murmushin jin dadi tayi tana mikawa Binta hannu alamun ta je gareta ,haka Binta ta isa gareta ,cikeda kwarewa tafara sarrafata ,dukansu runtse ido sukayi suna mai Neman tsarin ga ubangiji ,Hajia fa tafita hayyacinta domin Binta tariga tasan duk wani logo nata Wanda zatayi anfani ta birkita mata lissafi ,shiyasa Hajia ke matukar sonta har yanzu ta kasa mallakawa customers dinta Binta domin bakaramin jin dadi take da ita ba Bakajin komai a dakin se nishin su Hajia harwani sabbatu take Mara kan gado ,Binta tagaji sosai so take ta tashi amma da ta yunkura se Hajia ta kankameta ,dole babu yanda ta iya seda tasamu release dan kanta tukuna ta mirgina gefe tana sauke ajiyar zuciya ,itama Binta kwanciya tayi domin tagama gajiya Sun dauki 30 minutes tukuna suka tashi ,cikeda farinciki Hajia tace " Binta kedin ta musamman ce ,ki shirya gobe zamu tafi shopping duk abunda kikeso ki siyo saboda kinsakani farin ciki , Maida kallonta gasu Maryam da har yanzu idonsu yake a rufe tayi " ina fatan anjima kusakani jin dadi fiye da na yanzu ,idan kunyi yanda ya kamata nayi release cikin sauki kuyi bacci idan kuma kukayi muna kisa ,muna tare har gari ya waye ya rage naku ,yanzu kubari na huta se Ku fara ,amma ina tunani Ku atare zamu kwanta dukan Ku saboda daya bazata iya dani ba tafada batare da alamar damuwa ba Follow me on wattpad@damselfeedo Yuh can drop ur comment via my watsap no 08039228702 #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:8️⃣ ,,,,,,Meerah na komawa gida Aunty ta sakata gaba da tambayoyi sedai takasa fa'dawa aunty gaskiyar shirinta akan Saudah ,da ta dameta da tambayar Ina ta tafi se kawai tace da ita " gidansu Saudah nakoma na gani ko ta dawo ,yanayin da tayi maganar ne ya bayya nawa aunty cewar karya tayi sedai ,batayi mata musuba ta kyaleta Bayan fitar Meerah ,Fatima tafara tunanin shin ta ina zata cika alkawarin da ta daukarwa Meerah ,ta sani ba lallai bane Rufaida ta kulata,domin shegen jin Kaine da ita ,amma dole zata kusanceta saboda bataso takasa cika alkawarin Meerah kuma tanada assurance cewa koma menene to alkhairi ne Meerah zata aikata. Bayan kwana biyu ,Fatima ta shirya ta tafi gidan su Rufaida ,seda ta tabbata tayi shiga na alfarma ,ta yanda komai wulakancin Rufaida bazata wulakanta ta ba ,magiya tayiwa Momynta akan tabata aron mota ,dakyar ta yarda ta bata key ,cikeda jin dadi kuwa ta nufi gidan Yusuf tsoho ,horn tayi mai gadi yabude mata get ,cikeda isa ta kunnan kai cikin gidan da wani irin gudu ,bata tsaya ko inaba se wurin da aka tanada domin a jiye motoci ,ta dade zaune a motorn tukuna ta fito ,tafiya take irin na Clasic lady kai da kaganta kasan sun tara duniya tunda ga yanayin motorn dake driven dole ka girma mata ,kamar ta shiga tagaida 'kawar Momynta sekuma tayi tunanin hakan na iya bata mata shiri ,deciding tayi kawai ta tafi part dinsu Rufaida ,cikin sa'a kuwa tana hawa corridorn da ze sadata da ainahin sashen ,suka ci karo da Rufaida,rasa me zatace mata tayi saboda haka tayi kamar bata ganta ba ,tana shirin gibta ta ta shiga ,ta tsinkayi ego voice dinta tanafadin " hey where yuh wanna go ? tabe baki Fatima tayi itama cikin nata salon tace "am looking for Hajia Aisha ,cikeda mamaki Rufaida ta kalleta " there's no Aysha in our family yuh can back to ur home and ask the real address " OK do me a favor pls ,Fatima tafada tana kallonta ,batare da Rufaida ta kalleta ba tace " am all ear's " let me have some rest before I leave I have so tired ,tafada with tired voice Shiru Rufaida tayi kamar mai nazari ,ganin haka yasa Fatima juyawa tare da fadin " OK tanz tafada kamar da gaske tafiyar zatayi "zo mu shiga ,murmushin samun nasara tayi tare da fadin " to ,Rufaida ta shiga agaba tana binta abaya Harcikin falonsu tayi mata iso ,haka Fatima takoma tamkar wata sakarya domin ganin tsari da kyau irin na gidansu Rufaida ,abunda yafi dore mata kai befi ganin komai yanada banbanci da na su Mu'aiseen ba tamkar ba' a karkashin mutum daya suke ba ,da ta tuna da irin dukiyar da Hajia Saudah ake fadin tana dashib,se taga ai wannan ba komai bane ,tana zaune Sega mai aikinsu ta kawo mata drinks tare da gaisheta ,ko kallonta batayi ba zata wuce ,Rufaida tace " Waze zuba mata lemun " no kibarta kawai bakiji me najiba ai bazan iya shan abunda ta ta ba ba tafada cikeda sigar wulakanci ,murmushi taga Rufaida kamar yanda take zato ,itama murmushin tayi domin saboda itane yasa tayi hakan duk da harga Allah taji babu dadi na wulakanta yarinyar ,amatsayinta na 'yar adam Suna zaune shiru ,kowa se dannan wayarshi yakeyi ,kamar batason magana tace " sorry sis na bata miki lokaci zaki fita ko bari ma nawuce ,murmushi Rufaida tayi tace " babu komai fa dama shopping zan tafi " ayya to ko mutafi kinga dama nima shopping zan tafi shine mom dina tabani sako nakaiwa 'kawarta Hajia Aisha gashi nazo kince banan bane ,saboda haka kawai mutafi ,tashi sukayi suka tafi ,kowa motor dinshi yanufa ,sedai Rufaida tayi mamakin ganin irin motorn da Fatima ta shigo ,lallai ba karamar yarinya bace ,kalar motorn da take ta rokon Hajia Saudah ta seyan mata ,tana ganin kamar ita 'yargata CE ,segashi wata har tarigata yi ,da wannan tunanin suka fita gidan ........ ,,,,,,,basu zarce ko ina ba se Jifatu super market,siyayya sukayi sosai ,bayan sun fito ne zasu shiga motor ,adaidai bakin motorn Rufaidha ,Sega wata mabaraciya ,yanayin tufafin jikinta kawai XE tabbatar maka da tana cikin wani hali ,Sam hankalin Rufaida bekai gareta ba ,sejin tayi anjanyo d'an mayafinta ,cikeda mamaki ta juyo ita a zatonta ko Fatima ce setaga sabanin haka ,a zabure ta ture matar cikeda kyankyami tace " bakida hankali zaki tabani da 'kazamin hannunki ,zuge jaka tayi tajefa mata ,wasu kudi ,tabude motor zata shiga " ita wannan mabaraciyar ba kaskantacciyar da zaa jefawa kudi ta dauka kamar anwatsawa kaji hatsi ,maganar tashiga kunne Rufaidah da kyau ,kallon mamaki tajuyo tanayimata se a lokacin ta kula Ashe yarinya ce Mabaraciyar ,murmushi tayi ,cikeda wulakantarwa tace " bakida banbanci da kastantacciya ,domin kowa yaganki yaga ,mafi wula'kantacciyar mace ,da shi mabaraci har wani matsayine dashi INA bara kikazo kuma nabaki ,idan bakiso zaki iya xubdarwa du'kawa tayi ta tsince kudin daga kasa ,seda takalleta sama dakasa ,tukuna ta watsa mata ,mamaki ne Yakama Rufaida tarasa cewa komai ,sema duniyar tunani da tashiga , shin me wannan mabaraciyar take ta'kama dashi da har zata mata haka "wai me kike jira baki shiga motor ba ,ta tsinkayo maganar Fatima . Nuna mata ,wacce ke gabanta Rufaida tayi ,kallon ta tayi cikin sa'a kuwa suka hada ido ,batasan lokacin da tace Meer.....se kuma tayi shiru sakamakon ,girgiza mata kai datayi " kinsanta ne Rufaida ta tambaya ,yamutsa fuska Fatima tayi tace " taya kike tunanin zansan ,irin wannan tafada tana nuna Meerah kamar taga kashi ,kawai dai ina mamaki yanda kamarki kika dauki wannan lokacin ,tare da ita ,kina sha'kar warin jikinta ,abun takaicin ma duk carbondioxide dinta ,shine me zama oxygen a gareki . "Ke dakata Mara tarbiya ,Mira tafada kanta tsaye " nice yakamata nayi gaugawar barin wurin nan tun kafin fushin Allah ya sauka ga yayan barayin gomnati kamarku ,har ya shafeni ,kuna zaune anacidaku da dukiyar talakawa ko ,to ni da kuke gani nafijin dadin rayuwa ta ahaka MABARACIYA akan na ginu da dukiyar haram ,hannu Rufaida tadaga da nufin ta mareta da sauri Fatima tarike " don't be anger pls ,kwace hannun ta tayi sedai tayi rashin sa'a domin kuwa Meerah hartayi nisa ,a fusace ta shiga motor, ganin yanda temper dinta yayi high ne yasaka Fatima yiwa motorn ta key ta zagayo tashiga na Rufaida, itace tayi driven Suna cikin motor ne sako yashigo a wayarta ,dubawa tayi kamar yanda tayi zato kuwa Meerah ce ,karantawa tayi ,tayi mamaki sosai jin abunda Meerah tace tayi kuma as shine next plan dinsu ,bataso Rufaida ta zargi wani abu shiyasa ,bata rubuta reply ba. Suna kaiwa gida a fusace Rufaida ta balle murfin motor ta fita, jakanta ma anan tabari ,se Fatima ce ta daukan mata ,zagayen falo tasameta tanayi " miye na damuwa don wata mabaraciyar ta yi kuskure a gareki domin na tabbata kuskure ne batasan ko kedin wacece ba " bandamu da kus kure tayi ko tana sane tayi ba ,nidai a wurina tozarci ne " to me kikeso ayi ? murmushi Rufaida tayi tace " ta wulakanta ,na nuna mata talaka ba kowa bane " bakida damuwa akan wannan Fatima tafada tare da tabbaci ,kallon mamaki Rufaida tayi mata ,a gajarce tace " kinsan tane? "Bansanta ba amma ,wulakantacciya kamar ta ai bazatayi wuyar gani ba ,kedai kibar komai a hannuna ,namiki alkawari zan kawota har inda kike yanzu bari natafi ,kinga yamma yayi ,gashi dad dina yana a gari, let me have ur contact pls ,mikamata waya Rufaida tayi, alamar seda ita tasaka nata, murmushi kawai Fatima tayi na jinjina isa da takama irinna karamar yarinya kamar ta ,kai wannan da a gidan sarki tazo ai ba'asan kuma mezatayi ba...... Comments nd share Vote and follow me on Wattpad damselfeedo #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITERS* *ASSOCIATION* (On ward together) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* By *FIDDAUSI* *SANI* (damselfeedorh) 🅿️:9️⃣ ,,,,,,Tana fita gidan ,sai ga Meerah tafito a inda ta la'be cikin satsarfa tace "Fatima ya kukayi ? Hararan ta tayi tace "shiga ki tambayota ,wai ke Meerah duk saboda me ne kike wannan Mirmushi Meerah tayi tace " kedai ki kyauta ta zato akaina ,yanzu kinyi duk abunda nace "ehhh kam kuma nayi mata alkawari zan kawoki a gareta sedai bansan ta ya ba "ta hanyar 'yar aiki Meerah ta tare nunfashinta ,anjima zaki kirata ki tabbatar mata kinsamu address dina ,daga bisani zaki bata shawarar hanya mafi sauki da zata wulakanta ni shine ta 'daukeni aiki ,ke zakiji da komai ,jinjina kai kawai Fatima tayi , tace shikenan duk yanda mukayi zan kiraki a waya yanzu sauri nakeyi na bar motorn Momy a can ,godiya sosai Meerah tayi mata tukuna kowa yakama gabansa Koda Meerah ta koma gida a cikin dakinta ta samu aunty tayi ta gumi da alama tunani takeyi Wuri tasamu ta zauna,cikin sanyi murya tace " Aunty sannu da gida ,bata amsata ba sema fada da ta fara yimata " yanzu saboda Allah Ameerah abunda kikeyi ya dace kenan,kamarki da kananun shekaru ace kina yawo lungu-lungu kamar marar mafadi ,wai duk da sunan daukar fansa ,yakamata ki natsu kisani ke macece me karancin shekaru sannan kuma bakida kowa se Allah shin taya kike tunanin zaki iya ja da Saudah macen da kowa yabon halinta yakeyi na tabbata bakida karfin da zaki dauki fansa akanta ,murmushi Meerah tayi tace "Aunty yanzu fa kika gama fadar banda kowa se Allah,idan ko hakane kinga ni nakeda babban bango domin duk wanda ya dogara da Allah to ya isar masa ,kedai kimun fatan alkhairi,yanzu ma da wani labari nazo miki Kwanan nan zanfara aiki a gidan Yusuf Tsoho ,kuma a matsayin me yiwa 'yar Hajia Saudah hidma ,Aunty zatayi magana Meerah ta tareta da fadin " karkice komai Aunty domin bana fatan Allah yakawo ranar da zanyi musu dake ,nasani akwai risky cikin lamarina ,amma nabarwa Allah komai ya shigemin gaba ,bawai kawai saboda fansar yayata bane aa ceton 'yayan yama'ah da yawa ,wayanda Saudah tayi nasarar lalata rayuwarsu ,idan bahaka ba Allah ne kadai yasan wayanda zata 'bata anan gaba ,bayan ita tana nan ta kebe 'yarta da nufin karta lalace Wlh nayi alkawari kamar yanda tayi sanadiyar lalata 'yaran wasu haka nima se na saka yarinyar ta ta lalace wannan alkawarina ne ,iya mamaki Meerah ta baiwa aunty"to kitafi kici abincinki tun safe bakici komaiba tana gama fada tabar 'dakin Bayan kwana biyu Rufaida tagaji da jiran kiran Fatima gashi bataso ta kirata hakan ze zama kamar raini ne a gareta ,se jujjuya waya takeyi,hakan nan dai ta daure ta danna kira , ringing biyu Fatima ta 'daga shiru Rufaida tayi daga can Fatima tace " hi bab , Rufaida bata amsa ta ba se cewa tayi " I have been waiting for ur call but yuh didn't,are yuh ok? "Yes am ok wlh abubuwane dai suka sha kaina ,sedai nayi iya kokarina naga na kawota gareki but is yet to be possible,but there's only one way ,a wukance Rufaida tace " just go to the point am all ears murmushi Fatima tayi tace "Sunan yarinyar Ameerah iyayenta miskinai ne ,da baran da takeyine take rufa musu asiri tayi yawon neman aiki har tagaji amma bata dace ba "yuh mean she's educated? Rufaida ta katseta "no sorry I mean aikatau irin na gidaje House maid ,ajiyar zuciya Rufaida tayi tace "to wace hanya ce kike nufin inada "kawai 'daukarta aiki zakiyi kinga ta hakane zaki wulakanta ta yanda kikeso,ki nuna mata banbanci da ke tsakanin me kudi da talaka kaskantacce irinta,cikeda gamsuwa Rufaida tace "tnz alot dear, I will talk to my mom ,nasan dai bazata hana ba amma yakamata na fada mata ,bye,bata jira cewar Fatima ma tayi hang-up ta ajiye wayar.... '''''Hajia Saudah da ke zaune tsakiyar wasu mata ,dukannin su babu mai suturar arxiki a jiki,dayar ce tayi mika tare da fadin "nikam wai yau haka zaki barni a gidan nan ,no more enjoy gaskiya da sake tafada tana hararar Hajia Saudah,murmushi tayi mata ta bude baki zatayi magana se ga kiran Rufaida ya shigo wayarta ,ware ido matan sukayi don ganin wata damsel cute tayi appearing a gaban wayar ,da sauri Hajia Saudah ta bar wurin tare da kara wayar a kunnen ta "Mom Rufaidah ta fada a shagwabe ,ajiyar zuciya Saudah ta sauke ,itama cikin tsan tsar kulawa tace " Auta menene ,sake narkewa Rufaidah tayi tace "Mom gaskiya nide zan biyoki niger I have tired been alone ,babu kowa kusa dani and kince baki yarda nayi kawance ba ,kuma gashi Business dinki baya barinki zama tare da ni ta karashe maganar kamar zatayi kuka "Haba one and only ni kaina ko yaushe tunanin ki nakeyi ,shiyasa nake son na gama harhada komai na dawo da kasuwan cina anan gida ,karki damu Dadyn ki yakusa da wowa ,nasan ze rage miki kewa ok? Ta karashe maganar in a wisfer tone . Tabe baki Rufaidah tayi tace " to dama so nake asamamin wata 'yar aiki "ina Sharifa ko ta dena zuwa ne Momy ta tambayeta "nop kawai dai ina ra'ayin wata ne tabata amsa a takaice saboda sam batajin dadin nisan da Hajia Saudah takeyi da ita,kuma da tayi korafi ta nuna tana sonta ,katse mata tunani tayi da fadin "shikenan,bari zanyiwa me kawo masu aiki magana ta samomiki " No Momy na rigada na samu wata ma, kawai dai nakira ki ne saboda kisani ,shiru Hajia Saudah tayi kamar me tunani se kuma tace "shikenan bye take care ,da ga haka ta datse kiran A bangaren kawayen ta kuwa tunda ta fita suka fara musu kowa yana fadin shi za'a mallakawa wannan yarinyar ,dayar ce me suna Hajia Asabe tace ita idan ma ta samu wannan to kawai ciniki zasuyi da Hajia tabata auren ta domin gidan ta zata wuce da ita kai tsaye suna cikin wannan musun ne Hajia Saudah,ta shigo sedai wannan karon fuskarta a hade saboda bata so ma suga damar da zasuyi mata magana "Hajia nace wannan yarinyar zan mallaka miki ko nawane ,domin ki sadaukar min da ita domin da ganinta ,se tayi dadin makin luv ,kinga yarinyar Masha'Allah kirnjin nan tab da shi ga Dan bakinan wallahi har nafara imagination,yanda zasusha tsutsa gun......"dakata Asabe Hajia Saudah ta katseta cike da fushi taci gaba da magana"me yasa wai ke Sam bakida tunani ko kinsan wacece wannan din to 'yatace Rufaidah wacce kaf itace duniyata ,lalacewa ta bazesa itama ta lalace ba ,saboda haka ,zanmuku alfarma daya ,akwai yaran da nayiwa kaina tanadi ,amma zan barmuku kuji dadinsu banaso wata ta sake yabon surar'yata ,tafada babu alamar wasa a fuskanta Sage sukayi suna kallon ta cikeda mamaki ,shin ko ta mance a tafiyarsu Babu nuna wariya kuma itama ai lokacin da taga 'yar Hajia Larai haka ta kunace seda ta lalata rayuwar yarinyar wanda shine sanadin yanzu yarinyar ma bata 9ja , domin da ta gwane a harkar tace sedai tayi da Jan fata domin sun fi iya luv ,babu kukan da Hajia Larai batayi ba ,amma tanaji tana gani tayi nesa da 'yarta domin tunda ta fahimci mahaifiyarta ma batada tarbiya se ta dena jin maganar ta baki daya kasancewar dama mahaifinta baya raye Hajia Asabe zatayi magana ,Larai ta girgiza mata kai alamar kartace komai ,shiru tayi tare da kitsima abubuwa da yawa ta yanda zata mallaki Rufaida, domin tariga ta kwadaita wa kanta ita kuma tayi alkawari ko ta halin ya se ta samota matsalar dayace sam Saudah bata basu damar sanin familin ta ba ,saboda tana da matukar wayo shiyasa ko yaushe sedai ta nuna musu ai business ne yahada su saboda haka no need ace se sun san komai nata ,duk tunaninsu itadin bazawara ce ,domin duk lokacin da mijjnta ze zo wurinta to bata yarda kowa yazo mata gida ,takanyiwa mai gadi warning akan kowa yazo yace bata garin Sosai Meerah tayi murna dajin Rufaida ta yarda zata dauke ta aiki ,bata damu da komai zata fuskanta ba ,kawai dai burinta ,Hajia Saudah ne ta dauki fansa ,sedai jikinta yayi sanyi tunawa da aunty da tayi ko ya zata dauki al'amarin ,cikeda sanyin jiki ta nufi dakin ta da sallama ta shiga ,se kuma tasamu wuri ta zauna cikeda mutuwar jiki ,dan dagowa aunty tayi ta dubeta ,cike da kulawa tace "ke kam lafaiyarki ,shiru tayi kamar bazatayi magana ba ,se kuma tace " Aunty a musulunci ma an yarda idan mutum ya cutar dakai ,kuma bazaka iya hakura ba to karama dai dai da abunda yayi maka amma yafiyar ita tafi domin Allah ya tanadi wata kofa a cikin aljannah wanda yayi alkawarinta ga wanda yayi hakuri a inda yakeda ikon ramawa ,sedai duk ba wannan bane dalilin,daukar fansa na ba ,sedan na kubutar da 'wayanda zasu shiga komar Hajia Saudah nan gaba ,wayanda take anfani da 'dayar fuskarta na mutunci,tana keta haddin yaransu ,kimun fatan nasara ,domin cikin kwanan nan zan fara shiga gidan Saudah a matsayin 'yar aiki ,banaso na dauki lokaci a gidan ,ajiyar zuciya aunty tayi tace " Allah ya zama gatanki ya kuma tsare miki mutum cinki daga haka bata sake cewa komai ba .sosai Meerah taji dadin goyon bayan aunty da ta samu cikin sauki ,saboda haka ta turawa Fatima text din zata iya fara zuwa ko yaushe ta tambayi Rufaida...... *Comments nd share pls* #follow me on wattpad@damselfeedo #Real@Bazamfaria💘 *INTELLIGENT* *WRITERS* *ASSOCIATION* (On ward together) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* By *FIDDAUSI* *SANI* (damselfeedorh) 🅿️:1️⃣0️⃣ ,,,,,,,,Washe gari Rufaida da kanta ta kira Fatima a waya sosai tashiga mamakin ganin kiranta sedai ba ta nuna fa ,daga can Rufaida tace "Fatima ya naji shiru? Murmushi ya subucewa Fatima ba tare da ta shirya wa hakan ba har seda Rufaida taji sautin shi ,cike da mamaki tace" yadai kike dariya ? Dole ne nayi dariya Fatima wai kinsan yarinyar nan taso ta ganeni"wace yarinya ta tambaya ,don ita har ga Allah batasan akan wacce take magana ba "Mabaraciya ,Fatima tabata amsa a takaice " ok to yanzu ya kukayi da ita " ehhh to kinsan ko cikin talakawan wasu basuda kwadayi da fari yarinyar da mahaifiyar ta kin amincewa sukayi wai ita bazata seda mutunci 'yarta saboda kwadayin abun duniya ba ,shinefa na samu mahaifinta ,na nuna masa irin Alkhairan da zasu samu a cikin aikin nan ,tukuna yayi tsayin daka akan dole se tayi aikatau ,cikeda jin haushi Rufaida tace " wai me suke takama da shi nikaina idan badan saboda na dauki fansa bane me zanyi da aikin ta yanzu ma kawai inaso na koya mata darasine ,idan na fahimta halin uwarta ne ta gado na ganin dede suke da kowanne'dan adam , murmushi tayi mai sauti cikeda jin ita din watace tace " point of correction cox totally akwai distance sosai a tsakanin mu , mabaraciya wacce abunda zataci ma se tayi yawo ta nemo kuma hakan wai iyayenta da ita suka dogara ta zame musu bango ,dole zan nuna mata wacece ni 'yace wacce ko kiran sunan mahaifiyata akayi dole mutum ya natsu domin yasan ta Tara abun duniya despite my father Shiru itadai Fatima tayi tana sauraren ikon Allah ,a ranta take tunanin wane irin girman kai da takama ne ke damun Rufaida,tabbas rayuwar wasu a kwai gyara ,duk da ta ta'allaka hakan da rashin samun rarbiyar uwa da batayi ba ,kowa yasan Hajia Saudah yakuma san irin Alkhairan ta ,da yanda take taimako da son jama'a ko kadan Rufaida bata gaji halinta ba Farar tukunya kenan mai fidda ba'kin tuwo ,Fatima na cikin wannan tunanin ne tani 'kit alamun ta yankee kiran ,bin wayar tayi da kallo tana tunanin shin wace kaddara ce ke kiran Meerah aiki a karkashin wannan da bata gaji mutum ci ba ,tana cikin tunanin ne wayarta ta sake ringing ganin sunan Meerah ya sakata dagawa ,da sauri ,tambayarta Meerah tayi akan yaushe zata fara zuwa " even tomorrow,tabata amsa jiki a sanyaye ,wani irin dadi Meerah taji ,sosai tayiwa Fatima godiya sanann ta yanke kiran Meerah na zaune dakinta tayi tagumi ,da alama tunani takeyi ,shigowar aunty ne yasakata dawowa daga duniyar tunanin ,kallonta tayi tasakar mata murmushi tare da matsawa daga gefe saboda ta samu wurin zama " kinga ba zama ne ya kawoni ba ,aikenki nakeso nayi kasuwa,sedai naga yamma tayi ina tsoron kitafi kiyi zamanki nasan halinki " kai aunty se kace wata yarinya ,da zan tafi na zauna a titi ,kedai kikawo sakon kawai yanzunnan zan dawo Insha'Allah " yawwa to kishirya se ki sameni a 'dakina aunty tafada tana fita dakin ,tashi Ameerah tayi kayan jikinta kawai ta sauya daga riga da wando zuwa bakar jalabiya sosai tayi kyau ,kamar ba Meerahn da na Sani ba saboda sak ta fito yar gayunya harta yane kanta da dan karamin vail na rigar sekuma ta sauya zuwa hijab red colour Masha'Allah Allah ,tayi kyau sosai abunda ,cikeda na tsuwa ta shiga dakin aunty ,sakin baki aunty tayi tana kallonta har seda tayi kasa da kanta don taji kunyar kallon da aunty ke binta da shi Cikeda xolaya Aunty tace " Masha'Allah Meerah kinganki kuwa ,idan a hanya na ganki ai bazanxe wannan Meerah ta bace tafada tana dariya ,Dan turo baki Meerah tayi tace" idan da bansan halin aunty na ba da se tafasan kai ,bani sakon nidai natafi ,dariya kawai Aunty tayi ta dauko kudin sakon tabata tare da fada mata abunda zata siyo ,sallama tayimata sannan ta tafi Adaidaita sahu ta shiga kasancewar akwai dan tazara tsakanin su da kasuwa ,cikin natsuwa tagama siyan duka abunda Aunty tace ,haka ta riko kayan ta nufi titi don samun abun hawa 'a can tsallaken titi ta hango wani mutum yawuce yama tallan a agwalima ,hannu tafara daga mishi alamar yatsaya sedai da alamu sam be kula da itaba ,ganin da tayi kamar babu motorn da ze wuce kusa yasakata saurin tsallakawa ,sedai tun kafin takai tsakiyar titi ta sake duka kayan hannunta sakamakon wani uban horn da yacika kunnen ta duk tabi ta rude ta kasa yin gaba ta kasa yin baya ,sedai tayi tsaye tare da saka duka hannunta biyu ta toshe kunnen ta ,fitowa mutumin da ke cikin motorn yayi ,fuskar shi a hade da alama tabashi haushi sedai kai tsaye bazaka fahimci hakan ba ,tana nan toshe da kunne sedai taji anja hannunta ,anyi gefe da ita cikeda mamaki ta dago dan ganin waye ,sedai har yayi gaba abunshi yana kokarin shiga motorn shi "am sorry ya tsinkayi siririyar muryarta wacce ke nuna har yanzu acikin tsoro take ,dan waigowa yayi sedai karaf idonsu yahade cikin na juna ,bin junan su da kallon sanin suke sedai sun kasa tuna a ina sukasan juna " she damn cute ya furta can kasan makoshi ,saurin janye idonta kanshi Meerah tayi tafara tattara kayan ta da suka watse.... ,,,,,,Harhada kayanta tayi batare da ta sake kallon inda yakeba ta tsayarda napep ta shiga, bin Napep din yayi da kallo harse da ta bace wa ganinsa tukuna yatayarda motorn shi ya wuce. Cikin Napep ma Meerah se tsaki takeyi se yanzu ne takejin haushin rashin siyan agwaluma da batayi ba Washe gari tunda Meerah tagama sallah takasa komawa barci,saboda ta matsu gari ya waye Fatima ta zo su wuce ,tanan zaune har 8:00am bataga Fatima ba hakan ne yasakata daukar wayarta ta kirata ,cikin bacci Fatima taji karar wayarta ,dan tsaki tayi ganin an katse mata baccinta ,idonta a rufe ta kai wayar a kunne "Hello tafada cikin murya irin na masu baci " kut ,Meerah tafada cike da jin haushi " amma wlh Fatima ke yar wulakanci ce amma dai kinsan jiranki nake ko ,da sauri Fatima ta tashi tana duba agogo ,waro ido tayi tare da Fadin " am sorry our head girl,wlh bansan lokaci yatafi hakan ba ,tsaki Meerah tayi batace komai ba ta kashe wayar sa sauri Fatima tashiga toilet wanka tayi tukuna ta fito ta shirya ,zuwa tayi ta samu Momynta tayi mata sallama akan zata tafi gidansu Meerah ,fatan dawowa lafiya kawai tayimata ,saboda tasan wacece Meerah da kuma shakuwar da ke tsakanin ta da Fatima ,saboda ma nemanta da Fatima taitayi ne bata sameta ba yasakata hakura ,ranar nan da Meerah tazo kuwa ,har dare labarinta Fatima kebaiwa Momy sedai tace "yanzu Meerah ta sauya ba kamar da ba ,a da Meerah irin yaran nan ne masu kiriniya shiyasa kaf a school dinsu babu wanda be santa ba gashi tanada kokari ,kuma ta iya zama da mutane hakan ne yasa kowa yake kaunarta. duk da kwatancen da Meerah tayiwa Fatima,amma seda ta sha tambaya kafin tagane gidan su kasancewar a lungu yake ,kuma unguwar ba wurin zuwanta bane ,da sallama dauke a bakinta ta shiga Aunty da ke kitchen ne taji ana sallama lekowa tayi don ganin waye ,kallon rashin Sani tabi Fatima da shi , murmushi tayi tace " ina kwana? Itama anuty amsa ta tayi cikin sakin fuska,zata tambayarta sega Meerah ta fito , da sauri Fatima ta rungumeta tana fadin "on my kneel head girl,dariya sukayi dukansu ,aunty naganin haka ta gane Fatima kawar Meerah ce ,saboda haka takomawarta kitchen dan karasa abunda takeyi. Kama hannun Fatima Meerah tayi ,suka shiga daki ,sedai sosai take ganin mamaki hadi da ayar tambaya a idon Fatima ,sharewa tayi tace " ko so kike tace tafasa son ' yar aikin ,dariya Fatima tayi tace " a yanda xuciyarta take cikeda son wulakanta ki ,banajin zata hakura ,amma nikam Meerah meyasa kika zabi to zarta kanki a matsayin yar aiki? Wai ina ya Maryam wai? Dan danan yanayin Meerah ya sauya ,idon ta na kawo kwallah " am sorry Meerah bansan zakiji haushin tambayar ba ,girgiza mata kai Meerah tayi tace" Fatima shin ganin yanda rayuwa ta mayar dani ma bazaki gane cewa komai ya sauya ba ,banda kowa a duniyar nan yanzu ,se wannan matar itace ta mayemin gurbin dangina ,Fatima idan kana duba rayuwa zaka gane kaidin ba kowa bane ,yanzu dai gani Ameerah Farook Head girl da ake alfahari da ita a school 'yargatar da kowa ke burin sakata farinciki Ummina ,Abbanah, yayata mafi soyuwa ,amma gashi yau na wayi gari banda kowa ,burin yayata ya rushe na son ganin nazama cikakkiyar Birrester,ta karashe tana zubar da kwallah ,sosai tausayinta yakama Fatima , hakuri kawai ta bata ,duk da tanason tambayarta dalilin mutuwar Maryam sedai bata so tasake sakata kuka ,kiran aunty ne yasakata,tashi ta fita , kallo daya aunty tayi mata ta gane kuka tayi " ki dauki breakfast dinki ,tafada tana daukar nata tayi ficewa ,cikin mutuwar jiki taaniye jug din kunun agaban Fatima sake fita tayi segata ta dawo da plate din alale,tunkafin ta karasa ajiyewa Fatima ,ta janyo cup ta zuba kunu cikin jin dadi tace " kamar kinsan wlh banci komai ba ,ashe da rabon nazo nasha favorite dina kunun tsamiya ,sosai kuwa tasha kunun hakan ba karamin dadi yayiwa Meerah ba ,don batayi tunanin zatasha ba ,seda suka koshi ,tukuna Meerah ta tashi ,tube kayan jikinta tayi ,ta fiddo wata kodaddiyar atamfa ,duk ta cimuimuye da alama ta dade cikin tsomakara Kallon mamaki Fatima kebinta da shi ,cikin lokaci takoma kamar irin mutanen nan ,da talauci yayiwa kanta 'bata sha mamaki ba seda taga ta yafa wani gyale kodadde irin pashminar dinnan da akayi yayi can da " mutafi tacewa Fatima " Haba Meerah me kikeyi haka kinkuwa sam wane irin gida zamu tafi ,ai seki saka Rufaida korarmu " kar ki manta ,fa Mabaraciya ce ke gabanki,zamu tafi ne amatsayin yar aiki bawai kawarta ba ,kuma kora bana tunanin haka daga wurinta domin bawai saboda nayimata aiki ta daukeni ba ,sedan ta wulakantani,so na fison taganni a wulakancen ,jinjina kai Fatima tayi alamar gamsuwa . Seda ta shiga dakin aunty tace" aunty kimun fatan nasara zamutafi " to Ameerah rabbi ya dafa miki ,da amen ta amsa tana jin dadi har cikin ranta ,sun dade sosai abakin titi kafin suka samu Napep din da zata kaisu unguwar Knocking sukayi me gadi ya leko ,binsu da kallo yake ,yagane Fatima ,itace wacce ke zuwa wurin Rufaida, sedai mamakin ganin ta yake tare da wannan da batada banbanci da mahaukaciya ,gaisheda Fatima yayi yana bude mata kofa ,shiga tayi Meerah nabinta da a baya " ikon Allah yafada cikin xuciyar shi ,ga yarinya kyakkyawa ,ta bugu da jarida,amma da ganinta ta hadu da jarabtar ciwon haka ,ga kuma talauci domin da gani wannan tana cikin ciwon rashi Tunda suka shiga gidan Meerah takebin harabar gidan da kallo yananan yanda ta sanshi,sedai sabon fenti da akayi " dallah malama zaki fara kauyanci tun bamu shiga ciki ba ,Fatima tafada cikin sigar xolaya ,murmushi kawai tayi wanda da alama na yake ne ,cigaba da tafiya sukayi se gasu sun bayyana a cikin wani falo na alfarma ,fadin kyau da tsarinshi bata lokacine ,zama Fatima tayi akan daya daga cikin kujerun falon ,itama Meerah ta samu daya ta zauna " sannu da zuwa Hajia me aiki ta gaisheta ,cikin sakim fuska Fatima ta amsa ,kifadawa Rufaida ina jiranta,da "to ta amsa,bata dade da tafiya ba segata tadawo tace " tana zuwa ,andauki tsawon 10 minutes,se alamun saukowar Rufaida daga stairs sukayi " tun kafin ta karaso suka tsinkayi muryarta tanafadin ......... **Magana ta gaskiya mutanen Group ɗina zan Dena yi muku posting,se nake ganin kamar labarin be karɓu* a *wurinku ba ace bb wacce zata iya yin comment,ku gyara idan kunaso ko na* *komawats* *Wattpad dama asalin labarin nasu ne* Comments nd share #Vote and follow me@ damselfeedo #Real#Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITERS* *ASSOCIATION* (On ward together) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* By *FIDDAUSI* *SANI* (damselfeedorh) 🅿️:1️⃣1️⃣ ,,,,,,,Kuskure mafi girma shine na riski kaskantacciyar yarinya zaune a inda nake zama ,tunda Rufaida tayi wannan maganar Meerah ta fahimci da ita take ,cikin sanyi jiki ta zube kasa,cikeda da isa Rufaida ta karaso cikin falon ,seda ta samu wuri ta zauna tukuna ta kalli Fatima tana wani yamutsa fuska tace " ke kam Teemah kincika jajume jajume ina kuma yau kika samo Mahaukaciya? Tayi maganar cikeda wulakanci ,sosai kalmar ta shigi Meerah wanda hakan yasakata dago ido da sauri ta kalli Rufaida,sedai saurin mayar da kanta tayi akasa ,saboda bataso ta fahimci komai. Murmushi Fatima tayi tace " she's the one, blinking ido Meerah tayi mata alamar bataso ta nuna taganeta ,saboda kar yarinyar ta canja ra'ayi ,shiru Meerah tayi tana saurarensu Fatima kamar yanda naji kince kina neman 'yar aiki to gata na samo miki ,cikeda hargowa tace "me kike nufi badai wannan me kala da mahaukatan ce zan dauka aiki ba ,wannan ko ruwa ta taba ai bazan iya shan suba kidubeta fa " aa Rufee bazamuyi haka ba ,ko ba komai yarinyar ,iyayenta ne abun tausayi ba ita ba ,suna fama da ciwon talauci " And so? Ko nice na saka musu talaucin ,daga ganin iyayenta ,basu san me sukeyi ba tunda har zasu iya turota aiki a irin wanann yanayin,cikin tsawa Meerah tace " karki kuskura 'yarnan zan iya daukar komai amma banda cin fuska ga sanyi idaniya ta ,iyaye da kike gani sunfi karfin to zarci ,tana gama fadar hakan ta tashi da niyar fita ,sedai a cikin xuciyarta addu'ah take Allah yasa Fatima ta tsaidata ,domin batasan da wannan plan dinba ,har tafara taka kafarta ta tsinkayi muryar Fatima tana fadin " fitar da zakiyi shine sakaci na karshe da zakiyi da damarki ,idan har da gaske kike iyayenki sanyin idaniyarki ne to kuwa tafiya bata kamakiba domin kinsan yanda suka kwallafa rai a wannan aikin naki ,suna ganin kamar wata mafita ce Allah ya kawo musu na fita daga kangi yunwar da kuke fama dashi ,kinada kanne kanana ,dukansu yanzu ,burinsu akanki yake be kamata mai nema yarika xuciya ba . Shiru Rufaida tayi tana saurarensu,ita sam hankalinta be kam maganar Fatima kawai tunanin irin xuciyar yarinyar takeyi ,tayi zaton ,komai zatayi mata bazata tanka ba saboda ,zafin talauci kwafa tayi tana ayyana irin tozarcin da zatayi mata ,jiki a sabule Meerah ta dawo ta zauna ,tana sauke ajiyar zuciya domin batayi tunanin Fatima zata iya yin wanan tunanin ba , seda Rufee tayi wani irin murmushi wanda itakadai ta barwa kanta sani manufar sa tukuna tace " Temah ,idan zata iya kiyaye duka sharuddan da zan gindaya mata ,kallon Meerah Fatima tayi tace to kinji ,cikeda dakewa tace" ina saurare Na farko dai ni banda 'dakin da zan ajiyeki , bawai kuma saboda babu dakin a gidan bane sam sedai baki can canci ki zauna ba ,na biyu dole 7:00 yayi miki a cikin gidannan ,saboda 8 Nake tashi nayi sallah to kafin nashiga bayi ina bukatar ki tsaftace shi, se abu na karshe ,gada kiyarda yunwar iyayenki yasaki tunanin,daukar abincin gidan nan kitafi dashi koda kuwa an rage ne ,idan kika kiyaye wanan shikenan kuskure musu kuwa ,hmmm takarashe tana lumshe ido ,cikeda rashin damuwa Meerah tace " indai zaki kiyaye biyana hakkina ai wanan ba matsala bane ,jin amsarta yasaka Rufee dagowa ta dubeta ,sosai take mamakin jinkai irin na yarinyar ,kiran Larai wacce ke mata aiki tayi ,cikeda ladabi tace " Hajia gani ,kallon mamaki Meerah tabi Larai da shi ,idan aure kauye tayi kusan tahaifi Rufaida,amma gashi tana kankantar da kanta gareta " Rabbi ka kara rufa mana asiri tafada cikin xuciyarta " ki nuna mata dakina ta gyara komai kafin nazo ,tun kafin Larai tayi magana Meerah ta tashi binta tayi ,seda suka fara taka steeps tukuna ta juyo cikin sa'a kuwa sukayi ido biyu da Fatima ,kashe mata ido tayi tare da jinjina mata hannu alamar godiya , murmushi kawai Fatima tayi mata ,daga haka ta dawo kan Rufaida " Nikam Rufee wai yanzu wane irin horo kike tunanin zakiyiwa yarinyar nan ,saboda da alama tanada jin kai "hararar ta Rufee tayi tace, malama ina da zan dauki matakin kece kika hana " haba taya zan hana baki fahimceni ba kenan ,kinsan dalilin da yasa na sanyayar mata da jiki saboda kar ta tafi? Bata jira amsar Rufee ba tacigaba da magana "to saboda nayi miki alkawarin se kin wulakanta ta kamar dai yanda kikayi alwashi kuma kema nasan kinason haka ,matsalar da aka samu ,saurin fushi dakikayi da wannan nayi anfani na tabbata komai zakiyi mata bazata bar gidannan ba saboda tana kaunar iyayenta kuma tana tausayinsu ,idan tabar gidan nan shikenan duk wani Hop nasu ya lalace,kinga dole zatayi hakuri ko badan saboda itaba ,domin iyayenta Lumshe ido kawai Rufee tayi "amma yanayin da take magana ne idan kin kula kamar ba na sauran yayan talakawa ba,ni se nake ganin kamar tanada jin kai " karki damu da wannan ,haka wasu yayan talakawa suke idan kika ga suna daukar kai seki zata sudin wasu ne ,ajiyar zuciya Rufaida ta sauke tace " shikenan Teeamah na gode bari na koma bacci nakeji ,kallon mamaki tabita da shi kamar ba daga baccin ta taso ba ,amma a zahiri murmushi tayi tare da fadin " shikenan nima bara na wuce Mamana tana jirana ,dan ya mutsa fuska Rufaida tayi kamar bataji dadin furucin Teema ba bata dai ce komai ba ta tashi sukayi sallama. Cikin ƙanƙanin lokaci Meerah ta gayara duka rooms ɗin ,bakin wani da yake a rufe ta dawo ,tsaye tayi tana ƙare wa ɗakin kallo cikin zuciyarta take ayyana cewar shine ɗakin Hajia Saudah ,ɗan zagayawa tayi inda taga window,sedai a rufe windown take ,motsin da tajine kamar ana taka steps yasakata barin wurin da sauri ,kallon tuhuma Rufee tabita dashi ƙasa tayi da kanta tace " na kammala ,tsaki kawai tayi mata ta taɓa ta tayi shigewarta ,da kallo Meerah tabita ,tana nemamata shiriya ga Allah,dan Allah yayi ka mai kuɗi bayana nufin kafi kowa bane . Rufaida na shiga ɗakinta taji wani sanyi da ƙanshi ya bugeta babu shiri tafaɗa kan gado tana lumshe ido a zuciyarta mamaki take ya'akayi wannan villager ta iya gyaran ɗaki har haka gashi bata wani ɓata lokaci ba tayi mata aikin da ko Larai da take babba bazata iya irinshi ba ,taɓa baki tayi tace " ko da yake dagani tasaba aikatau . Meerah kam tana saukowa ,ta samu wuri a falon ta zauna ganin shiru shiru bata fitoba yasakata sha'awar zuwa haraban gidan ,tana tafe tana ƙare wa gidan kallo ,batayi aune ba taji tayi karo da mutum,cikeda tsoro ta ɗago don gudun kar kowaye yayi mata rashin mutumci tunda ta kula kamar halayyar ƴan gidan ne "ke? taji yafaɗa yana nuna ta ,itama zare ido tayi saboda ta ganeshi mutumin nan ne da tataɓa yaɗuwa dashi kasuwa " me kikeyi a gidanmu ? Tambayar da yayi mata kenan,murguɗa masa baki tayi zata taɓa shi ta wuce ,fixgota yayi yace " bakiji me nace ba ? Cike da jin haushi tace " aikatau ,shiru yayi yana kallonta ,bece komaiba ya saketa ,raɓashi tayi ta wuce fasa zuwa balcony ɗin tayi tadawo falon ta zauna da kallo yabita ,tabbas yasaka wasi-wasi akan yarinyar ,da fari tazo gidan amatsayin Mabaraciya ahaka yaganta ,se kuma ya ganta a hanya a matsayin cikakkiyar me gata ,a yau kuma ta dawo gidansu amatsayin ƴar aiki,anya kuwa yarinyar nan Mabaraciya ce kodai anturo ta ne leƙen asiri" i will find it out ,yafaɗa yana shiga falon shima a falon ya ganta raɓe gefen kujera ,bece da ita komai ba ,Larai da yaga tafito ya kalla yace " ke kiramin Rufaida , kusan a tare suka sauko itada Rufaida ,tunda ta hangoshi ta washe baki,cikeda jin daɗin ganinsa tace " Welcome MM ,shima Murmushi ya mayar mata yace " tnz ,haka kike zaune a ɗaki ke kaɗai instead of ko ƴan aikinnan kizauna kuyi hira ai sa ragemiki kaɗaici ko? Wane irin kallo tabi Meerah da sam tanuna hankalin ta baya kansu " yanzu Yaya saboda banda hankali se na zauna cikin ƴan aikin da sukecin abinci a ƙarƙashina na sakasu aikin da duk na gadama ,kuma zan iya marinsu idan suka kuskurewa umurni na ,amma duk da haka kake cewa wai nayi hira dasu? God forbid,never dead my body ,girgiza kai kawai Mu'aiseen yayi cikin zuciyarshi yake faɗar " yuh won't ever change ,a zahiri kuma tashi yayi tsaye yace " to ni zantafi dama fita zanyi nace bara na leƙoƙi tunda ke kinfi ƙarfin zuwa inda mutane suke "afuwan yaya ,harzaka tafi ko lemu bakasha ba ,laluba cikinsa yayi yace " don't worry am ok " ok to mutafi na rakaka,haka suka jero suna tafe suna hira ,itadai Meerah mamaki yakasheta ashe dama tana dariya lallai tafaɗa tana ci gaba da kallon tv,tana nan har Rufee tazo ta wuce ta,kallon agogon falon tayi taga har lokacin sallah yayi,inda taga Larai ta shiga tun ɗazu nan tabi Sega ta cikin kithen,sannu da aiki tayiwa Larai kafin ta tambayeta inda zata samu ruwan alolah,da sakin fuska Larai ta nuna mata wani coridor tace " akwai bayima acan idan zaki zagaya,Murmushi itama tayi tace " Nagode tare da bin hanyar seda tashiga toilet tayi fitsari tukuna tayi alwala ,a ɗan gefen wurin ta shinfiɗa kallabinta ta tayarda Sallah,tana idarwa ta dawo ciki zaman jiran tsammani ,ganin har kusan ƙarfe 4 Rufaida bata sauko ba ga kuma yunwa da takeji se kawai ta yanke shawar tafiya gida tunda dai ta kammala ayyukan ta to bataga dalilin zamanta ba kuma,wurin Larai taje tayi mata sallama ,kafin ta fito ta kama hanya ,koda ta shiga gida ana kiraye-kirayen sallar la'asar,a matuƙar gajiye tashiga gidan Aunty da ke zaune tana jiran dawo warta ta tareta da sauri tanayi mata sannu Ruwa tafara kawo mata girgiza kai tayi tace " Aunty ai se cikina ya ƙulle me kika dafa mana yau? Narasa me zan dafa shine kawai na yimana ɗan wake ,washe baki Meerah tayi tace," kin kyau ta min kamar kinsan nayi marmarin sa bani naci cikina har kukan yunwa yakeyi ,tashi aunty tayi ta kawo mata ɗan waken aikuwa ta hau ci kamar Mayun waciya ,seda tazo ƙarshe Aunty tace " gaskiya Ameerah ki canja wata shawarar dan bazaki sake komawa aikin nan ba ,a firgice ta saki sauran ɗan waken da yake hannunta tace " haba Aunty kenan duk wahalata tatafi a banza kenan seda nafarajin ƙanshin nasara shine zakice na dena ,koda a ce Rufaida zata riƙa yanka nama na ne zan jure matuƙar zan haɗu da muguwar matar nan Hajia Saudah....... #Real@Bazamfaria *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣2️⃣ dafa kafaɗarta Aunty tayi cikin sanyin murya tace "Meerah bawai ina so na hanaki ɗaukar fansan abinda akayi Miki bane ,saboda addini ma yabamu wannan damar idan har aka cuceka kuma kaga bazaka iya yafewa ba to ka rama daidai da yadda akayi maka ,sedai kituna irin tanadin da Allah yayiwa masu yafiya musamman a inda sukeda halin ramawa, Meerah inajin tsoron faruwar wani abu gareki Hajia saudah da kike gani ba ƙaramar mace ba kuma mijinta ma babban mutum ne na tabbata koda za'a kamata da lefin fasa kauri da yara mata tofa babu wani hukunci da zata fuskanta ,domin su sukeda doka , Allah ne kawai xe iya hukunta su bawai dan'adam ba musamman ke mace karama me rauni ,karkiyi wasa da rayuwar ki bamuda kowa se Allah. Shiru Meerah tayi tana sauraren Aunty har seda tayi shiru ,alamun ta gama maganarta,murmushi tayi harseda fararen haƙoranta suka bayyana ,cikin salon maganarta tace " Aunty naji daɗi da kika ce Allah ne ce iya hukunta ,ki fahimceni bawai inason yaƙar ta bane ko kuma burin fansa ne kawai a gabana ba , a'a inaso ne na nuɓutar da sauran yaran da take ƙoƙarin halakarwa na kuma bayyanar da ɓoyayyiyar fuskanta wacce take cin amanar addini ,mutane da yawa suna yabonta akan kirkin ta har takan ɗauke wasu daga cikin yaran marasa ƙarfi da sunan zata tallafi rayuwar su wanda babu wanda yasan me take sakasu sunayi ,kasuwanci takeyi dasu Saboda haka temako ɗaya nikeso kiyimin Aunty shine kitayani da addu'a Allah yabani ikon cin nasara akanta" tana gama faɗar haka bata jira cewar Aunty ba ,tayi shigewar ta ɗaki, girgiza kai kawai tayi saboda tasan halin Meerah da naci akan bu tunda har tayi niyya to babu wanda ya isa ya dakar da ita. Washe gari tunda tayi Sallahr asuba bata koma bacci ba dan haka tafita tayi share² sannan tayi wanke² seda ta gama tukuna ta shiga wanka ,bata ɓata lokaci ba saboda saurin da takeyi kar ta haɗu da rashin mutuncin Rufaidah ,yau kam doguwar rigar atamfa ta saka babu lefi da ɗan haske ta duk da ta koɗe amma tafi kayan jiya haske ,ko mai bata shafawa jikinta ba ta ɗauki hijabinta tsoho shima ta saka ,a bakin ƙofa ta haɗu da aunty tana shirin shigowa ɗakin ,ɗan matsawa tayi daga gefe tana murmushi ta gaisheta " bade har zaki tafi ba gashi na makara daga na gishingiɗa bacci ya ɗaukeni" murmushi ta sake yi tace " karki damu Aunty ,ai dama za'a riƙa bani abinci a can yanzu idan nace na tsaya zanbata lokaci ,ga yarinyar batada kirki"to shikenan kide kula dan Allah ,kikama mutuncin ki kuma Allah ya kiyaye se kin dawo "Insha'Allah Aunty Nagode" daga haka ta fita gidan , cikin natsuwa take tafiyar ta kamar yadda ta saba seda tayi nisa sosai kafin ta samu a caɓa ,ka san cewar safiyace sosai,unguwar da xe kaita ta faɗa masa ,babu ɓata lokaci tahau suka tafi. Koda ta kai sa sashen su Rufaidah a rufe yake alamar bata tashi ba kenan ,tasan ko tayi knocking ba ji xatayi ba saboda haka ta samu wuri daga gefe ta zauna ,takai kusan 30 minutes,kafin taji maganar Larai a kanta ,ɗagowa tayi tana kallonta " Fatima me kikeyi anan baki shiga kin fara aikinki ba?"instead ta amsa mata se tayi murmushi tare da gaisheta, amsawa tayi tana sake maimaita tambayar " wlh Aunty Nazo naga kofar a rufe shine na tsaya nan kafin a buɗe" Kama hannunta Larai tayi tace " to ai tanan baya zaki shigo ,mutafi kina ɓata lokaci ,bakisan halin me gidan bane"Meerah batace komai ba tabi Larai suka shiga ,tsaye tayi tana tunanin inda zata fara gyarawa ,can dai tayanke shawarar fara gyaran falo kafin fitinanniyar can ta tashi ,se ta shiga ta gyara mata ,sunan da ta sakawa Rufee kenan. Seda ta tabbatar da ta gyara ko ina a downstairs,tukuna ta kai dubanta ga agogon da ke manne a bangon falon karfe 8:30 ya nuna mata ,a fili ta furta " ko ma tayi sallah? sedai tunanin batada me amsa matane ya sakata nufar kitchen wurin Larai " sannu da aiki Aunty" murnushi Larai tayi mata " harkin kammala gyaran kenan " ehhh iya kasanne da ɗakunan da ke ciki ,ina tsoron na haura sama ne bansani ba ko bata tashi bacci ba" cab!ai se 10 zata tashi " taɓe baki Meerah tayi tace " to bara na tayaki aiki kafin ta tashi" a'a wlh da kin barshi ai ma na kusa kammalawa,kunun gyaɗarnan ne kawai yayi saura "ehhh ai ko wanke² ne se nayi Miki ,naga kinyi abincin kashi²,hala duka gidan ke kike musu a binci? " Hmmm ko ɗaya Meerah kinsan musu kuɗin nan sam basu san tattali ba duk wannan da kikaga nayi na Hajia Rufaidah ne ,yanzu ma idan ta gadama zata iya cewa duk babu abinda yayi mata ,sedai na canja wani" cike da mamaki Meerah ta kalli Larai tace " kuma se kin sake ɗin? "to yarnan zamanta nikeyi a gidan nan fa dole na canja idan tace beyi mata ba" can!amma wallahi....bata karasa ba sakamakon tsawar da sukayi from no where,cikeda rashin mutunci Rufaidah tace... "Larai badai abincin da zanci bane kika bari wannan me suffar aljanu ta taɓa?" A'a ranki ya daɗe yanzun nan ta shigo ma har na kammala komai" itadai Ameerah tsaye tayi tana binsu da ido musamman Larai da jikinta har shecking yake tsabar tsoron Rufaidah,wani dogon tsaki taja tana maida idonta kan Meerah a wulaƙance tace " shishigin ki babu abinda ze ƙara Miki se tsana a xuciyata,idan ma ba kinraina ni bane har yaushe zakizo baki jira na tashi bacci kin gyara min ɗaki ba ,kishigo nan kina abinda ba'a saka ki ba ,ok nasan saboda kwaɗayi kikayi wannan ko wato agama ki kwasa kikaiwa cima kwance iyayenki ko,su sun zauna sun turoki aikatau wayasani ma ko da shegen kyan nan naki zasuyi anfani kun zata ko akwai maza a gidan nan ,to ahir ɗinku ko munada maza sunfi ƙarfin matsiyata irinku"ta ƙarashe tare da kafe Meerah da ido dan ganin duk wannan maganar da ta faɗa mata murmushi ne kwance a fuskanta kamar ma bata fahimci zagin da takeyi mata ba ,ganin tayi shiru ne Meerah ta raɓa zata wuce ta batare da ta furta komai ba , da sauri Rufee ta fizgota ta dawo baya " Who dere you ina magana zaki wuce ,wato kam ga Mahaukaciya ko?nan ma shiru Meerah tayi tana kallon ta kamar bazatayi magana ba se kuma tace " Ai bansan amsar abinda kika faɗa kike nema ba shi yasa nayi shiru ,amma tunda har kin buƙaci haka inaso kisani ,duk yadda iyaye suke sunan su iyaye, Bara na tambayeki menene ma'anar iyaye? nasan baki sani ba saboda bakisan daɗin su ba ,abinda kika sani kawai ,kinada buƙata abaki kuɗi kiyi ,anfaɗa Miki komai ne kuɗi keyi akwai farin cikin da kuɗi bazasu baki ba ,amma kulawar iyayenki kawai ya wadatar dashi ,kamar yadda kika ce iyayena matsiyata ne to ina so ki gyara kalaminki ,domin mu arziƙin imani kawai da Allah yayi musu ya ishemu alfahari ,kyau da kike magana kuma ,naji daɗi tunda duk rashin sonki gareni ,idonki be rufe ba har seda ya tabbatar miki da Ni ɗin me kyau ce ,Kinga akwai yiyuwar idan gidan da Nazo babu maza to matan ciki su taya ko? Cikin zafin rai Rufee ta ɗaga hannu zata mari Meerah da sauri ta kauce ,tana dariya ta fita daga kitchen ɗin Ba Larai da tayi mutuwar tsaye ba hatta Rufee ta kasa motsi ,babban baƙin cikinta a gaban Larai Meerah tayi mata wannan iskancin , lalai dole ne ta ɗauki mataki akan ta ,amma zata fara kiran Fatima ta sheda mata kafin suyi shawarar irin tozarcin da zasuyi mata ,dan tayi alƙawarin se tayi nadamar zuwanta duniya. Meerah kam xuciyarta wasai taketa gyaran ɗakin duk da wani ɓangare na xuciyarta na cikeda tsoron kar Rufee ta koreta, tun kafin ta fara abun da ya kawota ,gashi ma ko maganar Hajia saudah bataji anayi ba bare ta saka ran ganinta ,haka dai ta samu ta kammala komai har toilet ta wanke mata se kanshi ke tashi a ɗakin ta janyo mata ƙofa ta rufe ,har zata sauka se takai dubanta ga ɗayar ƙofar dake rufe ,tanason ta shiga ɗakin duk da zuciyarta na faɗa mata cewar ɗakin Hajia saudah ne ,jin kamar za'a hauro sama ya sakata saukowa da sauri ,sedai a mamakinta Rufee bata falon. More comments more typing Idan har comments ɗin ku ya burgeni to zakuci gaba da samun Mabaraciya ko yaushe Insha'Allah Vote and follow me Dan Allah Real Bazamfaria❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣3️⃣ Fitowa tayi waje dan tsoron ta zauna falon kuma tayi lefi ,wurin wasu flowers ta samu ta zauna ,tunanin halayyar Rufee kawai takeyi ,wai dama haka wasu masu kuɗi ke rayuwa sam basu ɗauki talaka a bakin komai ba ,to me ke sa suna haka gata ko rashin tarbiyya? Kai gaskiya dai rashin tarbiyya ne meyasa mu lokacin ko masu yi mana aiki Ammi bata yiwa tsawa bare har mu muyi musu ,koda haline kowa da irin nasa"tayi nisa sosai a duniyar tunani har batasan da tsayuwar mutum akan ta ba,Mu'aiseen da tun da ta zauna yake wurin yake kallonta ganin kamar tayi nisa a tunani shine ya ƙaraso ,amma duk da haka bata san da tsuyuwarsa,ƙura mata ido yayi yana nazarin ta,be san me yasa zuciyarsa ke zargin yarinyar ba sam be yarda da ita ba ,gyaran murya yayi ,da sauri ta ɗago kanta ta dubeshi ,a jiyar zuciya ta sauke kuma se ta haɗe fuska ta raɓashi zata koma ciki "me kike tunani haka har Nazo baki sani ba? "Batare da ta waigo ba tace masa " Babu kawai taci gaba da tafiyarta,shima tafiyarsa yayi dama fita zeyi se ya hango ya ta fito shine yazo wurin ɗakin Larai ta tafi ,dan bata so ta sake haɗuwa da Rufee har ta bar gidan ,a zaune ta sameta tana ninkin kaya da alama daga shanya ta kwaso su ,ganin yadda Larai ke binta da ido ne yasa tayi murmushi,tana yiwa kanta mazauni tare da faɗin " Aunty har kingama aikin kema? Ganin Larai batace komai bane yasaka ta faɗin " lafiya dai? Ajiyar zuciya ta sauke tace " Kinkuwa san ganganci da kika yiwa kanki bana tunanin zaki ci gaba da aiki gidan nan ,dan wlh kinci Sa'a Hajia bata nan da se ta saka an wulaƙantaki tukuna ta koreki ,saboda tana matuƙar son Hajia Rufaidah,Sam batason ɓacin ranta amma naga kin dage kina mayar mata da magana yau ba ke ba harni nasan se ɓacin rai ya shefeni dan a fusace tafita gidan nan " ayya Aunty to miye lefina itace fa ta buƙaci na bata amsa ,shine ni kuma ba bata " cab! amma dai bakisan wacece ita ba ko? gyara zama Meerah tayi cike da rashin damuwa tace " yawwa faɗa min ko ita ɗin wacece Kinga se na kiyaye gaba" Rufaidah da kike gani su biyu ne a wurin Hajia saudah yayarta tayi aure shekara biyu kenan da suka wuce ,kaf a duniyar nan bana tunanin akwai abinda Hajia saudah keso fiye da Rufaidah, duk kuɗin da kikejin ana faɗar me gidan nan yana dasu to Hajia ta fishi saboda ita ɗin irin matan nan ne da basu dogara da dukiyar miji ba sosai take neman nata gashi tana te mako sosai shiyasa takeda jama'a don kuwa idan taxo garin nan zakiga ko yaushe gidan cike da jama'a sedai tanada isa ita ma kamar yadda kika ga Rufaidah banbanci shine ita bata wulaƙanta talaka amma kuma a gabanta Rufee xatayi wulaƙancin bata cewa komai bansani ba ko saboda son da takeyi mata ne Da ido kawai Meerah take bin Larai ganin yadda take yabon kirkin Sauda , murmushi tayi tace " Allah sarki kice ita tana da kirki ni har najima da tana nan kila da zamu ɗan fi samun alkhairi ko" sosai kuwa gaskiya tana da Alkhairi base kuɗin aikin ka take baka ba kuma idan zata koma haka zata baka kuɗi da yawa tace kayi mata addu'a" cike da jin daɗin labarin Larai Meerah tace " to wai ita wane irin business takeyi haka?shiru Larai tayi kamar me tunani zuwa can tace "to gaskiya dai ban sani ba ,amma dai ko wane irin business ne nasan babbane kam shiyasa bata iya zama anan ,mijinta yayi har ya gaji mafi yawancin lokaci ma idan Kinga tazo to tana neman masu tayata raba kayanne dan tana ƙorafin ma'aikata sunyi mata kaɗan ,saboda hidimar raba kaya wai idan sun iso ,shiyasa ma kike ganin bata aje masu aiki anan da yawa da tazo taga me aiki se tace zata tafi da ita can wai acan tafi bukatar su ,saboda jigila"kiran da Rufaidah ta ƙwallowa Larai ne yasakata tashi da sauri dan amsa kiran.ajiyar zuciya Meerah ta sauke "kenan idan ina zama da Larai zan ƙara fahimtar wasu abubuwan ,lalai Hajia saudah ta cika shu'umar mace ,wato ta killace ta ta yar a gida tana kai ƴaƴan wasu....... Akwana a tashi babu wuya ,yau ga shi Meerah ta kai tsawon sati biyu da fara aiki a ƙarƙashin Rufaidah,babu abinda yake bata mamaki kamar ganin yadda Rufee ta fita harkarta ,sam bata shiga sha'anin ta ,duk da hakan yayi mata daɗi ,amma kuma wani ɓangare na xuciyarta yanaso ko da rashin mutuncin ne yariƙa shiga tsakanin su ,domin tana kallon illa da yawa a rayuwar Rufaidah ,ace teenager like Rufaidah amma Sam bata damu da ibada ba ,koda harda rashin zuwa makaranta da kuma hulɗa da batayi da jama'a,dan ko a ɗan zuwan da takeyi ta fahimci cewar ,rayuwar kaɗai ci Rufaidah keyi dan bata taɓa shiga sashen su Mu'aiseen ba ,haka idan ba shine yazo nan sashen su to babu wanda yataɓa zuwa daga can sashen. tana cikin wannan tunanin ne xuciyarta ta kwaɗaitar da ita son shiga bangaren su Haisam ,san ko tunda take zuwa gidan ,iya kacinta shiga sabgar aikinta babu ruwan ta da kowa ,ɗakin Larai ta leƙa se ta sameta kan dadduma da alama bata idar da addu'a ba ,saboda haka kawai ta nufi sashen su Mu'aiseen kanta tsaye batare da tunanin komai ba Tun daga nesa take jiyo hayaniyar mutanen gidan ,lokacin da ta karasa bakin kofar da ze sadata da main falon su ,se taja ta tsaya tanabin takalman da ke zube a kofar ,se hayaniya suke da alama musu sukeyi akan wani abun ,ɗaya bayan ɗaya takebin takalmin da ido kamar me son gano wani abu ,ganin idan ma ta shiga batasan abinda zata ce dasu ba ,se kawo ta jiyo ta fito ɓangaren. Sedai abinda Meerah bata sani ba shine tun shigowar ta Mu'aiseen ya ganta ,tsaye yayi yana tunanin yarinyar ,tabbas yana zarginta sam bai yarda da itaba, zuciyar sa na bashi cewar wasu suka turota gidansu ,dan su cutar dasu ,idan ko hakane yazama dole yasaka ido sosai a kanta kuma zejawa Rufaidah kunne ,duk da yasan ba kula masu aiki takeyi ba ,xeyi bincike sosai akanta. Seda taje tayiwa Larai sallama ,kafin ta wuce gida. Niger state Hajiya Sauda ce zaune a tsakiyar aminan ta ,magana sukeyi amma sam baka jin me suke faɗa da alama suna tattaunawa ne akan abinda ya shafe rayuwar su wanda basa so kowa yaji ,sun daɗe a haka kafin kira ya shigo a wayar ɗaya daga cikin su ,kallon juna sukayi ,se ta saki muemushi tace "Alh Tanko ne kisan sa sarkin naci tunda yaga hoton wata baby a wayana shikennan ya ɗaga hankalinsa kuma na faɗa masa cewar tawa ce bazan bashi ba amma ya dage ,akan ze bani ko nawa ne wai yarinyar irin wacce yakeso ne"ta karashe faɗa tana yamutsa fuska " haba ke ko Hajia mene ne idan har ze bada abinda kikeso aikawai kibar masa ,ga matan nan da yawa kuma kwanan nan Hajia saudah zata yi tafiya na tabbata zata samo mana wasu hot babies kinsan dai Hajia bata tafiyar banza" dukan su kallon Hajia saudah sukayi,cikin son tabbatar da Abinda Hajia Laura ta faɗa ,gyaɗa musu kai tayi cikin tabbatar wa tace " kema kinsan hana wa Alh Tanko yarinyar ze iya janyo mana matsala ,sune masu ɗaure mana gindi da yanzu zaman Niger yafi karfin mu kuna sane da sa idon da mutanen gari sukayi mana ko? to ki kwantar da hankalinki ,ki ta tsesa sosai kuma ai zaku iya riƙa anfani da ita ku duka biyun Kinga kenan riba kan riba" Hakane fa Kinga farko duk banyi wannan tunanin ba ,amma Hajia Sauda yaushe ne tafiyar ina fatan dai bazaki ɗauki lokaci a can ba?". "Ehhh to kema kinsan badan Alh yace ze dawo daga Cyprus ba to babu abinda zesa na koma gida yanzu ,to bazan iya barma munafukar matarsa shi ba ,shegiya wai ita me kirki duk abinda zanyi mata bazata taɓa tankani ba ,shiyasa nagaji na ƙyaleta ,raina yana baci idan naga tana mammanewa Alh" tafaɗa cikeda takaici ,tsaki Hajia Laura tayi tace "wlh Hajia ni kina bani mamaki ,miye abun kishi ga namiji ,bayan macece keyi miki abinda ko rabinsa baze iya yimiki ba ,ni da zaki bi nawa ma da kinbar mata shi can su karata ,amma ina mamakin me wanan Alh yake da kike masa wannan son har kike ɓoyemana saninsa ,ko kina tunanin zamu iya kwace Miki shine,kinsani dai ni Namiji baya gabana ,idan ko kikaga nabashi kaina to inada bukatar wani abunne" Murmushi Hajia saudah tayi tace " komai zan faɗa baza ku gane ba mijina ba kamar sauran mazan bane shidin na dabanne ,ni ce nasan kan abuna ,saboda haka kudena ma tunanin wai zan barshi ,a'a ko ba komai auren ma wani kariya ne a tunanin ku idan da banda aure waye ze yarda da zaman nan da Nike ai dole za'a zargeni ,amma da yake Alh wayayyen mutun ne rayuwar sa irin na turawa baya tauyewa mutum hakkinsa tunda na faɗa masa dalilin zamana anan shikennan ya yarda so kudena wanna maganar ,jibi zan tafi amma bazanfi sati ɗaya ba dan a wannan karon inaso na shiga kauye saboda na samo mana yaran da suka dace" da harara suka bita a kaikaice ,saboda sunajin haushin yadda take nuna mijinta yafi kowa, bayan wasu daga cikinsu a ta dalilinta suka rasa nasu auren........ Follow me on wattpad@damselfeedo Real Bazamfaria❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣4️⃣ Ameerah# A ƙofar gidansu ta tarad da wata haɗaɗdiyar motor tayi parking,da kallo takebin motar Kasan cewar baƙin galass ne bata iya ganin wanda yake ciki ,sedai a zuciyarta tana mamakin wanda yayi kasadar shigowa da mota lungun su dan ta tabbata se yasha wuya kafin yafita ,idan ma beyi Sa'a ba yaran unguwar zasu zane masa mota ,janye idon ta daga motar tayi tanufi shiga cikin gidan su " Ameerah" ta tsinkayi ankirata da wani calm voice ,faɗuwa taji gabanta yayi batasan dalili ba , addu'a tayi tana jiyowa dan ganin wanda ya kirata ,jiyowanta yayi dai² da isowarshi inda take ,dan zare ido tayi ganin kamar ta ganeshi ,shine mutumin nan da yataɓa neman ta shiga motan shi " Kinyi mamakin ganina ko? ai nafi 2 hours a wurin nan ina jiran dawowar ki saboda na fahimci kamar bakison magana a titi ,any way sunana Muhsin ni managern banki ne ,inada mata da yara biyu kuma gaskiya a da banda ra'ayin karin aure saboda gwargwado matata tana kula dani amma tunda na ganki naji na kamu da sonki ,shiyasa ranar da kika ƙi yarda nakawo kiga se nabiyo bayanki har seda naga unguwar da kike ,fatan zan samu karɓuwa a gareki"ya ƙara sa yana kafeta da ido. Kamar yadda yake kallon ta ita ma kallon sa takeyi ,dan sosai yabata mamaki,koda bata taɓa soyayya ba amma bata tunanin haka tsarin yake ,daga ganinta bema nemi izinin ta saurare shi ba kawai ya saki baki se zuba yake ,koda ace tanada ra'ayin soyaya ma yanayin tsarin sa beyi mata ba " ke nike saurare ranki ya daɗe " murmushi tayi wanda ya kasance kamar halayyarta ne yawan yinsa ,cikin sanyin murya ita ma tace " kayi haƙuri baza'a barni nayi soyayya a yanzu ba" tana faɗa masa bata jira jin me zece ba kawai tayi shigewarta gida kasancewar dama a bakin zauren gidan suke. Murmushi Muhsin yayi dan ze iya cewa ya hango alamun nasara dan ya fahimci yarinyar xatayi sauƙin kai,bin gidansu yayi da ido a ranshi yace "tabbas masu kyau na irin wuraren nan wanda talauci ya boye a gansu bare har a ga kyansu yanzu wannan da ace gidan masu kuɗi take aikam da se irin yaran masu kuɗi nan zata aura" matarshi ya koma se gashi yafito da wata leda a hannunsa irin na shopping dinnan ,duk da dai kayan ciki kamar bamasu yawa bane saboda ledan ba wata babba bace ,waige² yafarayi dan neman yaron da ze aika,cikin Sa'a ko ya ga wani yaro ya fito daga wani gida kiran yaron yayi ya basa ledar yace " shiga ka kaiwa Ameerah kaji" Koda Ameerah ta shiga gidan ta same Aunty zaune kan tabarma daga dan jikin kitchen ɗin su inda inuwa tafara kaiwa ,a gajiya ta zube itama tana faɗin "wash "sannu kin gaji ko" wlh kuwa Aunty nagaji ga yau garin ana rana ,yunwa ma nikeji me kika dafa mana? "Bansani ba haka kawai kina wahalar da kanki, ni tsoron da nikeji ma kar se yayanki ya dawo ya ce baxaki ci gaba ba" toro baki tayi tace nide Aunty kibani abinci naci kinji " tashi tayi ta dauko mata abincin harda pure water me sanyi ta kawo mata "tnx Aunty na uwar gidan yaya ,idan dai kikaci gaba damin irin wannan ai zan hana yayana ya karo aure " au Meerah kice da har yana tunanin ƙarin aure anya yarinyar nan ba wani shirin kikeyi dashi ba? hhhhh Aunty kenan kema kinsan ai daga ke ba ƙari"dariya itama Aunty tayi tace " Meerah aishi ƙarin aure ƙaddara ne bare ma ni dinnan idan na hana yayanki yaƙara aure ai banyi masa adalci ba ,tunda dai kingani ni ba haihuwa nikeyi ba ko a haka yayimin halacci duk da nasan yana buƙatar yara amma yana ƙoƙarin ɓoyemin" ajiye cibin da ke hannun ta tayi ,tace " haba Aunty kinsanfa likitoci sun tabbatar da lafiyan ku lau ku duka kawai dai lokacine beyi wa ,wani rabon a nesa yake , Insha'Allah very soon zaki haifa mana babies karki just we shall keep on praying" ganin kamar Meerah ta damu ne se Aunty tayi Murmushi tace " karki damu Meerah kinji ,ɗazu ma anzo neman ki ,wai wani ko wa nade manta sunan da yaron ya faɗa nace bakinan ,hala ko na samu surikine" tafaɗa cikin zolaya ,rufe ido Meerah tayi ,kafin tayi magana ma se ga yaron da Muhsin ya aiko ya shigo Meerah ya mikawa ledar yace "Aunty wai gashi inji wani me mota " kasan cewar duk yaran unguwar da haka suke kiranta dan duk ranar Thursday nd Friday tana tarasu tayi musu lesson ,shiyasa dukansu suke sonta saboda tana da son yara Da ido suke binsa daga ita har aunty. Ganin ita batada niyyar karɓa ,se Aunty ta karɓa tace " kace ta gode" Ajiye ledar Aunty tayi batare da ta buɗe ba ,tace " wai Meerah ba yunwa kikace kinaji ba se wasa kikeyi da abincin idan baxaki ci ba ai da rufewa kikayi" batace komai ba ta ci gaba da tsakurar abincin dan neman yunwar da takeji tayi ta rasa tunani take waye Muhsin kuma menene dalilinsa nayi mata haka ,ok ko yayi ne saboda ya dauka ita maƙwaɗaiciya ce ,abun hannun sa zesa ta so shi " kayi a banza dan bazan taɓa son ka ba " kideyi a hankali bakinsa gaba ba wataƙil zaki iya son sa" seda taji maganar aunty ne sannan ta gane cewar a fili ta faɗi maganar ,rufe abincin dake gaban ta tayi tace " Aunty wlh fa ni ban san shi ba bansa wanda ya nuna masa gidan nan ba ,kuma saboda beda kunya wai har yake faɗa min yana sona ,ni me zanyi da wanda yakeda mata? Dariya Aunty tayi tace ,kice saboda matar sa kike kishi to ke miye naki tunda yasan yanada matar kuma yace yana sonki,idan dai har da gaske yake yi nikam zanyi murna gaskiya saboda irin mijin da nike roƙa mikine yazo Meerah inaso kisamu rayuwa me ingancin idan kika aure talaka hakan baze samu ba inason kisamu mijin da ze dawo da jin daɗin da kika rasa " haba Aunty kidena ma wannan maganar aishi jin daɗi base ga me kuɗi kawai ake samu ba kedai kiyi fatan samun miji nagari shine jin daɗin mace nawa ke auren masu kuɗin amma basuda kwanciyar hankali,yanzu keɗinnan yaya da Rufin asirin da Allah yayi masa ya riƙeki harma ni ɗinnan kuma saboda son da yake Miki ne kullum cikin soyayya da kulawa kuke ,na tabbata kinfi wasu matan masu kuɗin kwanciyar hankali,saboda haka ni duk wanda zan aura gaskiya se wanda ya iya soyayya sosai dan nikam nafison soyayya da kulawa Fiye da komai" ikon Allah Meerah yau ni kike faɗawa kinfison soyyaya idan kikayi aure? Daria sosai Meerah tayi tace " kai Aunty ai gara na faɗa Miki tunda kece uwar amarya,ƙawarta kuma yayarta so duk kika ga na kawo mijin auren gidan nan ,wanda be iya soyayya ba karma ki amince na aure sa dan ba zama zanyi ba" dariya kawai Aunty tayi tace to buɗe mana ledar muga me mota me ya kawowa ƙanwata" perfumes ne masu kanshi da tsada har kala 3 se wani dan card da alama complementary card dinsa ne " Masha'Allah kam Meerah da gani wannan yasan takan soyayya baki gani ba kyautar turare a zuwan farko nide shawara gaskiya karki wulaƙanta sa bamusan me Allah xeyi nan gaba ba ,Kinga wuce da turaren ɗakin ki kinsamu na shafawa " a'a Aunty kiɗauka dai keda kikeda miji zefi miki anfani" hararanta Aunty tayi tace" banson shirme maza kwashe abunki " Allah aunty ki ɗauka duka na baki ai inada sauran turaren da yaya yakawo mana da yazo " duk da haka dai Meerah kiyi anfani da wannan ɗin " to gaskiya aunty kiɗauki biyu Ni se nayi anfani da ɗaya" haka dai suketa musu daƙyar Aunty ta yarda ta ɗauki ɗaya daga cikin turarukan. Da daddare bayan sun gama sallahr isha'i suna zaune itada aunty take faɗa mata cewar dazu da sukayi waya da yaya yace xe dawo karshen makon nan ,cike da jin daɗi Meerah tace "Allah ya dawo dashi lafiya kwana biyun nan ban samu zama ba mundaɗe bamuyi waya dashi ba ,koda ma aini fushi nikeyi dashi tunda ko tambayata bayayi" Dariya Aunty tayi tace ai kunfi kusa idan yadawo sekuyi Shari'a keda shi. daga tsakar gida suke jin sallama wai ana kiran Aunty Meerah a waye ,kallon juna sukayi itada Aunty kafin tayi ƙarfin halin fitowa ganin yaron tace "Jabir kaine waya aiko ka kirana cikin daren nan? " Wanine dan gaju Aunty bakiji kanshin tutarensa ba kuma ma da ƙatuwar mota yaxo" tunda taji haka ta gane Muhsin ne " jeka kace tayi bacci kaji" har ya juya ze tafi Aunty da fitowar ta daga daki kenan tace Jabir jeka kace tana zuwa ,kallon Aunty tayi tana narke fuska kamar xatayi kuka tace amma Aunty me ze kawo shi cikin daren nan bayan ɗazu yazo ni wlh banson maita daga ganin sa xeyi naci sosai "kitsaya shegen musunki dai karki yi sauri kita fi ,kasan wayar dake hannun Aunty ta karɓa dan tayi anfani da toch light ɗin kasancewar akwai hijabi a jikinta ,ta tafi. A bakin zauren gidan tayi tsaye tana kallonsa daga inda yayi parking marfin motarsa a buɗe ƙafarsa daya a waje saboda akwai hasken farinta wata shiyasa zaka iya ganin komai Muhsin ma tunda tafito yake kallonta a tunaninsa zata karaso wurin da yake ne ,amma Sega ta tsaya hakan ya tabbatar masa da sedai shi ya sameta kenan , murmushi yayi dan garga Allah jan ajinta ya burgesa ,da sallama ya karaso ,itama bata ɓata lokaci ba ta amsa masa dan sanin muhimmanci sallama da tayi ,daganan kuma sukayi shiru ,shidai ƙare mata kallo yake a yayin da ita bata masan yanayi ba dan ta duƙar da kanta kasa tana wasa da wayar hannun ta ,katse shirun yayi da faɗin " ina wuni" harga Allah ita ta manta da bata gaida shi ba ,rufe fuska tayi ta ce " yi hakuri dan Allah na sha'afa ne ,ina wuni ya gida da yara? Cikin jin daɗi ya ce duk suna lafiya yara sunce na gaida musu da Auntyn su kafin su zo da kansu su gaisheta" Kallon mamaki tayi masa se kuma tayi murmushi tace "har sun samu labarina tun banyi accepting ba kenan" dariya yayi " ai nasan zuciyata bazata taɓa son abinda baze so ta ba tunda na ganki ta faɗa min cewar ga abokiyar rayuwa ta sake zaɓa min a karo na biyu idan babu damuwa ko zamu ƙara sa daga cikin mota saboda gaskiya akwai abinda nikeso na faɗa miki ,kuma kema zanzo nasan ke wacece a takaice " a'a karka damu ni yanzu ma zan shiga da ga ciki ne and gaskiya bana tunanin zan shiga motar ka da sunan hira ,kaganni ko kaga kuma gidanmu ,so idan kana ganin bazaka iya tsayuwa anan ba sedai ka hakura ,banada wurin ajiye ka dayafi wannan ,hira a mota yana zubar da mutunci and be kamata ma a matsayin mu na musulmai muriƙa kebe wa a mota mubiyu da suna hira dan munsan illar hakan ,dazu naga sako amma gsky banji daɗin hakan ba nide karka sake kawomin wani abu pls" to shikenan naji Insha'Allah zan kiyaye ,but tunda kince baxaki riƙa shiga moto ba se Nike ganin kamar tsayuwar anan ma ze iya zubar da mutuncin why not kibani tym da zan riƙa zuwa Kinga se muriƙa shiga daga zaure ko kamar hakan zefi " ehhh to amma kabani kwana biyu zanyi tunani akan hakan kuma dan Allah karka sake zuwa a week dinnan dan bazaka samu ganina ba akwai yan ayukka da Nike yi " yadda kike so haka za'ayi duk da nasan zuciyata xatayi ƙunci na rashin ganin ki har kwana biyu zuwa uku,sedai zaki bani contact naki Kinga se na rika kiranki hakan ze rage min kewarki " shiru tayi kamar karta bashi ,sedai ganin ko bata bashi ba tunda har yasan hanyar neman gidansu ,to contacts nata baze masa wuya ba ,saboda haka bata Musa ba ta bashi ,godiya sosai yayi mata har zata shiga gida yace " am bakiji ba" dawo wa tayi tace " mefa? Yace yaranki sun bada sakon gaisuwa nakawo Miki but baki basu nasu sakon ba " murmushi ta saki batare da ta shirya ba" kace ina amsawa sosai ,nima kuma ina gaishe su yaushe zasu zo su gaisheni? to zan faɗa musu se su saka ranar zuwa gaisheki da kansu......... *Am sorry* *nayi anfani da wasu kalmomi uku and ba lallai bane wasu daga cikin ku su gane saboda banbancin Hausa* a *inda *nace (Cibi) ina nufin (cokali.spoon) se kuma zaure ina nufin (soro) se hira ( zance ,ko taɗi)* 08039228702 *Wattpad@damselfeedo* *Comments and share pls* Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣5️⃣ Rufaidah da bata san da zancen dawowar Abban su ba kasan cewar bata shiga sha'anin mutanen gidan bare ta san hidimar da akeyi ba ,shiyasa tayi shirinta cikin atamfa riga da sket ,key din motar ta ta ɗauka ta fito ,daga falo take kwalawa Larai kira ,da sauri tazo ,abinda zata dafa mata da dare ta faɗa tana wani yamutsa face ,cikin girmamawa Larai tace " am Hajia fita zakiyi? Da ido Rufee tabita dan jin tambayar rainin wayo ,ya tana ganinta da gyale a hannu kuma take tambayar ta fita xatayi ,ganin haka yasa Larai fadin " yi hakuri dama gani nayi yau Alh ya dawo ,kuma nasan idan ya dawo dukanku babu wanda yake fita shiyasa Allah ya huci zuciyar ki " Larai kika ce Abba ya dawo fa? yaushe kuma ai ko shekaran jiya munyi waya dashi meyasa be faɗamin ba " ai dama nayi mamaki da naga yadawo baki fito nace kodai baki sani bane " lallai ba sunga Mama batanan ba shiyasa suka kwamushe sa a part nasu ,su muna fukai ,a jiye gyalen hannun ta tayi tafita cikin fushi. Motocin da tagani a fake harabar gidan ne yaƙara tabbatar mata da maganar Larai ,idan ranta yayi dubu to ya ɓaci ,saboda haka kai tsaye ta shiga party ɗinsu Mu'aiseen tana shiga duka hankalin su yadawo kanta , kasancewar lokacin duk suna hira ne a tsakaninsu da ido take bin kowanne daga cikinsu sedai bataga Abban ba ,ganin ko sallama batayi ba yasaka dukansu babu wanda ya tanka ta sema ci gaba da hirar su sukeyi ,haɗe fuska tayi ,cikeda rashin mutun ci take " se a wani tsare mutum da ido kamar ba'a san shi ba " ta karasa faɗa tana jan tsaki " ke Rufaidah iskancin ki ya tsaya can sashen ku ,wlh baxaki zo nan kinemi rainamana hankali ba " Rumaisa ta faɗa cikin fushi itama ,da ido Ammin su tayi mata alama da tayi shiru ,duƙar da kanta tayi kasa saboda a duniya idan akwai abinda ta tsana be wuce rashin kirkin da Rufee keyiwa Ammin su ba kuma idan zasuyi nagana se ta hanasu "ke Rumaisa yaushe nafara wasa dake da har zaki gayan magana ,ke kinsani ganina a part dinnann dalili ne badan Ubana da aka hanashi zuwa dubani ba saboda munafurci ,ai da babu abinda ze kawo ni anan ...bata samu karasa maganar ta ba saboda tsawar da aka daka mata ,ba ita ba hatta su Rumaisa seda sukaji tsoro ,cikin kakkausar murya Mu'aiseen da fitowar sa daga ɗakinsa kenan kunnunwan sa yajiyo masa rashin kunyar da takeyi yace " zan babballaki Rufaidah meyasa ke sam bakida kunya ne waye zeyi miki muna furci anan ,ke san bakisan ki girma ma kowa ba ko maza barnan"ya nuna mata hanya ,marairaicewa tayi saboda harga Allah batasan cewar yana gidan ba dan bata kula da motar sa ba ,dan duk iskancin da takeyi batayi a gabansa ,duk da yana da saukin kai amma matuƙar aka taba Ammi tofa baya sararawa kowa ,kuma ko bacin haka ,ita duk duniya babu wanda take so kuma take fatar ta aura kamar Mu'aiseen, dan kuwa ya haɗa duk wani abun da mace zata so a wurin namiji.tsawar da yasake daka mata ne yasaka ta saurin kankameshi tare da fashewa da kuka ,duka suka bita da kallon mamaki ,ganin yadda ta rikeshi kamar wacce zata shige ciki ,ko kunyar Ammi bataji ba Sannu da fitowar da taji yaran sunayiwa Abbane ya saka ta ɗagowa ta kalleshi ganinsa tayi cikin farar jalabiya,sajen fuskarsa ya sake kwantawa ,sakin sa tayi da gudu ta tafi wurin Abba tana kara fashewa da kuka ,jan hannunta Abba yayi ya zaunar kan kujera kafin shima ya zauna cikeda kulawa yace " me akayi wa ƴar shagwaɓa ta take kuka haka? Haba Abba yanzu shikennan saboda anga Mama batanan shine har zaka dawo gidan nan bansani ba kuma baka nemeni ba ,shi ne nashigo na gaishe ka Rumaisa tayimin Rashin kunya nayi magana shine yaya Mu'aiseen yake min tsawa " tasake fashewa da kuka Kallon Rumaisa Abba yayi yace " Rumaisa meyasa kikayiwa yayarki rashin kunya? Rasa abun cewa Rumaisa tayi se kawai tace " Abba tayi hakuri to ni ba rashin kunya nayi mata ba "dawo da idon sa yayi kan Mu'aiseen da yahaɗe fuska yace " Mu'aiseen kariƙa bincike kafin ka zarta hukun ci" haba Abba kasan me yarinyar nan tayi kuwa"Mu'aiseen"Ammi ta kira sunan sa ,batare da ya kalleta ba yace" ayi haƙuri Abba Insha'Allah zan kiyaye "yafadi hakanne dan yasan dalilin kiran da Ammi tayi masa kenan ,besake magana ba se kawai ya fita ya bar gidan dan ransa yagama baci Lallahin Rufaidah Abba ya shiga yi daƙyar ta yi shiru se kuma suka shiga fira ita da shi ,kamar babu kowa a falon ganin haka Ammi ta tashi tashiga daga ciki itama Rumaisa kama hannun su Nurain tayi suka shige ɗaki ,dan ranta yagama baci da abinda Rufee tayi . Rufaidah wai nikam ya zancen school kina zuwa kuwa? " Kai Abba na kammala fa 2 months kenan yanzu service kawai ya rage mana" kai Masha'Allah kice se aure kenan tunda angama karatu" dariya kawai tayi " so nikeyi na hadaku keda yar'uwarki na aurar duka na huta se naji da yan biyu na su Nurain" haɗe fuska tayi tace "nide gaskiya Abba baza'a haɗa bikina da kowa ba ,to yaushe ma ita ta girma duka duka fa yanzu take UG 3" dariya Abba yayi yace" lalai Rufaidah ko kunyata bakiji ba kike zancen baxaki jira Rumaisa ba , shikennan waye surikin nawa "lah Abba bawani bane fa a gidan nan yake" to ikon Allah waye nikam a gidan nan nide sani na ba bu wani namiji a gidan nan sedai masu yi mana hidma kuma nasan baacikin su bane "haba Abba dan Allah kadena ma zancen wa'yannan ai basa cikin lissafi" to shikennan dai yanzu faɗamin waye" uhmm ba yanzu ba "to shikennan babu damuwa nasan dai idan andafa a boye ai baza'aci boye ba idan tayi tsami ma ji" dariya Rufaidah tayi ,haka suka ci gaba da hira ,gwanin ban sha'awa kai bazakace ma da baban ta bane. ta ɗauki tsawon lokaci anan part din kafin ta tashi tace " Abba bara na tafi ,Allah huta gajia "au wai har angama min hirar kenan " yamutsa face tayi " kawadai dai nasan kana bukatar hutu ne amma ai zaka shigo wurinmu ko? ta tsare shi da ido "zan shigo mana ,yanzu ma da zaki tsaya muyi dinner anan tare da yan' uwanki ,Rufaidah inaso naga kun haɗa kanku dukan ku abu ɗaya ne sam banajin daɗin rashin jituwar da bakuyi musamman keda Rumaisa ,dan Allah kicire duk wani damuwa a ranki dukan ku yayana ne kuma ina sonku, Kinga lokacin yayarku Amina ai bahaka takeyi ba tana son yan uwanta sosai "haba Abba to yanxu me nayi kana gani fa daga shigowa na suka nemi su walakanta ni ,taya zan riƙa zuwa inda ake munafurta na ,and dukansu nice yayyarsu so idan ma wani zebi wani sune yakamata ,any wai dai Abba zan wuce ina jiran zuwan ka" girgiza kai kawai yayi dan ya san halin Hajia saudah ne Rufaidah ta kwashe wanda Amina ita sam bata biyewa bakin halinsu zuwa goma idan xatayi gidan to se ta je ta gaishe da Ammi ,kuma tana jansu Rumaisa a jikinta. *Manage pls wlh yau na* *fita ne *banaso* *nayi* *disappointed naku shiyasa nayi muku wannan** Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣6️⃣ kamar kullum , Ameerah tayi shirinta da wuri dan zata iya cewa tunda tafara wannan aikin to bata taɓa saɓa lokacin da Rufee ta bata ba ,cikin doguwar rigar atamfa da ɗan farin hijabin ta yiwa Aunty sallama ta tafi Saukanta daga kan mashin yayi dadai da zuwan Mu'aiseen,da alama ya dawo daga motsa jiki ne , da sauri ta biya me mashin kuɗin sa tashige ciki dan tana kula da irin kallon da yake yi mata. A kitchen tasamu Larai gaisawa sukayi kafin ta shiga ciki dan fara aikin ta ,kamar kullum ƙasa take fara gyarawa kafin Rufee ta tashi bacci se ta gyara saman,cikin natsuwa take aikin ta ,bayan ta gama morpin se ta dawo guguan plasman da ke manne a falon , motsin da taji ne kamar anshigo yasakata waigawa dan a tunanin ta ko Larai ce sedai arba da tayi da wani Farin dattijo yana sanye da farar jalabiya se counter da ke makale a babban ya tsan sa ,sunkuyawa tayi tana gaishe shi ,cikin fari'a ya amsa mata tare da tambayar ta Rufaidah "bata riga ta tashi ba " shine amsar da ta bashi ,ganin bece komai ba yasakata tashi tana faɗin" bara na kirata" dan ta fahimci shine Alh Yusuf tsoho dan taga yana kama da Mu'aiseen,dakatar da ita yayi da cewa " No dawo ki zauna" dawo wa tayi ta tsuguna a kasa ,tayi shiru tana jiran taji aiken da zeyi mata ,se taji yace " baki daɗe da fara aiki anan bane ko? Kai ta ɗaga masa dan batasan dalilin tambayar tasa ba " shiyasa ai naga kamar bakisan tsarin gidan ba ,idan Rufaidah tana bacci ba'a tashin ta harse ta falka da kanta saboda tana fama da chronic headache (migraine) so idan aka tasheta wani lokacin kanta daya harba shikennan se rashin lafiya" Allah yabata lafiya ,ban sani bane " Murmushi yayi yace ai nasan baki sani bane shiyasa na faɗa miki ,amma ke anan garin kike " ehhhhhh anan nike " ya sunan Mahaifinki? samun kanta tayi da ɓoye masa sunan Mahaifinta kawai se tace Labaran( sunan mijin Aunty kenan) ajiyar zuciya taji ya sauke "tare da faɗin " je ki ci gaba da aikin ki " ajiyar zuciya ita ma ta sauke dan ta fahimci be gane ta ba ,dan se yanzu ta tuna fuskan shi ,shine mutumin nan da suke zuwa wurinsa itada Abbanta lokacin batada wani wayo. da sauri ta samu ta kammala lokacin har yabar sashen ,zama tayi kan ɗaya daga cikin kujerun falon tana tunani " tabbas idan dai har haka wasu ke rayuwa to zata iya cewa suna cikin halaka ,yanzu kamar Rufaidah ,saboda wani dalili da be kai ya kawo ba za'a ba'a tashin ta sallah shiyasa se ta gadama take tashi ashe tun tana yarinya ne akayi mata wannan sabon kuma abun takaicin wai uba mahaifi da aka sani da sa ido da kula akan addinin iyalinsa ,shine ke faɗar wai ba'a tashin ta ,mutum nawa ne keda cutar da tafi nata amma hakan be zama uzuri gurinsu sun wo fantar da ibada ba, and migraine ai ba ko yaushe yake tashi ba ,yanzu yarinyar da ko yau akayi mata aure zata haihune suke treating lyk a baby ,waye ze kula mata da tarbiyyar yaranta idan tayi aure ta haihu bayan ita kanta tana da ƙarancin tarbiyyar. Tayi nisa sosai cikin duniyar tunanin ta har batasan lokaci ya tafi ba se saukar zagi ,me haɗe da tsawa da taji akanta " Uban wa yabaki damar zauna mana a inda muke zama ,kina matsiyaciya ƴar matsiyata ne zaki zauna min anan ,ok ki kina tunanin shirun da nayi miki yana nufin nabaki dama ne kiji daɗi to bara kiji ,alƙawari na ɗaukar wa kaina maganin kin wulakanta yanzu ma ina tunanin abinda zanyi miki ne wanda harki koma ga Allah baxaki manta ba wanda zesa kigane banbancin da ke tsakanin talaka da me kuɗi ,ko da yake na daɗe ina tunanin cewar gata nayi miki ɗaukoki daga yawon titi kina bara na kawo ki gidanmu ,amma wlh se kin kwanmace yawon bara akan zaman gidan nan ,shegiya me fuskar jajayen Aljanu. Ita dai Meerah da ido kawai take binta dan kallon taɓaɓɓiya yanzu takeyi wa Rufee ,to miye banbancin ta da Mahaukaciya ,ace mace sam ita a rayuwarta bata san menene mutunci ba " kina bacci Alh yashigo ,harma ya daɗe anan sedai be samu ganinki ba inaga Yakamata kitafi kigaisheshi dan yasan cewar kin tashi lafiya ko" Meerah ta faɗa cikeda rashin damuwa kai kace ba ita Rufee tagama zurfawa zagi ba, aiko iya baƙin ciki Rufee ta shaka dan idan akwai abinda ke ƙara sakata baƙin ciki befi idan tayiwa Meerah masifa itakuma taƙi kulata ba ,har xatayi magana kuma se ta fasa kawai ta fita daga falon " kyaji dashi masifaffiyar banza banazo nan saboda ke bane da uwarki zanyi dan zaman jiran ta nike ,badan haka ba ko ance kibuɗe baki ki zagi Ameerah ai zaki musa ,mtsswww se kace garesu farau arxiƙi kome dai ida masu arxiƙi wannan ranar da ta fahimci arxiƙin da take taƙama dashi ko na miye to bansan ya xatayi ba " ita kadai tayita da batun ta daga ƙarshe dai ta wuce sama dan gyarawa kafin ta janyo wata masifar. Rufaidah na fita ta nufin ɗakin Abba ,saboda ma bata so ta haɗu da ɗaya daga cikin su Ammi se kawai tabi ta baya inda kai tsaye xe sadata sa falon Abba dan tanada tabbacin yana ciki shikaɗai saboda a irin wannan lokacin yakan buƙaci keɓewa a cewsrsa ze huta ne to baya buƙatar ganin kowa Knocking tayi ,daga ciki Abba yabata izinin shiga,da Sallama ta shiga , sedai haɗe fuska tayi sakamakon ganin Rumaisa a ɗakin ,dukansu suka amsa mata sallama wuri tayiwa kanta ta zauna " Abba ina kwana an ce ka shigo ina bacci ,ai bansan zakazo da na tashi da wuri " Murmushi Abba yayi mata yace " karki damu ,kintashi lafiya ko " Ehhh Alhmdulilah Abba ya gajiya "ba gajiya ya amsa mata " bakiga ƴar' uwarki ba ? Yafaɗa yana kafe ta da ido dan ganin tunda ta shigo bata kalli Rumaisa ba ,narke fuska tayi kamar xatayi kuka tace " na ganta mana " amma shine kika kasa yimata magana wai Rufaidah meyasa ke bakijin magana ina jiyan nan nagama yi muku faɗa akan ku haɗa kanku" haba Abba nide bansan me akafaɗa maka akaina ba wannan karon duk kabi ka tsaneni ,ina nice babba idan gaskiya za'ayi waya kamata ya gaisheda wani a tsakanin mu ?. "Ungo nan Rufaidah"Abba yayi mata daƙƙuwa " ni kike faɗawa idan gaskiya za'ayi ok wato yanzu banyi gaskiya ba ko " yi haƙuri Abba ,ai tana da gaskiya nice yakamata na gaisheta ,but banyi hakan ba nikuma a tunanina na amsa mata sallama ,shiyasa naga babu bukatar se na gaishe ta ,amma tunda gaisuwar takeso zanrika gaisheta ,shikennan ko?Rumaisa tafada tana kallon Rufaidah ,harara ta zabga mata tare da jan tsaki " muna funcin banza nide duk yadda za'a so shiga tsakanina da Abba ,Allah yafi mutum" girgiza kai kawai Abba yayi tare da furta "Allah ya shirya "da Ameen Rumaisa ta amsa tana ci gaba da bashi labarin da sukeyi tun ɗazu ,itadai Rufee shiru kawai tayi tana sauraren su , lallai ta yarda Mama ce gatan ta duk ranar da aka ce babuta a gidan kila ko ganin Abba se yayi mata wuya Ameerah# Tunda ta kammala gyaran ɗakin ta rufo ƙofa ,se ta dawo warta harabar gidan jikin flowers ɗin da take zama batasan meyasa zaman wurin keyi mata daɗi ba ,tana zaune tana kallon ma'aikatan gidan da suke ta kai da kawo kowa sha'anin gaban sa yake yi wasu yan kyawawan yara da bazasu wuce 7 years bane suka fito daga sashen su Mu'aiseen mace da na miji ,macen ta biyo namijin tanaso ta amshi abinda ke hannun sa ,shikuma ya hanata daganan suka fara kokuwa, cikin rashin Sa'a namijin ya tura macen da hannu biyu se tayi baya ta faɗi ,da sauri Meerah ta isa wurin dagata tayi tana lallahin ta saboda kukan da takeyi ,daƙyar yarinyar tayi shiru tana cewa " Aunty kice yabani abuna nawane Aunty Mimi ta bani" maida hankalin ta tayi wurin Nurain tace " zo kabata kayanta ,ganin zata kamoshi se kawai ya ruga da gudu cikin gida ,dariya Meerah tayi dan sosai yaran suka burgeta ,kama hannun Nawwara tayi tace " kinga ki kyalesa gobe zan kawo miki wanda yafi wannan kyau "cike da jin daɗi tace " da gaske? Ɗaga mata kai tayi tace to shiga daga ciki kema ,goben zan kawo miki ,amma baki faɗa min sunan ki ba " Abban mu yana cemana twince ,Ammin mu kuma tace auta Yaya Rumaisa ke cemin cutie , Aunty Mimi ita ke mun Nauwara ,amma kinsan yayanmu me yake cemin? Girgiza nata kai Meerah tayi, tace" last born"Kai kice sunan naki da yawa duk ke ɗaya lallai ke yar gata ce shikennan shiga ciki kinji kar Ammi ta nemeki " Aunty ni bantaɓa ganin ki ba a gidan su Ya Rufaidah kike? Ɗaga mata kai Meerah tayi dan ta fahimci Nawwara irin yara nan ne masu shegen surutu ,duk da gaskiya yarinyar ta burgeta kasancewar ta wacce ta saba da sabgogin yara duk da bawai tana da ƙanne bane a gidan su . "Nawwara Nawwara tun daga cikin gidan ake kwala mata kira ,sakin hannun ta Meerah tayi tace " kinji ana nemanki ,kafin ta tafi sega Rumaisa ta fito cikin sauri ,da alama ta dade tana nemanta ,ganin ta tare da wacce bata sani ba yasaka ta karasowa da sauri ,takama hannun ta ,tace " me kike yi anan ? nuna mata Meerah tayi tace wannan Auntyn ce tace zata kawo min abuna da Nurain ya kwace ,kallon Meerah tayi ,suka sakarwa juna murmushi a tare tace " kinsha surutu ko " a'a babu wani surutu sun fito ne suna faɗa shine na fabasu " Allah sarki ,ke baƙuwar Rufaidah ce kenan ? Murmushi Meerah tayi tace " a'a me aikinsu ce dai ,tana faɗa ta kalli Nawwara tace " to ƙanwata natafi se goben idan Nazo ko zan kawo miki alkawarin ki " daga haka ta tafi ,da kallon mamaki,Rumaisa ta bita ,haka kawai se taji yarinyar tabata tausayi ,gata karama da ita ,kamata yayi ace tana school a halin yanzu ,amma rashi yasaka ta zuwa aikatau ,kuma tasan a yadda Rufaidah batada kirki ba lallai bane ta sarara mata ,gaskiya da Abba xe yarda da ta rokesa ya temaki rayuwar yarinyar a mayar da ita school ,amma zata gwada sa'ar ta tagani ko zata da ce. Tun da suka shiga ciki Nawwara ke bawa Mimi labarin sabuwar Auntyn ta ,abu kaɗan idan Nurain yayi mata zatace se ta gayawa Aunty ,Ammi da tagaji da jin sunan Auntyn ne yasaka ta cewar wai nikam Auta wace Aunty kika samu ne haka "yawwa Ammi inaso ma muyi maganar dun dazu mantawa nayi ,wlh wata sabuwar me aiki ce su Rufaidah suka dauka sema kin ganta kyakkawa da ita kuma yarinya ce bazatafi 15 yrs to 16 ba ɗazu da kikace na nemo Auta ne naganta ashe itace ta raba musu gardama da sukeyi ,wlh tabani tausayi shi ne nace zanyiwa dady magana ,ko ze temakawa iyayen ta se ta koma school" tun kafin ta ƙara sa Ammi tace " kinsan na haneki da shiga abinda be ganoki ba ko ,so kikeyi ki yawo mana wata jarabar, kinsan dai zasuce wani muna funcine ,kuma daga ganin yarinya kinsan alakar da ke tsakanin su ,to babu ruwanki ban amince kiyi magana akan masu aikin su ba ,da ace ana bangaren take aiki to zaki iya amma a can bakida wannan hurumin " cikin sanyin jiki tace to shikennan Ammi dama nima seda nayi wannan tunanin shiyasa ma ban fada masa ba nace se naji ta bakin ki. Zahra# da dare bayan tagama shirin bacci har ta kwanta se kuma taji tana so takira Fatima ,ta bata labarin Rufaidah dan har yanzu mamakin halayyar ta yaƙi barin zuciyar ta ,bugu biyu kuwa ta ɗaga " Mabaraciya" shine abinda Fatima tafaɗa yayin da ta ɗaga wayar tana sakin dariya ,itama Meerah dariyar tayi tace " is my name ya kike ya Momy? "Lafiya lau ranar se ga kiran uwar gijiyarki rai a bace wai ita dai na nemo wani solution da zata wulakanta ki wannan beyi mata ba ,dan se take ganin kamar ma daɗin aikin kikeji a gidan " hhhhh to ke me kika ce mata? " Haba kema kinsan bazan barta ta rusa Miki plan ba ,dan nagama fahimtar jinkaine kawai da wulakanci ke damunta amma sam batada tunani Brain dinta baya aiki kamar dai kifi haka take " dariya sukayi dukansu ,cikin zolaya Rufaidah tace banason wulaƙancin nan Hajiyar tawace me Brain na kifi " au am sorry fa na manta ,haka sukayi ta labarin halin Rufaidah da suka fahimta wani suyi dariya wani kuma suce Allah ya kyauta ,sun daɗe suna hira a wayar kafin takashe ,dan ganin wanda ke kiranta tun ɗaxu Ko sauke wayar daga kunne batayi ba kiran yasake shigo wa ,kallon mamaki takeyiwa numbern ,dan bakuwa ce ,har zata aje se kuma dai taga rashin dacewar hakan tunda batasan wanda ke kiran ta ba. "Assalamu alaikum" ta furta cikin cool voice nata,wani irin ajiyar zuciya taji an sauke da mamaki tace "waye ? Haba ,ranki ya daɗe saura kadan kisa xuciyata ta buga " har ga Allah ta manta da zancen sa ,murmushi tayi tace " ina wuni ya aiki? Be amsata ba sema tambayar da ya jefa mata " da wa kike waya ,for almost 30 minutes? Uhmmm kawata ce fa " shine kuma kinaganin kirana kikaƙi ɗauka dax means tafini muhimmanci kenan? mamaki maganar sa ta bata amma se tace " to kayi haƙuri bansan kai bane kasan ai banda no naka ko? To shikennan nayi miki uzuri amma dai a kiyaye gaba dan Allah,dan wlh bakiji yadda hankalina ya tashi ba xuciyata se sake²take min ko kina waya da wani namijin ne kuma kinsan bazan iya jurar wannan ba , Ameerah wlh ina sonki fiye da tunanin ki ,kibani dama na gabatar da kaina a gidanku saboda asan dani ina tsoron wasu suyi min kutse " Haba dai ,idan har da rabo ai babu wanda zeyi kutse ,and Kuma dai gaskiya bazanso ka gabatar da kanka tun yanzu ba saboda inaso ka ɗan bani lokaci kaga kafin nan mun fahimci junan mu ,kuma ma ni nafaɗa maka tun farko ba yanzu zanyi aure ba akwai aikin da nikeyi to se na kammala shi tukuna " nikam wane irin aikine da ze zama shamaki a gareni na mallakar ki a yanzu? "Kaga Manager don't bother ur self ,its off no use ,babu anfanin na faɗa maka ,kaga Yakamata ka kwanta nima baccin zanyi karka manta kayi addu'a" bata jira cewar sa ba kawai ta kashe wayar baki ɗaya ma tayi kwanciyar ta,xuciyarta cike *da saƙe²......... Comments and share pls *Sorry* *nayi* *mistake wurin nace Meerah se nace Zahrah ,bazan iya* *komawa nayi edit ba ,but* *nasan dai zaku* *fahimta luv You all mAh** *pipul* ❤️ Follow me on Wattpad@damselfeedo Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣7️⃣ Washe gari Hayia sauda ta taso daga Niger ,bayan tayi handling gidanta a hannun Binta , bata sanar da kowa zuwanta ba ,dan haka babu wanda ya san zata dawo har Rufee saboda 2 days basuyi waya da ita ba a cewar Rufee tana fushi da ita ne. Misalin ƙarfe 1:20pm ,Hajia saudah ta iso gidan, shigo warta yayi daidai da fitowar Meerah daga cikin gidan hannun ta rike da yar'leda zata tafi kaiwa Nawwara saƙon ta ,da ido take bin motar da ta shigo dan bazata iya ganin wanda ke ciki ba ,saboda haka bata maida hankali kan ta ba tayi wucewar ta inda tayi niyya dan bata taɓa kawo wa ranta cewar Hajia saudah bace da Ammi tafara cin karo ,kwarjinin da matar tayi mata ne yasaka ta saurin xubewa a kasa tana kwasar gaisuwa ,da fari'a Ammi ta amsata tanayi mata wani irin kallo wanda ta rasa na miye mamaki ko rashin sani ,tun da ga waje suka fara jiyo hayaniyar su Nawwara ,da alama yau ma musun sukeyi akan wani abun ,da kuka ta shigo gidan ,tana kwalawa Ammi kira ,turus tayi ganin Meerah a gidan su se kuma ta tafi da sauri ta faɗa jikin ta ,tace " Aunty Nurain mugu ne kin ga yau ma seda ya kwacen abuna a school " ayya yi haƙuri ai kece babba Kinga abunki na kawo miki" ta bata ledar da ke hannun ta ,da murna ta amsa tana dubawa "Ko kece sabuwar Auntyn da aka ishemu da labarin ta jiya? Ammi ta faɗa tana murmushi"wow Ammi kalli abinda ta kawo min "Nawwara ta fitar ta na nunawa Ammi " kai lallai kam kin gode ,to kiyiwa Auntyn ki godiya mana "Ammi ni Aunty bata bani ba"to Nurain ai gatanan a gaban ka ka faɗa mata babu ruwana" dawowa yayi wurin Meerah yace " Aunty ni baki bani ba "ni ai babu ruwana da mecin zali ,so biyu kenan kana zaluntar twins sis naka dan haka idan kana so se kayi alkawarin bazaka sake amshe mata kayan ta ba "nayi alƙawari Aunty ,amma itama kifada mata tadena fadawa abokanaina cewar itace yayata" dariya Meerah tayi tace to shikennan zata dena ,ai baxaki sake ba ko ƙanwata? Kai ta ɗaga mata tace nadena Aunty "dariya Ammi tayi tace " idan kika biyewa rigimar wa'yannan ai bazasu barki ki huta ba ,kullum haka suke kafin atafi school za'ayi faɗa kuma da faɗan za'a dawo min "haba Ammi ai babu komai nikam rigimar nasu yana burgeni sosai ma ,bara na wuce se anjima Ammi" la har zaki tafi ko ruwa baki sha ba ya sunan ki ne " suna na Ameerah "Allah sarki sannu angode fa Allah yayi miki albarka "Amin nagode "har ta juya zata tafi Nawwara tace " Aunty zanje gidanku nima ,amma karki bari yaya Rufaidah ta buge ni "a'a kiyi zamanki kinji ,Kinga ai ba'anan gidan nike ba ,yanzu nan zan wuce gidan mu kuma Ammi bazata barki kije tare dani ba ta faɗa tana satan kallon Ammi " a'a Ameerah ni kam bazan hanata binki ba dan gani ɗaya kinshiga raina kuma har a xuciyata na yarda dake sedai,ƙa'idar Alh ne idan yazo garin nan to baya barin kowa fita ,har se ya koma and kuma inaso kisan wani abu kiyi taka tsantsan kinga wa'yanda kikeyi wa aiki basa son ma'aikatan su suna hulda damu ,bazan ji dadi idan kika rasa aikin ki ta sanadinmu ba ,dan Allah ki kiyaye kinji ,bawai saboda kar kishi go nan bane ,a'a sedan guje miki matsala" "To Ammi nagode sosai ni zan tafi "ok to ki gaida mutanen gidanku kinji . Koma wa bangaren su Rufee tayi dan tayiwa Larai sallama zata wuce gida ,tana shiga kitchen ta sameta tayi haje-haje dora wanan sauke wannan da mamaki Meerah tace " Aunty ba kin gama girkin tun ɗazu ba? Larai da batasan da shigowar ta ba ta jiyo da sauri ,tana zare ido tace " nikam Ameerah ina kika shiga tun ɗazu Hajiya Rufaidah ke neman ki "nema na kuma to me zanyi mata bayan seda na kammala duka aikina kafin nafita " cab! Hajia ce fa ta dawo ,shine take nemanki zaki gyara mata ɗaki, saboda yayi kura " Wai da gaske kikeyi Hajia ta dawo" ehhh mana menene ai nayi mamaki ma wannan karon ta daɗe dan gaskiya bata bari Alh ya kwana a garin nan bata dawo wa kinsan shegen kishi ne da 'ita. Meerah kam bata ma tsaya sauraren Larai ba ,da sauri ta kutsa falon ,raba ido kawai take yi a falon saboda matane har su biyar a zaune sun baje kayan ciye-ciye a gabansu ,se nishaɗi sukeyi " ubanme kikeyi akan su shegiya mayya kuryar su tafi ƙarfin ki "ko ba'a faɗa mata ba tasan cewar Rufaidah ce , sedai ba wanne ne a gabanta ba ,so takeyi ta tantance wacece Hajia Saudah a cikin matan nan ,kamar yadda suke binta da ido haka itama take kallon su ,bata gaishe su ba bakuma tayi magana ba ,sukar marin da taji a fusakanta ne yasaka ta dawo wa hayyacin ta da sauri ta zube a wurin. "a'a Rufaidah keda waye nikejin hayaniyar ki tun daga sama"Hajia saudah ta faɗa tana saukowa falon " Mama nida wata shegiyar Mabaraciya ce da na temaka na ɗauke ta aiki amma sam batasan me take yi ba ,ina tun ɗazu nike nemanta ta zo ta gyara ɗakin ki amma gana can wurin gantalin ta ,kinsan ,ƴaƴan talakawan nan kwaɗayi ne dasu ,salon taje can ma'aikatan gidan nan suyi mata ciki ayi kuka damu "tun da Meerah taji ta ambaci Mama se ta nemi zafin marin ta rasa ,sema kafe matar tayi da ido ,tabbas itama Hajia saudah kam cikakkiyar mace ce me ji da gayu gata babu lefi kyakkawa da ita ,a iya fuska kam bazaka taba tunanin tana da wani hali na daban ba " seda Hajiya Sauda tagama saukowa tukuna takai kallonta wurin wacce Rufee keyiwa wannan hargowar ,da sauri ta ja baya tana nuna Ameerah da hannu ,cikin rawar murya tace "Mar..y.am" jin sunan da ta kira yasaka Ameerah sauke ajiyar zuciya dan ta fahimci ta firgita ne a tunanin ko itace Yaya Maryam " Hajia Lafiya kuwa " matan suka tambaya "Mama menene kin san ta ne? Itama Rufaidah ta jefa mata tambayar "tunawa da tayi Maryam ai ko a lokacin Babbace kuma an tabbatar mata da mutuwar ta ,se ta sauke ajiyar zuciya a ɓoye tana sai-saita kanta ,batare da ta amsa tambayar da suke yi mata ba ta samu wuri ta zauna " Mama dan Allah menene ,kardai yarinyar nan mayya ce dubi yadda kika firgita daga ganin ta. To ke Ameerah daga ina kuma kuka ɗauko wannan yarinyar daga ganin ta bata da gaskiya ,bare ma daga ganinta irin buzayen nan ne na daji kinsan su da shegen rashin imani kuma akasarinsu mayu ne "haka dai sukeyita suratai ,amma Hajia Sauda bata ce komai ba ,ita kuma Ameerah se warar ido takeyi dan maganar gaskiya yanzu kam a tsorace take. tana tsugune a wurin Mu'aiseen ya shigo ,ɗaya bayan ɗaya yake kallonsu so yake yi ya fahimci abinda ke faruwa amma ya kasa ,zama yayi kan kujera yace " Mama andawo lafiya "cikin sanyin murya ta amsa shi abun yabashi mamaki sosai yanayin yadda yaji muryar ta kamar tana cikin damuwa dan baze iya tuna yaushe ne maganar arziki ya shiga tsakanin su ba ,abun da ya sani dai shine idan ta zo garin ze zo yayi mata sannu da zuwa shima saboda yasan idan be zo din ba ze iya kawo ɓacin rai tsakanin sa da Abba daga ƙarshe ma abun har ya dawo kan Ammi shiyasa yake ɗaukar duk wulaƙancin ta " ita wannan da lafiya take kuka" ya nuna Ameerah " yaya wlh tunanin mukeyi ko mayya ce daga ganin ta Mama ta rikice mana " cikin ko in kula yace " dama ke bakisan ta kika ɗauke ta aiki " yaya a titi fa nagan ta tana gantalin Bara shine na temake ta" batare da ya kalli Meerah ba yace mata "ƙarfe nawa kike tashi daga aikin ? cikin muryata da ta fara dishewa tace " ƙarfe 2 " duba wrist wach dinsa yayi yace " yanzu 2:40 ,hakan na nufin zaki iya tafiya "da sauri ta miƙe "haba yaya ya zaka ce ta tafi bayan bamusani ko da gaske mayyar bace"ganin irin kallon da yayi mata ne yasaka ta yin shiru ,dan batason faɗa yana shiga tsakanin su tunda tanason ya aure ta ,ita dai Meerah da sauri tafita da ga falon dan bata taɓa tunanin zata ga Hajiya Sauda ta firgita haka ba. kallon Rufaidah yayi yace " tun za'aje ake shiri base an dawo ba ,meyasa tun farko bakiyi bincike akan ta kafin ki ɗauke ta ba ,and da ace mayya ce ai ke zata fara cinyewa kafin Mama "haba kaiko ya daga shigowar ka bakasan kan magana ba zaka sallami yarinya ,yanzu idan mayya ce ai gobe ba zata dawo ba "cikin matan da suke zaune ta faɗa " ɗaga mata hannu yayi yace "se kijira goben idan bata dawo ba ,se ku fara nemawa Mama magani "tashi yayi yace " to Mama Allah huta gajiya ,daga haka yabar falon. yana fita suka fara zaginsa "wai Hajia har yanzu shegen yaron nan yana nan da jin kansa ,kiduba yadda yake magana cike da isa se kace shine me gidan " still Hajia Sauda batayi magana ba ,seda Rufaidah ta girgiza ta da karfi " wai Mama menene ko da gaske mayyar ce nifa yarinyar tabani tsoro "se yanzu ta sauke ajiyar zuciya ,cikin son kauda zancen tace " lafiya lau kawai yarinyar tayi min kama da wata ƙawata da ta rasu ne wlh shine fa da na ganta se na tuna da ƙawata ,mutuwar ne ta dawo min sabuwa "ayya Allah ya gafarta mata "suka haɗa baki " Ameen ,zan shiga ciki ina bukatar hutawa zamuyi magana anjima ......... *Kwana biyu nafara* *ƙyiuwar typing kuyi* *haƙuri pls* *Comments and share* Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣8️⃣ Yau kam jiki babu kuzari Meerah ta shiga ,gida ,ƙarin sayin jikin ta ma da ta samu Yaya Labaran ya dawo ,a tsakar gida ta samesu dan haka ta ɗan zauna suka gaisa ,kafin ta shiga daga ciki Bayan ta wuce ne Yaya Labaran ya kalli Aunty yace " wai Nafisa lafiya Ameerah take kuwa se nake ganin kamar tana cikin damuwa tunda ga yanayin gaisuwar da tayimin zan iya fahimtar hakan ,wai daga ina ma take tun ɗaxu nike tambayar ki se kwana-kwana kikeyimin. Ayya,Yaya na faɗa maka ta je gidan ƙawarta ne kuma ma bata daɗe da fita ba kaikuma ka shigo ,maganar damuwa kuma ,xe iya zama ko yau da gobe ne kasan sha'anin rayuwa ,amma dai lafiya lau muka tashi a gidan nan zan tambaye ta ko akwai abinda yake damunta ne zuwa anjima . Tashi yayi yana saka takalmin sa " to shikenan ni dai zan fita se zuwa dare ko zan dawo dan zan zazzaga ne kinsan na daɗe wanan karon banzo ba tun a mota,su Kabiru suke kirana "adawo lafiya, ka gaishe su Yana fita Aunty ta tashi da sauri kitchen ta shiga ta ɗaukowa Ameerah abincin ta ,a zaune ta sameta tayi tagumi da duka hannunta biyu ,tayi nisa sosai a duniyar tunani,Aunty ta ta bata ,sauke ajiyar zuciya tayi tace " Aunty kece ,zauna mana "ta faɗa tana matsa mata gefen katifar ta ,zama Aunty tayi ,tana kallon ta batace da ita komai ba har tsawon lokaci seda ta gama nazarin ta " Hajia saudah tazo ne? Da sauri ta kalli Aunty cikin mamaki tace " ya akayi kika san haka? Murmushi tayi tace " iya wannan firgicin da kike ciki ya isa sanar dani cewar fuskar Hajiya Sauda ne ya samar dashi a xuciyar ki ,sedai tambaya na anan taya hakan ya faru ,bayan nasan Ameerah bata da tsoro musamman ga abinda ta saka a gaba? . "Hmmm Aunty bazaki gane bane nifa ba ita bace ta saka ni jin tsoro ,kawai dai yadda suke neman maida zancen wani iri Hajiya Sauda ta ganni shine ta firgita ,a tunanin ta ko Yaya Maryam ce ,to shine fa sukace wai sedai idan ni mayya ce taya ma za'a ce daga ganina ta rasa hankalin ta daƙyar Allah ya temakeni ,ɗan ɗan gidan ya shigo ,yace na tafi ,dan na rasa yadda zan wanke kaina ,saboda wlh nima firgicin da ta shiga ya bani mamaki ,dan ba wannan nike so ba nida nikeso na shiga jikinta ,to idan tayi sanyi ² dani ai komai xe lalace min. " Hajia saudah bazata taɓa ganin ki ta kasa tankawa ba ,dakuwa bata ɗauke ido ga yara mata bare ke ,kawai dai yanxu tayi shock ne da ganin ki amma ina tabbatar miki cewar ,kafin gobe tunanin ta ze dawo ke kuma se kisan yadda zakiyi da ita "yawwa Aunty sega yaya ya dawo duk na tsorata yanzu ya za'ayi na rika fita daga gidan nan "Ameerah nima tunanin da nike kenan sema Kinga yadda ya tsareni da tambayar ina kike ,kuma na fahimci kamar be gamsu da cewar da nayi gidan ƙawarki kika je ba,wai yasan baki damu da zuwa gidan kowa ba " akwai matsala kenan Aunty " karki damu Insha'Allah zamusan yadda zamu tsara sa ,kici gaba da tafiya ba tare da yagane ba ko ? da sauri Meerah tace " me kike tunanin samu sanar masa ya yarda kinfa san halin yaya ,akwai saukin kai kam amma ,a irin wannan baya sanya ,ni wlh nafara jin na sare akan lamarin nan Aunty " badai nice nace kibarni dashi ba to ai nasan me zan faɗa masa kedai kiyi ƙoƙarin cire damuwar nan a fuskan ki saboda kar ya sake zargin wani abun. "to shikenan Aunty Insha'Allah bama ze gane komai ba Rufaidah# da dare Hajia saudah na shirin tafiya ɗakin Abba ,kasan cewar yanada ɗaki a kowane party ,kuma taji shigowar sa tun ɗazu dan haka take shirin tafiya ,seda takammala komai kafin Rufee tace "am Mama wurin Abba zakije? Kallon ta Hajia saudah tayi tace "ko akwai damuwa da hakan ne" a'a Mama kawai dai naso mu ɗanyi magana ne "ta faɗa tana sosa kai ,dawo wa Hajia saudah tayi ta zauna ta ce " ina jinki "Mama dama da baki nan ne Abba yakemin magana akan aure ..."se kuma tayi shiru " go on ina jinki ,kinada wanda kike so kenan?Ehhh Mama sedai yadda naga Abba ya nuna tare yakeso ya aurar dani da Rumaisa ne abun beyimun ba , kinyi alƙawarin idan na tashi aure za'ayi bikin da ba'a taɓa yinsa ba a garin nan ,to me yasa zece wai ayi tare da su salon munafurci ne kawai Mama wlh sekinga irin abubuwan da sukayimin da ba ki nan ,Abba ma se faɗa yakemin ,wai inada baƙin hali " ajiye zancan su a gefe maganar haɗa bikin ne dai ko ni bazan lamunta ba to hala itama ta samu me so ne? Taɓe baki Rumaisa tayi tace "ni ina zan sani kinsan ba shiga sabgar su nikeyi ba " washe baki Hajia saudah tayi tace " to ke wa kika samo mana ,danfa har munso mu haɗaku aure keda yaron Hajia Sa'a"ashe Allah ya tsare dai ban amsa ta kai tsaye ba nace se na tuntuɓe ki ,ashe ma ke kinada wanda kike so ,to waye kuma ɗan waye?". "Haba Mama waye kuwa idan ba Ya Mu'aiseen ba ,ina kinsan da wannan zancen da daɗewa "ashe baki da hankali Rufaidah ban sani ba me zakiyi da wannan shegen yaron ,da baya son uwarki baya ƙaunar ta ,ban taɓa samun matsala da Alh ba se a dalilin sa to idan ma mafalki kikeyi ki falka dan bazan taɓa goyon bayan wannan sakarcin ba ,na faɗa miki,tun wuri kisake tunani kisamu wanda ya dace dake ,ko kuma ki amince da Anwar ɗan wurin Hajia Sa'a dan ko babu abinda ake nema ga namiji wanda baya dashi ,kyakkawa ne ajin farko na tabbata idan kika ganshi zasan yafi wancen sakaran komai ,sune suke da kuɗi ,mulki ke komai na da kika sani na rayuwa Allah ya basu ,rashin amsa mata da banyi ba bawai yana nufin dan bazan basu bane , a'a nayi hakan ne saboda na nema miki daraja ,kina lokacin da zaki fitar da wani mijin daban amma wlh idan kikayi wasa zansa Alh ya aura miki Anwar koda bakya son sa"tana gama faɗa ta bar dakin dan bata son Rufee ta karya mata zuciya wannan ihun na na ƙarfin haline ,Allah kaɗai yasan irin son da takeyiwa wa Rufaidah amma batajin hakan zesa ta yarda ta auri wani sakarai wai Mu'aisam Mutuwar zaune Rufaidah tayi dan bata taɓa tunanin zuwan ranar da zatace tana son abu Mama tace a'a ba ,a iya saninta duk abinda takeso shi Mama keyi koda kuwa hakan be gamshe ta ba "kai wasa Mama take wata ƙila dai saboda bata cikin kwanciyar hankali ne shiyasa tayi mata hakan dan ta kula tun abinda ya faru ɗazu har yanzu bata dawo dai² ba ,kema Rufee meyasa zakiyi mata wannan maganar bayan kinsan bata cikin natsuwa"duk zuciyar ce ke faɗa mata wanann ,kuma ta yarda da hakan ,dan haka bata wani damu ba ,takoma ɗakinta tayi kwanciyar ta ,se kuma abinda ya faru tsakanin Hajia saudah da Meerah ya dawo mata ,abun ya matuƙar bata mamaki ganin irin firgicin da dukansu suka shiga anya basun san juna bane ? "Kai ina ma Mama zata san wannan matsiyatan tun da ta san babu wani alaka ma da ze iya shiga tsakanin su ,to ko de mayyar ce? Idan kuma hakane da gaskiyar Ya Mu'aisam da itace zata fara cinyewa ,amma dai bara tagani wlh idan har gobe Mama bata dawo hayyacin ta ba to se tasaka an kama Meerah kai ba itaba ma har shegun iyayen ta "da wannan saƙe-saƙen har bacci ya ɗauke ta . Meerah# da wuri tagama shirinta ,bayan tagama aikin gida kamar yadda ta saba ko wace safiya bata fita se ta ragewa Aunty aiki ,dawo wa tayi ta zauna tana jiran fitowar Aunty saboda tanaso taji ya sukayi da Yaya, ya amince ko kuwa ,ganin lokaci yana ƙure mata ,se duba agogon wayarta takeyi ,daga ƙarshe dai ta yanke shawarar zuwa ɗakin su ta duba su ,a bakin kofa sukaci karo da Aunty , murmushi sukayiwa juna suna shigowa ɗakin "nasan ko wani bacci bakiyi ba ko kina tunanin ko Yaya ya amince ko a'a"wlh kuwa Aunty ,inajin tsoron yaki amince wa ,kinsan wanann mijin naki se ke "dariya tayi tace aikuwa dai dan gashi na tsara sa ya amince harda baki kuɗin abun hawa "kai Aunty da gaske nikam ne kika faɗa masa haka? Banyi tunanin ze amince cikin sauƙi ba " Meerah kenan duk yadda kike tunanin Namiji ,to ba komai bane a gaban matar sa sedai idan ita ɗin batasan kimarta ba ,bayan ya dawo ne dai yaganni kamar ina cikin damuwa ,shinefa yaketa tambayar menene ,nace masa babu komai ,dana ga ya damu kansa shine nace " wlh Yaya wani ,karambani nayi ,se yanzu ne nake nadamar yinsa batare da na ji ta bakin ka ba ,inajin tsoro bansan tata zaka ɗauki al'amarin ba ,wato gani nayi Ameerah ko yaushe tana zaune a gida ita ba karatu ba kuma ba sana'a ba ,se zaman banza shi ne ,ranar da naje gidan ƙawata na sameta tana koyar da yara dinki ,se nayi sha'awar itama Meerah ta koya ,nasan gaba zeyi mata anfani a rayuwar ta ,to shine fa take zuwa kullum da safe zuwa karfe 2 ta dawo jiya ma da kadawo baka sameta ba tana can ne ,naji tsoron na sanar dakai ne ,saboda bansan ya zaka ɗauki zancen ba ,amma dai dan Allah kayi haƙuri ,karkace zata dakata da zuwa" Shiru yayi ,yana saurare ,kafin ya ja dogon nunfashi yace " Haba Nafisa wanann ai abun karuwa ne menene na ɓiyemin kuma ,bawai zan hana ta bane ,amma baki ganin illa a cikin sammakon da takeyi tana fita sanin kanki ne se tayi tafiya kafin ko zata samu abun hawa ,banason wani abu ya sameta kamar yadda ya samu Maryam " Insha'Allah Yaya babu abinda ze faru se Alkhairi kaaide kayi mana fatan nasara " to shikennan Allah ya temaka yabada abinda ake nema" kinji fa yadda muka yi dashi ,har tabada kuɗin abun hawa". Rungume ta Meerah tayi cike da farin ciki tace " Aunty Nagode miki sosai wlh naji daɗi , Insha'Allah babu abinda ze faru yanzu Bara naje nayi masa godiya ko ,dama tun ɗazu na shirya ke nake jira" a dawo lafiya Aunty tayi mata ta fita. Amamakin Meerah tana fita daga gidan ta samu motar Manager a kofar gida ,tabbas ta gane motar amma se tayi kamar bata gansa ba taci gaba da tafiyar ta , seda takai bakin titi tana shirin tsaida mashin se taga yayi parking a gabanta ,ɗauke kai tayi taci gaba da tafiya ,da sauri ya fito daga motar yasha gabanta " haba Ameerah wai ya kikeso nayi da kaina ne sam kin ƙi bani damar da zan samu kusanci dake ,ki yi haquri idan na takura miki amma wlh lefin xuciyata ne ina sonki ,dan Allah kixo kishiga na ajiye ki inda zakije se mu karasa maganar a mota" ganin idan bata shiga ba zeci gaba da binta se kawai ta bi bayanshi da kansa ya buɗe mata motar ta shiga sannan shima ya zagaya ya shiga ,seda suka ɗauki hanya yace " ina muka nufa? dama bakasan inda zanje ba amma shine ka dage seka ɗaukoni " Murmushi yayi yace " to ayi hakuri ni ai banki mu zagaye garin nan a haka ba saboda haka idan ma baxaki faɗa ba zanci gaba da zagaye dake " aikin naka fa? Uhmmm zan kira nace yau Madam ta hanani fitowa" bata lakacin da murmushi ya suɓuce mata ba ,harseda haƙoranta suka bayyana " haba koke fa ,kina da kyau idan kika haɗe fuska to ya kike tunani a lokacin da kikayi dariya? Cike da son kauda zancen tace " unguwar da ka ganni ranar can zaka kaini" kallon ta yayi cike da son karin bayani ,se dai ta kauda fuskarta gefe saboda Allah yagani bata son yawan shige matan nan da yake yi ,dan ita fa babu tsarin auren me mata a rayuwarta ,sedai abinda Allah ya rubuta a gareta. Har bakin get ɗin gidan yakaita,duk da ya dage akan se ya shiga da ita ,daƙyar ta samu yayi parking a wajen ,a xuciyar ta take ayyana dan besan matsayinta a gidan bane ,kafin tagama tunani taji ya sakomata tamabaya " me kike zuwa yi a gidan nan ? Da sauri ta kalleshi ,seda ta buɗe murfin motar kafin tace " Aikatau" daga haka ta rufo masa kofar ko waigowa batayi ba tayi knocking me gadi na buɗe mata ta shige da sauri kamar zata kife , A harabar gidan ta samu Mu'aisam yana karanta jarida ,sauri ta kara dan bata so ya ganta ,seda takusa shigewa taji saukar muryasa akanta " ke zo nan.......... Comments and share pls Real Bazamfaria ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:1️⃣9️⃣ jiyowa tayi cike da addu'ar Allah yasa ba da ita yake ba ,kusan hakanne dan hankalin sa na kan jaridar da yake karatu ,bama zaka taɓa tunanin shine yayi magana ba "wata ƙil nice banji da kyau ba ,dagani ma beyi magana ba" abinda zuciyarsa ta gaya mata kenan aiko se taci gaba da tafiyarta ,har ta shige party ɗin da take aiki, hakan da tayi ba ƙaramin ɓacin rai ya saka shi ba ,idan akwai abun da ya tsana befi yayi wa mutum magana yajishi kuma ya share shi ba ,wanda ya kula ɗabi'ar yarinyar kenan duk lokacin da zakayi mata magana ko tambayarta kayi se tayi kamar ma bata ji ka ba "amma zan koya mata hankaki ai " daga haka yaci da abinda yake yi da sallama ta shiga falon ,sedai kamar kullum bata isko kowa a ciki ba ,dan haka kawai ta fara aikin ta ,tana cikin aikin ne Hajia saudah ta fito daga ɗakin Abba turus tayi tana kallon ta ,maganar da Abba yayi ne yasaka ta saurin amsahi cikin rawar murya " Saudah kema Kinga abinda nagani ko? cikin rawar Murya tace " me kenan? Nuna mata Meerah yayi yace nasan kema Kinga kamar "a'a ni banga komai ba ,kamar wa kuma kagani gareta " wlh Hajia ina ganin ta na tuna da Birrester,badan nasan da ya mutu be bar kowa ba kuma ba dangine da shi ba to da se nace tabbas wannan ɗin jinin su ce "kai Alh idon ka ne kawai yagane maka haka ,to taya ma wannan zata zama jinin su bayan Rufaidah ta faɗa min a titi take yawon bara shiyasa ma ta temake ta ,kaima kasan wannan batayi kama da masu arxiƙi ba " hakane kuma ,amma dai ni kam gaskiya naga kamar su ,ke bani ba ma nasan ko Hajia Ammi ta ga wannan zatace suna kama" Cikin fushi tace " to ko suna kama dai bance wata can ta rika shiga lamarin gidana ba ai koda basuyi kama ba zata iya cewa sunyi tunda har kai kace ,kasan ta da muna furci ,nikuma bazan faɗi karya kawai saboda na faranta ran wani ba ,kuma wlh wannan ƴar aikin dai tawa ce babu wanda ya isa yayi min shishigi a kanta" Shiru yayi yana sauraren ta ,mace kamar me aljanu to menene abun faɗa anan ,tun da ba wani yace xe ɗauke yarinyar yakai wani gu ba ,sanin idan yayi Magana zasu iya seda hali a gaban Meerah se kawai yace " to nide asamu a shiryamin abun kari da wuri na faɗa miki zuwa 10 fita zanyi bara naje mugaisa da su Ammi ko ? Taɓe baki tayi tace" banda damuwa da wanan kuma salon nayi magana kace na cika kishi kaidai wlh Alh kaji tsoron Allah ,mutum ya girma amma besan ya girma ba ko yaushe se rawar ƙafa akan mace mtsswww" ta barshi tsaye a wurin ,ita dai Meerah al'ajabi ne ya kamata ,a zuciyar ta take ayyana wane irin mutum ne Abba ,shikennan shi beda kataɓus a lamarin iyalin sa ,a fuska dai kaga cikakken mutum amma a zuci ba haka bane" ganin Hajia Sauda ta shige cikine ya saka Meerah saurin duƙawa tana gaishe shi " yauma dai babu lefi ya amsa mata fuska a sake "duk da yanayin da yaɗan sauya ,da alama abun da Saudah tayi ne ya taba zuciyarsa sedai yakasa nuna hakan a gabanta. Koda Hajia saudah ta shiga ɗaki se ta kasa zama ,xuciyar ta se saƙe² take ,wani tunani ne yazo mata ,se ta saki murmushi tana dauko wayarta ,lambar Hajia Laura ta kira ,bayan sun gaisa tace " Hajia Albushirin ki ,Kinkuwa san naci karo da wani zinari mai matuƙar kyau a gidan sedai da alama xeyi wuyar ɗauka ,dan na fahimci da zafin wuta a jikin sa ,ina tunanin ban taɓa samun zinari irin na wannan lokacin ba gaskiya "daga can Hajia Laura tace " ke uwar daba ,fayyacemun ingane me ze hanaki ɗauka idan ke kinajin tsoro ne ,ba gani ba kinsani bana tsoron komai yanzu ya za'ayi naga kalar design ɗin nasa kafin nasan hanyar da zamubi dan damƙeshi batare da wani matsala ba? " Uhmmm to bara ayi yadda aka saba bani some minutes ,zan turo Miki" kashe wayar tayi ta shiga wanka a gurguje ta fito ta shirya cikin wani doguwar rigar lace ,kayan ya amshi jikin ta dan gaskiya babu lefi itama Saudah tana ji da kyau wanda kusan ma shine abinda ya fara jefa ta wannan rayuwar Bayan Meerah tagama gyara ɗakin Rufaidah se tace da ita ta shiga dakin da yake opposite na Mama ne kitabbata kinyi komai yadda ya kamata,kuma ki kiyaye hannun ki da ɗaukar abun da xe iya zamo miki masifa"Murmushi Meerah tayi tace" karki damu shi kansa hannun ai dole ze kiyaye ,dan yasan ba'an halicce shi saboda ɗaukar abinda bana sa bane ,shiyasa yafi sabawa da neman lada ,bara nayi sauri kar na ɓata lokaci" haka ta fita tabar Rufaidah ciwon zuciya ,dan ita fa bata gane magana Meerah ta faɗa mata ba kawai dai taji haushine ganin taki nuna ta damu da maganar da tafaɗa mata A ƙofar ɗakib ta ja ta tsaya ,se kuma xuciyar ta keyi mata tunanin " yanzu idan kika shiga ta murƙushe ki cikin ɗakin nan fa? anya ba gangancin zanyi wa kaina ba? kai ina ma ai bazata fara aikata hakan ba tunda tasan zan iyayun ihu na tona mata asiri " da wannan karfin gwaiwar ta samu ta sai-saita natsuwrta tayi knocking , sedai shiru babu amsa ,ganin tayi har sau uku ba'ayi magana ba se tayi tunanin ko bata ciki ne saboda haka kawai ta murɗa ta shiga saboda ,ganin dakin yayi kura sosai ga kuma toilet a sake da alama anyi anfani da shi anmanta ba'a rufe bane ,sam bata kula da Hajia saudah da ke can wani ɗan lungu da ke tsakanin gado da madubi ba ta duka ne da alam tana neman wani abune ,shiyasa Meerah bata kula da ita ba ,ganin ɗakin yana bukatar gyara na musamman se kawai ta cire hijabin ta ta aje gefe ƙyam saudah ta kafe idon ta akan Meerah ,dan kuwa irin tight shirt dinann ne a jikin ta ya ɗame ta sosai hakan yasa duk wani hallita da baiwar da Allah yayi mata ya bayyana ,ga gashin ta da ta tufke a gefen kafaɗa ,yawun wahala saudah ta sauke " ashe duk yadda take tunani ma yarinyar ta wuce can tabbas wannan zata kawo kudin da bata taɓa samu da wata mace ba ,dole ne ta ajiye kishi gefe ta mora kuma tabawa se Sanator su mora dan tana da tabbacin ze iya bayarda ko nawa ne akan wannan . Meerah da bata san wainar da ake tuya ba ,ta saki jiki aikin gabanta kawai take gashi har wani girgiza jiki take wanda ita a wurinta sauri takeyi while Haija saudah kuwa mutuwar zaune hakan ya sakata. Tsaf tagama gyara toilet din kafin ta zo tafara gyara gado yaye bedsheet ɗin da ke shinfiɗe tayi ,ta je tasaka a ta buɗe weldrop tana neman wani ,cikin Sa'a kuwa ta samu zuwa tayi zata shinfiɗa ,mamaki ne ya cika Hajia saudah ƙarfin halin yarinyar ko waye yabata damar canja wa ,duk masu aikin su babu wanda yataɓa haka sedai idan itace taga yayi mata datti idan sun shigo se ta ciro masu tace su shinfiɗa wannan ,amma ita ta saki jiki kamar tana gyaran gadon gidansu ,seda Meerah ta shinfiɗa ta zo wurin soke gefe da gefen gadon ne idon ta ya sarƙe cikin na Hajia Sauda ,ihu ta saki dan har ga Allah taji tsoro ,cikin sarƙewar murya Hajia Sauda tace " ke..la.fi.ya? Ita fa a tunanin ta ko tsawa tayiwa Meerah ,sedai batasani ba duk wanda yaji maganar ta ze iya fahimtar cikin halin da take ,da sauri Meerah ta rarumi hijabin ta ta saka ,ta dawo " dan Allah Hajia kiyi hakuri wlh bansan kina ciki bane nayi knocking naji shiru "Hajia saudah bata son Meerah ta fahimci wani abu se ta fitar da wayarta. Kamar tana dannan wa tace " ya Sunan ki? Suna na Aminatu waye Mahaifin ki? raurau tayi da ido kamar xatayi kuka tace " Labaran dan Allah Hajia karki koreni ni wlh zanyi duk abinda kikeso ,indai zan samu kudi iyayena talakawa ne ,nikuma banaso na tashi cikin rayuwar talauci ,shiyasa ma nake wanann aikin da zan samu wanda yafishi ma zanyi....... *Yanzu za'a fara wasar* Amma *babu tabbacin kusamu karashe dan wlh na raina wa comments ɗInku ,kuma indai mutum ya sanni to ya san halina dan na dakata da labarin nan ba sabon abu bane a gareni har sadda kuka shirya gyarawa se muci gaba* Akwai ƙura fa ,dan kunji Rufee tayi scarce a wannan page ɗin to tana can tana nemawa kanta mafita ne dan dole zata aure Mu'aisam😂 Masu yimin comments ina godiya kuma wlh inajin daɗi , luv you so much billahi❤️❤️ Comments and share Real Bazamfaria ce❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣0️⃣ *This* *page goes to my VIP my Mom @Maryam Sa'ad and Anmata Khairatu* *nasan cewar* *zeyi muku daɗi* *dan anzo wurin da kukeso* *ina godiya da* *soyayyar ku gareni Allah yabar ƙauna*❤️ Murmushi Hajia saudah tayi mata ,tana faɗin " jeki karasa aikin ki" kamar gaske Meerah ta tashi cikin mutuwar jiki tana ci gaba da gyaran gadon ,tashi Hajia Saudah tayi tabar mata ɗakin ,tana fita Ameerah ta sauke ajiyar zuciya ,tare da zama daɓas kan kadon ,duk da tana cikin murnar ganin tafara samun nasara ,amma gaskiya xuciyar ta cike take da tsoro ,ga kuma tunanin idan Hajia Sauda ta bukaci tafiya da ita garin da take rayuwar ta ya xatayi kennan ,tasan ko giyar wake Yaya yake sha baze taɓa amincewa da ta tafi wani wurin ba ,dama dai ace ta shirya tafiya garin su,ta wannan hanyar ne kawai take tunanin nasara Hajia Saudah ta na fita daga ɗakin tayi saving vidion da tayiwa Meerah ,da sauri ta turawa Hajia Laura ,dama tana online tun ɗazu take tsimayen zuwan sakon yana shiga kuwa tayi azamar buɗewa ,da kyau take kallon Vidion kashe data tayi ,dan taga kamar zasu fahimtar juna baki da baki ,dan haka se ta kira Hajia Sauda Tana ɗagawa tace " wlh Uwar daba ke ɗin nan me Sa'a ce ina kika samo wannan gashi da ganin idon ta xatayi kwaɗayi Kinga baxaki sha wahala akan ta ba ,kai gaskiya ta haɗu ,amma menene abun da kike tunani ze miki shamaki da ɗauko ta ,ina da bakinta naji ta fadi cewar tana neman aikin da yafi wanda takeyi ,kuma ma iyayenta talakawa ne kawai inaganin ,kayan abinci zaki siya kicika mota kikai musu ,daganan se ki nuna musu kina tausayin rayuwar yarinyar ne saboda haka zaki tallafa mata zaki tafi da ita inda kike aiki kisakata school,ina dama akan wannan tsarin kike ,to miye matsalar ?". Dariya Saudah tayi tace " wlh Hajia ina akan wannan tsarin sedai haka kawai xuciyata bata kwanta da yarinyar ba inajin tsoron ta janyo min matsala" mtssww Hajia wani lokacin kinada abun takaici menene matsalar kimsan dai babu wanda ya isa yayi exposing naki,saboda kinada kima da mutumci a idon jama'a ,ke ko ba haka ba bana tunanin akwai hukumar da zata iya hukunta ɗaya daga cikin mu ,kin manta masu hukumar ma munayi musu amfani to ,Kinga idan kina jin tsoro ne akwai plan B" ina jinki menene shi? Yawwa shiryawa zanyi inzo kawo miki ziyara ,daganan se nace dama ina neman ƴar aiki,dan tawa tayi aure ,se na faɗi kaso me yawa da zan riƙa biyanta duk ƙarshen wata ,nasan iyayen ta ma zasu amince ,Kinga se na taho da ita ,Kinga kema zaki fita zargi" kai ƙwarai kuwa Hajia kinzo da shawara amma dai zanyi tunani akan hakan " Sallama sukayi Hajia Laura ta aje wayar tana bushewa da dariya " tabbas wani lokacin kwakwalwar Sauda bata aiki ,tsawon lokaci taki basu damar sanin ahalinta gashi cikin sauki zata je ga abun kaunarta , dan wlh komai ze faru bazata bar gidan ba se ta lasa zumar Rufaidah dan kuwa tun lokacin da ta ga hoton ta abun yakasa barin kwakwalwar ta ,kiran sauran kawayen cin mushen su tayi ta haɗa compress ,anan ta labarta musu ,kowa daga cikinsu shawarar yadda zata mallaki Rufaidah cikin sauki suka bata ,tare da bata ƙwarin gwiwar tafiya ,ko dan ta gano musu kalar mijin Hajia Sauda da takeyi musu tunkaho. Meerah# Da sauri ta kammala gyaran ɗakin ,tana gama yau bata jira lokacin tafiyarta yayi ba ,kawai ta tafita ,a daidai lokacin da tafito shiku Mu'aisam,ya fito hannusa rike da twins da alama fita zasuyi ,sam bata kula dasu ba se da Nawwara ta kwace hannun ta daga Mu'aisam,ta taho da gugu tana faɗin " Aunty" da sauri meerah ta jiyo ,ganin Nawwara se ta sake mata smile "iyye Auta ina zakije haka ,kikaci gayu "fita zamuyi Aunty zamuje gidan Umma ne " ba tare da Meerah ta san wace Umma take nufi ba tayi murmushi tace " lallai kam to ki gaisheta sosai kinji " lah Aunty ai bata sanki ba" Ehhh duda haka dai ki gaishe ta "karar horn da sukaji ne yasa da sauri Meerah ta sake hannun ta tace jeki ana jiranki " Aunty kixo mutafi mana "a'a ni Kinga gida zanje ,jeki karki ɓata lokaci" make kafaɗa tayi tace "Allah kizo zamu sauke ki a hanya ai haka Ya Rumaisa ma idan zamu fita se tace Yaya ya ajeta gidan ƙawayen ta kuma baya faɗa ,oya let's drop you" ta faɗa tana jan jannun ta "kamar wata sauna haka Meerah ta zama ita batabi Nawwara ba ,ba ta kuma hanata jan hannun taba" kishigo mutafi mana " taji maganar Rumaisa ,murmushi tayi tace" a'a ba hanyar mu daya ba ,kutafi kawai na gode " tsawar da Mu'aisam yayiwa Rumaisa ne yasakata ɗago idon ta ta kalleshi " zaki shiga mutafi ne ko natafi na barki nan idan Mazan da suke zuwa daukarta sun zo se ki shiga su rage miki hanya?sosai kalmar mazan ya bugi zuciyar Meerah sedai bata da halin maida magana a wannan muhallin ,da sauri Rumaisa ta ja hannun ta ta tura ta a motar ,babu yadda ta iya dole ta zauna ,sedai ta haɗe fuska dan ta kula kamar Mu'aisam irin mutanen da basu iya magana ba ,su kan faɗi duk abinda yazo bakin su ,idan ba haka ba wane namiji ne ya taba zuwa ɗaukar ta da ze faɗi haka Babu wanda yayi magana a motar se su twins da suke ta buga game a wayar Mu'aisam, basu tambayi ina zasu ajeta ba haka itama batayi magana ba ,tsayawar da taga motar tayi a gaban wani gida dake bakin titi ya sakata saurin buɗe motar tafita ,dan a tunanin ta ita suka tsaya ta sauka ,tun sun zo bakin hanya , sedai a mamakin ta dukan su suka fita ,Rumaisa ce ta rike hannunta kamar me tsoron karta gudu ,har suka isa bakin get ɗin gidan , knocking sukayi daga ciki aka amsa da ana zuwa ,da alama irin madaidaicin gidan nan ne da zaka ga get ɗin kusa da falon gida Wata yar budurwa ta buɗe kofar fuskarta dauke da farin ciki take musu sannu da zuwa se kuma ta basu hanya suka shiga har falon gidan dukan su anan suka zauna ,babu daɗewa wata ƴar matashiyar dattijuwa ta fito akalla zata kai shekaru 55 ,dan sosai dan zata girmi Ammi ,kuma dai yanayin jin daɗin ba ɗaya ba ,duk da suma ɗin da gani suna da nasu rufin asiri sedai Bama zaka haɗa da nasu Ammi ba. "Lale marhaban yan biyu kyautar Allah, yau kune a gidan mu sannun ku" abun da take faɗa kenan har ta zauna ,dukansu rusunawa sukayi suna gaishe ta ,cike da jin daɗi ta ke amsasu " Amra kije ki kawo musu ruwa mana "tashi tayi babu bata lokaci kuwa ta kawo musu Ruwan ,ita dai Meerah ,kusa a makure take zaune ,dan duk se takejin wani iri A kunne Amrah tayiwa Rumaisa rada tana tambayar ta " wannan ko ita ce Yayan mu ze aura,na ganta kyakkawa da ita "tayi maganar so whisper ,kama baki Rumaisa tayi tana dariya se kuma ta kalli Mu'aisam ,harara ya jefa mata ,kamar yaji abinda sukace, tashi yayi yace " Umma bara na ajiye yarinyar nan se na dawo " adawo lafiya sukayi masa ,ganin yafice beyi mata magana ba ,se ta mike itama tayi musu sallama ta fita ,aiko suna fita Amrah da Rumaisa suka samu damar yin dariyar da suka kumshe ,kallon su Umma tayi cikeda mamaki tace " kuma lafiyar ku ,ko shegen gulmankun da kuka saba ne? Wlh Umma da rabon autar yarnan taki ta daku a gidan nan yau " Rumaisa ta faɗa tana sakeyin dariya " Haba waya isa yazo har gida yadaki yata me tayi ma da wani ze daketa ? " Hmmm Umma bakiji me tace ba wai wannan ce yaya ze aura? tasan dai halinsa ai" se kuma tayi kasa da murya "Allah kuma Umma da ta faɗa se nake ganin dacewar su ,dan kam Allah yayi mata baiwar kyau ,a haka ma dan basu da shi ,da ace sunada kudi wannan ta shafa mai me tsada ai wlh ba matar kanana bace " ita dai Ummah murmushi kawai tayi tace " to menene nikaina ai nazata surikar Ammi ce aka kawo ta gausheni ,kuma Kinga saura kaɗan na tambaya ganin dai kamar tanajin kunya ne yasa nayi shiru,ashe da se ya haɗamu duka ya daka ko?". " cab Umma ko kin manta sis Rufaidah ce yake so ,kuma tana matuƙar son sa ,dan Allah kudena zancen nan kar kujawa yar mutane wulaƙanci dan kuwa Ƴar aikin ta ce " zaro ido Amrah tayi tace "wai da gaske kikeyi wanann fine girl ɗin aiki takeyi wa Rufaidah ? Cab dama Yayanmu zece yana sonta ,naga yadda shegiya xatayi ,wlh nikam bana fatan ya aure ta ,nifa bana ma tunanin soyayya sukeyi kamar dai itace take wani iyayi ,musamman idan ta ganmu ,shegiya tana fama da dogon wuya kamar wata umbrella" kai Amrah bana son wulakanci a gabana kikeyiwa yar' uwara rashin kirki ,Kinga nikam inaso ya aure ta ,dan tana son sa a yadda na fahimta ze iya canza ta " taɓe baki Amrah tayi tace " hali ai zanen dutse ne ,bana tunanin zata canja ,any way Allah ya tabbatar mana da mafi alkhairi " yawwa ko kefa abinda Yakamata kice kenan tun farko". Koda Meerah ta fita har Mu'aisam yakai motor ,dan haka itama kai tsaye ta isa back seat ta buɗe ,har xeyi mata magana kuma se ya fasa ,tana shiga ya tayar da motar ,ganin ya dosa titi ba tare da ya tambayeta inda ze kaita ba ,se hakan yasaka ta tunanin shi wane irin mutum ne idan bata manta ba ai Fatima tace yana da kirki sedai ita kam sam bataga wani kirki a tattare da shi ba ,dan haka ta kudurta wa ranta idan zasu kwana su wuni yana shawagin nan bazata buɗe baki ta faɗa inda xe kai ta ba ,sedai idan shine ya tambaye ta ,dan bata sa shi ya ɗauko ta bare yazo yana wani shan kamshi" mtsswww" ta ja tsaki wanda har se da yadan jiyo ya dubeta ,ganin hankalin ta ma yana a wajen motar se bece komai ba ya ci gaba da tafiyar sa, shiru shiru ,har seda taji motar tayi parking da mamaki ta ke kallon wurin da ya tsaya ,tabbas unguwar su ne sedai be shiga lungun ba a bakin titi ya tsaya " to ya akayi yasan unguwar da take, anya kodai dama ya santa ne " idan kingama ƙauyancin zaki iya fita " ya faɗa batare da ya kalleta ba ,buɗe fita tayi daga motar tana magana na kasa-kasa tana hararsa ,da karfi ta rufo masa kofar ,irin wai ita taji haushin nan ,har ta tafi sekuma ta dawo daidai wurin glass ɗin da yake tace " Nagode" tare da turo baki kamar wacce aka yiwa dole,daga haka ta ci gaba da tafiyar ta ,be san sadda murmushi ya suɓuce masa ba ,dan shi al'amuran yarinyar mamaki suke bashi ,wani lokacin tayi kalar muna fukai ,wani lokacin kuma tayi kalar natsuwa yau dai zallar tsiwa yagani a tattare da ita ,shi be masan dalilin da yasa ya ɗaukota a motarsa ba ,koda yake Rumaisa ce ta jajibota zan yi mata warning kuwa ,dan banason yarinya marar kunya. # *hi guys nasan da yawan* *ku* , *kun* *matsu kusan asalin labarin shin wacece Meerah me Hajia Sauda tayi mata da har take da wannan alwashin* ? *Waye* *Mu'aisam? Da shi da Rufee ko akwai aure a tsakanin su? Idan akwai dole akwai wanda ba ɗan gidan ba kenan to waye daga cikinsu? Rufee ko Mu'aisam? Ya kudirin Hajia Laura shin da gaske xatayi nasarar lalata Rufee ko kuwa ,kai guys akwai abubuwa a dunkule yasin😂 it's mistery story kusan haka salona yake 😜 ga duk wanda ya karanta Sahibul ƙalbi, Asalina ,tabbas suma sunzo ne a dunƙule* ❤️ *kude* *kuci gaba da bibibiyata Much luv and endless* *care* ❤️ Follow me on Wattpad@damselfeedo Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣1️⃣ Bayan kwana biyu Rufaidah ta sake samun Hajia Sauda da zancen Mu'aisam,wanannan karon sosai taci mata mutumci ,saboda haka ta yanke shawarar samun Abba da zancen ,a lokacin yana sa shen su Ammi dan haka ta saci jiki ta same shi ,yana gishin giɗe tayi sallama ,amsawa yayi yana tashi zaune " a'a Rufaidah kece cikin daren nan? " Ehhh Abba barka da dare "wuri ta samu ta zauna tace "Abba, dama.." se kuma tayi shiru ta kasa faɗa ,tattara hankalin sa yayi kanta dan yasan tunda yaganta haka to maganar me muhimmanci ce " come on Rufaidah menene? ina fatan dai ba wani matsalar bane " Abba dan Allah ka temaka min wlh ina matuƙar son Yaya Mu'aisam nide bazan iya auren wani ba sedai na zauna bazanyi aure ba" ta ƙara sa kamar xatayi kuka " shiru Abba yayi ,dan gaskiya ba ita ya so aurawa Mu'aisam ba ,sedai babu komai tunda Allah yasa beriga ya furta wa kowa ba and dukan su ƴaƴan sane "ashsha saboda kina son yayanki shine duk kika zama wata iri haka? Ko shine yace baya sonki?". A'a.Abba Mama ce tace bazata bari na aure sa ba wai ita tana da wanda take so na aura ,dan Allah Abba katemakeni ,kasan halin Mama, bansan me yasa bata so na' auri Yaya ba " karki damu Rufaidah,ni nasan ta inda zan ɓullo mata kisaki ranki ,aure kamar kin auri Mu'aisam ne kinji ,banason kisa damuwa a ranki ,jeki kwanta " to Abba nagode Allah ya ƙara girma ,seda safe " har takai ƙofar fita se ta dawo ,kallon ta yayi yace " wani abunne? dama Abba banaso kafaɗawa Mama nice naxo" murmushi yayi mata " karki damu kedai ki saki ranki ita ai bata isa ta hana abinda nayi niyya ba ,shiɗin ɗan uwanki ne dan haka ita bata isa ta rabaku ba" "cikin jin daɗi tace " to Abba Nagode sosai Allah yaƙara girma". Bayan kwana biyu Abba ya tara duka iyalan sa ,duda seda aka kai ruwa rana kafin Hajia Sauda ta yarda ta sameshi a sashen Ammi ,se wani harare² take Mu'aisam ne ya buɗe musu taro da addu'a ,kafin Abba ya fara magana " maƙasudin taraku anan ,ba wani abu bane face saboda ke Rufaidah da kuma Rumaisa ,duk abinda yakamata nayi muku nayi to gaskiya yanzu so nike na aurar daku na huta naji da su Mimi" wannan abun da yafaɗa yaƙara ƙona zuciyar Saudah " dan haka idan kuna da wanda kukeso ku sanar dani, dan banaso nayanke hukunci kuga kamar banyi muku adalci ba ,ke Rufaidah dake zan fara shin kinada wanda kikeso ne? Ɗago kai tayi ta kalli Hajia Sauda,aiko tayi mata wani kallo me haɗe da gargaɗi ,wanda duk a idon Abba ne ,da sauri ta duƙar da kanta kasa cikin rawar murya tace " a'a Abba ni babu wanda nikso " girgiza kai kawai yayi yana maida akalar tambayar sa akan Rumaisa " Abba kasan ni ban rigada na kammala karatuna ba " Rumaisa aure ai baze hanaki karatu ba , sedai idan kince bakida wanda kike so a yanzu to wannan kam ,zanyi miki uxuri saboda karatun amma kitabbatar kafin ki kammala kun shirya kanku da wani ,idan ba haka ba ni zan zaɓa miki kamar yadda zanyiwa ƴan'uwanki a yanzu . Mu'aisam ,nasani kai yaro ne me biyayya,dan haka nayi shishigi a cikin rayuwar ka ban sani ba ko zakayi farin ciki da hakan ,na yarda da tarbiyyar ka Mu'aisam ,a kwai kuma dalilan da yasa nayi maka wannan zaɓin ,iya sani na dakai ,na sha tambayar Ammin ku ko kana da wacce kake so amma dai amsar ɗaya ce babu shekarun ka se ƙara ja sukeyi amma sam kai babu tunanin auren a ranka ,Amminku itama ta saka ma ido ,saboda haka ga kanwar ka Rufaidah nan ,nabaka ita kuma banason auren ya wuce sati 3 masu zuwa ,ina fatan zakuyi min biyayya ku rike junanku amana. duka mutanen Uku a firgice suka kalli Abba ,Ammi ,Hajia Sauda,da kuma uban gayya Mu'aisam,da yaji zuwan maganar a bazata ,meyasa Abba xe zaɓa masa Rufaidah bayan duka halayyar ta babu me burge shi? innalillahi wa'inna ilaihirraji'un,kawai yake maimaita wa cikin zuciyar sa ,dan har wata zufar wahala yaji tana titsatso masa "Wlh Alh baka isa kayi kyautar ƴata a wurin da ba'a son ta ba kuma na barka , taya ma ka rasa wanda zaka zaɓa mata se waƴanda kasan cewar ba ƙaunar mu suke ba ,idan har yazama dole ne se kayi haɗin naga akwai mace a ɗakinsu meyasa baka bashi ba ,ok se tawa " yar ko to idan ma wani muna funcine akayi ,tun wuri a warware maka dan narigada nayiwa ƴata miji " cikin tsawa Abba yace " ya ishe ki haka Saudah ,waike se yaushe ne zakiyi hankali ,ace a gaban yaranki ma bakisan ki kama kanki ba yanzu wannan abun da kikayi shine me? Haka kike so itama ƴar taki taje tanayiwa mijinta kome ,wlh kar ki kaini bango shirun da kika ga inayi miki bawai tsoron ki Nike ba kuma wlh idan kika sake furta kalma ɗaya a wurin nan to a yau ɗinnan zan ɗaura musu auren ba se gobe ba kuma kinji na rantse idan kuma kina wasa to ki tanka " duda Abba mutum ne wanda bayada damuwa amma fa idan ransa yabaci to yakanyi abinda yafi abinda ya faɗa ,kuma tasan idan ya ɗaura auren shikennan anshiga gabanta dan haka ta ja hannun Rufaidah da karfi suka bar falon. Mu'aisam ma jiki a mace yatashi ya fita ganin haka Rumaisa da Mimi harda su Nawwara ma suka fita duda itama zuciyarta babu daɗi. Yayi saura daga Ammi se Abba ,kallon yadda ranta yake a ɓace yayi ,se yanzu ne ya fahimci cewar be kyauta mata ba ,dan ya hango tsan tsar rashin jin dadi a idon ta ,cikin sanyi murya yace "Hajia" ɗaga masa hannu tayi alamar dakatar wa ,cikin sanyi murya batare da hargitsi ba tace " me zakace Alh hukunce ka zartar akan ɗanka ko to miye na wa se fatan alkhairi Allah yabasu zaman lafiya ,bazan damu ba kuma bazanji haushi ba ,tunda ba Mu'aisam bane yanunamin wariya ba ,na yau kawai an nunamin cewar banice na haifeshi ba ,bayan tsawon shekarun da wanann ya shafe a lissafina sedai inaso na tuna maka ,bakaine ka bani Mu'aisam ba bare kayimun katsalandan a rayuwar sa, sam ban amince da wannan haɗin ba sedai idan har shine yacemin yana sonta da bakin sa ,kamar yadda tayiwa ƴarta miji haka nima ɗana yanada wacce yake so" tana gama faɗar hakan ita ma ta bar falon Lallai kam be kyauta ba ya sani tunda har Ammi ta nuna fushin ta ,macen da xeyiwa rashin adalci kai tsaye amma bazata taɓa nuna fushi ba,dafe kai yayi yana jan tsaki. a ɓangaren Ammi ma tana barin ɗakin ,kai tsaye ɗakinta ta shiga ,zama tayi bakin gado ta fara tunanin rayuwar su ta baya Asalin labarin Alh Yusuf tsoho haifaffen garin Kebbi state ne a wani ƙauye da ake kira ɗakin gari ,mutanen garin dukansu fulani ne sedai irin baƙaƙen fulanin ne ,mafi yawanci mutanen garin ƴan boko ne kuma babu lefi sunada kudi sedai akasarin masu kuɗin basa zama a garin wasun su suna dawowa cikin Kebbi ne da zama wasu kuma Sokoto wasu Abuja ,kaduna da dai sauran su ,sedai sukan haɗu bikin sallah kowa yakanyi kokarin ɗaukar iyalinsa yaje sallah saboda basa son yaransu su tashi da rashin jin Yaren fulatancin ,duk da nasu Yaren yasha banban da na sauran Fulani ,kamar dai yadda kuka sani ko a fulanin akwai banbancin yare Alh Yusuf su 3 ne a wurin iyayen duda matan Babansa biyu amma ita ɗayar Allah be bata haihuwa ba ,shine Babba se kaninsa Yahuza da yake zaune a nan cikin Kebbi se kanwar su Bilikisu ,wacce take aure a Kaduna Anan cikin garin su yayi auren fari wacce ta kasance itace uwar gidan sa wato Zainab (Ammi) ita ta kasance farar macece kyakkawa ,sam bata kama da mutanen garin wanann ya samo asali ne kasancewar babanta ne ɗan ɗakin gari amma Mahaifiyarta fulanin Gombe ne ,kuma ita ɗin kamannin mahaifiyarta ta kwaso. Kasancewar ta fara yasaka hankalin samarin ƙauyen dawowa kanta ,da yake mace bata auren mijin da ba nata ba ,se gashi ta tsayar da Yusuf a matsayin wanda take so ,bayan anyi bikin su ne ya ɗauki matar sa ya wuce da ita a buja lokacin a can yake zama suna zaune cikin lfy da soyayya sedai matsalar da suka fara fuskanta shine ra shin haihuwa ,dan kuwa yanzu shekarar auren su 7 kenan amma ko batan wata bata taɓa yi ba ,kusan ma itace me damuwar dan shi Alh Yusuf sabgogin gabansa ma sun hanashi zama ya natsu bare har ya fahimci cewar yakamata ya samu yara ,gashi yaki yaje asibiti bare agane matsalar daga ina ne duda ita tasha zuwa ana faɗa mata lafiya lau take lokaci ne de beyi ba ,ana haka kwatsam ,yace zasu baro Abuja su dawo Kaduna da zama ,hakan yayi mata daɗi dan a Kaduna kanwar sa take zaune da nata mijin ,harda yaransu guda uku, ko ba komai ta samu ƴar uwa ,tunda dama ita kaɗai iyayen ta suka haifa kuma Dukansu sun rasu tun bayan auren ta da shekara 3 babanta ne yafara rasuwa kafin mamanta ,se ta zama kamar batada kowa a ɗakin gari tunda dama babanta ne anan kuma dangin uba ba kowanne suke damuwa da lamarin ƴaƴan yan uwan su ba idan basa raye. yau da gobe bata bar komai ba segashi kwatsam Alh Yusuf yazo mata da zancen karin aure ,sosai ta ɗaga hankalin ta saboda tana tunanin xeyi aure ne saboda yaga ita bata haihuwa ,kanwar sa ce Bilkisu (Umma) take kwantar mata da hankali ,daga ƙarshe ta fawwala wa Allah komai ta saki ranta. Alh Yusuf ya haɗu da Sauda ne a wani kamfanin suminti lokacin yakaiwa abokin sa ziyara ,ita kuma tana kai musu tallan kaya irin su atamfa da lace da dai sauran su ,babu lefi itama tana da kyau duda ba fara bace kai tsaye baza'a kirata baƙa ba ,tana dakyau dai² gwargwado,yanayin wayewar ta yasaka shi tashin farko yaji yana sonta dan haka beyi kasa a gwiwa ba yasanar da abokin sa ,shine yashige masa gaba har komai ya daidaita. Kasan cewar irin mijin da take fatan samu ne dan zahirin gaskiya da abokin da take hari ,wato jogai shima ɗan asalin ɗakin garin ne ,amma ganin Yusuf ,se taji ta amince da auren sa musamman ma da taji labarin matar sa bata haihuwa ,haka take ta addu'ar Allah yabata ɗa namiji tana shiga gidan ,an ɗaura aure lafiya amarya ta tare daƙin mijin ta ,da farko dai zaman su lafiya lau ne kasancewar Ammi ta kama girman ta ,duk da irin rawar ƙafan da mijin nasu yake yi akan Saudah haka take kauda kanta dan tasan komai na ɗan lokaci ne ,babu abinda beda iyaka a rayuwa matuƙar zakayi haƙuri to zakacin riba , Watan Saudah 3 a gidan Allah yabata ciki ,zo kaga murna wurin su su biyun ,a wannan lokacin kam Ammi ta kasa daure wa se da tasha kuka sosai dan a da tana tunanin ko Alh baya son haihuwa ne amma ganin irin ɗokin da yake yi akan Sauda se abun ya taba xuciyarta , ga wani tsirfa da ta tsiro wai ita yanzu tsoron part ɗinta take bata iya kwana ita kaɗai sedai ya rika kwana da ita ,haka ya ajiye kasuwancin sa ,ya dawo gidan kaco kam ,ya roki Saudah akan tayi hakuri ta yafe masa kwanan ta saboda Saudah tana bukatar kulawa ,Allah ya raba lafiya kawai tace masa ,daganan ta fita sabgar su da safe dai xe shigo ya dubata ,daganan kuma se wata safiyar , wannan damuwar da tasaka a ranta se ta fara ramewa a tsaitsaye ,wata rana Bilkisu tazo gidan ,taga halin da Ammi ke ciki haka ta tayita bata hakuri tare da nuna mata cewar ,a koda yaushe itama Allah ze iya bata nata wani rabon nesa yake kuma ze iya kasancewa rabon Sauda ne a saman nata ,yanzu ta sanadin haka se taga nata rabon yazo ,haka dai tayi ta rarrashin ta kasancewar zata girme mata a shekaru kuma gaskiya tanason Ammi sosai ,ki ragewa kanki wannan zaman kadaicin duk lokacin da kike cikin kaɗaici ki rungumi Alkur'ani,ya zame miki abokin hira ,na tabbata zaki samu farin ciki " haka dai tayita rarrashin ta ,har seda ta ɗan rage mata damuwa ,sosai Ammi taji daɗin zuwan Bilkisu a gidan Bayan wata tara Saudah ta haifi yarta ,wacce ta ci suna Khadijah ,du da ba haka ta so ba dan ta so ne ta fara haihuwar namiji ,amma dai a hakan ma ta gode dan taga yadda Alh Yusuf keta rawar jiki da samun yar yarta , dan har kyautar kujerar Hajji yayi mata itada dangin ta, komai dai zece Khadija ,,haka suka fara renon ta cikin gata da soyayya ,har yarinya ta yi wayo ,wata rana Bilkisu tazo gidan ,tare da duka yaranta , Mu'aisam shine Babba, se me binsa Ruƙayya da Hafsah itace karama tun daga bakin get suke jiyo hayaniya cikin gidan , da sauri suka karasa ciki ,Saudah suka isko ,se tijara takeyiwa Ammi ga Abba a tsaye yana kallon su yakasa cewa komai ,a cikin kalamanta ne suka fahimci abinda ke faruwa " Alh Yusuf ne yashigo da Khadija bangaren Ammi ,shine da ta shigo ta samu Khadija a hannun Ammi tana ta tsala kuka ,shine take warning akan duk abinda yasamu yarta bazata barwa Allah ba se tayi kara akan me ma ze kawo wa juya yarta salon bakinci yasa ta cutar da ita idan haihuwa banza ne ta haifi nata mana ,ga Alh tsaye amma bece komai ba se Ammi da keta risgar kuka ,a fusace Bilkisu tace " ke Saudah ya isheki haka ,ke kika bawa kanki haihuwar ne da kike tunkaho idan Allah ya gadama itama wannan yar da yabaki se ya amshe abunshi dan ba dan kinfi kowa a wurin sa bane yabaki ita " ai ko wannan fatan mutuwar da Umma tayiwa yarta se takara hauka se zage zage take " ai bansan kema kina bakinci da hakan bane se yanzu to dan Allah idan bata mutu ba ke kixo ki kashe ta se kuma ta fashe da kuka " Alh ka gani ko bansan me nayiwa wannan yar uwar taka ba sam bata ƙaunata gashi yanzu har tanayiwa yata fatan mutuwa to wlh duk abinda ya sameta bazan yarda ba ,cikin fushi Umma ta kira sunan Ammi , Zainabu" ɗagowa tayi da rinannnun idon ta ta dubeta dan bazata iya amsawa ba ,duba nan kigani wa'yannan duka yaƴanane da Allah yabani ,su uku kizaɓi wanda kikeso a ciki wlh na baki har abada ,kuma babu wanda ya isa ya canja hakan ,koda zuwa gaba Allah yabaki naki kuwa ,Allah sarki se Ammi ta sake fashe wa da kuwa ,tace " da gaske kikeyi zaki bani Mu'aisam? Shi kike so? Itama Umma ta tambayeta " daga mata kai Ammi tayi ,dan haka Umma ta kama hannun Mu'aisam takaishi har jikin Ammi tace " daga yau yazama danki ,nabaki shi har gaban abada ,kizo ki ɗauki kayan sa " tana gama faɗa ta kada kan yan matan ta tayi gaba batare da ko kallon ɗan uwan nata ta yi ba Tun da ga wannan lokacin Mu'aisam ya dawo hannun Ammi wanda shine yafara kiranta da sunan Ammina sosai take son sa a zuciyarta bata taɓa jin ba ita ce ta haife sa ba ,duk wata kulawa da gata tana bashi lokacin shekarar sa 9 a duniya ,se Ammi ta nemi kunci rashin haihuwa ta rasa a xuciyar ta , dan duk wata irin soyayya da jin ƙai da ake samu a tsakanin uwa da da ta sameshi a tsakanin ta da Mu'aisam ,wannan kyautar da Aka yiwa Ammi sosai ta taɓa Saudah dan ita ba haka ta so ba ,taso ne kullum ta tabbata a cikin kunci. Shekarar khadija 5 da haihuwa amma shiru kakeji babu wani labari a wurin Saudah aiko se ta tayar da rigima wai Ammi ce tayi mata asiri dan ganin ita bata haihuwa ,shine ta hana ita ma ta haihu ,haka ta tsarawa Alh ƙarya da gaskiya wai har cikin baccin ta take ganin Ammi tazo mata ,shikuma ya yarda ,haka ya samu Ammi cikin fushi yace " wannan abun da kikayi ai ba Sauda kikayi wa ba nine kikeyiwa baƙin cikin kar na samu ƙaruwa saboda ɓaƙin halinki " rasa inda kalaman sa suka dosa ne yasaka ta tambayar " Alh me yake faruwa kuma? Ehhh dole zaki tambaya tunda ke baki haihu ba kuma na auro wacce take haihuwa ,shine kike bimin ta bayan ka tanga ,kuma wlh bazan lamunci haka ba idan ma wani abun kikayi dan kar Saudah ta sake haihuwa to ki kwance ahto " yana gama faɗar hakan yafita rai bace,wannan ranar kam Ammi tayi kukan da bata taɓa yin sa ba , Mu'aisam shima haka ya zauna yana tayata kukan dan a lokacin yanada 15 years ,saboda haka duk wani rashin a dalcin da ake yiwa Amminsa yasani, shiyasa sam baya sararawa Saudah dan ko gaishe ta bayayi ,ita dinma banda harara babu abinda ke haɗa ta dashi ,se wani lokacin takance shege ɗan cin dukiya ai inasane ba'a banza uwarka tayi kyautar ka ba ,dubarane takawo ka ne domin kaci arziƙi karage musu ɗawainiya "arziƙi kowa ma zaman cin sa yake yi kema shi kika gani kika biyo" ire-iren amsar da yake bata kenan duk sadda xatayi masa gori dan shi sam baya shakkar ta ,ga haushin ta da yakeji ko yaushe gida cike da mata ƴan uwanta kamar yadda take faɗa. Tun daga lokacin Abba ya canja Ammi sam baya kulata dan jin haushin abinda yake tunanin tayi masa ,cikin ikon Allah se ga wani cikin Hajia Sauda ta samu ,aiko duk se ta maida hankalin ta akan fafutikar son haihuwar namiji , sedai Allah bayada dole da ta tashi haihuwa se ta sake haihuwar macen ,taci suna Rufaidah ,tayi bakin ciki sosai dukda yarinyar kyakkawa ce hakan ne ya ɗan dallashe mata zafin rashin haihuwar Namijin ,watan Rufaidah 7 a duniya Allah yabawa Ammi ciki , sedai ita kanta bata san dashi ba ,har se da ciki yakai 5 months,dan da farko tana period dinta har yakai 3 months shiyasa ma bata gane komai ba se kwanakin nan da taɗan farajin sauyi da kuma motsi a cikin ta ,a tunanin ta ko macijin cikine saboda haka ta shirya taje asibiti sedai gwajin farko aka gano tana ɗauke da ciki ,ai lokacin da likitan ya faɗa mata faɗuwa tayi tana sujjada ga ubangiji ,dan ta san shine majiɓincin al'amuran ta ,kuma shine ya ji tausayin ta ,bata dawo gida ba seda tayi scaning aka tabbatar mata da watan cikin 5 a jikin ta daganan gidan Umma ta wuce ,tun a bakin get take kwalawa Umma kira " a firgice ta fito tana tambayar lafiya? Se kawai tafaɗa jikinta tana fashe wa da kuka, anan ta sanar da ita kyautar da Allah ya bata , aiko sosai Umma tayi murna ,a nan gidan ta wuni ,seda ta kwatanci Mu'aisam yakusa dawowa daga school kafin tayi wa Umma sallama ,bayan ta gargadeta akan dan Allah ko Alh bataso ta gaya wa ,tanaso ne idan cikin ya bayyana kansa se su gani ......... Comments and share Dan Allah Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣2️⃣ cikin farin ciki Ammi ta dawo gida ,xuciyarta wasai lokacin da ta sanar da Mu'aisam cewar zata haifa masa ƙanwa shima ba ƙaramin murna yayi ba dan kusan yafi kowa jin haushin gorin da Sauda keyiwa Ammin sa ,sam babu wanda yasan da zancen cikin a gidan saboda dama shi Alh Yusuf a satin yayi tafiya kuma xe ɗauki lokaci kafin ya dawo ,ita kuma Saudah ba shig sabgar Ammi takeyi ba ,hakanne yabata damar rainon cikin ta cikin kwanciyar hankali A kwana a tashi babu wuya sega cikin Ammi har ya shiga watan haihuwar sa ,a kuma lokacin ne Hajia Sauda ta yaye Rufaidah,saboda ƙawayen ta da suka dameta akan yakamata ta cire yarinyar a nono ,dan bazataji daɗin kasuwanci da ita ba ,ta amincewa shawarar su kuwa tunda itama bazata so ta fara yawon garuruwa tare da ita ba ,saboda haka se ta ɗauko nernny da zata riƙa kulan mata da ita A ranar da Alh Yusuf ze dawo a ranar Ammi ta tashi da naƙuda ,dan haka bata faɗa wa kowa ba se ta saka Mu'aisam ya haɗa mata kayanta a jaka ,tace yayiwa driver magana zasuje asibiti ,babu ɓata lokaci kuwa suka isa a sibiti dan lokacin haihuwar bata kankama ba koda likita ya duba se yace tana 2cm dan haka zata iya koma gida ko zuwa ƙarfe huɗu ne se su dawo ,ƙin yarda da hakan tayi dan gani take kamar wani abu ze iya faruwa da babyn ta idan ta koma gida , Mu'aisam kam driver yasa ya kaishi gidan Umma dan ya manta be ɗauko wayarsa ba ,lokacin da ya sanar da Umma cewar Haihuwa Ammin sa xatayi har ma sun kaita asibiti ,babu ɓata lokaci ta shirya itama ,dama drivern yana jiransu shine ya maidasu asibitin. Kafin wani lokaci kam Ammi ta fara fita hayyacin ta , addu'a kawai takeyi dan a tunanin ta mutuwa xatayi iya tashin hankali Umma da Mu'aisam sun shiga ganin har 8pm bata haihuba kamar ma ƙarfin ta ya fara ƙare wa se kawai ya fara Kuka " Haba Mu'aisam ba kuka zakayi ba kaji anfara kiran sallar jeka kayi ,daganan se kayiwa Ammin ka addu'a Allah ya sauketa lafiya kaji? Umma ta faɗa tana shafa kansa ,jiki a mace ya tafi masallacin ko bayan angama Sallahr shi be fito ba se nafila yakeyi idan yazo sujada se yayitawa Ammi addu'a Allah yabata lafiya yasa ta haifa masa kanwar sa ,bashi ya baro masallacin ba se 9pm ,zuwan sa yayi daidai da lokacin da wata nurse ke cewa Umma ta kawo kayan babyn Allah ya sauketa lafiya ta samu baby baby girl. Alhmdulilah kawai suke furta wa shida Umma ,cikin dan lokaci aka gyara Umma da kyakkyawar babyn ta wacce ta ɗauko hasken fatar mahaifiyar ta,aikam Mu'aisam se murna yake yakama babyn ya ƙankameta se sannu yake jerawa Ammi da ke sakar masa murmushi,kallon Umma tayi tace " Alh kuwa ya sani? " se Alokacin ma ta tuna da basu sanar da kowa ba ,da sauri ta ɗauko wayarta. Tun misalin ƙarfe 4pm Alh Yusuf ya sauka gida ,ganin part ɗin Ammi a rufe ne yasaka shi sauka wurin Saudah wanda hakan yayi mata daɗi ,bayan ya huta ya kira wayar Ammi dan yaji ina ta tafi,amma wayar tana ringing sedai ba'a ɗagawa ,sosai hakan ya bashi mamaki saboda haka ya tambayi Saudah ko ta san inda Ammi take" hmmm Alh ni ina zan sani tunda kaine ka ɗaure mata matukar baka garinnan to itama bata zama ,tun safe take fita bata dawo wa gidan nan se dare ni tsoro na ma su waye ke kawo ta a motor ,karta bata maka sunan gida kuma idan hakan ta faru nice zan kwana a ciki dan ni nake da ya'ya mata ,hakan ze taba mutunci su " Da ido kawai Abba yake binta dan ya rasa inda kalaman ta suka dosa ,shide yasan Ammi baza taɓa cin amanar sa ba ,sedai kuma ba'a shedar mutum ,dan haka ya sake ɗaga waya dan ya kirata ,Sega kiran Umma ya shigo ,da sauri ya ɗaga ,yana tambayar ta ko Zainabu tazo gidan ta "Ehhh muna tare sedai ba'a gidana ba muna asibiti" asibiti? Ya faɗa da yana tashi tsaye " waye beda lafiya ita ko Mu'aisam?kwantar da hankalin ka kowa lafiya lau ,idan da dama ko zaka iya zuwa ka ɗauko mu dan anbamu sallama "to to kujirani gani nan zuwa ,yana kashe wayar yafara laluben keys ɗin sa "wai Alh ina zakaje ne naga duk ka firgice , lafiya? da sauƙi dai Saudah duk da Bilkisu bata faɗa min me yake faruwa ba ,amma dai suna asibiti ,nasan dai Zainabu ce babu lafiya ,amma tace har anabasu sallama ,to kijiramu yanzu zamu dawo tare da su " da sauri yafita Tsaki tayi tana faɗin " aikin banza ,Allah yasa kafin ma yaje ace ta matu, duk kowa ya huta ,a ce mace baya karuwa da ita amma matuƙar akayi maganarta to yanzu zakaga yana rawar ƙafa,ko da yake wayafi fulani bin bokaye ,shegiya me kama da bararo. daskarewa Alh Yusuf yayi lokacin da Umma ta ɗora masa jaririyar da Ammi ta haifa wai da sunan yarsa ,yakasa gasgata hakan to yaushe ma ta samu cikin be sani ba " kayi mata addu'a mana Alh"maganar Ammi ta dawo dashi duniyar Mamaki ,hawaye ya goge yace " Allah ya albarkaci rayuwarta Zainabu ,haƙika nayi matukar murna da samun iri daga tsatsonki ina fatan zaki bata tarbiya irin taki ,ina kuma roƙon Allah yasa buɗewar haihuwar kenan a wurinki ,nayi murna sosai ,dan haka kifaɗi duk abinda kike so ni Kuma nayi miki alƙawarin zan mallaka miki "haba Alh ni bana son komai ,dan kuwa duk wani abu da mace zata bukata a wurin mijinta to na samu abu ɗaya ne ,nake roƙo ka daure kayi adalci a tsakanin ya'yan ka inajin tsoron banbancin da kake nunawa a tsakanin na da Saudah ,matuƙar ka nuna shi akan yata, zuciyata bazata iya ɗauka ba ,dan kuwa a duniyar nan banda kowa se su biyun nan Mu'aisam da ita ,dan Allah Alh ka kulamin sa su koda bana raye " ta faɗa na share hawaye ,da alama ta taɓo abinda keyimata ciwo ne a zuciya " A'a Zainabu kina raye ma tare zamu kula da yaran mu da wa'yanda zaki sake haifa mana nan gaba ,Kinga yanzu dai ku tashi mu isa gida ,naji dalilin ɓoyemin wannan abun farin cikin da akayi tun farko "dariya sukayi dukan su suka rankaya zuwa gida. tashin hankali wanda ba'a sa masa rana ,wannan daren daƙyar Hajia Sauda ta runtsa ,tsabar baƙin ciki ,bayan tayiwa Alh tijara son ranta ,da farko cewa tayi " kai Alh to ka yarda ƴarka ce ,yama za'ayi ace ciki babu wanda ya san dashi se kawai su samo ya sukawo kuma kai kayarda dasu? Saudah ashe baki da hankali ban sani ba ,kina tunanin Zainabu zataci amanata ne kome? Nifa ba haka nike nufi ba ina nufin ɗai ba itace ta haife yar ba samota sukayi ,dan kawai idan ka mutu su ci dukiya " dakata dan Allah,zan iya shedar Zainabu a ko ina ita ɗin mace ta gari ce ,wacce bata damu da kuɗina ba niɗin dai ni take so ,kuma kar ki manta ba ita kaɗai ce ta haihu ba tare da yar uwata itace ma ta kaita asibiti ,kuma kece dai bakisan da cikin ba saboda baƙin hali yahanaki ganewa,amma tun samuwar shi ƙanwata ta sani ta zaɓi ta ɓoye abunta ne saboda gorin da kikeyi mata to gashi dai itama ta haihu ,saboda haka ki natsu kar ma Bilikisu taji kin fadi wannan maganar kinsani sarai ba shiru xatayi ba dan seki faɗa Zainabu ta shareki amma ita se ta tanka " kawai Alh kafito fili kace min kafison matar ka akaina ,har kake wani zancen ba dan kuɗi take zaune dakai ba ,ni ma ban aure ka saboda kudin ka ba ai ,haihuwa ce dai kafin tayi nice na fara yi ba ɗaya ba ma ,kuma zanci gaba dayi se naga tsiya "haka tayita borin kunyarta ganin ya juya mata baya yasaka ta fita daga ɗakin tana bambami Washe gari kam sega mutanen Ɗakin gari sun iso harda matar kaninsa Yahuza da bata taɓa zuwa Kaduna ba duk haihuwar nan da Saudah tayi ,segashi wannan karon sune sahun gaba a yan zuwa barka ,wanann abun yayiwa Ammi daɗi dan itama dangin Babanta su 3 sun zo sauran dai kam duk dangin Yusuf ne ,dan shine ya tura diver da babbar mota yace duk ne zuwa ya ɗaukosa. Sosai abun ya taɓa xuciyar Saudah dan bata taɓa tunanin Alh zeyi wani dokin wannan haihuwar ba tunda dai itace tafara yi har guda biyu kuma mata ne ,bare tace ,ita kanta Ammi tayi murna sosai da ganin yadda Alh yake nuna musu soyayya da kulawa itada ƴarta ,da taci suna Rumaisa Haka Kullum gidan yake wuni cike da mutane ,saboda mutanen ɗakin gari Alh ya hanasu komawa yace sujira kawai idan anyi suna se amaidasu baki ɗaya ,matar Yahuza ce kawai ta koma itama zata dawo idan ana gobe suna ,Umma kanta kwana ne kawai batayi a gidan amma da ta shirya yara sun tafi school take zuwa idan sun tashi anan ake tura driver ya ɗauko su ,se dare take komawa gida saboda mijinta beda matsala. Ranar Suna kam anyi bidiri wanda daga ƙarshe Saudah rufe party ɗin ta tayi ,dan taso barin gidan ne seda Alh Yusuf ya tabbatar mata da matuƙar tafita to kar ta dawo masa gida kuma duk inda zataje karta fitar masa da yaran shi ,dan haka ma da kanshi yayiwa Nanny magana tayi musu wanka aka shirya su ,ya tafi dasu sashen Ammi ,ya kaisu ga dangi dan suma a san su ,dan yanajin tsegumin da sukeyi akan Saudah. Macen kirki ce za'a ce iyaye da ƴan uwan mijinta sun zo amma ta kasa zuwa ta gaishesu tsawon sati ɗaya,ga ko da wasa basuga ta shigo yiwa abokiyar zamanta Barka ba ,lallai kam sun tabbatar da Yusuf yayi auren bariki dama kaɗawa ba kunyane da su ba ,da yasan yana son ƙarin aure ai da se ya koma gida ya auro kamar dai yanda yayi auren fari "ire-iren maganganun da sukeyi kenan ,wanda shi kansa yasan Saudah bata kyauta ba sedai shi mutum ne da baya damuwa da abinda be ahafeshi ba a ganinsa ba dole se tayi mu'amala da dangin sa ba tunda shi take aure ba su ba , sedai baƙinciki da ta nuna akan samun Rumaisa ne abun ya tsaya masa arai. Kwana biyu da gana suna ,kowa yakama gaban sa ,gidan ya dawo kamar ba'a taɓa taro ba ,da Abba ze koma aiki yace ze nemowa Ammi Yar'aikin da zata riƙa tayata saboda yanzu abubuwan ze yi mata yawa ga raino ga kula da gida ,sedai fir taƙi yarda saboda ita sam bata da ra'ayin masu aiki a gidan ta ,tafiso takula da yaranta dan samun shaƙuwa da soyayya ,abinci kuma bazata ci na masu aiki ba , sharane se mofin dama Mu'aisam keyi mata ,to saboda haka bataga dalilin tara mata a gidan ta ba ,da wanna taci gaba da kula da yaranta kwanan ta 40 da haihuwa itama Ummah ta haihu ta sake haifar mace ta ci suna Amrah , bayan tayi 40 suka shirya itada Ammi da yaransu suka tafi ɗakin gari ,wanda shine zuwan Ammi na farko tun bayan barin ta garin. Haka rayuwar sa taci gaba ,tsakanin ta da Saudah se ido ,idan kuwa magana ta haɗa su to Khadijah ce ta shigo sashen Ammi shine fa Saudah zata biyota tayita zaginta, kuma baze hana anjima yarinyar ta sake shigowa ba ,saboda tana son Rumaisa idan ta shigo haka take zama tace Ammi ta goya mata ƙanwarta ,ita kuma Ammi ta goya mata ,kuma duk jarabar da Saudah xatayi baze hanata kula Khadijah idan ta shigo ba ,a cewar ta ita takawo kanta ba itace ta kira ta ba . shekarar Rumaisa 7 ,lokacin ita Rufaidah tana cikin na 9 amma cikinsu babu wacce ta sake yin ko ɓarin ciki ,kuma hakan yayiwa Saudah daɗi dan tana tsoron ace Ammi ce zata haifi na miji ba ita ba ,gashi itakuma ba son haihuwar takeyi ba ,dan yanzu ma rabonta da wani muaamalar aure ya haɗa ta da Alh har ta manta dan kuwa baya gabanta a cewar ta ,tana samun fiye da abinda zata samu a wurin sa ga kuma kudi da suke shigo ta ,to miye matsalar ta bayan wanann ? Sedai abinda bata sani ba ita kam Ammi tana ɗauke da ciki har na tsawon 3 months ,wannan karon kam da wuri Saudah ta falga dan babu lefi cikin yazo mata da laulayi ba kamar na Rumaisa ba ,iya tashin hankali ta shige shi ,tana shirye shiryen yadda zata barar da cikin ,wata ƙawarta ta gayyace ta biki Niger , wanda zuwan ta Niger ya kara sauya mata rayuwa dan ta haɗu da manyan mata masu ji da kuɗi ,anan take koka musu halin da take ciki na kishiyar ta tana da ciki kuma tana tsoron ta haife namiji " ke miye naki idan ta haife namijin? Yanzu fa andena dogoro da dukiyar namiji dan ba ƙaramin raini hakan yake janyo wa ba ,tashi zakiyi kinemi naki, idan kinso ma har shi mijin se kin fishi kuɗi" anan suka dorata a seti ,se ta watsar da zancen cikin Bayan wata 7 Ammi ta haihu wannan karon ma macecen ce ,taci sunan Mahaifiyar Abba Mariya suke kiranta Mimi. Wannan karon Ammi bata wani daɗe ba dan Mimi tanada shekara 2 ta samu ciki ,ta haife twins Mace da Namiji ,wanann karon kam Alh Yusuf yayi bikin da be taɓa yi ba ,hakika jahar Kaduna sun sanda samun magaji da yayi anyi shagali an kashe kuɗi Saudah ta kasa ɓoye bakin cikinta, wanda har se da tayi wa Abba kuka ,shi kuma se yazata ko dan saboda haihuwar ta da ta tsaya ne shiyasa ya tausaya mata ,tare da tambayar ta ta faɗi duk abinda take so shikuma ze mallaka mata. Haka rayuwar gidan ta ci gaba ,wanda a lokacin Mu'aisam har ya kammala bautar kasar sa ,sedai be fara aiki ba ,tukuna Indai Mu'aisam yana gida to zaka sameshi tare da twins kamar ma yafison su a duk yaran gidan ,ga biyayya da soyyaya da yake nunawa Ammi bazaka taɓa cewa ba ita ce ta haife sa ba ,haka yaran suna matukar girma mashi , twins na da wata 5 Allah yayiwa mijin Umma rasuwa ,wannan matuwar kam ta girgizasu matuka ,bayan anyi sakan 7 Abba yanemi Umma ta dawo gidan sa da zama amma se ta ki amin cewa ,daga lokacin ya ɗauki nauyin ta da yaranta shine ci da shansu da karatun su lokacin da za'ayi wa kannen Mu'aisam aure ma duk abinda uba keyiwa yaransa shi yayi musu ,daga waje yayi musu ordern kaya , kasancewar dangin Babansu bawani ƙarfi ne dasu ba. sam Khadija bata jin daɗin halin da mahaifiyar ta keyiwa Ammi ,gashi ita sam ba zama take tare dasu ba ,dan haka ko yaushe indai tana gida to tana sashen Ammi ,shiyasa su Rumaisa suka shaƙu da ita sosai dan tana son su ita kam ,ba kamar Rufaidah da tun tana karama halin uwarta ya bayyana a gareta ba sam bata da kunya ga shegen tsiwar tsiya Mu'aisam ne kawai take shakka a gidan ,shima saboda baya sake mata da ne ,ganin yadda yakeyiwa Rumaisa ,se itama tafara natsuwa idan ta ganshi da sauri zata gaida shi ,tun yana zaginta da me baƙin hali har ya dena bayan Ammi tayi masa faɗa tare da nuna masa ,yadena nuna mata wariya ,dan ko yaki ko yaso dai shiɗin yayanta ne ,daƙƴar yayi yaki da zuciyar sa ,har ya fara shiri da ita se daga baya ya fahimci tana da sauƙin kai kawai matsalar girma kai ne da aka tusa mata shi tun batasan wace ce ita ba Comments and share Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣3️⃣ "Ammi tunanin me kikeyi haka ,kardai saboda wannan haɗin ne kika shiga damuwa?". Dogon Nunfashi ta ja tana sauke ajiyar zuciya" ko ɗaya Mu'aisam , meyasa zan damu dan Alh yanuna ikon sa akan ka ,karka manta Rufaidah itama yatace ,dan kuwa jinin Alh ce , sedai fin karfin da yanuna ne ya taɓa zuciyata kuma na ta bbata saboda yasan bani ce na haife ka ba shi yasa yayi haka" haba Ammi dan Allah kidena faɗar hakan haihuwa ta ce kawai bakiyi ba ,amma wahalar da kikayi dani na tabbata ko kece kika haifeni iyaka kenan ,akaina menene ba'ayi miki ba a gidan nan kuma duk kika danne ,bantaɓa jin cewar bakece Mahaifiyata ba ,dan kin nuna min soyayyar da baki nunawa waƴanda kika haifa Ammi a lokacin da kika samu Rumaisa nayi tunanin zaki sassauta daga kaunar da kikeyimin amma se ma karuwa yayi ,Ammi kinsan ina sane da lokacin da Hajia saudah tayi makircin ta har ta hana Abba biyamin kudin school ,da kikayi magana lefin ya shafeki har yayi iƙirarin saki akan ki ,ke ce wacce kikaci gaba da ɗaukar dawainiyata da kuɗin ki da kuma ƙarfin ki ,a lokacin na sake tabbatar da kaunarki gareni ,naso nabar gidan nan tun a wancen lokacin dan kuwa har gida natafi amma se Umma tayi min tunin abinda namanta itace ta faɗa min cewar idan har nabar gidan nan to ke nayiwa butulci ba kowa ba ,kuma maƙiyanki zasuji daɗi ,nima na tabbatar da hakan shiyasa na dawo gareki ,Ammi ina zaune a gidan ne saboda ke da ke nayi sabon da banyi shi da wacce ta haifeni ba ,inayi miki so irin na ɗa da uwa ,taya zanjuya wa wacce ta sadaukar da komai nata saboda ni ,Ammi karki manta kece nan kika sakani fara kula Rufaidah ,har nafarajin ta kamar yadda nake jin yayarta Khadijah, wlh ban taɓa jin inayi mata wani so da ban ba kuma bana tunanin zan iya zama da ita a natsayin mata , musamman yanzu da na fahimci cewar ba ita bace zaɓin ki ,shirun da kikaji nayiwa Abba ,kece kika dorani akan hakan kin haneni dayin musu ga manya tun bansan amfanin hakan ba ,yanzu ma naji tsoron namusa masa ne ranki ya ɓaci shiyasa nayi shiru ,dan Allah Ammi karki saka damuwa a ranki ,dan kuwa koda ina son Rufaidah kikace batayi miki ba wlh zan canja ,bare ma bana son ta ,kinsani Ammi ni mutum ne me son ya auri macen da zata darajaki da kuma ni kaina ,kuma matuƙar na aureta hakan baze samu ba ,sam tarbiyyarta beyi min ba Ammi ,naga amfanin auren mace ta gari tun akanki irin yadda kikeyiwa Abba biyaya ,dan haka nima kiyi min addu'a Insha'Allah zaɓin Alkhairi ze zo ,dan Rufaidah ba Alkhairi bace a gareni". Shafa kansa Ammi tayi cikeda alfahari tace " Mu'aisam ko kaɗan banga lefinka ba kuma hakan da kayi ka kyauta ,kuma bawai ina kin ka aureta bane ko ɗaya ,sedai inason nunawa Alh ikona ne akan ka ,kayi haƙuri ka amshi kyautar da yayi maka ,ko mutuwa tana kunyar idon mahaifi Mu'aisam ,taya zakacewa Alh baka son yarshi hakan ma sam be dace ba ,kuma bakasani ba ko akwai alkhairi a tsakanin ku sedai abu ɗaya da zan faɗa maka kar ka tauye kanka ,idan har kasan akwai wacce kake so to kasanar dani nayi maka alƙawarin mallakar ta ,koda rayuka zasu ɓaci ,tashi katafi Allah yayi maka albarka ya tabbatar da alkhairi a tsakanin ku." Amenn Ameen, Ammi nagode sosai amma dan Allah kicire damuwar nan banason kusamu matsala da Abba saboda wannan abun, Mu'aisam naki ne har abada kece me iko dashi ,Abba ma zanyi masa karane saboda ke ,zan ɗan fita wurin Alƙasim amma bazan daɗe ba zan dawo " adawo lafiya ,Allah ya kiyaye min kai" Amin " ya amsa fuskar shi dauke da murmushi. Hajiya Sauda# Suna isa party ɗinsu tayi yarfi da hannun Rufaidah tana aika mata wani mugun kallo , akausashe tace" se kin faɗa min gaskiya ubanki ,kece kika je kika faɗa wa Alh cewar kinason lalataccen yaron ce ko kuwa? jin Muryar da tayi anfani da ita yasaka Rufee fashe wa da kuka dan zata iya cewa tunda take a rayuwar ta Hajia Sauda bata taɓa yi mata tsawa ba bare zagi " ko bakiji me nace ba? tasake katse mata tunani ,cikin rawar murya tace " kiyarda dani Mama ban san komai ba wlh ,tunda kika ce bakison sa na haƙura ban san meyasa Abba ya yanke wannan hukun cin ba" ajiyar zuciya ta sauke se kuma ta sassauta murya tace " Rufaidah a duk duniyar nan babu wacce take sonki fiye dani, nice nasha wahalar haihuwar ki da renon cikin ki ,tunda kika tashi baki taɓa cewa kina son abu banyi miki ba meyasa yanzu ni bazakiyi min wannan Alfarmar ba , Rufaidah da ace auren ki ze yiyu da yaron nan da bari amma taya kike tunanin zan bari ki auri jinin Bilki da Zainabu mutanen da basu taɓa sona a zuciyarsu ba wanda saboda hassadar da sukeyi min ne yasaka Bilki yin kyautar ɗanta ga Zainabu ,shi kansa yaron ba mutuncina yake gani ba saboda haka nikeso ke da kanki kitafin ki faɗa wa Alh cewar bakison wannan auren akwai wanda kikeso! Da sauri Rufee ta kalleta ,tana girgiza mata kai " A'a Mama karkiyi haka ,ni kaina ba kaunar Ammi nike ba amma hakan baze hana naso Mu'aisam ba ,kiyimin wannan Alfarmar koda ze zama na ƙarshe a tsakanin mu dan Allah kibarni na aureshi wlh bazan iya auren wani namiji bayan shi ba. Rufaidah na fahimci bakisan inda ke miki ciwo ba to saboda haka magana ta karshe zaki zaɓa tsakanin nida Mu'aisam dan kuwa matukar kika yarda da auren nan to kisani babu ni babu ke kimanta cewar nice na haifeki kitafi can na barwa Zainabu ku dama kunfi kaunarta dani ,na samu na rabu da Khadijah gaki ke zaki zaman min karfen kafa , shikennan babu komai ,tunda kin zaɓesa akaina " ta karasa tana fashewa da kukan muna funci , wanda yasaka Rufee rarrafawa ta isa gare ta ,itama kukan takeyi amma takasa magana se sharewa Mama hawaye takeyi ,duk da tanajin bazata iya haƙura da auren Mu'aisam ba ,sedai xatayi kokari ta shawo kan Mama ,tunda tana son ta tasan zata barta ta auri wanda take so Ameerah# lokacin da ta koma gida ta riske wani batu da ya jirkita tunanin ta ,wai Muhsin yazo tambayar auren ta wurin Yaya Labaran ,kuma ya amince masa ,lokacin da Aunty ta gama labarta mata se kawai taji hawaye yana bin kunci ta ,wanda ta rasa ko na miye, sedai ta alaƙanta hakan da rusa mata plan da wannan auren zeyi "haba Ameerah me kikeyi haka ,se kace za'ayi miki dole shifa yayanki ba yace yabasa bane ,kawai dai ze shiga cikin manema ne ,idan kika ce ga wanda kike so dole shi zamu aura miki" Aunty ta faɗa tana goge mata hawaye " Aunty baxaki gane bane ,nifa wannan Managern yasa nafara jin haushi sa meyasa baze tambayeni ba ,se kawai zeyimin kutse a rayuwa ta ,kinsan dai halin Yaya ai ,ganin sa ze iya cewa aure zanyi nikuma ban shiryawa hakan ba impact ma bana son Muhsin" to wa kekeso? Aunty ta tare nunfashin ta " abinda nake gudu kenan na tabbata shima Yaya idan nace banason Muhsin tambayar da zeyimin kenan ,wanda ke kinsan ba wannan bane a gabana ,hasali ma bazan iya aure da ƙarancin shekarun nan ba gaskiya ,nasan ke zaki fahimceni amma Yaya fa? bazan so na furta wa wani mutum kalmar rashin so ba amma a wannan lokacin dole zan gayawa Manager cewar bana son sa ko hakan zesa ya haƙura dani" "A'a Meerah baza'ayi haka ba ai ,babu kyau furta kalmar ƙi musamman ga wanda ke son ka ,bakisan me Allah zeyi a gaba ba ,shin idan da rabon aure a tsakanin ku ,kin isa ki tsallake ne? Ni sam banga lefin wannan mutumin ba ,da badan son gaskiya yake yi miki ba na tabbata baze gabatar da kansa garemu ba ,nide shawara ta itace ,kici gaba da kulasa har zuwa lokacin da Allah ze yi miki zaɓi ,idan kuma shine Alkhairi ,se kiga munsha biki....... Manage pls Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣4️⃣ *This page is* *for My Caring fans @Farida L Nuhu @ Amina Abdullahi@ A* *U* *almarkazy @ Nourrieyyer* *Nagode sosai da kulawar* *ku Allah yabar* *ƙauna❤️* Hankali tashe Hajia Sauda ta kira Laura ,sedai kusan ita ma hankalin ta yafi na Sauda tashi ,dan kuwa ta tabbatar da matuƙar Rufee tayi aure to ko ta rasata kenan ,dan haka tace " Hajiya Sauda wannan fa ba ƙaramin al'amari bane ,shiyasa tun farko muke faɗa miki cewar kinyi sake da har kika bari Namiji yake juya ki ,menene a wurinsa me yake baki wanda baki samun finshi ,idan ma kuɗi ne na tabbatar da yanzu ko da baki fishi kuɗi ba to zakuzo daidai ,saboda haka tun wuri kinuna masa cewar kema kinada ƙarfin iko ,ko da hakan ze zamo sanadin rabuwar ku ne" " Da kata Laura bana kiraki saboda matsalar da ke tsakanina da mijina bane ,kawai mafitar fasa auren nan babu ruwanki da rayuwar aure na idan kuma bakida abun faɗa se na kira wata ko zan samu mafita" ganin kamar ta ɗauki zafi se Hajia Laura tace " to shikennan yanzu dai Hajia zama be kamamu ba gaskiya dole zan shigo Kaduna ,saboda wannan maganar ba na waya bane ,inaso kisaki ranki karki sake nuna cewar bakison wannan auren idan nazo nikuma nayi miki alƙawarin rushe maganar auren nan Alh da kansa zece ya janye " da gaske kikeyi Laura? Haba kina mamaki ne kinsan dai bana faɗar abinda bazan aikata ba ko dan haka kizuba ido kawai kijira zuwa na "to dan Allah Hajia karki ɓata lokaci kixo dín kamar yadda kikace dan wlh nikaɗai nasan me nakeji kamar zuciyata zata fashe" to ki kwantar da hankalin ki ni ma dan akwai abinda nikeyi ne yanzu kinsan akwai wasu yara da nace miki za'a kawo ,to sun iso ina jiran senator Abba yazo yafara zaɓan wacce yakeso kafin na tallata sauran to shikuma baya kasan amma yace ze dawo jibi ,to yana dawowa zaki ganni " yawwa to Nagode sosai Hajia Laura se kinzo ɗin ina dibon hanyarki". Muhsin be sake zuwa gidan su Meerah ba kuma be kirata ba ,se bayan kwana biyu ,wannan karon tare da karamar ƴarsa yazo wacce zstakai 4yers ,yarinyar kuwa anyimata gayu tayi kyau sosai cikin riga da wando ta ,zuwan yamma yayi dan haka yasamu unguwar da ɗan mutane babu lefi ,seda ya yi parking tukuna yakira wayarta ,ta na ɗaga wa ,ta gaishe shi " gani a ƙofar gidanku" gidan mu kuma Manager? Be bata amsa ba kawai ya kashe wayar sa, dan ya san halinta ,da musun tsiya ,ya daɗe a wurin zaune yana jiran fitowar ta amma shiru ,itakam Ameerah lokacin da ya kirata dama tana gyaran gida ne dan haka yana kashewa taci gaba da aikin ta ,sam ta ma manta da zuwan shi Aunty da tafito ne zata shiga duba mara lafiya anan maƙota ta ga motar sa ,koma wa tayi cikin gidan tace " Meerah naga wata mota a bakin gida anya kodai Manager ne yazo ? Hala be samu wanda ze kira masa ke bane" turo baki tayi tace" Aunty sharesa idan ya gaji da zaman ai ze koma inda ya fito ,ni sam bana son takura wlh ina zaman zamana zezo ya dameni" au kinma san da zuwan sa kenan? Shiru tayi batace da Aunty komai ba " Ameerah kidena abinda kike sam babu kyau wulaƙanci bakisan waye mutun ba bakisan darajar da Allah yayi masa ba ,dan haka maza ki ɗauko nayafinki kitafi ,bara ni nabar fitar se zuwa dare " tana ƙunaƙuni ta shiga ɗaki ta ɗauki haijabin ta ,tazo zata tafi " haba Ameerah yanzu saboda Allah se kije masa a haka ko ɗan powder baxaki shafa ba ,kuma ki sake hijabi dan wannan yayi tsufa da yawa" kamar xatayi kuka haka ta shiga ɗaki ta canzo hijab sedai powdern ne kawai bata shafawa turare ta ɗan fesa kaɗan kafin ta fito " kallon ta Aunty tayi tana girgiza kai " Allah dai ya kyauta miki Ameerah ke sam idan bakiyi niyyar abu ba to babu wanda ya isa ya saki kiyi "narai² tayi da ido kamar xatayi kuka" Kinga jeki ni karkimin kuka bawan Allah nacan kin shanya sa ,dan dai kawai so na so amma taya mutum ze jure duk irin wannan. Meerah tana fitowa ta ga motarsa ,dan haka ta dawo daga cikin zauren gidan ta tura masa text cewar ya shigo daga ciki ,koma tayi gida ta dauko ta barma tazo ta shimfiɗa masa ,itama se ta zauna daga ƙarshen shimfiɗar zamanta babu wuya se gashi ya shigo hannun sa riƙe da na yarinyar sa zauna wa yayi yana faɗin " anya jan ajinnan beyimun yawa ba Hajia kinsan tsawon lokacin da kika barni a zaune ina jiranki ,ni har nayi tunanin ma baxaki fito ba ,da se dai kiganni cikin gidanku" kawar da zancen tayi da faɗin " ina wuni" lafiya lau yakike nace dai bara naxo tunda na fahimci ko shekara zanyi bankira ki ba to ke baxaki taɓa nemana ba " murmushi kawai tayi tana janyo yarinyar zuwa jikin ta kusan dai yadda Meerah take da son yara ,to hakan ce ma ta faru tsakanin ta da wannan" ya sunan ki? Kallon Muhsin yarinyar tayi ,ya gyaɗa mata kai " ki faɗa mata mana itace fa Auntyn ki ina kece kk ce zakizo kigaishe ta" gaishe da Meerah tayi ,ta amsata tare da tambayar ina yayunta " Aunty Dadyn mu ne yace baze zo dasu wurin ki ba basajin magana" ayya dadynku be kyauta ba gaskiya idan kika koma kice nace suyi kuka harse yakawosu na gansu kinji? Dariya kawai Hanifa tayi haka tayita yiwa Meerah surutu ita kuma tana biye ta ,ganin haka Muhsin yace " yaudai nazama ɗan rakiya kenan ,naga anmanta dani ma a wurin se biyewa Hanifah kikeyi "dariya Meerah tayi tace " Allah kamar kabarmun ita Momyn ta zatabani? Taɓe baki yayi yace bansani ba sedai ko idan zaki tambayeta ,bara na kira miki ita se kiji daga bakinta "da sauri ta dakatar dashi " a'a Abban Hanifah ,to idan ta tambaya wace ce se na faɗa mata me? Au har an canja mun suna kenan ,aikam dai naji daɗin wnnan,karki damu ai tasan komai akan ki ,dan babu ɓoye ² a tsakanin mu tun ranar da na fara zuwa wurinki se da na sanar da ita ,kuma fatan Alkhairi kawai tayi mana ,Kinga yau ma cewa nayi ta shirya Hanifah zan zo da ita wurin ki, kuma ta shirya ta ɗin na faɗa miki mata ta bata da matsalar komai zakiji dadin zama da ita " taɓe baki Meerah tayi tace" nikam ai banda damuwa da hakan ,yanzu yaushe zaka kawo sauran yaran suma na gansu " uhmm to wani lokacin dai ,zasu zo su wunan miki ma " aikuwa da naji daɗi wlh " wai haka kike da son yara? Kinga kawai ki amince muyi auren mu da wuri Kinga next year i war haka kinsamu naki yaran maybe ma twins" rufe ido tayi tana dariya ,shima dariyar yayi ,dan ze iya cewa yaune rana ta farko da yake ganin dariyar ta irin haka har take bayyana haƙoranta , sedai ko yaushe tayi murmushi. duk wani tunani da Yakamata Hajia saudah tayi na neman hanyar rusa auren tayi amma ta kasa samun solution , shiyasa damuwa tayi mata yawa duk da tasan tunda Hajia Laura tace xatayi wani abu akai to xatayin sedai tunanin ta me Hajiya Laura zatayi wanda zesa Alh yace ya janye maganar auren kamar yadda ta faɗa ,tunda wannan abun ya faru ta kauracewa Alh ,sam bata bari ma su haɗu ,gefe ɗaya kuma ga tunanin da takeyi akan Meerah ,ita da tazo Kaduna ta ɗan kwana biyu kafin ta koma ,Sega wannan matsalar ta taso mata yazama dole tayi tabar garin ko dan saboda Ameerah ma da take wani tunani akan yarinyar ,tana cikin wannan tunanin ne sega Binta ta kira wayarta ,ɗagawa tayi jin yanayin Muryar Binta ne yasakata faɗin " lafiya? Hajiya wlh Alh Tanko ne yazo jiya to be sameki ba rabon ayi se na tura ɗaya daga cikin yaran nan takai masa ruwa ,shikennan fa kamar wani tsohon maye ya hakewa yarinyar mutane ,kuma na faɗa masa cewar naki ne kar ya taɓata amma bakiga illar da yayi mata ba seda yaga ta dena mosti daƙyar doctor Ali ya ceto rayuwar ta amma shikansa seda yayi faɗa" dogon nunfashi Hajia Sauda ta sauke tace "wacce daga cikin yaran yar farar ko baƙar? Ehhh Hajia Bakar ce "to yanzu dai ta farfaɗo ko? Ehhh har ma nasamu tasha tea yar uwarta se kuka takeyi " karki damu Binta ,zan kirashi muyi magana ,yasan dole ze biya duk abinda nace ya biya tunda be nemi izini na ba ,ina fatan anyi recording komai? Ehhh komai yana nan Hajia " To karki damu ,nima nan ɗin akwai yarinyar da nake harar mana duk da nasan bazan sha wahala ba dan na fahimci tanada son kudi ,ki kula da komai Binta ,kuma kitabbatar tana shan magani yadda ya kamata, abata kulawa ta Musamman dan nasan taji jiki ,ko wannan Tumbi na Alh Tanko kawai ai kayane ko ga mu manya bare ma wannan yar cikinsa ,ya gidan komai dai yana tafiya lafiya ko? Ehhh Hajia yawwa to ki kula sosai zan sake kiranki. tana kashe wayar ta saki murmushi tuna irin kuɗin da zata samu a hannun Alh Tanko ,shigowar Rufee ne yasakata haɗe fuska Tun kafin tayi magana tace " menene? Um.um Mama dama nazo ne na faɗa miki inaso zan fita ,akwai gidan ƙawata da zan tafi " to Rufaidah kinajin magana ta ne da zaki zo tambaya na ,ina ko cewa nayi bazakije ba ,zakijen tunda yanzu sam banda wani girma a idon ki ,ƙan kanuwa dake wai harkisan kizaɓi namiji akan uwarki " Haba Mama kidena faɗar hakan nifa bawai na zabeshi akanki bane Mama inaso kifahimci wani abu , keda Ammi matsayi daya kuke dashi a wurin Mu'aisam,amma saboda kilibibi irin nata ta kakance komai ,nasa sekace itace uwarsa ,nace ina son sane saboda na tarwatsa burinta ,dan nasan batada wani buri da ya wuce ganin Mu'aisam ya auri Rumaisa ,shiyasa nakeso muyi anfani da damar ,Kinga yanzu idan na auresa dole zan rabashi da ita ai kuma nasan zakiyi farinciki da hakan ,kinsani Mama ina kishin duk wanda be kaunarki ya kike tunanin wai saboda ra'ayin kaina zan aure shi ,duk wannan saboda ke ne " ganin irin kallon da Hajia saudah keyi mata ne yasakata yin shiru " ai bantaɓa sanin ke sakarya bace se yau ,anfaɗami ki ta wannan hanyar zan gurgurta Saudah to dalilin da yasa bazan bari ki auri Mu'aisam ba ni nabarwa kaina sani ,kuma kar kiyi tunanin mallakar sa ,dan wlh bazan bar hakan ta faru ba ,bakisan wanene shi ba baki kuma san abinda ke tsakanina dashi ,ba auren da zakiyi masa ne ze illlata rayuwata Rufaida,baze yiyu na zauna dashi a matsayin suruki ba ,dan Allah ki rarrashe xuciyarki , Rufaida ,ga yaron Hajia Sa'a wlh yafi Mu'aisam komai idan ma baki son shi ,to ki fitar da wanda kikeso mana amma dai ba Mu'aisam ba . da kyau Rufaidah take kallon ta dan son yiwa kalamanta fashin baƙi shin mene ne to tsakanin ta da Mu'aisam bayan rashin son shi da ta san batayi? "Shikennan Mama ni zan tafi se na dawo " ganin kamar Rufee tafara karyowa ne se Hajia saudah tayi mata murmushin yaƙe tace " kidawo lafiya ,me za'a dafa Miki kafin kidawo? Ko jiyowa batayi ba tace " komai ma"..... Comments and share Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣5️⃣ Bayan kwana biyu Mu'aisam yana zaune falo yana kallon labarai , sega Rufee ta shigo , cikin takunta irin na yanmata masu ji da kansu, banda tashin kanshi babu abunda jikinta keyi , kujerar da ke kallon tasa ta zauna , cikin muryarta me hade da yanga tace " barka da hutawa Yaya" ta gefen ido ya kalleta kafin ya amsata da " yawwa " duk da yanayin kwalliyarta ya burgeshi musamman kanshin jikinta Wanda tunda ta shigo falon ya sauya , shi mutum ne da yakeson mace me kwalliya da kamshi , kuma duk Rufee ta hada su sedai baya jin ze iya sonta kodan sabotada uwarta , ganin shirun yayi yawa se tace " am Yaya dama cewa nayi ko zaka kaini shopping idan baka komai " Me ya samu motarki da bazaki fita ke daya ba? Ya tambayeta yana tsareta da ido " haba Yaya yanzu dan Inada mota shine bazaka kaini ba , naga a gidan nan duk wanda ze fita kaine kake kaishi , se nice bazaka kaini ba , wai Yaya me nayi maka kake min haka naga nida su Rumaisa duk dayane koma nace nafisu tunda ni yanzu akwai maganar aure a tsakanin mu me yarage nan da 2 weeks fa shikenan " cikeda kosawa da maganarta yace " wayanda kike ganin ina fita dasu basuda mota ne kekuma yar gata ce ina yaran gidan nan ke kadai ce kikeda mota , kuma kidena tunanin wai zakifi wasu gareni , dukan ku kannena ne babu wani abu bayan wannan " Suna cikin maganar ne Rumaisa ta shigo da alama dawowar ta kenan daga school, ganin su zaune a falon se batayi kokarin zama ba tana gaishe da Mu'aisam tayi gaba abunta , seda ta shiga dakin ne ta tuna da tambayar da takeso tayiwa Rufee saboda haka ta fito , suna nan zaune kamar yadda ta barsu , sedai wannan karon Mu'aisam yana cewa Rufee " tajira idan anyi sallar la'sar se yakaita , murmushin samun nasara tayi har zatayi magana se kuma tayi shiru ganin Rumaisa tana nufosu Kusa da ita taje ta zauna tace " nikam sis Rufee na manta kwana biyu na dena ganin Ameerah a gidan nan Allah dai yasa kafiya " ya mutsa fuska tayi tace " waye kuma haka?". "wata yarinya da takeyi miki aiki ,kamar dai bata daɗe da fara aiki a gidan nan ba ai tanada kirki wlh ,nima ban kula da rashin ganinta ba se jiya ne naga auta tana da kumburi da na tambayeta menene shine tace wai taje part din Mama neman Auntyn ta amma bata ganta ba ,to yau da safe ma ta shiga wai bata ganta ba ,kinsan Auta tuni ta maƙale Aunty Meerah dai "haɗe fuska Rufee tayi taja dogon tsaki,dukansu kallon ta sukayi dan basu san dalilin tsakin ba ,ganin irin kallon da Mu'aisam keyi mata ne yasaka ta wayancewa da faɗin " kedai Rumaisa akwai ki da shirme ,duk akan *Mabaraciya* kike wannan rattafen ,ina zan san inda take ,wataƙil ko sun gama magana da Mama ne dan kamar naji tace wai da ita zata koma ,tunda Kinga m zamana takeyi kuma yanzu aure zanyi so babu kowa a gidan dan haka zata tafi da ita,nifa banma yarda da yarinyar ba " da sauri Mu'aisam ya kalleta har ya manta ma da badashi suke maganar ba se samun kansa yayi da tambayar " meyasa Mama zata tafi da ita ,ina ga kawai ku sallame ta ,dan ba ma lallai bane iyayen ta su amince a bar garin nan da ita ba " to kai Yaya miye naka ,kasan dai talakawan nan yadda suke bare ma su da suke neman kai da ita suna ganin kudi da gudu zasu amince ,ni bama zanso hakan ta faru ba kasan fa duk yaran da Mama take ɗauka tana sakasu school ne cikin lokaci zaka sun waye ,nikuma bazan so hakan ya faru akan wannan ba "Mu'aisam bece komai ba yaci gaba da kallon sa ,saboda zuciyarsa da ta tafi dogon nazari na dalilin da zesa Meerah tabar kedi Cikeda Mamaki Rumaisa tace " aikam dai Ameerah tana da kirki sis Rufee bansani ba dai ko kece baki fahimci hakan ba ,ni damuwa ta ma kar ace ko batada lafiya ne ,gashi ban tambayeta gidan su ba bare naje na duba ta ,dan ko Ammi ta damu da rashin zuwan nata" Allah wadaran naka ya lalace ,kice kune kuke sakar mata fuska shiyasa har take tunanin kawomin raini ,yanzu idan ba neman suna ba ne xe kaikimu wurinsu ,koda nasan ma ba samunta xakuyi ba dan na fi tunanin a bakin hanya seke kwana itada iyayen ta so don't bother ur self" jeki ki shirya yanzu idan nadawo sallah zamu fita da Rufaidah se mutafi dukan mu harda Auta ma kishirya ta " ba tare da dukan su sun san me yake nufi da hakan ba ,suka amsa da to " duk da kasan zuciyar Rufee ba haka taso ba ,taso ne Sufita su kaɗai saboda su fara samun kusanci da juna ,akwai kuma maganar da take so suyi ,wanda tasan matuƙar suka fita waƴan nan jarababbun to ba sake wa zasuyi ba ,bata so ta koma sashen su dan kar Mama ta gane cewar zasu fita da Mu'aisam dan haka tayi zaman ta anan , toilet din da kecikin falon Rumaisa ta shiga ta ɗauro alwala ,da tafito ta kalli Rufee da take canja channel tace " sis Rufee ko zakiyi alwala ne akwai ruwa a cikin toilet "batare da ta kalli Rumaisa dake maganar ba tace " am off salat" taɓe baki Rumaisa tayi tana shigewa bedroom. cikin doguwar Riga ta shirya tayi kyau sosai fitowar ta yasaka Rufee kallon ta batadai ce komai ba itama Rumaisa batayi mata magana ba ,ta shiga ɗakin Ammi lokacin ta sameta tana sallah saboda haka direct kan gado ta nufa dan tashin Nawwara dake bacci ,bubbuga bayan ta tafara, kasancewar batada nauyin bacci se gashi ta budé ido ,tana ganin Rumaisa tafara narke fuska kamar zatayi kuka tace " Yaya baccin be isheni ba " ok bara mutafi mu barki to dama Yaya yace natashe ki zamu fita shopping" ai tana jin zancen yawo se ta tashi da sauri ,tana faɗin " to mutafi" hararan ta Rumaisa tayi tace " kinyi sallah ne da zaki ce mutafi kuma kinsan baxaki bimu a haka ba ko? Nawwara batayi magana ba ta shiga toilet da sauri alwala tayo ta fito fici-fici tayi sallar saboda batason su tafi su barta ,koda ta gama Rumaisa ta fito mata da kayan da zata saka dan haka ta sanya mata ,suka tsaya jiran Ammi tagama addu'a suyi mata sallama ,bayan ta idar Rumaisa tafaɗa mata zasu fita ,adawo lafiya tayi musu ,cikin wasa tace " wato kun faki idon Mimi da Nurain shine zaku fita ko aiko idan yadawo gidan nan ya samu kun fita da Auta kunsan za'ayi darga da shi " Ammi karki damu xan siyo masa Icecreem ,ko Yaya? ta kalli Rumaisa ,dariya tayi mata a haka suka fita Fitowar su yayi daidai da fitowar Mu'aisam daga cikin ɗaki da alama ya daɗe da dawo daga masallaci dan kuwa har ya sauya kayan jikinsa yayi kyau sosai wanda har Rufee ta kasa ɓoyewa seda ta maganta " gaskiya Yaya kayi kyau ko har ka fara hasken amarci ne? Haɗe fuska yayi bece komai ba ,ita kuma Rumaisa se tace" yaya smile mana ,Allah baka ganka ba kamar zakaje wurin babyn ka anya kodai ,zance zamu raka ka? murmushin gefen baki ya sakar mata tare da faɗin " wlh za'a fasa fitar nan ,naga kuna neman maidani wani abokin wasan ku" Rufaida da takaicin maganar Rumaisa ya cikata se taja tsaki tace " wahalar tambaya name kikeyi bayan kinsan tare dani ze fita wannan duk wani yayiwa" fahimtar inda zancen ta ya dosa se Rumaisa tace " haba ke kam ai uwar gida ce sis Rufee ,kika sani ko har ya fara kyarkyarar amarya waƙil ma ku biyu za'a kai masa kinsan masu iya magana sun ce me mata ɗaya abokin gauro ,so yayana ze fita daga cikin su "cikin tsawa Rufee tace " aniyar ki tabiki Rumaisa sedai idan kece kike son sa wannan zamu iya zaman kishi dake amma babu wata mace da ta iso ya so ta ni nasan wanann ,hassada ne da baƙin ciki koda yake na daɗe da gane cewar kema kina son sa " riƙe baki Rumaisa tayi tace" ikon Allah kin taɓa ganin yaya ya auri ƙanwarsa ko kin manta alaƙana dashi ne ni matsayin ɗan uwan da aure ya haramta a tsananin mu nake masa ,da ace ina son sa kamar yadda kika faɗa kema kinsan da baxaki sameshi ba"Rufee xatayi magana ta tare nunfashin ta da faɗin " ki ajiye kalamanki zuwa gaba wata ƙil zeyi miki amfani a lokacin da kika gane cewar akwai wacce yakeso ba keba "da sauri ta wuce ta bar Rufee na sababi ,koda suka iso motar har ya gyara parking Rufee har ta buɗe gaban mota zata shiga se ta ga Nawwara zaune ,cikin haɗe fuska tace " ke fito ki koma baya " ɗago kai Mu'aisam yayi ya kalleta sedai bece komai ba ,har ta fita ta shiga baya ita kuma ta zauna gaban. tana shiga ya tada motar suka fita Babban shopping mall ya kaisu yace kowa ya zaɓi abinda yake so ,sosai suka zaɓi manyan tarare irin desingners dinnann masu matuƙar tsada ,daganan suka tagi gefen kayan yara teddies masu kyau Auta ta zaɓa ,daganan ne suka tafi gefen su chocolate,wannan kam Rufee da Nawwara ne kawai su diba dan ita Rumaisa bata shan kayan zaƙi ,Atm yabada a cire kuɗi ,har anyi debited se Nawwa ta hango wani babban boll cikin net ɗinsa irin elastic dinnann da ake hurawa da sauri ta je ta ɗauko tace " yaya musiyawa Nurain wannan " kai kawai ya ɗaga mata yasake bada Atm ɗin suka cire kudin suka tafi ,har zasu fita daga wurin idon sa ya hango mishi bangaren da ake seda irin jalabiyoyin nan ,dan haka kawai yabasu key yace su jirashi a mota yana zuwa , haka ya tafi ya zaɓo jalabiya har kala 3 masu shegen kyau da tsada , sannan ya dawo suka bar wurin. ganin kamar ba hanyar gida ya ɗauka ba yasaka Rufee kallon sa " Yaya ina kuma zamuje nifa nagaji gida nikeso na koma "to ko mu ajiyeki se ki shiga Napep dan zankai su wani wurin ne " haba yaya yanzu saboda Allah kamar ni dinnann se na tsaya a titi neman Napep? " ke ba mutum bace ko kinfi sauran muta ne ne " to Yaya abun ai a bayyane ne kaiman kasan ta zara me yawa da Allah yayi tsakanin talaka da me kuɗi ,saboda haka ni gaskiya bazan shiga Napep ba " to ko se kijira har mugama abinda mukeyi se ki koma a mota ,daidai lungun su Meerah ya shiga da motar sa , parking yayi daga nesa kaɗan da gidan dan ganin wata motar da ke a jiye kusa da gidan ,wannan karon kam hatta Rumaisa se da tayi magana dan mamakin inda ya kawo su tace " Yaya ina ne nan ɗin ? wlh kamar ba'a kd ba " hararan ta yayi ta madubin motar yace " idan kin fita kya tantance ,fitowa yayi ya ce dukan su su fito ,babu musu suka fito ,kiran Auta yayi yaimata raɗa a kunne ,a mamakin su se sukaga ta daga tsalle tana faɗin " da gaske yaya ? Kai ya ɗaga mata alamar tabbatar wa tare da mata nuni da ƙofar gidan su Meerah. kallon su Rumaisa tayi tace" yaya yace nan ne gidan Aunty Ameerah mushiga mugani ,kallon mamaki sukayi masa sedai be basu damar magana ba ,sema cewa da yayi "Rumaisa kishiga kudubata sauri nakeyi " bin banyan Meerah tayi ,ita dai Rufee kamar wacce aka kafe a wurin tama kas motsi ,lokacin da suka kai kofar gidan yayi dai² da fitowar Meerah tare da Muhsin ,alamar rakiya tayo masa ,sam bata kula dasu ba se da Nawwara ta rungume ta tana murnar ganin ,da mamaki ta cire hannayen ta da ta zagaye cikin ta dasu itama cikin jin daɗin ganin su tace " Auta waya nuna muku gidan mu? munxo ne muduba ki kwana biyu shiru ko bakida lafiya ne ,ashe ke kina nan soyayya ta ɓoyeki "ta faɗa cikin sigar zolaya "rufe ido Meerah tayi tana daria tace " Aunty ai wannan yaya ne ko? Tayi maganar tana kallon Muhsin ,se a lokacin Rumaisa ta gaidashi ,amsawa yayi yana shiga Mota tare da faɗin " bara na wuce tunda kinyi baƙi xamuyi waya dai Allah yaƙara lafiya"bata amsa shiba sedai ta ɗaga masa kai kawai tare dayimasa waving ,seda ya tada motar tukuna ta ja hannun Rumaisa tace" mushiga ciki Aunty " bin bayanta Rumaisa tayi....... Comments and share pls Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣6️⃣ suka shiga gidan lokacin Aunty tashig ɗaki dan haka direct ɗakin ta ta shigar dasu ,a bakin katifar ta Rumaisa ta zauna ,dan itakam Nawwara tana maƙale da ita ,fita tayi tasanar wa Aunty zuwan su " to ki ɗauki ruwa a firjin ki kai musu mana " a plate ta ɗora ruwan ta kaiwa Rumaisa ,dukda bata jin ƙishi amma haka ta fasa ruwan ta ɗan sha saboda kartaji wani iri ,ajiye ruwan tayi tana kallon Ameerah da ke yiwa Auta magana " ashe bakiji daɗi ba ,kwana biyu bamu ganki ba ,shine muka tambayi uwar ɗakin ki gidanku ashe ma batasani ba se yaya ne ya kawo mu " yaya? Meerah ta tambaya cikeda mamaki "murmushi Rumaisa tayi tace " nima bansan ya akayi shi yasan gidan ba nayi tunanin ko yana zuwa zance ne" ta faɗa da sigar zolaya Zare ido Meerah tayi tace" wane zance kuma ,rufamin asiri dan Allah ,idan ma zeje zance kinsan badai a irin unguwar nan ba ,nima tun ranar da nadawo nake fama da ciwon kai ,da safe har na shirya na taho se ga zazzaɓi ya rufeni seda nasha allura ,amma Alhmdulilah naji sauƙi dama gobe nike shirin dawowa " ayya sannu har kin faɗa kuwa ,amma Ameerah wannan da nagani shi zaki aura? Noce kai tayi bata ce komai ba ,dan haka Rumaisa taci gaba da faɗin " gaskiya kam nayi miki murna da ganin sa yana sonki sosai , sedai zan so ace karatu kikayi ba aure ba cox u'r teenager fa har yanzu under age kike ,dudu du baxaki fi 15-16 ba idan kikayi karatu zeyi miki amfani a rayuwa " hmmm Aunty Rumaisa kenan , bakisan wace ce Ameerah shiyasa kike wannan tunanin yarinyar da saboda rashi take zuwa aiki a gidanku ina kike tunanin zan samu damar karatu ,wannan tunanin se ku da kuke da gata kukeyin sa mukam ai bama wani kallon karatu" dukda haka dai Meerah gidanku bakuda irin raunin nan da xakice haka dube ku ba ,kamar baku cikin wani hali ,ni wlh se nake ganin ma sam babu wani wahala a tattare dake ,Ameerah kina kallon kanki kuwa ,duk inda wata mace me gata ke kaiwa kin kai koma nace kin zarta ,ni idan har zaki yarda zan temake ki kiyi karatu ,kinga yanzu Sis Rufee aure zatayi ,Kuma da tayi aure shikennan sedai mamanta ta tafi dake garin da take zama kici gaba da aiki a can ,me ze hana ,ki ajiye aikin tun yanzu Kinga ni kuma zanyiwa Yaya magana nasan ze temaka mana kici gaba da zuwa school " Shiru Meerah tayi dan bata san me zata ce ba kuma ,saboda Rumaisa bata san cewar bawai iya aiki yakawo ta gidan ba ,amma a fili se tace " Masha'Allah ashe aure zatayi to Allah ya sanya Alkhairi "to baki tambayi wa zata aura ba " Aunty to miye nawa na tambayar wanda zata aura ,tunda dai aikine kawai nakeyi mata maganar arziki ma baya haɗamu " taɓe baki Rumaisa tayi tace " wai yayan mu zata aura " yayanku? yayanku fa kika ce dama mutum yana auren yayan sa ne? Se lokacin Rumaisa ta tuna Meerah bata san komai game da gidan su ba se kawai tace " kinsan yaya Mu'aisam cousin brothern mu ne ba Abba bane ya haifesa "ohhhh na fahimta to Allah yabasu zaman lafiya aikam sun dace ita jin kai shi izza" dariya Rumaisa tayi tace" yayan namu ne me izza" "ohhhh yi haƙuri Aunty mantawa nayi" dariya Rumaisa tayi tace" idan kika faɗa a gaban sis Rufee,aikam zakisha tijara ,kinsan dai halinta ,kinga tare da yaya fa muke yana mota bara mu tafi karya mun shanyan shi ,amma bamu gaisa da Mama ba ko bata nan? Ohhhh yi haƙuri na manta ne wlh ,bara na kira ta ,har ta miƙe zata kira Aunty se gata ta shigo da fari'arta suka gaisa, sannan suka tashi dan tafiya Meerah ta bisu domin ta rakasu Har bakin mota ta kaisu da alama lokacin Rufee suna faɗa ne da Mu'aisam ,akan kawota da yayi ya jiye a Wannan unguwar ,ganin Rumaisa da Meerah ne yasakata yin shiru ,a mamakin Mu'aisam ko kallon inda suke Meerah batayi ba bare ma yasamu gaisuwa ,shima se yayi kamar be ganta ba yacewa Rumaisa " shigo mutafi dan naga alamar wacce kikazo ganin ma lafiyar ta ƙalau ,sakarci ne yahanata zuwa aikin ta "kai Yaya Allah tayi rashin lafiya ne "seda ya kalli Meerah ta ƙasan ido kafin yace " amma zata iya fitowa wurin samarin ta aikine bazata iya zuwa ba ko?". "tsaki Rufee ta ja tace" kaima yaya dai akwai ka da shiga abinda be ganoka ba ,to miye amfanin ta idan bata kula mazan ba ba karatu takeyi ba ba kuma kuɗin karatun ne dasu ba ,sedai nayi mamakin ganin wanda yazo wurin ta ,yayan ƙawata ne kuma babban mutum ne ,matar shi ta haɗa komai ga wayewa dan bama a ƙasar nan tayi karatu ba ,bansan me yake yi a Wannan unguwar ba koda ance dama haka yaran talakawan nan suke ,idan sukaga suna ɗan da hasken fata se su fara bibiyar mazan da suka fi ƙarfin su ,kasan dai babu abin da wannan zeyi da ita seko idan lalata sukeyi dan ta samu kuɗi kasan mutumin banza sam ba ya raina mace duk cunkushewar ta ,Allah dai ya kyauta " tun da tafara maganar cikin su kowa yayi shiru dan sam basuji daɗin cin fuskar da tayi ba , musamman Mu'aisam da yake ganin kamar shine sanadi tunda shine ya ɗauko zancen ,a mamakin su se sukaga Meerah tayi murmushi cikin sanyin muryarta tace " wai dama Hajia tare kuka zo ni ai sam banma ganki ba seda kikayi magana ,na tayaki murna ashe aure zakiyi Allah ya sanya Alkhairi" tafaɗa tana miƙa mata hannu ,wani irin kallo Rufee tayi mata ,ganin haka se ta janye hannun ta tace" au yi haƙuri fa na manta ni talaka ce amma duda haka yakamata mufara gaisawa tunda nan da wani ɗan lokaci na zama matar me kuɗin nima ko da inata wasa da dama na dan bansan matsayin wanda zan aura ba se ga zuwan ki ya wayar min da kai ashe babban mutum ne ,kinsan dama mu yaran talakawa irin su muke nema ko zamu ɗanɗana irin rayuwar da kukeyi ,gaskiya na gode Allah da yayi ni farar mace ,dan na fahimci yanzu kamar mune zaɓin mazan yanzu, gashi zan auri me kuɗi saboda hasken fatar kai Alhmdulilah dama iyayena sun daɗe suna faɗa min cewar ni matar manya ce dan ni ɗin kyakkawa ce ban yarda da hakan ba se da kema kika faɗa da bakin ki ,dan na kula kamar tsoron kyan nan nawa kikeyi saboda duk lokacin da zakiyi magana se kin ambacesa , shikenan Nagode da ziyara nakuma ji daɗin zuwa dubani da kikayi ,kigaishe da Hajia dan Allah kinsan yanzu ita zan cigaba da yiwa aiki Cikin zafin rai Rufee ta fincikota " ke dan ubanki har kin isa ki gayamin magana ,ina kyau yake anan ,me kike taƙama dashi? Maimakon Meerah tasakeyin magana se ta harɗe hannu tana kallon ta , Mu'aisam kuwa shiga yayi mota yayi mazan sa kamar ma besan abinda sukeyi ba , Rumaisa ce tayi saurin shiga tsakanin su tana jan Rufee " haba sis Rufee wannan ai girmanki kike zubarwa ,taya za'ayi ki tsaya sa insa da ƴar aikin ki ,kuma ina lefin wanda abun alkhairi ya sameka yataya ka murna?wanann ai kin zubar da girmanki ne a gaban ƴar aikin taki"a fusace Rufee ta fixge hannu ta tare da jan dogon tsaki ta shige mota ,haƙuri Rumaisa ta bawa Meerah tare da miƙa mata ledar da Mu'aisam ya bata ,ƙin amsa tayi dukda batasan wanda yabata ledar ba a tunanin ta ma ko Ruimasar ce ta kawo mata wani abun ,da taga ma ta matsa mata se ta amsa se kawai tayi tafiyar ta da sauri tana ɗaga musu hannu ,shiga Mota itama Rumaisa tayi tace" yaya tafaƙi amsa" batare da ya kalleta ba yace fita kisamu yaro ya kaimata ,tunda idan tabarshi me za'ayi dashi ko kina so ne? Ƙunshe dariyar ta tayi tace" a'a yaya ko ina so ai bazemin ba tunda nafita tsayi kuma nasan length nata ka ɗauko " jin maganar da suke yasaka Rufee fincikar ledar tana buɗe wa ,ganin tsala-tsalan rigunan da ke ciki yasakata kafeshi da ido tana masa kallon tuhuma ,yi yayi kamar be ganta ba ,ya kunnan mota ze tayar ,fixge key din motar tayi cikin fushi tace " Mu'aisam me kake nufi da siyowa wannan matsiyaciyar tsadaddun kaya ,nifa ban gane ba wani muna funcin kuke ƙullawa ,taya ma kasan gidansu ,dama nasan ƴan uba miyagun bayi ne ,to wlh koma me kuke ƙullawa baku isa ba ,dan nafi ƙarfin wulaƙancin ku kuma kubari mukoma gidan zan sanar da Abba shine yahaɗa auren nan idan baze yiyu ba tun wuri a warware. "haba sis Rufee me kike faɗa haka ,ina kome yaya yiyuwa Ameera to saboda ke ne tunda zaman ki takeyi besides ma yaga tana buƙatar kayan ne kina ganin yadda take zuwa aiki a duƙunƙune "ɗaga mata hannu tayi tace "dakata bana son muna funcin kinayi kamar bakisan komai ba ,dama shiyasa kikace zakizo gidan wlh da nasan nan ze kawoni da gara na hau Napep na tafi gida dan yagama tozarta ni ,ita kuma zata zo ta sameni ne idan ma wani asiri ne tazo dashi to wlh a banza ,dan batada muhalli a gidan mu " ke Rufaidah bana son rashin hankali ,haba ke baki gajiya ne kinbi kin dameni da surutun ki marasa amfani ,me kike tunani , me zuciyar ki ke baki ko bansan ciwon kaina bane wlh kar ki kaini bango ,yanzu na ɓaɓɓalaki anan sakaryar yarinya ,duk haukar da kikayiwa ƴar mutane kinji na ce wani abu sauƙin ta ma itama ta iya tsiwar irin naki ,kinja yarinya ƙarama ta faɗa miki magana kuma hakan be isheki ba ,kinzo nan kinayi mana hauka ,duk ranar da kika ƙureni wlh zan baki mamaki" Aiko Rufee se ta fashe da kuka ,abunka da ƴar uwa se tausayin ta ya kama Rumaisa kuma se taga rashin kyautawar Mu'aisam ,sedai shiru tayi batace komai ba ,haka suka ci gaba da tafiya sheshekar kukan ta kawai ke tashi a motar ,har suka kai gida......... Manage Comments and share pls Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣7️⃣ *_Wannan page ɗin* *wa_* *dukkan* *_Mabaraciya fans ne Nagode sosai da soyyayar ku Haƙika comments naku nasakani nishaɗi* *one* *luv guys* ❤️_ tunda suka dawo Mu'aisam yake tunanin hanyar da xebi dan dakatar da Meerah daga bin Hajia saudah,sedai yasan beda wani mahita matuƙar iyayenta suka amince da ta tafi ,amma ai akwai mafita guda wacce yake tunanin itace zata iya hana Meerah fita daga Kaduna ,Aure ne kawai xe hanata barin garin dan yasan cewar duk mijin da zata aura baze barta sake fita ba "to waya faɗa maka ma tanada saurayi? Zuciyarsa ta tambayeshi ,tunawa da Muhsin da suka gani ɗazu yazo wurinta ,yasakashi jan dogon tsaki "daga ganin wannan irin ƴan Yahoo ne ba auren yarinyar xeyi ba ,sekuma ya tuna da kalaman Rufee da tace sedai idan lalata xeyi da ita "innalillahi wa'inna ilaihirraji'un"ya furta dan jin irin faɗuwar gaban da ya riskeshi. Rumaisa kam lokacin da tafaɗawa Ammi abinda ya faru lokacin da suka fita ,dariya kawai tayi tace " bansan me yasa Hajia Sauda ta tusa wa yaranta rashin ƙaunar talaka ba ,bayan ita dinma ,bawani arziƙine dasu ba hasalima koda Alh ya aurota , basuda komai business ɗin da take yi ne take riƙe iyayenta dashi dan kuwa duk sun tsufa ,da ta samu Alh ne abubuwan suka fara walwale mata ,kuma a haka take ƙyamar talauci ,kai Allah dai ya kyauta " nifa Ammi ko kamar akwai abinda nake hange a game da yaya ,se nake ganin kamar son yarinyar nan yake ,idan ko hakane ai Meerah ta zama abun tausayi ,ina ita ina kishi da sis Rufee?". Murmushi Ammi tayi irin nasu na manya tace " Rumaisa kenan to inbanda ke da abunki ,ina ruwanta da Rufaida ina mijine dai kuma duk matsayin su guda a wurin shi ,kuma da ya samu ma mace me biyayya gaskiya ,dan nide tunda na fara ganin yarinyar naji ina son ta a zuciyata ,musamman ma da takeyimin kama da matar Birrester ,itama nasan Allah xe bata mijin da ze kula da ita ba dole se Mu'aisam ba "hmmm amma Ammi nifa nayi mamakin ganin Mama tayi sanyi a maganar auren nan ban taɓa tunanin zata amince cikin sauƙi haka ba ,anya ba wani abun take shirya wa ba? Ke Rumaisa banas ofon shiga abinda be ganoki ba ,kiyi mata kyakkawan zato mana ,ai mutum baze riƙa girma yana cin kasa ba ,kuma dama ƙiyayyar saboda ni ne ,nikuma sam bata gabana ina nan dai inayi masa addu'ar zaɓi mafi alkhairi a rayuwar sa ,dan nikam bazanyi shishigi a lamarin Ubangiji ba" har Rumaisa zata sake magana Ammi ta katse ta da faɗin " dare yayi kije ki kwanta ,ina morning lectures kike da shi? tashi tayi tace to Ammi seda safe da wuri kam zan fita ga Amrah ma tace zata zo goben "to shikenan Allah yabamu alkhairi. Rumaisa# Wannan daren kam kwanan baƙin ciki tayi musamman da ya kasance bata da wanda zatayi sharing problems nata dashi ,dama ace abun da Mama ke so ne ,tasan da ita ce zatayi mata yaƙi akan wannan wulaƙancin ,to ita ɗin ma ba so takeyi ba ,dan haka ta yanke shawarar kiran Aunty Khadija gobe dan tasan ita bazata ƙi ta auri Mu'aisam ba ,da wannan tunanin ta samu kwana (bacci) ɓarawo ya ɗauke ta. Meerah# tun da ta koma gida yanayin ta ya sauya ,komai cikin sanyin jiki takeyin sa wanda har se da Aunty ta kula da hakan ta tambayeta " waike me ke damunki ko jikin ne "yaƙe tayiwa Aunty tare da faɗin " me kika gani? " Ai naga duk kinyi wani iri ne kamar kar ki fita rakiyar mutanen nan ,ko sunyi miki wani abu ne? ". "Hmmm Aunty wai ina yarinyar Hajia saudah , kinsan na faɗa miki cewar itama bata da mutunci ko?to wai ansaka musu lokacin aure ,ita da babban yaron gida ,ai na taɓa baki labarin sa ko? "Mu'aisam? Ehhh shifa ashe baki manta ba nan da wasu kwanaki ma za'ayi bikin, ta ƙara sa yanayin da ke bayyanar da cewar abinda ta faɗa ya taɓa xuciyar ta " ƙureta da kallo Aunty tayi kamar tana nazarin ta tace " to ke miye Matsalar ki da hakan? ba ɗan uwanta bane " hakane Aunty kawai dai Ammi ce ta bani tausayi dan sam ɗanta beyi dace da mace ta gari ba and Kuma inajin tsoron sakamakon Hajia saudah ya sauka akan jikokin ta ,Kinga har yau dai Ammi ce zata kwana a ciki mace me kirki da ita " Meerah kalleni nan " ɗago kai tayi ta kalli Aunty " akwai wani abu ne tsakanin ki da Mu'aisam ko? zaro ido tayi tana nuna kanta cikin rawar baki tace " ni kuma Aunty ,miye tsakanina dashi ,mutumin da ko magana be taɓa shiga tsakanina dashi ba ,hasali ma haushin sa nikeji ya cika kallon tsiya ga kuma shegen izza" Dariya Aunty tayi tace" kina son Mu'aisam Meerah sedai yarinta ya hana ki gane hakan "kai tafara girgizawa ,idon ta tana kawo ƙwallah " a'a Aunty meyasa zaki faɗi haka kinfi kowa sanin wace ce Meerah ,babu soyayya a gabanta ,idan ma akwai ,ai tasan wanda ya dace da ita ,ba wannan ba "hmmm Ameerah sanin halinki da nayi shi yasa na faɗi hakan ,duk da ban taɓa ganin Mu'aisam ba amma tabbas nayi Miki kwaɗayin samun sa a matsayin miji" hawayen da take ƙoƙarin ɓoyewa ne suka samu damar zubowa ,cikin Muryar kuka tace " wannan karon ,kam xuciyar ki bata baki dai² akaina ba Aunty ,dan ko ba Rufaidah bace zaɓin sa ,to baze taɓa zabana ba ,idan ma ya xaɓeni kinsani ni bazan taɓa amince masa ba dan babu aure a tsakanin mu kinsani fansace ta kaini gidan su , taya zan so ɗan gidan kuma na torzata matar mahaifin sa sam hakan baze faru ba ,kima Dena wannan zancen "ta tashi da gudu ta shige ɗakin ta. Dariya kawai Aunty tayi dan ta fahimci soyayya ce kawai a zuciyar Meerah kuma ta Mu'aisam ,wanda ƙuruciya ya hanata ta fahimci hakan ,ga kuma kishin Rufee da ta fahimta a xuciyarta " Allah ya zaɓa miki nafi alkhairi Ameerah" Aunty tafaɗa ,tana naɗe tabarmarta dan koma ɗaki itama. Washe gari ta tashi da ɗan ciwon kai saboda kukan da tayi a daren jiya marar dalili ,haka dai ta shirya dan zuwa aiki ,kamar yadda tayi alƙawari Tayi kyau cikin red hijab nata ,kasancewar ta fara ,ga kuma ɗan ramar da fuskarta tayi se hakan yaƙara hasaka mata fuska ,yau dai ta ɗan shafa farar powder da kwalli a idon ta ,sannan ta fito dan yiwa Aunty sallama,anan ta sheda mata komawar da Yaya Labaran xeyi wurin aiki a yau ɗin nan ,dan haka ta shiga tayi masa sallama ,kuɗin acaɓa ya bata ,tayi godiya ta tafi Tun da ta tun karo gidan taji gabanta yana faɗuwa abinda bata taɓa ji ba kenan ko zuwanta na farko a gidan ,dan haka tafara addu'a cikin zuciyarta har tayi knocking me gadi ya buɗe mata ƙofa ta shiga su Nawwara da ke shirin shiga Mota za'a kaisu school se ga idon ta ya hango mata Meerah aiko se ta saki murfin mota ,da gudu tazo tana oyoyo Aunty Meerah ,ashe zaki zo ,shafa kanta tayi tana murmushi tace "ba gashi kin gani ba Auta school zakuje ? Ehhh Aunty baki zo min da komai ba? Ayya na manta ne amma next time Insha'Allah zan zo miki da wani abun Kinga kiyi sauri driver yana jiranki karku makara ,ina Nurain? yana motor ,idan nadawo school zan zo wurinki ,ki jirani a falo kinji ,Kinga Mama bazata barni na shigan muku ɗaki ba " to karki damu anan waje ma zan jira dawowar ku ,maza kitafi kiyi karatu da yawa kinji "da murna Nawwara ta koma mota ,ita kuma Meerah ta shige part din uwar gijiyar ta. da Larai tafara cin karo ,suka gaisa cikin mutun ci kamar yadda suka saba ,tace " lafiya dai Ameerah kwana biyu bakixo aiki ba? "Wlh Aunty yau da gobe ne naɗanyi rashin lafiya ne amma Alhmdulilah naji sauƙi " ayya sannu Allah ya ƙara lafiya " da Ameen ta amsa tana karasawa cikin falon ,da alama mutanen gidan basu tashi ba ,dan haka kawai ta fara gyaran falon ,aikin da ya dauketa lokaci dan yanayin falon ya nuna mata tunda ta tafi ba'a sake gyaransa ba duba da irin ƙurar da falon yayi ,dole ta cire hijab nata ta ninkeshi ta ajiye a kan kujera dan ba taso yayi ƙura. haka ta zage ta gyarashi tsaf ,cikin ɗan lokaci sega falon yayi ƙar² ,ganin har ta kammala Rufee bata sauko ba hakan yaba ta tabbacin cewar basu tashi daga bacci ba ,dan haka ta tafi wurin flowers ɗin nan da take zama ,ta zauna ,tana shaƙar sanyin wurin ,zaune kawai take amma xuciyarta ta tafi duniyar tunani ,tsayuwar mutum da taji akan ta ne yasakata ɗaya dara-daran idon ta ta sauke cikin nasa ,da sauri ta janye idon ta ɗan ganin irin kallon da yake mata wanda bazata iya cewa ga ko nami bane ,hakan be sashi yafasa kallon ta ba ,kafin ya buɗe baki yace " kinji sauƙi ne da kika zo aiki yau? Ta ƙasan ido ta harareshi ,ta yanda tasan cewar baze iya jinta ba tace " idan banji ba zakagnni ne " sarai ya ji abinda tace dan haka yace " me kika ce? Da sauri ta kalleshi cikin inda-inda tace " am.un.nace naji sauƙi Alhmdulilah " me yasa ke sam baki iya gaida mutane ne? turo baki tayi batace komai ba " banason inyi magana ashareni ko bakiji me nace bane ,ko Hausar ce bakyaji ? Yanzu ma ƙasa kasa tayi magana " aikasan baroro ce taya zanji Hausa "batayi aune ba se jin saukar(Ƙoso) ranƙwashi tayi akan ta ,da sauri ta dafe kan ,tana kallon sa tama kasa magana dan sosai taji zafin ƙoson ba ƙaɗan ba ,harara ya ɓalla mata tare da faɗin " dena kallo na da wannan idon naki kar ki cinyeni ,kefa na kula da irin kallon da kikeyimin a gidan nan ,wlh ki kul dan ni ba sa'an ki bane ,kinsani Matata ma ta isheki " sakin kan da ta dafe tayi tana jan tsaki " kaine kasan dani har kake ganin kamar ina kallon ka ,yalwar ido ne da Allah yayimin ,shiyasa kake ganin haka ,kuma kai kasan wata matar ka ,dakai da ita bandamu daku ba ,nide aikina nakeyi fatana a biyani haƙƙina shikenan ,kuma banyafe cin zallin nan da kayimun ba a banza Allah yasa wani yayiwa Matarka haka " ta faɗa da sauri tana barin wurin dan tsoron kar ya sake mata wani abun. karo sukaci itada Rufee ,saboda zuwan da tayi da gudu bata duban gabanta ,cikin zafin rai Rufee ta kife ta da mari" ke wace irin Mahaukaciyar yarinya ce a komai se kin nuna hauka da jahilci ,dubi yanda kike tafiya wawuya dake mtsswww" ta ja dogon tsaki zata rabata ta fita ,itama meerah da sauri ta fizgota wannan karon kam murmushin da ta saba yakasa samuwa a fuskarta cikin fushi tace " ni ba Mahaukaciya bace nasan abinda nakeyi ,se ki tambayeni me yasa nashigo nan da gudu ,to macucin yayanku ne yaci zalina ,kawai saboda wata yarinya tazo gidan nan shine taganni ta tambayeni shi wai gunsa tazo nikuma se na tambaye ta wacece ita se take sanar dani wai ita budurwar sa ce shine nafaɗa mata cewar karta sake zuwa gidan nan dan yanada wacce yakeso ze aura kuma a gidan nan kike ,inacikin faɗa mata ne ashe yazo ban sani ba ,shine yafara marina ,yana faɗin shi shine yafaɗamin yana sonki ,itace zaɓinsa ,daga nace zan faɗa Miki shine yabiyoni da gudu ze sake buguna, shine cikin rashin Sa'a mukayi karo ke kuma kika karamin marin" shikenan ngd "ganin yanda hankalin Rufee ya tashi ne yasakata sakin Daria a ɓoye a ranta take furta Alhmdulilah " ai shina na janyo masa jaraba ,dan nasan yau zesha tijara ga wannan wawuyar da yake kira da matar sa ,madadin ranƙwashina da yayi "a fusace Rufee ta fita dan ganin wace shegiyar ce tazo har gidansu da sunan zuwa wurin Mu'aisam........ Comments and share pls Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣8️⃣ ganin bata gansa a compound ba se ta nufi sashen su ,lokacin ya fito yanayiwa Ammi sallama ze fita wurin aikin sa ,se shigowar ta suka gani cikin tsananin fushi ,kallo ɗaya yayi mata ,ya ɗauki keys ɗin sa ze fita ganin haka se ta sha gabansa ,cikeda hargowa tace " se ka faɗa min wace yar iskar ce tasamu lasisin zuwa har cikin gidan nan da sunan nemanka ,kuma saboda bakada adalci har kake confessing cewar am not ur choice wlh tayi arxiƙin ban fito na sameta ba da yau nafiso idan na kashe ta nima se a kashe Ni, inaso kasan wani abu Yaya matuƙar ina raye to kowace mace ta haramta a gare ka ,bazan taɓa barinka haɗani kishi da wata ba, idan ma da wannan tunanin a xuciyarka to tun wuri ka Dena dan wlh kaida mata sedai hange. daga shi har Ammi da kallon mamaki suke binta dan basu san miye dalilin wannan kalaman nata ba " Ke wai yaushe raini yafara shiga tsakanina dake ,yaushe nafara wasa dake ,ko dan saboda Abba yace na aureki shine ƙwaƙwalwar ki ke gaya miki cewar yanzu daidai kike dani, idan mace 4 nace inaso na aura ke har kin isa ki hanani ,to kisa a ranki cewar auren alfarma ne xanyi miki ,Kinga kuwa dole ki lallaɓani ,kuma zancen wata tazo wurina kar na sake jin wannan a bakin ki dan baxaki zubar min da mutunci a idon iyayena ba dan bansani ba ko aljanunki ne suka nuna miki cewar wata taxo wurina " itama cikin hargowa tace aljanu ka gani a kanku wlh bade ni ba kuma ko aljanu ne dole kai tashafa dan za'a kiraka da mijin me Aljanu ko kana nufin waccen yarinyar bata ganku tare ba ,datayi magana ƙarshe ka mareta ,idan ni karya nayi itama zatayi maka ƙarya ne kome?". "wai wace yarinya kike magana? Wacce keyimana aiki wa naji kuna kiranta ,itace ta shedamin hakan ,kuma har marinta kayi ,ko ba'ayi haka ba? " wai tana nufin wannan yarinyar abinda taje ta faɗa wa Rufee kenan ,lalllai kuwa itace green snake under green grass, to miye dalilinta na faɗa wa Rufee haka " Mu'aisam wai duk me ya janyo wannan ne wace yarinya ce naji kuna faɗar tazo gunka? Murmushi yayi yace " Ammi yadda kikaji zancen haka naji shi nifa bansan me take nufi ,sedai tayi miki ƙarin bayani ,nikam aiki zan tafi " to shikennan, Mu'aisam Allah yabaka Sa'a a dawo lafiya "ai Rumaisa tanajin haka se ta fashe da kukan baƙin ciki tafara surutai. " yanzu Ammi kinajin cewar Yaya yafara kawo mata cikin gidan nan ,amma shine bazakice komai ba,ko saboda ba Rumaisa xe aura ba ne na tabbatar idan da kinsan itace ,to da baxaki lamunta ba segashi har kina yi masa addu'a,shin me nayi muku a rayuwa da baku ƙauna ta ,kituna Abba ne yaga dacewar mu nidashi shiyasa ya haɗamu aure ,da kikasan cewar bakison haɗin ai da tun a wurin seki faɗa bawai kiriƙa yi mana bita da ƙulli ba dan na tabbata kina sane da komai " ikon Allah na kwance ya faɗi ,zo zauna Rufaidah,ki faɗa min shin me yake faruwa dan ni sam nakasa fahimtar ku " tsaki ta ja ta ce " ai da kinason kiji meyake faruwa da baki barshi ya tafi ba ,abu ɗaya nakeso kisani ,ko kinƙi ko kin so wlh zan auri Mu'aisam sedai duk wanda ke baƙin ciki ya mutu" tagama faɗar hakan tare da jan tsaki tana fita daga falon ,girgiza kai Ammi tayi tana faɗin " yanzu irin macen da mu'aisam xe aura kenan ,Allah kazaɓa mana mafi alkhairi Fitar Rufee yayi dai² da shigowar motar drivern da ya ɗauko Hajia Laura daga gareji ,dan motar haya ta shigo ,duk da taji lokacin da Hajia saudah ta tura driver zuwa ɗauko ta ,hakan besata kallon ko inda take ba saboda ranta a ɓace yake ,dan haka tana shiga ko falo bata tsaya ba kawai ta haura ɗakinta lokacin Meerah tagama gyara shi tsaf tana janyo ƙofar se gata ta iso "biyoni" shine kawai abinda ta faɗa tana shiga ɗakin ,bin bayanta Meerah tayi kamar yadda ta buƙata ,a bakin faɗa wa tayi kan gado tana dafe kai ,seda ta ɗan sauki lokaci kafin ta buɗe idonta ta sauke akan Meerah" zaki iya gane yarinyar da tazo wurin sa? Meerah da tafita rainin wayo se tace " Wafa? sosai tambayar ta baiwa Rufee haushi ,se kawai taja tsaki tace " Yaya Mu'aisam " au wata ce dai ,xata kai sa'ar ki ,sedai kamar tafiki wayewa ,kyakkawa ce kam gaskiya gata doguwa ,dagani batada hayaniya dan kuwa duk irin bayanin da nayi mata batace komai ba sema murmushi da tayi min and abu ɗaya naji ya faɗa da yana bata haƙuri ko Mine ko me ,sunan nan ne dai irin na ƴaƴan masu kuɗi da kukeyiwa samarin ku,gaskiya dai kam tanada kyau"ke shasha shar ina ce abinda na tambayeki daban abinda kike bani amsa daban ,me ya shafeni da kyan ta dalla fice min daga ni sakaryar banza " sumui² Meerah ta wuce tana ƙunshi dariyar ta ,dama abinda takeso kenan ta samu hanyar gasa Rufee tunda ta fahimci tanada hassadar jin ance wani yafita kyau Tun daga upstairs take karewa Hajia Laura kallo ,da tayi rashe-rashe kai ka ce a falon gidan ta take a gabanta ko kalolin abinci ne aka jera ,drinks har da su fruit "ikon Allah wai duk mutum ɗaya aka jibgewa to wannan kuma daga ina take? Idan baƙuwar Hajia saudah ce to tabbas tafiyar ɗaya ce ,amma bara na gani ,karasowa tayi cikin falon ,zuwa lokacin kuwa attention na Hajia Laura ya dawo kanta ,dan haka se tayi murmushi tana zuwa har gabanta tace " sannu da zuwa Hajia ina wuni? Instead ta amsa se ta kalli Hajia Saudah da ke gefenta zaune da ido ta yimata alama da wacece ,itama da idon ta bata amsa ,dan haka se ta yi murmushi tace " Aminatu ko? Kallon mamaki Meerah tayi mata ,se kuma ta ɗaga mata kai " ohhhh kinyi mamakin ya akayi nasan sunan ki ne ? Ai Hajia Sauda tunda ta dawo take bani labarin ki akan irin tausayin ki da taji tace yarinya ƙarama da ke amma kina fuskantar rayuwa ,babu karatu ,har take cemin tanaso idan iyayen ki sun amince ta ɗauke ki ta maida ki school ai kinaso kiyi karatu ko? Kamar wata sokuwa Meerah ta washe haƙora tace " inaso sosai ma Hajia ,dama wannan aikin da nikeyi inaso ne idan mun tara kuɗin se a sakani makaranta " ayya to ki kwantar da hankalin ki Hajia Sauda mace ce da tasha temakawa yara irinki wanda iyayen su basuda halin saka su school ,Kinga daga ganin ki kinada natsuwa da biyayya ,zakiyi daɗin sha'ani,se kuma ta maida kallon ta da Hajia saudah da keta faman doka murmushi da alama tanajin daɗin kalaman yaudarar nan da Laura keyi " Hajia ko zaki bani yarinyar nan se ki nemi wata ,Allah haka kawai nakejin tausayin ta ,dama na faɗa miki ai saura 2 months bikin me aikina ,itama seda na maisheta school ta kammala ,yanzu bakiga mijin da zata aura ba babban mutum ne dan yanada kudi "tunda Meerah taji bayanin ta ta fara daria a xuciyarta take faɗin " duk tafiyar ɗaya ce kenan ,amma menene dalilin wannan zuwa gidan Saudah tunda Yaya Maryam ta ce ,bata bari abokan hulɗar ta su zo gidan ta ,lallai akwai wata a ƙasa ko ma menene zata saka ido sosai kan lamarin Katse mata tunani Hajia Saudah tayi da faɗin " kingama aikinne " ehhh na gama ɗakin ki ne yayi saura bansan kin tashi ba shi yasa ba shiga na gyara ba amma yanzu zan gyara Insha'Allah "ta yunƙura da nufin tashi taje gyara ɗakin " a'a kinga kibar shi kawai ,ma zaki iya tafiya amma gobe kixo da wuri ,dan akwai inda zaki rakani kafin ki wuce " to Hajia Nagode " kuɗi Hajia Laura ta fitar zasu kai 10k ta bata ,cikeda rawar jiki Meerah ta karɓa tana washe haƙora se godiya take zabgawa kamar zata kife ,seda suka dakatar da ita kafin ta tafita Wannan duk tayi ne saboda kar ta lalata plan nata ,tasan idan tanuna musu cewar ita ɗin mayyar kudi ce to zasu fi saurin sakin jiki da ita tare da tunanin zata aikata duk abinda suke so saboda kuɗi Seda ta fita gidan tukuna ta tuna da alƙawarin da tayiwa Nawwara na cewar zata jira ta ,juyowa tayi da niyyar ta koma gidan se ta hango me agwaluma dan haka se tayi tunanin siya mata ,aiko kuɗin ,da Laura ta bata ta cire 500 tace abata na 200 Har ta tsaya jikin flowers ɗin da take zama se kuma ta tuna da Mu'aisam,da kuma irin haɗin da tayi masa wurin Rufee ,dan haka se ta tashi da sauri tace " nasan dai yanzu yana wurin aiki idan na tsaya jiran Nawwara xe iya riskata gara kawai nakaiwa Ammi nace ta aje mata. Da sallama ta shiga Ammi dake kitchen ta amsa tare da faɗin " ina zuwa " jin haka se ta samu wuri ta zauna ,befi 5 minutes ba Ammi ta fito tana ganin Meerah ta faɗaɗa fuskarta da murmushi tace " kai wai Aunty Aunta ce da kanta " itama Meerah murmushi tayi tana zamowa daga kujerar da take zaune ta gaishe da Ammi cike da kulawa ta amsa tare da tambayar ta " ya jikin ki ashe bakiji daɗi ba ,se Rumaisa ce take faɗa min ,danma sunje ganin ki " Ehhh wlh Ammi amma Alhmdulilah naji sauƙi ma ma, dama zan wuce gidana shine nace bara nakawo saƙon Auta a ajiye mata" ta mikawa Ammi ledar agwaluma " a'a lallai kam duk auta kaɗai wannan amma fa Ameerah kina son kai ,Auta kaɗai kika ware Nurain fa ? Rufe baki tayi tana dariya tace " Au Ammi wlh mantawa nake da Nurain dinnann na ga alamun shi miskili ne ai ,be cika dariya ba ,ba kamar Auta ba " kai Ameerah kema haka zaki faɗa ,kune dai baku ganin dariyar sa ,kinsan nide nasan yana dariya " to Ammi ayi haƙuri idan yazo se ace su dukansu na kawo wa su raba " yawwa dai to yanzu naji zance to yayi angode Allah ya saka da Alkhairi, amma har kin gama aikin naki ne da wuri haka ,da zaki tafi " Ehhh dake yau Hajia tayi baƙuwa ne wai ƙawarta ce tazo ,shine ta sallameni tace gobe nazo da wuri zamu fita " Zaku fita? Ammi ta maimaita maganar "Ehhh haka suka ce Ammi " ina suka ce miki zakuje ? Wlh ban sani ba " to shikenan Allah ya kaimu goben "da Ameen ta amsa tana tashi da niyyar fita ,Sega Mu'aisam ya fito ai tana ganinshi tace "Ammi na tafi se anjima " a'a dakata Ameerah "se da gabanta ya faɗi haka dai ta kalli Ammi ta tsaya " Mu'aisam ba kace fita zakayi ba? Ehhh Ammi wani abun ne ? dan Allah idan babu damuwa ka sauke Ameerah a gida kaga yau ana rana kafin ta samu abun hawa zata wahala "to Ammi " fita yayi itakuma tayi tsaye seda Ammi tace " kibishi mana ,kar yatafi nasan halinsa bayason jira" jiki a sanyaye ta ta fita ,ganin har ya shige mota seta nufi get da saurin ta ,cikin rashin Sa'a Sega Ammi ta fito kiranta tayi da sauri ta jiyo ina zakije ,kinga motar sa can ta nuna mata ,dan dole ta doshi motar ,har ta buɗe baya zata shiga still Ammi tace ta zauna a gaba ,kamar zatayi kuka haka da buɗe motar ta shiga ,seda Ammi taga fitar su tukuna ta koma ciki ,banda bugawa babu abinda zuciyarta keyi dan tsoron abun da ze yi mata ,sedai a mamakin ta ko kallon ta beyi ba bare ma yayi mata magana ,kaɗan² take sauke ajiyar zuciya wanda duk yana kula da ita ,haka suka ci gaba da tafiya ,har seda yakai unguwar su a bakin titi ya yi parking ganin beyi magana ba se ta yunƙura zata fita sedai ƙofar a rufe tayi² yaƙi buɗuwa ,cikeda tsoro ta kalleshi sedai ma shi danna wayarsa yakeyi kamar ma besan da ita ba ,cikin salon magiya tace " zanfita dan Allah" wani irin kallo yayi mata wanda seda hanjin cikinta suka motsa ,fuskar shi babu alamun wasa yace ........... Comments and share pls Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:2️⃣9️⃣ Fuskan shi babu alamun wasa yace" me kika faɗa wa Matata? shiru batace komai ba cikin tsawa yace " don't let me repeat my self " turo baki tayi tace " to ni ina nawani san Matarka bare in faɗa mata wani abun,kabuɗemin ƙofa na fita nide " kinsan Allah se kin faɗa min abinda kika faɗa mata " to ni kamun tambayar da nake da amsa ba wannan ba " ok bakisan amsar wannan ba kenan " to banma san Kanada mata a gidan ba se yanxu da kake magana ,kaga kuwa ina zansan abinda na faɗa mata ,idan kuma ita matar takace ta sanar dakai na faɗa mata wani abun ai se tafadi me na faɗa mata wataƙil ko tanada taɓin hankaline se ka kaita asibiti a duba ta gaskiya danni yau ,daga Hajia se Rufaidah na gani a gidan se yanzu da naje gaishe da Ammi,to ina zan ga wata matar ka ? Shiru yayi yana sauraren rainin hankali irin na Meerah,sake haɗe fuska yayi yace " ok saboda rainin hankali ma a gabana kike kiran sunan ta ko Aunty babu ko, wlh ki kiyaye kanki duk hayaƙin balagar da kikeji Rufaidah ta fiki ,idan ba muna furci ba naji ko Rumaisa Aunty kike ce mata , se Matata kika raina " to se kaje can wurinta da take hayaƙin balaga ba ni ba ,kuma ai bansan matar ka bace tunda naga a mabanbantan Muhalli kuke rayuwa , sannan ni aiki kawai ya kawoni gidanku ,so babu dalilin da zan kira wata da Aunty dan suna ne na waƴanda suka cancanta ,idan kayi haƙuri ma ka kusa dena ganina" ta ƙara sa tare da jan dogon tsaki" ɗalle mata baki yayi yace" ok a wane muhalli kikeso ki ganmu hala? " kai kasani " wai ke me yasa kika raina ni ne ,ko Rufaidah bata min wannan iskancin bare ke " rufe kunne ta tayi tace" dan Allah sunan tan nan ya isheni ,wai kai bazakayi magana ba dole se ka kira sunan ta ?Are you jealous? Ya faɗa yana ɗage mata gira " mtswwww ka kuwa san me kake faɗa miye haɗina da ita da har zan yi kishi ,kawai dai naga kamar bakasan ciwon kanka bane kake wani zumuɗi tun ba'a ɗaura auren ba " dariya ta kubce masa wanda har se da ya ƙyaƙyata ,shiru tayi tana kallon sa dan batasan me yake yiwa dariya ba ,harse da ya gama dan kansa yace " wato dai baƙin cikin ganin zan auri kyakkyawar mace kikeyi shiyasa kikeson shiga tsakani na da ita har kika je kika haɗamin sharri wurin ta ko ,to ahir dinki dan Matata tana sona duk abinda xakice bazata yarda ba ,ke koda ta yarda ma tana hakura dan akwai fahimta a tsakanin mu ,kuma daga yanzu kar na sake ji kin faɗi sunan ta kai tsaye " Wlh se na faɗa kuma daɗin abun ba kyau aka fini ba ehee " da gaske ba'a fiki kyau ba? Jiyowa tayi ta fuskan ce shi " ko ban faɗa ba kasan wannan dan ita ma ta sani kaga kuwa babu wani haushin da zanji " " ayya ai bansan cewar kinada kyau ba ni kam dan ba kallon ki nakeyi ba amma jiyo na ganki da kyau maybe na tantance ko kinada kyau "Malam babu bukatar seka fahimci hakan ,ina kasan cewar ita matar ka tanada kyau ? "Hhhhhhhh kwarai kuwa dan nasan za'a tara mata 20 ba'a samu me kyan ta ba ,kinsan fa irin ta sunada wuyar samu Choco ,ba kamar fararen mata da sukayi yawa ba yanzu ma baka tanatance wa tunda ya haɗe da bliching " wannan kuma ra'ayin ka ne ,idan ma akwai bliching to akwai natural ,kuma kama dena kiran wannan da choko, Black zakace malam kadena wani zagaye ,kar ka damu da farar mace ko baƙa ko wanne namiji da nasa ra'ayi dan kaga ni nawa mijin farar mace yake da bukata " ke ashe bakida hankali ƙan ƙanuwa dake har kinsan wani miji? Kai kasan mata se nice bazan san Miji ba? ta tsare shi da dara-daran idon ta "wai meyasa yarinyar nan batajin shakkar faɗa masa magana,ko Rumaisa bazata fadi haka ba amma ita bata barin bashin magana "cikin zuciyarsa yake wannan tunanin ,ganin ya tafi duniyar tunani yasaka cewa " dan Allah Mijin baƙar mace ni ka buɗen mota zan tafi "ke wait kar ki bari ƙaramar ƙwaƙwalwarki tabaki shawarar bin wasu kibar garin nan dan na fahimci sam ke bakida hankali ,har kike wani tunani a ranki ,kizama cikin shiri da nayi aure school zaki koma" har ta yunƙura zata fita se ta dawo ta zauna " sannu Baba na da zartar da hukunci kuma kasan me ƙaramar ƙwaƙwalwa bani ba ,babu ruwan ka da rayuwa ta ,neman kudi halas ne dan haka se na tafi wlh kaji na rantse ko to se na tafi koda kuwa zan mutu a can ne cikar burina duk ya alaƙanta da zuwana can ne ,zanje nayi musu aiki kuma a can ɗin ma school Hajia zata saka ni ai nasan tana da kirki ,bani kaɗai ce tafara temako ba ,suna temakawa yara da yawa ,shi ne ni saboda ƙanamun hassada zakace bazan je ba ,Allah ne kawai ze hana ni tafiya " ke ni zance bazakiyi ba kice se kinyi ok saboda Kinga inayi miki dariya ko to zanga uban da ze tafi dake ,sakarya kawai dallah fice ki barmin mota, kuma ko da wasa naji kin fita tare dasu a goben se na ɓallaki ,kinji na faɗa miki " da sauri ta buɗe motar ta fita ,ko waigen sa batayi ba ,duk rashin kyautawar da xuciyarta ke faɗa mata tayi ,ina lefin wanda ya damu dakai ,sedai shi ɗinne taga xe kawo mata cikas akan plan nata ,amma abinda ya bata mamaki yanayin maganar sa kamar yasan abun da take shirya wa ,kai ina ma ze sani ai da yasa ankore ga daga gidan ,haka tayita tunani har ta shiga gida Ya daɗe a wurin zaune yama kasa kunna motar ,a iya musayar kalaman da sukayi ya fahimci yarinyar batada tsoro kuma kamar tanada kafiya, yanzu idan ta dage akan se tabi su Saudah besan me ze faru ba "tuna wa da conversation nasu yayi ,se yayi dariya ,a fili yafurta " ƙuruciya yahanata ta gane me take yi, kunnan motar sa yayi ,ya wuce. Wunin ranar haka Meerah tayi shi cike da tunani ,batasan me yasa takejin haushin koɗa Rufee da yake yi ba ,ga tana ganin rashin da cewar su "toke miye naki a ciki tunda shi yanason abursa "tsaki ta ja tana gyara kwanciyar ta , bata daɗe da kwanciya ba aka fara kiran sallah dan haka ta tashi dan gabatar da sallah Rufaidah tun da ta shiga ɗaki bata fito ba ,dan tunanin yarinyar da tazo wurin mu'aisam ya ƙi barin xuciyarta haka taketa juyi har bacci ya ɗauke ta ba ita ta tashi ba se bayan la'asar ,wanka tashiga ta yi kasancewar tana fashin sallah dan haka tana gama shiri ta fito ,har zata shiga ɗakin Mama se kawai ta fasa ta dawo falo ta zauna yunwar da ta fara ji ne yasakata kwalawa Larai kira ta kawo mata abinci ,tana cikin cin abincin taji motsin su Hajia kamar suna saukowa ,ɗago kanta tayi ,ta watsa musu ido ganin su maƙale da juna ,sam Hajia saudah bata kula da Rufee ba har se da suka sauko falon tsaf idanun su ya sarƙe da juna ɗan zabura tayi tana janye jikinta daga na Laura "a'a Rufaidah yaushe kika tashi daga baccin Nashiga ɗakin ki kina bacci ai "yanayin maganar ta kawai ze nuna maka batada gaskiya amma dayake Rufee ba wani hankaline da ita ba se cewa tayi " baƙuwar taki batada lafiya ne naga kin kamota "ajiyar zuciya Saudah ta sauke tana sakin murmushi "wlh kuwa lafiyan ta lau tana fama da matsalar ƙugu ne bata iya hawan stairs ,ga dakunan mu na nan falo basu da gyara shine nace ta shiga nawa kafin gobe idan yarinyar nan ta zo se ta gyara mata " taɓe baki Rufee tayi tace " zata kwana biyu kenan "Ai nazo ne har ayi bikin ki Rufaidah ,kinsan ke yar gata ce tuni Hajia saudah ta ke sanar damu ansaka bikin ki , kuma za'ayi biki naji da fada shiyasa na sauka tun yau ,dan mune zamu fara shirya amarya ko? ta faɗa tanayi mata murmushi " aiko Rufeey najin hakan se ta saki fuskan ta har tana yi mata gaisuwar da batayi mata ba da fari, anan suka zauna falon Hajia Laura ke tambayar ta " Hajia tace yayanki zaki aura shima a gidan nan yake ,fatan dai za'a kawo shi ya gaishe ni dan naga wane me sa'ar ne zan baiwa auren kyakkyawar ɗiyata " daria Rufeey tayi tace " ai Mama shima kyakkawane se ma kin gan shi " anya duk kyansa xe kai na ƴata kuwa ,wai ko kina kallon kanki a madubi? Nagode Mama " ganin haka se Hajia saudah ta haɗe fuska tana faɗin " tunda na dawo bakije shopping ba ko zaki fita ne? tafaɗi haka ne dan ta kora Rufee " ya mutsa fuska tayi tace " bana buƙatar komai Mama kibari muyi hira mana ,tunda akayi maganar auren nan rabon da naga dariyar ki amma yanzu naga alamun kin yarda da zancen , am so happy for that wlh Mama ,Kinga dama akwai abinda yake damuna inaso..."ɗaga mata hannu Hajia saudah tayi tace " Kinga Rufaida bar komai se zuwa dare xamuyi magana Kinga yanzu inada bukuwa ko? kuma akwai abinda muke tattaunawa agame da hidimar bikin ki ,inaso ayi bikin da ba'a taɓa yi ba ,to muna tsara yadda abubuwan ze gudana ne ,we need some privacy pls" ok Mama bara natafi inaso ma zan kira Abba tunda ya tafi ɗakin gari bamuyi waya ba Rufee na barin wurin ta sake haɗe fuska ,sarai Hajia Laura tagane nufin ta amma da yake tafita zama yar duniya se ta wayance da faɗin " ai Hajia ta hakane kawai zamu saka mata tunanin cewar da gaske muna son aure Kinga ,koda ya watse bazata zargeki ba ,hasalima nuna mata jimami xamuyi ,kedai ki saka ido kawai kiyi kallo kamar yadda nayi Miki alƙawarin rusa auren nan to zan cika miki, cikin kwanciyar hankali za'a watse maganar" Hajia saudah najin haka se ta sake ranta ,suka dawo tattaunawa akan arƙallolin su ....... I dun tired manage pls Include me in ur prayers pls Comments and share Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:3️⃣0️⃣ washe gari ya kama saura 12 days bikin su Rufee dan haka tun da akayi sallar asuba Abba ya kira wayar Hajiya Sauda yace " ta sameshi part ɗin Ammi ,cike da mamaki tace " yau she ka dawo ne ban sani ba?". sanin idan yace ya tsaya yi mata bayani ma ba fahimta zatayi ba se kawai yace " ki sameni nace yanzu kuma ,idan kinzo se kiji" yana gama faɗar hakan ya kashe wayarsa. Kutumar uba ni za'ayi wa muna funcin ake neman a shiga tsakani na da Alh wlh baxe yiyu ba ,wato yanzu shima ya zama muna fuki ko? Hajiya Laura da ke kan dadduma tana lazumi ta ɗago ta dubeta ,kafin da sauri ta shafa addu'ar dan ganin Saudah zata fita cikin fushi ,har ta kai baƙin ƙofa ta janyo ta ,rai a ɓace Sauda take kallonta " fushi ba naki bane Saudah ai duk wanda xe nunawa namiji irin wannan soyayyar da kike nunawa ta fo ƙarshen sakayyar da ze yi masa kenan ,kibar mutumin nan da kidahumar matarsa mana ,me kike nema gunsa wanda bakya samu ni banga dalilin ɓata lokaci akan namiji ba ,Kinga idan ma wani abun kike so ,ba gani ba zan yi miki abinda na tabbatar baze iya ba saboda duk da ban ganshi ba nasan dai i zuwa yanzu manyanta ya kamashi yaushe ne ze moru, Kinga zo nan dan Allah" ta ƙara sa faɗa tana turawa Saudah ƙir. Bawai dan bata da bukatar hakan ba sedai bataji zata barwa Ammi mijinta ,duk da yanayin ta ya ɗan sauya ,cikin kasala ta raba jikin su tace " ina zuwa bari naje naji da wacce yazo kuma " bata tsaya jin ta bakin Hajia Laura ba ta fice daga ɗakin ,da harara ta takata tanayin kwafa ,a fili ta furta " se na tabbatar da na lalata komai da kike taƙama dashi Saudah". Lokacin da ta shiga ɗakin Abba ,a gishin giɗe ta same shi kamar me bacci daga ƙasa kuma Ammi tayi kneeling tanayi masa tausa a ƙafafun sa ,bata san lokacin da taja dogon tsaki ba " an tsufa ba'a san an tsufa ba ,abun kunya wai mutum harda jikan shi amma yayi kwance mace nayi masa tausa wannan ai son a ɓatawa yara tarbiyyar su ne ,idan mace tasan jarabar tsufa na damunta ai da fita tayi tasamu yaro ta aura dan shine ze iya ,kar aje watarana a jajibo mana abun kunya" Wannan karon kam Ammi taji bazata iya daurewa ba dan ta kula kauda idon da takeyiwa Saudah ne kesa tana tunanin ko tsoron ta takeyi ,saboda haka ta juyo da kyau ta kare mata kallo se kuma ta fashe da dariya ,wanda hakan ya saka Saudah tsarguwa " haba Saudah waya faɗa miki ana tsufa da soyayya ne ,sedai idan mutum be samu ba kidena damuwa da tsafan mijina danni a Idona shar yake kamar saurayi ɗan 25 danni se nake ganin ma kamar karfin sa daɗa ƙaruwa yake ko yaushe ,amma nayi mamakin da ke baki fahimci haka ba ko dai baya miki abinda yake min ne,kuma kidena damuwa da yara ,bazasu taɓa shigowa nan ba matuƙar sun san uwarsu na ciki ,dan tarbiyyar da na basu kenan ,saboda haka zaki iya zama idan kin gadama dan naga kamar yau dai da kishin tsoho kika tashi " Ƙasa kai Saudah tayi tana kallon Ammi tunani takeyi" yaushe bakin matar nan ya buɗe da har zata fara maidamin magana irin wannan ,nice zata faɗa wa Karfin Alh karuwa yakeyi ,to ya akayi ma tasan cewar baya kwanciya da ita? Sedai idan shine ya faɗa mata "wata zuciyarta ta bata amsa ,cikin hargagi tace " Alh kanajin abinda wannan macijiyar matar taka ke faɗa min amma baka hanata ba ko wlh idan bata dena shiga sabgana ba zan shuka mata rashin mutunci ,yaushe kan mage ya waye da har ta san daɗin miji mtswwww ai idan ma kana da wani karfi nice nan Yakamata na faɗa ba ita ba " kafin Abba yayi magana ,Ammi ta tareta da faɗin " Saudah kina lissafi daidai kuwa ? Zainabu ce fa a gabanki kike zancen kece kikafita sanin mijinta haba dai nida na wanki abuna na fashe shi da kaina ,ai ina tunanin duk wacce zata faɗi wani abu akan sa to a bayana take dan nice na mori ƙuruciyarsa da kyau duk wata soyayya da kikaga ya nuna miki to nice na ɗorasa akan ta ,dan miji sirrin uwar gidan sa ne" Rasa abun cewa Sauda tayi dan haka ta cewa Alh " wani muna furcin aka ƙulla da har zaka dawo garin nan batare da ka sanar dani ba kuma saboda rashin a dalci ka sauka anan ,ai a wurina yakamata ka sauka ko ?". Murmushi Abba yayi saboda ya fahimci yau Ammi ta kashe bakin Sauda ,kafin yace " amma dai kya bari mugaisa kafin kifara wannan ƙorafin ko? " Ai baka nemi mu gaisa ba Alh dan yanzu sam baka a hayyacin ka an juye tunanin ka se yadda akayi da kai " Saudah" ya kira sunan ta da ɗan karfi "banason fitinan nan naki ,tunda na tafi kin ɗaga waya kin ji ya na sauka bare da na dawo inzo wurinki ke sam baki damu da damuwar kowa ba se naki ,meyasa ni banyi miki ƙorafi akan duk wannan ba se ke da kika fini sanin ciwon kanki ko ,to ban kiraki saboda tashin hankali ba ,ki natsu magana xamuyi " Kunsani natafi ɗakin garine saboda na sanar da dangi bikin da za'ayi nan da kwana 12 idan Allah ya kaimu ,saboda haka na dawo shine nakeso naji menene shirye shiryen ku , ma'ana me kuke bukata me kuka tsara a bikin? tsaki Saudah ta ja tana faɗin " saboda wannan ne ka kirani ina bacci na dama ? Me kake tunanin zan tsara bayan bada yata da kayi ga mutumin da besan mutunci na ba ,ni dai ina guje maka ne dan nasan baka shawar haɗa su akayi dan ayi amfani da ƴarka a kwashe dukiyar ka " ɗaga mata hannu yayi " ya isa haka bawannan ne dalilin kiran ki ba me kike buƙata na bikin kayan ɗaki dai babu matsala dan nasa anyi order tun tuni ,da ita da Rumaisa Kinga da ta samu miji itama bikin kawai za'ayi se kayan kitchen ne wannan ke zaki fi sanin wanda ya dace saboda haka kiyi lissafin ko nawa za'a kashe ki faɗa min zan bada kuɗin " Jiyowa yayi wurin Ammi yace " se ke uwar Ango kece zaki haɗa lefe kinsani saboda haka nayi muku biza keda Bilikisu zuwa jibi zaku tafi se ku haɗo lefen ko ? Haba Alh ai da se kayi shawara kafin kayi Biza dan nide har na gama haɗawa ɗana lefe ,wurin Hajia Binta kasan itama ta na zuwa kasashe to ita nabawa kwangilar haɗa lefen saboda haka inaga ba bukatar se mun tafi ,idan kayan sun iso zan kawo ka gani ai idan akwai abinda beyi ba se a canja ko? cikeda farin cikin karamci irin na Ammi ,Abba yace " Allah yayi miki albarka Zainabu , nasan ma komai zeyi ai shikenan yanzu dai kema se kuyi list na abubuwan da zaku bukata keda Bilkisu da yaran duka ma da kuma abun da xakuyi hidimar bikin dashi ,Kinga se na bada kuɗin ko " ehhh sedai wannan kam Amma ai munyi waya da Umma ,kasan halinta wai bazata zo ba shine nace to ni zan je zuwa anjima se mu tattauna ,idan munyi shawara dai zaka jimu " Alh shin ka ajiyeni anan ne saboda ka wulakanta ni ko kuwa ,wannan ai cin fuska ne ,nida ƴata sannan ace wata ce zatayi hidimar bikin ta haka gaskiya tace? wlh bazan yarda da wanann ba " kallon mamaki yayi mata kafin yace " Saudah wai me yasa ke a komai bakida lissafi ne ,a ina kika taɓa ganin uwar amarya ta haɗo lefe ina sedai uwar ango ko ,idan kuma ankawo lefen kika akwai abinda babu shi seki sanar dani na baki kuɗin ki siyo balle na ba tabbatar da duk abinda ake bukata Zainabu zata saka shi a akwati dan haka roƙo ɗaya zanyi muku kubari ayi bikin nan cikin kwanciyar hankali bana son ku zubar min da mutunci a cikin dangina dan nasan zuwa wani sati baƙi zasu fara sauka dan Allah ayi komai cikin mutunci ,kuma ke Saudah ban amince da wualaƙancin ki garesu ba , dan kisani daga iyayena se ƙanne na to ki kula " Cike da harzuƙa ta mike tsaye " ya isa haka Alh ko kakanni ka ne su zo miye nawa a ciki kasan dai babu dole se na kulasu ko dan ban saba harka da kauyawa ba ka ga se kabarsu ga yar uwarsu ,dan bazan iya da rashin hankali na fulani ba " Saudah kin kuwa san me kike faɗa iyayen nawa ne basuda hankali, amma ai kinsan ni Fulani ne kuma kika aure ni ko ,ban taɓa wulaƙanta Miki iyaye ba meyasa ke bakya girmama nawa ,to wlh kinji na rantse ko kallon banza kikayiwa ɗaya daga cikin su har kika bari na samu labari ,zan ɗauki mummunan mataki akan ki mutuniyar banza kawai wuce kibani wuri" "mtswwww ko bakace ba dama ai zan tafi ,se kije kibiya bokan ki Zainabu burinki ya cika Alh ya wulaƙanta ni a gabanki " ita dai Ammi batace komai ba se ma binta da tayi da ido har ta fice ,kafin ta dawo da hankalin ta kan Alh ,dogon nunfashi taja tace " Alh se nake ganin kamar Sauda ta fimu gaskiya ,itace da ƴa ya kamata ace anji ta bakinta tunda auren na gida ne me ze hana katafi kuyi shawarar abunda takeso da kaga maybe akwai abinda bataso ta faɗa a gabana ,se ka bata kudinta ta siya " da kata Ammi yanzu nan kika faranta min rai da irin amsar da kika bata hakan ya tabbatar mata ai da ba tsoron ta kikeyi ba kawai neman zaman lafiya ne ,saboda haka yanzu ma abinda nayi niyya shi zanyi ,ke ce uwar ango kuma uwar amarya inda mutun ci ,saboda haka babu ruwanki da duk wani kurari da zatayi ,ina so zan fita zuwa karfe ɗaya idan anyi Sallah ki shirya se na ajeki gidan Bilkisu na kwana biyu banje na dubata ba ,idan kuma ɗanki ze kaiki to ni se na tafiya ta " haba wane ɗana ga mijina ,kaine dai zaka kaini ,dan nasan tafiyar zatayi armashi ,amma da kanka zakayi driven gaskiya ,inaso ne na tuna ma na baya" dariya yayi yace " kardai maganar Saudah ta tabbata fa ,Ammi abar tsohon nan ya huta mana " hararan wasa tayi masa tace " ni dai a Idona mijina baya tsufa haka nake ganinsa kamar ranar farkon mu " dariya yayi kawai bece komai ba. a falo Hajia saudah ta isko Meerah har ta fara kakkaɓe²n ta ,tana ganin ta se ta ɗan sake fuskanta " a'a Aminatu har kinxo kenan? Ehhh Hajia kintashi lafiya? tafaɗi haka ne saboda nauyin da bakinta yayi batajin zata iya duƙawa ta gaishe ta kamar yadda takeyiwa sauran mutane ,dan idan akwai macen da ta tsana a duniyar nan to befi Saudah ba ,ba ƙaramin yaƙi takeyi da zuciyar ta tana ɓoye wannan ƙiyayyar ba da har take yi mata dariya ,ganin kamar ta tafi duniyar tunani se Hajia saudah tace " ko akwai abinda kike buƙata ne? Da sauri ta girgiza kanta " a'a Hajia babu komai kaina ne dai yake ɗan ciwo " ayya sannu to idan mun fita anjima se mubiya clinic ko " a'a ba sosai bane nasha magani kafin nafito " shikennan zaki iya ci gaba da aikin ki ta faɗa tana hawa upstairs. tunawa tayi da gargaɗin Mu'aisam na kar ta yarda tabisu Hajia Sauda inda zasu je " to kodai wani wurin zasu kaini ne? to idan haka ne taya akayi shi ya sani mtsssw shegen iyayinsa ne da neman suna dan haka babu abinda ze hanani binsu kilama wata ƙungiyar suke da ita anan kd kodai menene zanbisu na gane wa idona'' Da wannan tunanin taci gaba da aikin ta. Misalin 12:30 aka ɗauko su Nawwara daga school lokacin Ammi har ta shirya tana jirane kawai Ayi sallah su tafi ganin zasu bata mata lokaci kafin tagama shirya su ga Rumaisa tana school dan haka ta tura Nawwara tace ta kira mata Meerah ,lokacin ta gama komai suna kitchen tana kamawa Larai aiki ,kiran Ammi ya risketa ,duk tayi mamakin kiran amma bata bata lokaci ba tabi bayan Nawwara suna tafe tanayi mata surutu har suka shigo ,gaishe da Ammi tayi bayan sun gaisa Ammi tace " ko kina wani abune a can? A'a Ammi na gama tun ɗazu wani abunne? Ehhh dan Allah su Auta zaki shiryamin fita xamuyi banaso su ɓatamin lokaci Alh bayason jira gashi nasata ko Rumaisa zata dawo da wuri ne da se nabarsu gida dan ban shirya fita dasu ba " ayya babu komai Ammi bara na shirya miki su" ɗaki Ammi ta nuna mata ,dan haka su Nawwara suka bi bayanta ,tsaf ta samu ɗakin ko ba'a faɗa mata ba tasan ɗakin Rumaisa ne duba da komai na ɗakin irin na Rufee ne ,da kanta tayiwa Nawwara wanka kafin tace Nurain ya shiga yayi da kansa ,ko da ya fito har ta shirya ta shima shafa tayi masa , kafin ta gama sega Ammi ta shigo musu da kayan da zasu saka " kai Masha'Allah gaskiya kin gyaramin Auta da ke kece shiyasa ta bari kika shafa mata kwalli mu da ta raina ai bata bari mu shafa mata "dariya kawai Meerah tayi " anfara kiran Salla kiyi sallah se ki rakamu ko? da sauri Meerah ta kalleta ,ya zatayi da fitar su Hajia saudah ga ta Ammi kuma batajin zata iya yimata musu "ko akwai abinda zakiyi ne Kinga karki damu idan bakida dama ,nima naso mutafi ne dan zan biya gidan ƙawata da nabawa ordern lefen yayanku tace sarƙoƙi sun iso shine zaki tayani dubawa kune yan zamani zakifini sanin me kyau " to Ammi bara nayi Sallahr se na rakaki " murmushi tayi mata tace " to nagode" A mota ma duk surutun da Nawwara keyi Meerah bata kulata ba saboda Abba da yake yi mata kwarjini har bataso ma tayi magana kasancewar sune a abaya Abba da Ammi a gaba Batayi mamakin bakin gidan da Abba yayi parking ba dan bazata manta gidan da suka taɓa zuwa ita da su Rumaisa ba , tare da shi suka shiga cikin gidan Umma da murnar ta , ta taresu. suna cikin gaisawa sega Amrah ta shigo ware ido tayi lokacin da tayi arba dasu da tabbatar dai su ɗinne se kuma tazo da sauri ta faɗa jikin Ammi cike da murnar ganin ta tace " Ammi dama seda nayi mafalkin ki jiya ashe kina hanya " itama dariya tayi tace" aiko dai kinganni ,kina lafiya ko? " Lafiya lau Ammi. Mimi fa? "Kinsan se 3 suke dawo wa daga school" tashi tayi daga jikin Ammi ta tafi kusa da Abba ta ɗan rankwafa tana gaishe shi fuska a sake ya amsa yana tambayar ta school ,daganan dai hira ta barke tsakanin Abba ,Ammi da kuma Umma ganin haka Amrah tace " sis Ameerah ko? Murmushi tayi mata tana daga mata kai " to mushiga daga ciki kinji dan idan su Umma na wurin nan mantawa da kowa sukeyi" babu musu kuwa tabi bayanta dan dama duk jinta take a takure cikin su ɗakin ta suka shiga tace" ina zuwa" ruwa da lemu ta kawo mata tana faɗin " kisha ruwa ,yau bamu dora girki da wuri ba , ni gwamma da Allah ya kawo ki dama yau Umma tace se nayi mata tuwo Kinga se ki tayani ko? Nan ma dai murmushin tayi mata " hararan wasa Amrah tayi mata tace " wai nikam ke bakya magana ne se murmushi ,last time ma fa har kika bar gidan nan banji maganar ki ba ,ke wannan ai bazaku shirya da yaya Mu'aisam ba dan ya tsani yayi magana kayi masa shiru ko kayi nodding ,ke kuma na fahimci kamar halin ki kenan ,ranar da kuka fara zuwa Allah na zata ko ke budurwar sa ce kundace sosai" rufamin asiri dan Allah wace Ni" ta faɗa tana zare ido ,aiko Amrah se ta fashe da dariya tace " aikinga yanzu kinyi magana ko? To ma miye na zare ido kika san ikon Allah " Kinga bar zancen nan ,ina cewa kikayi zakiyi girki muje kawai mu fara dan maybe ba daɗewa xamuyi ba naji kamar Ammi tace zamuje wani gida.......... *Typing yafara bani* *wahala saboda issues na* *school* _Ku daure kuyi comments_ yadda _ya kamata maybe hakan yasa nariƙa squeezing time inayi muku_ Kunsan dai akwai rikici idan Hajia Sauda ta gane cewar Ammi ta fitar mata da yar'aiki Comments and share pls Real Bazamfaria ce ❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:3️⃣1️⃣ *Bansan ta* *ina zan fara ba but what I know is I offended ,kuyi haƙuri , insha'Allah na dawo kenan se mun kammala ,kuma ku daure kuyi comments domin na ƙara samun ƙwarin gwiwa, Nagode sosai da nuna soyayyar ku akan wannan littafin feedorh na matuƙar kaunarku* ❤️ Tsaf su Hajia Sauda suka shirya ,kafin ta aika Larai ta kira mata Meerah ,cike da girmamawa tace " Hajia kamar ta tafi gida dan gaskiya tun ɗazu banganta ba "Gida? kai a'a tasan zamu fita bazata tafi gida ba jeki kidubota dai " Babu musu Larai ta sake fita duk inda ta san Meerah na zama idan ta gama aiki seda ta duba amma bata ganta ba ,dan haka ta dawo ta shedawa Hajia Sauda ,kallon² aka fara tsakanin ta da Hajia Laura kafin suyi magana Larai tace " am Hajia bansani ba ko ta shiga bangaren su Nawwara"wani irin kallo tayi mata tare da faɗin " dama tana shiga can ne? Batare da Larai tasan matsalar da fadan xe kawo ba tace " ehhh sosai ma Hajia ai idan ta gama aikinta ta kan shiga can kafin lokacin ta shinta yayi " Cikin tsawa tace " amma kinsan da wannan me yasa baki faɗa min ba bayan kinsan dokana duk wacce ke aiki sashen nan bana bari tayi hulɗa da su ,maza jeki can sashen ki dubomin ita" har ta kama hanya se kuma ta dakatar da ita " bara intafi da kaina dan inji dalilin Zainabu na ƙulla alaƙa da me aikina". da sauri ta fita Hajia Laura na ta ke mata baya ,shigansu sashen yayi dai² da fitowar Mu'aisam ,shikuma yana sauri xeje masallaci ,daga sama har ƙasa yake binsu da kallo ganin suna shirin raɓashi su shiga ciki yace " akwai matsala ne"?. "Matsalar ita ta kawo mu amma wannan zuwan na uwar ɗakin ka ne ba kai ba dan haka zaka iya bamu hanya mu wuce" Murmushi yayi yace " to aiko bakubi adreshin da ya dace ba dan banada uwar ɗaki Anan se dai uwar goyo ,idan sako kukeda shi wurinta zaku iya faɗawa ɗanta ,dan ita bata saba hayaniya ba kuma ba za'a saka ta yinta ba yanzu" Hajiya kar dai wannan mara mutuncin shine ake ƙoƙarin haɗashi da Rufaida?". Cike da ta kaicin rashin mutuncin Mu'aisam tace " kindai gani ai wlh Alh yagama cuta ta , amma nasan makirci ne kuma wlh zanyi maganin abun kar kayi tunanin cewar zaka auri Rufaida ita din tafi ƙarfin ka matsiya ci irin ka ɗan talakawa " gyara tsayuwar sa yayi yana binta da wani malalacin Murmushi ,cike da rainin wayo yace " kice sakon ma nawa ne ba na uwata ba dama abun da kukazo sanar mata kenan to bara kiji nima karkiyi tunanin liƙamin ƴarki da akayi zesa na ɗaga miki ƙafa ,kuma idan ma makirci ne to ƴarki tayi dan ita ce ta samu Dady tana kuka tare da rokonsa ya aura mata ni kisani arzikin Ammina yasa na yarda zan amshe ta ,ba wai dan so ko sha'awa ba ,sedan nasan inada damar da zan iya auren wacce tarbiyyar ta zata dace da tawa ko nan gaba ne ,zaku iya tafiya,dan naga alamun inda aka saba zuwa zaaje". "galala sukayi da baki suna kallon shi ,duk da Sauda ta san rashin mutuncin sa amma bata taɓa tunanin ze iya yi mata haka ba ,za ta sake magana Laura ta ja hannunta suka fita ,girgiza kai Mu'aisam yayi a fili ya furta " kin kusa zuwa hannu" Bata saki hannunta ba har se da suka shiga dakinta ,wani irin kallo takebin Sauda dashi kafin tace " kin bani mamaki Hajia ina ta ƙamar da isar ,to wlh matukar kika bari wannan yaron ya auri ƴarki to fa ko mai yafaru da ita ke kika so babu kunya babu tsoro yake fadar baya sonta ,shi ba ɗan gidan nan ba amma naga alamar shike mulkin gidan dan haka shawara ya rage naki ki dauki matakin da ya kamata ko kuwa kiyi kuka a gaba" ajiyar zuciya Sauda tayi tana me mayar da hankalin ta ga Laura " yanzu me kike gani zanyi Laura na faɗa miki idan na matsa akan maganar auren nan to Alh ze iya sakina dan naga take-taken sa "ke kuma tsoro kike kar ya sake ki ko ? Muda bamuda mazan me hakan ya rage mu se ma ƴanci da muka ƙara samu ,amma shikenan na fahimceki ina da shawara ɗaya da ze rusa auren nan ba tare da kowa ya zargeki ba idan kin amince" cike da zaƙuwa Sauda tace ina jinki "a kunne tayi mata raɗa ,zare ido tayi tana girgiza kai da alama shawarar batayi mata ba ,ganin haka se Laura ta haɗe fuska tace " to idan kina da wani mafita bayan wannan se a gwada ,ko kina ji kina gani ƴarki zata auri wanda sam be san darajar ki ba har yana tsayawa a gabanki kina faɗa yana faɗa" " Hajia Laura ina tsoron abunda xeje ya dawo ne se nake ganin wannan shawarar taki kamar yana nufin nayi blackmail na ƴata ne ,amma tunda kina ganin shine mafita na amince indai hakan zesa a fasa wanann auren "yaawwa ƴargari yanzu kikayi magana nayi miki alƙawarin babu abinda ze faru". Haka Su Meerah suka wuni ba su suka dawo ba se goshin magrib ,dan haka Ammi tace su fara ajiye ta a gida ta shiga tayima Mamanta bayani saboda kartayi wani tunani ,hakan yayiwa Meerah daɗi kuwa dama tunanin abunda zata faɗa wa Aunty takeyi , Itace a gaba su Ammi na binta a baya ganin lungu da take bi dasu tunani me yawa ne a zuciyar Ammi ahaka suka shiga cikin gidan da sallama suka shiga dukan su babu kowa a tsakar gidan se wasu uban kaya da aka jibje gefe ɗaya ,kallon mamaki Meerah takeyiwa kayan " ko masu gidan ba sa nan ne? Maganar Ammi ta dawo da ita daga tunanin ta "a'a ina tunanin dai ta shiga sallah ne ku shigo Ammi kafin ta ƙara sa ,babu musu suka bita har cikin ɗakin ta ,kakkaɓe musu yololuwar katifarta tayi suka zauna " to Ameerah ko zaki bamu ruwa ne muyi alwala ,shima Alh yace masallacin da muka gani bakin layi ze tafi yayi Sallah " To Ammi bara na zuba muku ruwa"Seda ta fara shiga toilet ta wanke duk da bayada datti dan Aunty sam bata yarda da ƙazanta ba ,ruwan ta zuba musu tazo ta sanar dasu ,batare da nuna ƙyanƙyami ba kuwa Ammi ta shiga bayin kafin su gama alwala har Meerah ta shimfida musu tabarma yadda ze wadacesu tunda pray mat ɗayane a ɗakinta seda suka kabbarta kafin itama taje ta ɗoro nata alwalan ,sadai bata shiga ɗakin ba daga nan waje tayi amfani da praymat tayi sallahr ta ,har ta idar Ammi na kan tabarma da alama azkar takeyi dan bata ko motsa ba ,shiga Meerah tayi ɗakin Aunty dan duba ko ta gama sallahr a bakin ƙofa suka ci karo . "Haba ashe kece inatajin motsi da magana sama² gashi na rigada na fara sallah ,se tunani nakeyi su waye suka shigo ya akayi kikayi marece har haka ,kinsa yayanki ya dawo se jaraba yake min wai zaki dena zuwa koyon ɗinkin nifa tsoro na ɗaya randa xe gane cewar ba ɗinkin kike zuwa koya ba " Maimakon Meerah ta bata amsa se tayi Murmushi tace " muna da baƙi ne Aunty kizo ku gaisa "cike da mamakin suwaye baƙin nasu tabi bayan Meerah Da sallama suka shiga ɗakin lokacin Ammi tana tsaye tana naɗe tabarma ,da faria ta juyo tana amsa musu ,gaisawa sukayi da aunty cikin mutunci anan Ammi ke bata haƙuri kan cewar itace ta fita da Meerah shiyasa bata dawo da wuri ba " ayya babu komai Hajia dama dai kam hankalina ne ya tashi kinsan yanzu duniyar tamu ne babu gaskiya ga kuma yayanta ya dawo se masifa yakeyi " yayanta? Ammi ta tambaya da mamaki ,kenan ba tare da iyayenta take ba ? Shiru Aunty tayi saboda bata san me tambayar matar ke nufi ba shin bata san Meerah batada iyaye bane ko ba itace Hajia Sauda din ba ? Ganin haka se Ammi ta tashi tana fadin to mu zamu tafi ina sallah ma naji me gidan ya kira waya nasan xece mu fito ne munbarshi a motor " Allah sarki Hajia tare kuke kenan ,bazaku tsaya kuci tuwo ba " Daria Ammi tayi tace "maci watarana inda rabo yanzu dai muna sauri ne " to mun gode Hajia Allah ya saka da Alkhairi ,har sun fito se Aunty tace Hajia jirani dan Allah " babu musu kuwa su Ammi suka tsaya kayan da suka gani a tsakar gida ne ta buɗe ta ɗauko musu ledan alewa da cingum ,Nawwara ta mikawa tana faɗin " kusa albarka kuma ,kayan sa ranar Meerah ne auren ta nanda 2weeks insha'Allah " aure ? Ammi ta furta da ɗan ƙarfi dama aure zakuyi mata? Amma meyasa zakuyi mata aure tun yanzu ku kuwa ,kuma ita din bata faɗa mana ba "Hajia auren nan yanzu haka itama batasan da zancen ba se zuwa anjima yayanta xe sanar da ita ,wlh ni kaina banso hakan ta kasance ba dan nice nasan wacece Meerah nasan se anyi gwagwarmaya ko zata amince " jiki a sanyaye Ammi tace " to Allah ya sanya Alkhairi , insha'Allah kuwa zanzo" Lokacin da Ammi ke fadin zatazo yayi daidai da zuwan Meerah wurin dan dama ita bata fito ba ta tsaya neman wayarta dan ta haska ta takasu kasancewar duhun Isha yakawo kai ga babu nepa duhu sosai ne a lungu su ,dan haka bata kawo komai a ranta ba ta tafi rakasu ita kuma Aunty ta koma ciki. Jiki a sanyaye Ammi ta shiga Mota wanda har Dady seda ya fahimci sauyin yanayi da ta samu , sedai be tambaye ta ba har suka koma gida . Meerah ma tana dawowa gida tambayar da tafara yiwa Aunty kenan "kayan miye na gani a gidan nan ?". Shiru Aunty tayi tana kallon ta da bata san ta inda zata fara yi mata bayanin ba ,ganin ta matsa ne yasakatafaɗin" Ameerah yayanki yayi kokari sosai wurin kula da ke ya kyautata miki fiye da tunani bawai ina yi miki gori bane ,inaso kisani cewa baze taɓa yin abunda yasan cewar ze cutar da ke ba muna sonki Meerah kuma burinmu ya za'a yi rayuwarki ta inganta ya za'ayi kiji daɗi irin na kowace ƴa mace ,muna da tabbacin zakiji daɗin hukuncin da muka zartar kanki ,duk da bamu tuntuɓe ki ba munyi miki shishigi cikin rayuwar ki Meerah ki daure a karo na farko nake roƙonki kar ki watsa mana ƙasa a ido mu ɗin nan masu sonki ne kuma komai kikaga ya faru da bawa to yana cikin littafin Qaddarar sa ne kin daɗe kina roƙon Allah yayi miki zaɓi a rayuwar ki to ki ɗauka wannan shine zaɓin da yayi miki ,kimanta da komai duk wani buri naki ki yi haƙuri wata ƙila ma inda zakije Allah ya baki damar ɗaukar fansa cikin sauki ze iya kasancewar kuma base ke kin ɗauki fansa ba Allah zeyi maganin ta da kanshi ,Ameerah wanann kayan da kika gani kayan auren ki ne aka kawo maganar da nake miki har sadaki yayanki ya amsa ya kuma tsayar da ranar auren nan da sati biyu ,tare da amincewa ta duk da zuciya ta cike take da zullumin yadda zaki ɗauki al'amarin ,amma karki cuci kanki idan har kinsan bazaki iya mana biyayya ba to ƙofa abuɗe take se mu maida musu da kayan su". Jikin Meerah babu inda baya rawa ,tunda Aunty ta fara maganar jikinta yayi sanyi auren da ta ambata kuma se ya haifar mata da karkarwa "Kinyi shiru Ameerah ,baki so ko? Kiyi hakuri Bara ya dawo zan sanar dashi ya maida musu kayansu dama seda na faɗa masa mutuƙar baki amince ba to baza'ayi miki tilas ba " still dai Meerah bata ce komai ba ,haka Aunty ta ƙarashi surutun ta tagaji ta shige ɗaki tabar Meerah nan zaune Ameerah kuwa banda zagaye babu abinda Kanta keyi tunani takeyi shin mafalki ne ko da gaske wai aure ta nan da 2 weeks to waye mijin? Shine tambayar da zuciyarta keyi sedai bakinta yaki bata haɗin kan da zata tambaya lokacin da Aunty ke sanar da ita ,haka ta ci gaba da zama wurin har aka fara kiran sallar isha' har aka gama bata motsa ba se kusan 9pm ta samu daƙyar ta ja ƙafarta tayi alwala tayi sallar isha'i da batayi ba ,tana sallamewa ko addu'a batayi ta zame a wurin ta kwanta ,tama rasa wane irin tunani zatayi ,a wannan yanayin Aunty tazo kiranta wai yayanta yana neman ta ,ko ba'a faɗa mata ba tasan dai zancen ɗaya ne ,dan haka bata ce komai ba tabi bayanta . Cikin dasashiyar murya ta gaishe shi kamar tayi kuka ,wanda har se da yanayin Muryar ta yasa ya ɗago ya kalleta " bakida lafiya ne? " . Ya tambaye ta ,kai kawai ta girgiza masa alamar a'a dan haka ya soma kora mata bayani duk da dai maganar da tayi zato ita dince " Ameerah na bada auren kine a bisa wani dalili nawa ,kuma ina tunanin hakan xe temaki rayuwar ki ,kuma Auntyn ki ta shedamin cewar kina son sa ,kuma zakiyi daraja a gare su ,ina gaya miki girma da darajar iyayensa ne yayimin kwarjini na kasa Musa musu ,xe fita wajene wani aiki ya samu a can kuma matar shi tace ita bazata bishi ba saboda ita ma tana aikine a nan sukuma iyayensa sukace basu amince ya fita babu mata ba ,dan haka yazo neman auren ki ,da farko ban amince ba seda iyayen sa sukaxo da magiya,nace se nayi shawara da Auntyn ki ,itace tace na amince a ganinta wani dama ne zaki samu da zaki inganta rayuwar ki kema kuma zakiyi karatun da kike so a can ,amma karki cuci kanki idan baki amince ba" Yaya wai waye ? Kafin yabata amsa Aunty tace " Manager ne Muhsin Abban su Hanifa " shikenan Allah yasa hakan shine mafi alkhari a garemu "jin furucinta ya matuƙar faranta ransu dan haka sukayi ta saka mata albarka tare da fatan wannan auren yazama silar farincin ta na har abada Ammi......... Comments and share pls #Real@Bazamfaria❤️ *INTELLIGENT* *WRITER'S* *ASSOCIATION* ( *On* *word* *together* ) *MABARACIYA* *Story* *and* *writing* *By* *FIDDAUSI* *SANI* (damsel feedorh) 🅿️:3️⃣2️⃣ Ammi Har suka koma gida babu walwala a tare da ita ,har se da Rumaisa ta fahimci hakan " Ammi ko wani abu ya faru ne a fitar da kukayi? Kallon Rumaisa tayi tace " me kika gani? Kawai dai naga kamar kin shiga damuwa ne " babu komai ,Rumaisa ai har gidansu Ameerah muka tafi kinga alewa ma anbamu wai na auren ta nan da sati biyu masu zuwa " washe baki Rumaisa tayi tana duba alawan " kai Masha'Allah,amma wlh nayi mata murna zata huta da bautar wasu tayi auren ta duda kam tana da ƙarancin shekaru Allah ya sanya Alkhairi kusan tare da na su Yaya ma kenan aikam zamuje mata biki" Ammi dai bata ce komai ba se bin ta da ido ganin yadda take ta washe baki. Haka Meerah ta kwanta a wannan daren badan ta na tunanin bacci xe iya ɗaukan ta ba se juyi kawai takeyi tarasa dalilin Muhsin na yi mata wannan aika-aikar dan ita bata wani yarda cewa uzurin tafiya ne yasaka shi yin haka ba Idan ma haka ne kamata yayi ya tuntuɓeta kafin yazo wurin iyayenta ,taso ta kira shi amma setaga rashin dacewar hakan tunda har shi be ne Meta ba to ita ma bazata neme shi ba kuwa ko hakan yana nufin har zuwa ranar da za'a kaita gidan shi. Biki se ƙara kankama yake shirye shirye akeyi a ɓangaren Ammi dan suna saka ran fara saukan baƙi a gobe da bikin yayi saura sati ɗaya ,dan haka duk wasu ɗakuna da ke rufe a sashen ta ta saka an buɗe an gyara su fess , ɓangaren Hajia Sauda kam sha'anin gaban ta kawai takeyi dan tabarwa Hajia Laura wuƙa da naman yi duk abinda take ganin mafita ne gareta. tunda Muhsin ya kawo kayan auren besake zuwa gidan su Meerah ba kuma be nemeta a waya ba dan yana tsoron rikicin da zata iya yi masa ,ita kuma hakan da yayi se ya ƙara ƙona ranta ,tafara tunanin kawai auren rashin mafita ne zeyi mata tunda matarsa ita tanada abunyi tace bazata bishi ba ,shine yayi anfani da talaucin su yazo wurinta ,tana wannan tunanin hawaye yafara bin fuskanta ,tausayin kanta takeyi ,wannan wane irin aure ne to zatayi ace baze ma kira yaji me take bukata ba ,juyi kawai take kan katifar batasan shigowar Aunty ba sedai taji ta rungumota daga kwancen da take tana share mata hawayen fuskanta ,ai kamar jira take se ta sake fashewa da kuka me ƙarfi ,Aunty batace da ita komai ba se tapping bayanta da takeyi alamar rarrashi seda ta fara ajiyar zuciya alamar tayi kukan me isarta kenan ,kafin Aunty tafara yi mata magana " menene damuwar ki Meerah,idan auren nan ne bakiso wlh se a fasa ni bazan lamunci ganinki cikin wannan yanayin na damuwa ba kece da kanki fa kika ce kin amince ko Muhsin ɗin yayi miki wani abu ne?". "Aunty yau kusan sati ɗaya kenan fa da ya kawo kudin auren sa gidan nan ,amma ko a waya be nemeni ba bare yazo gidan nan me hakan ke nufi? "Baya nufin komai Ameerah Yakamata kiyi masa uzuri ,jiyama ya kirani yake sanar dani be samu zama bane yana cuku-cukun tafiyar ne ,amma idan ya samu lokaci yau ze shigo ,shiyasa ma nazo na tambayeki ko akwai abunda zakiyi na tarbonsa se gashi na sameki kina kuka " haba Aunty beda number na ne ko me ni ban isa ya kira ya sanar min bane komai ,nifa dama nasan dalilin da yasa ya biyo ta wurinku kenan to ni yayi zaman sa bana buƙatar zuwan sa ya jira se ankaini gidan sa yanzu ma barin gidan nan zanyi " Da ido Aunty ke binta ,dan ganin sabon halin da take ƙoƙarin takitawa kanta ,har tagama surutan ta ,tashi Aunty tayi tace " nide na faɗa miki ze zo kuma zaki fita. Misalin ƙarfe 5 na yamma kuwa ya iso gidan ,be kirata ba se ya kira Aunty ya sanar da ita zuwan shi ,haka ta tasa Meerah ta sauya kayan jikin ta ta fito ,kallo ɗaya zakayi mata kasan tana cikin damuwa idonta sunyi ja sosai ga kumburin da sukayi daga sama alamun ta daɗe tana kuka ,a zaune ta sameshi cikin zauren gidan ,an shimfida masa dadduma ,tasan aikin Aunty ne dan haka ta samu wuri daga dan nesa kaɗan ta zauna ,bata ce masa komai ba se ma binsa da ido da takeyi " Subhanallah Ameerah badai zancen auren mu ne ya sanya ki shiga cikin wannan yanayin ba ,Kinganki kuwa? daga jin yadda Muhsin keyi mata tambayar kasan hankalinsa ya tashi ganinta cikin wannan yanayin ,share hawayen da suka zubo mata tayi cikin dasashiyar murya tace "Abban Hanifa me ya kawo ka wurina da har kake tunanin zaka aureni ta hanyar da ka biyo ?" Soyayya" shine amsar da yabata a takaice ,wani irin Murmushi tayi me hade da hawaye wanda ke bayyanar da irin kuncin da zuciyarta ke ciki ,tace " Soyayyah tanada matuqar tasiri,tasirinta yana dawwamane a ckin zuciya yanada tsantsar karfi yana kuma sanya zuciya ta jigata qarfin tasirinsa yawuce misali d hasashe.idan soyayyah tasamu tanada matuqar tasiri haka kuma tana mallakar wani qarqarfan qarfi ne Wanda zaizamo tubalin dake manne d ruhin dan Adam, ina faɗa maka ma'anar soyayya ne ,to a tunanin ka taya za'a mallaki wannan karfe? dole hanya ɗaya ce idan kana so ana sonka , meyasa kai baka yi wannan tunanin ba kafin ka samu magabatana? ko da yake bazakayi ba saboda ku masu kudi a koda yaushe nasara kuka sani ba faɗuwa ba ,amma karkayi tunanin zan aure ka saboda soyayya ne ko ɗaya auren biyayya zanyi maka domin bazan iya cewa a'a ga magabata na ba ,saboda haka kayi tunanin yadda zaman biyayya yake saɓanin na soyayya ,idan zuciyar ka ta amince a haka zata zauna da ni shikenan ,tawa ƙaddarar kenan "tana gama faɗa ta sake fashewa da kuka . Duk da bata fito kai tsaye tace bata son shi ba amma kalaman ta sun isar da sakon ta zuwa gareshi ,tabbas da ze iya haƙura da ita to da ya barta sedai Allah ya sani so ne yake mata na gaskiya kuma yana da tabbacin itama watarana dole zata so shi ,dan haka duk wannan kalaman nata baze dameshi ba , handkerchief ya Ciro daga aljihunsa ,batayi tsammani ba se ganin sa tayi tsugune a gabanta yana share mata hawayen fuskan ta ,wani irin baƙin ciki taji ya sake lulluɓeta,lallai se yanzu take nadamar sake masa da tayi tun farko ga abinda yayi mata yanzu " zan shiga daga ciki dan naga kamar baka da abun faɗa '' Murmushin gefen baki yayi yace " dole zan rasa abun faɗa tunda kin ƙaramin ƙarfin gwiwa tare da tabbacin cewar zanji dadin rayuwa da ke a matsayin mata ta ,na gode ma Allah da har kika fahimci menene soyayya da abubuwan da ke samar da ita ,hakan yabani tabbacin cewar zaki soni watarana ko da a yanzu ma bazan iya cewa baki so na ba ,kiyi haƙuri Ameerah kisani Allah ne yayi keɗin rabo na ce kuma duk kiyayyar da zaki nuna baze saka a fasa abinda Allah ya rubuta ba mace bata auren mijin da ba rabon ta ba ina sonki ,kuma ina fatan kema ki so ni. Nazo ne domin naji abubuwan da kike da buƙata ,kiyi hakuri da jina shiru da kikayi". "baka tambayi ra'ayina ba kafin kazo gidanmu ,bana tunanin yanzu dan kazo tambayar ra'ayina zaka burgeni ,bana buƙatar komai se alfarmar da zan roƙa kar ka sake zuwa gidan nan kabari har se ankawo ni gidan ka " ko zan iya sanin dalilin fadar hakan? babu wani dalili ra'ayina ne kawai ,ina kwanaki ne ya rage kamar yadda ka buƙata ,to se ka jira se an kawo Ni amma dai ko kazo bazan fito ba "hmmmm to shikenan kifaɗawa Aunty za'a kawo kayan lefe zuwa gobe ko jibi idan Allah ya kaimu " yanzu da ka kira kafaɗa mata zaka zo wani har ta tursasani fitowa wani ka aika? se ka sanar mata da kanka danni banda wannan lokacin "au yanzu saboda Allah Meerah har se da aka tursasaki kafin kika zo gareni? Bata tankashi ba tayi shigewar ta ciki ,Murmushi yayi dan shi a tunanin sa tana son sa kawai ƙuruciya ne ya hanata ta gane hakan ,ko kuma wata ƙila akwai irin yarannan da suke hure mata kunne da soyayyar su, dan haka ya kira Aunty ta fito yabata kudi masu yawa yace duk abunda za'a bukata ayi dasu idan be isa ba ta kira shi se ya ƙara ,ya kuma she da mata zuwan danginshi kawo akwatin aure ,daganan ya kama gabanshi. Ɓangaren Ammi baƙi sun sauka lafiya ,bayan sunci sun sha ta fitar musu da kayan auren a cewar ta dama su ake jira su iso domin a kai kayan sashen Hajia Sauda sosai kam suka yaba kaya musamman Umma har kukan farin ciki tayi da ƙaramci irin na Ammi tabbas ko ita ta haifi Mu'aiseen iyakar ƙoƙarin da zatayi kenan ,a ranta ta ke jin ina ma ace da Rumaisa yayan nata ya haɗa Mu'aiseen ba Rufaida ba ,ko da yake idan ta tuna da abun da Ammi ta faɗa mata akan Mu'aiseen se ta godewa Allah da yasa haɗin yafada akan Rufaida dan idan Rumaisa ce baxa taɓa barin sa yin abun da yayi niyyya ba ko dan saboda halaccin Ammi a garesu Ƴar' uwar Ammi se yayar Dady ta zumunta aka wakilta domin kai kayan ,duk da a cikin gidan ne amma se da seda suka shiga motor zuwa part din saboda kayan baze dauku a ka ba Hajia Sauda na zaune itada Laura ,suna tu'ajjabi da mamakin dalilin rashin dawowar Meerah ,to ko ta fahimci wani abunnne "kai babu abinda ma zata fahimta ,tunda basu bata kofar dazata iya zargin su ba hasalima karancin shekarunta baze barta wannan tunanin ba ,jin tsayuwar mota kusa da sashen su yasaka su dakatawa daga tattaunawar da sukeyi ,kan su ankara se shigowar mata ɗauke da kaya suka gani ,haka aka fara jibegesu a falon ,seda aka shigo da komai ,ganin irin kallon da Hajia Sauda keyi musu kamar bata ganesu ba yasaka Yayar Dady fadin Saudah ko baki gane mu ba dai ganin abun arzikin da muka zo dashi Yakamata kibamu wurin zama ,ko da yake lefinmu a gidan ɗan uwanmu be kamata ace mun jiraa anyi mana iso ba Abun arxiƙi ya kawo mu lefen ƴarmu ne muka kawo ,zamu tafi Allah ya sanya Alkhairi" cikin salo Hajia Laura ta washe baki da faɗin " ah Masha'Allah,ashe abun arxiƙi ne ya iso ku kuwa ai da se ku faɗa ko wani abun a shirya muku ko ? Duda dai duk gida ne ,amma bazaku tafi haka ba gaskiya ina zuwa " sama ta haura se gata ta dawo rike da sababin kudi wrappers 2 na 50₦ tace " ga wannan dan Allah babu yawa munfa gode " wani irin kallo sukayi mata kafin sukace " lefe dai ɗanmu yabamu mukawo wa ƴarmu to babu bukatar wani tukuici ,se anjimanku "still ta sake washe baki ta na biyo bayansu tare da sake jaddada godiya ,harseda suka shiga Mota kafin ta dawo. Kai da komo ta taras Hajia Sauda tanayi " gaskiya Hajia kinbani mamaki shikenan ke bakida wani mutunci a gidan auren da kike mana taƙama wa'yannan ko ba'a faɗa ba nasan dangin mijin ki ne kiduba yadda suke jefa miki magana" Hajia Sauda dai batace komai ba dan batada bakin magana a yanzu ,Laura ce ta fara buɗe a kwatin ita kanta seda furta Masha'Allah cikin zuciyarta dan ta san duk kushen me kushe baxece kayan nan basu haɗu ba amma a fili se ta taɓe baki tana kallon Saudah " kinsan Allah Hajia Allah ne kawai yasan adadin kudin da matar nan ta yashe Alh ,da sunan hada waƴannan shegun kayan ,amma saboda kirsa da makirci ,se ta nuna kamar da kuɗin ta tayi komai ,kuma fa kinga hakan ba ƙaramin girma ze janyo mata wurin Alh ba ,tabbas tafiki wayo ,ko da yake a banza tayi dan aure se mun lalata shi yanzu dai idan Rufaida tazo ki nuna mata murna da farin ciki akan kayan nan ta yadda zata sake dakankancewa da kin amince kuma ya kamata kisa tafara zuwa gyaran jiki saboda fa komai zamuyi sa ne cikin taku hakan zesa duk abunda muka ce tayi zatayi batare da shakka ba " Daria Sauda tayi tace " shiyasa nake sonki Hajia Laura hakan za'ayi yanzu dai bara Larai tazo ta kwashe min tarkacen nan daga falo kafin ita Rufeen ta dawo. Meerah Kamar yadda Muhsin ya faɗa wa Aunty zuwan ƴan'uwansa kawo kaya kuwa se gashi sun zo mata 5 ne duk wacce ka kalla a cikin su kasan tana ji da arxiƙi , shin fiɗa Aunty tayi musu sedai biyu daga cikin su ne kawai suka zauna sauran se wani bin gidan sukeyi da kallo ,haka dai suka gaisa sama sama suka gabatar da kayan har zasu tafi se wata daga cikin su tace wai ina amaryar take da naji ance wai da ƙyar aka bawa Muhsin ita har se da su Alh suka yi magiya yanzu dai na tabbatar da ɗiyar talakawa ce to take dashi har haka da akaso jama na aji" Haba Amina me kike yi haka ina shi dai yaganta kuma yana so ,miye aibun talaka ,kunga kozo mutafi kwana nawa ya rage a kawota har gidanmu a sanda ai zaki ganta ko? Ɗaya daga cikinsu tafaɗa da alama bataji dadin abunda Amina tayi ba,Aunty dai da ido take kallon su da alama jikinta yayi matukar sanyi Haka dai suka ja tawagar su suka fice. Juyowar da Aunty zatayi sukayi ido biyu da Meerah , Murmushi tayi tace" yanzu kin fahimta ko Aunty? Abunda nake gujewa kaina kenan ,sufa masu kuɗinnan haka suke sunfison ƙwarya tabi ƙwarya ,sam basa so talaka ya raɓesu ,sedai Yakamata su sani ba ko wane talaka bane wulakantacce zanyi biyayyar aure amma bazan ɗauki wulakancin dangin sa ba ,duk wacce tayimin zan rama wlh" tana gama faɗar haka ta shige ɗakinta ,hannu a kunci tabar Aunty a tsaye. _Cabdijam_ _anzo wurin fa auren Rufaida da Mu'aiseen ya kankama haka Meerah pageda Muhsin ,ya kuke ganin abun ze kasance ? ma catch next_ 😀 Comments and share pls #Real@Bazamfaria❤️ *MABARACIYA* *ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾ'ى* **ASSɷ📚* ✍ _{Onward Together}_ _STORY AND WRITTEN_ _BY_ //////////////////////////////////////////////////// *FIDDAUSI SANI* ( _Damsel Feedorh_ ) /////////////////////////////////////////////////// 🅿3️⃣3️⃣ duk wani shiri da Hajia Laura keyi ,cikin taka tsantsan takeyin sa dan kusan tsun tsu biyu zata jefa da dutse ɗaya na farko dai zata lalata auren Sauda ba tare da ta gane hakan ba na biyu zata cimma burinta akan Rufaida ,shiyasa da Hajia Sauda ta mata maga se ta ce " ta sa ido tayi kallo dai " ita kuma da yake ba dogon nazari ne da ita ba ,ta yarda da cewa temakon ta ne Laura zatayi . Kimanin kwana biyu kenan Mu'aiseen yana fama da rashin lafiya a tsay-tsaye duk ya rame duk da ƙoƙarin ƙarfafa kansa da yakeyi dan baya so Ammi ta gane halin da yake ciki ,sedai yau abun ya gagara dan ko Sallar asuba be fita ba da kyar yasamu yayi Sallah a dakinsa ya koma ya naɗe a bargo ,shiru shirun da Ammi taji ne be shigo ya gaisheta ba bare ya fita aiki saboda haka ta tura Amrah taje ta dubo shi ko ya fita ne maybe yana da uzuri shiyasa be shigo sun gaisa ba ,duk da tasan babu uzurin da ze hana shi zuwa gareta duk saurin da yake se ya fara shigowa sun gaisa kafin yake fita ,sedai ita kanta tana kula da sauyin da ya samu tun satin da ya gabata. Knocking Amrah ta fara seda ta dauki kusan minti biyar a tsaye ganin ko motsin sa bataji ba se ta tura ƙofar ta shiga ,duhune a falon kasancewar duka windows din a rufe suke ,seda ta laluba ta kunna switch kafin haske ya bayyana ,da ido ta bi falon kulolin abincin da aka kawo masa ,tun jiya suna ajiye da alama ko buɗewa beyi ba ,mamakine ya kamata " to ko dai be kwana a gidan bane ,Ammi ce bata sani ba? ganin batada tabbaci se ta nufi bedroom dinsa , shima babu haske seda ta kunna ,dube²ta fara yi can ta hango shi cikin bargo da sauri ta nufi gadon ta yaye bargon wani irin hucin zafi ne taji ya bugi fuskanta " Subhanallah Yaya bakada lafiya ne? me yake da mun ka kasha magani? duk da halin da yake ciki seda ya ɗan murmusa ,saboda ganin shirmen da Amrah keyi se jera masa tambayoyi takeyi bayan duk wanda ya ganshi yasan cewar beda lafiya amma ita tambaya ba adadi a lokaci ɗaya ,dama Rumaisa ce zata iya te makon sa dan tafi Amrah hankali ,ganin zata sauka daga kan gadon ya saka shi riƙo hannun ta ,cike da ƙarfin hali yace " don't inform Ammi just call me Rumaisa" bata ma gama sauraren shi ba tafincike hannun ta ta fita lokacin har hawaye sun fara bin fuskanta ,tana shiga falon Ammi mutane suka fara binta da ido ,ita ma kallon su takeyi ga hawaye a fuskanta sedai batayi magana ba " ke wane irin iskanci ne zaki shigo mana ido da hawaye kina binmu da kallo kamar wasu baƙin ki lafiya? Hajia Inno ta faɗa (yayar Dady) tana harar Amrah ,kasan cewar ta mace mafaɗa ciya ,turo baki Amrah tayi tace " Goggo ni Ammi nake nema "ai se kishiga ciki kiduba ba ki tsare mu da shegun idonki da kikayi gado ga dangin ubanki ,Duda ya rasu kinja masa zagi" dariya dai mutanen da ke wurin sukayi ,dan kowa yasan jarabar Inno ,ita dai Amrah batabi ta kanta ba ta tafi neman Ammi. Waya ta sameta ta nayi ,ganin yanayin ta yasaka Ammi sallama da wacce take wayar ta maida hankalinta ga Amrah "Me ya faru keda na tura kidubamin Yayanku kindawo kina kuka har kinsani faduwar gaba me ya faru? "Ammi Yaya beda lafiya sosai kuma shine yace kar na faɗa miki wai na kira Rumaisa ,kuma nasan ita ta wuce school". ko gama sauraren ta Ammi batayi ba tace " tashi mu tafi ,ganin fitowar su ne yasaka Umma magana tace wai me ke faruwa ne ta shigo tana kuka ke kuma kinfito hankali a tashe? Batare da Ammi ta tsaya ba tace " ina zuwa Yayansu ne babu lafiya "Umma najin haka ta koma ta zauna dan tasan yanzu haka ba wani ciwo bane kawai rundune irin na Ammi indai abu akan Mu'aiseen ne to fa babu zama ,sauran ƴan'uwanne sukayi masa fatan samun lafiya ,Inno kuwa taɓe baki tayi tace " shi keyiwa amaryar tasa jinya kenan dan ita naga har wa ni rawan ƙafa takeyi jiya na ga shigowar ta gidan nan amma da yake Saude batada mutunci tasan munzo shine takasa turo ƴarta ta gaishe mu ,Allah dai ya kyauta ,ni banso aka haɗa yaron nan da ƴarta ba naso nayi ƙorafi se ga naga ita Zainabu ma tayi murna da hakan shiyasa na kawo ba gani na saka musu dahuwar mutum dai me ƙwassai" babu dai wanda ya tanka ta har ta ƙarashi surutun ta. Sosai halin da Ammi ta samu Mu'aiseen ya daga mata hankali , toilet ta shiga da kanta ta debo ruwa ta dauko towel ,ta fara goge masa jiki saboda zafin jikin sa yayi yawa ,yanajin duk abunda takeyi masa sedai yama kasa buɗe idon sa ,saboda saran da kansa keyi na azabar ciwo ,tura Amrah tayi ta haɗo mata tea ta kawo mata ,batayi masa magana ba dan ta san halinsa da shegen musun tsiya ,dan haka tafara kiciniyar tada shi ya zauna ,yunƙurawa yayi ya ɗan jingina bayansa da gadon ,bayajin shan tea amma saboda Ammi haka ya daure tama bashi ya ma karba seda yadan sha babu lefi ,kafin ta ajiye cup din ta duba side drower din ta ɗauko magani ta bashi yasha ,gyara masa kwanciya tayi tana rufa masa bedsheet din tace " kayi bacci idan ka tashi zamuyi magana " kai kawai ya iya ɗaga mata ,yana jinsu har suka fita ɗakin ta ja masa ƙofa . Buɗe idon sa yayi a ransa yana jinjina soyayyar dake tsakanin shi da Ammi be taba jin cewar ba ita bace ta haifesa hasalima shakuwar da ke tsakaninsu babu ita tsakanin sa da Umma ,yanzu da wata uwar ce bazata kula da halin da yake ciki ba kawai tambayoyi zata fara yi masa akan me ya faru amma ita ta barshi har ya samu relief ,haka yayita tunani har bacci yayi nasarar ɗauke shi. Ammi tana komawa sashen ta ta nemi ganawa da Umma ,su biyu suka keɓe a ɗakin ,ta kora wa Umma bayanin komai ,duk da Umma ta tausaya wa ɗan nata sedai bata goyi bayan shawarar da Ammi ta kawo a matsayin mafita ba " kiyi tunani da kyau Umma nasan Alh ze fahimce ni ,banason wani abu ya samu Mu'aiseen idan na bari hakan ya faru bazan taɓa yafewa kaina ba ,domin tun farko ya bayyana min ra'ayin sa game da ita " a'a Zainabu yin hakan kuma kamar mun so kanmu ne da yawa ita yarinyar tana son sa ne? bamuda wannan tabbacin " shi kansa wanda za'a batan ai ba son sa takeyi ba" duk da haka Zainab haramun ne neman auren cikin aure saboda farincin namu yaran be kamata mu tauye na wasu ba " wlh Umma duk wannan ba kawai saboda Mu'aiseen nakeyi ba har ita kanta yarinyar ,ina son ta kamar yadda nakeso Rumaisa kuma a shirye nake da na fanshe ta da Rumaisa" zare ido Umma tayi cike da mamakin abun da Ammi tace " taya zaki wannan gaskiya abun naki na neman zarta tunani taya zaki ƙuntata Amrah saboda shi ,a rayuwa kowa ya sani akwai nasara akwai faɗuwa saboda haka kibar wannan a matsayin ƙaddarar sa ko ba da haka ba ma bana tunanin ɗanki ze iya riƙe mata biyu kuma hakan kamar wani sabuwar fitinar ne zamu tono tsakanin mu da Saudah ,abar zancen auren nan kawai " Ganin dai Umma bazata fahimce ta bane se kawai ta shareta kamar ta bar zancen Sedai ta yi musu sallama cewar zata fita amma ba jimawa zatayi ba zata dawo ,tabarwa Amrah saƙon cewar tarikayi tana dubo Mu'aiseen idan ya tashi ta kai masa abinci ace yaci inji ta zata dawo masa da albishir din da ze saka shi farinciki Ba ita ta dawo gidan ba se goshin Magrib ,duk da tana cikin damuwa amma bata bari su Hajia Inno sun gane hakan ba seda tayi sallar isha'i ta gama kafin ta ɗaga waya ta kira Rumaisa tace ta sameta ɗakinta yanzu kuma tazo ita kaɗai ,babu ɓata lokaci kuwa Rumaisa ta xo Tashin hankalin da ta gani cikin idon Ammi yasaka nata hankalin tashi ita ma " Ammi wai me yake faruwa ne Yaya jikin sa yayi tsanani ko tashi baya iya yi kuma ya hana akaishi hospital ,sedai doctor yazo gida daƙyar ya bari aka saka masa drip" Na sani Rumaisa ,shine dalilin kiranki da nayi yanzu , Rumaisa bansani ba ko zaki iya yimun wannan temakon ba duk da nasan cewar ke ɗin me biyayya ce kina son farincina idan har haka ne to ki amshi maganar da za faɗa miki ina me tabbatar Miki Allah ze duba sadaukarwar ki da biyayyar da kikayi min ,baxaki taɓa nadama ba ki temakeni Dan girman Allah"Ammi ta kara sa tana haɗa hannun ta ,rawa jikin Rumaisa ya fara ,duk da Ammi bata sanar da ita alfarmar da ta ke so tayi mata ba to ta tabbata al'amarin me girma ne ,fashewa tayi da kuka tana janye hannun Ammi daga rokon da takeyi mata ,cikin kuka tace " Ammi ni ce kike roƙo haka saboda wani buƙata kamar ba ƴar da kika haifa da cikin ki ba ,miye amfanin mu ƴaƴa idan bamu share muku hawaye ba a matsayin iyayenmu da su ka sha wahala akan mu ba , be kamata ki tsaya roƙon kafin ki zarta hukunci a kaina ba ,kamata yayi ki kirani kice ,kin yanke hukunci kaza akaina ,Ni kuma me biyayya ce a gare ki Ammi ,me kike so nayi Miki? "Allah yayi miki albarka Rumaisa yabaki yaran da za su ji ƙanki kamar yadda kika amince zakiyi min biyayya ba tare da kinsan hukuncin da na zartar ba ,na bada auren ki ba tare da naji ra'ayin ki ba kuma za'a daura auren ne nan da kwana biyu rana ɗaya da na yayanki kenan " matukar girgiza Rumaisa ta girgiza da kalaman Ammi "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un"take maimaita cikin ranta "wannann wace irin ƙaddara ce ta kusan to ta to wa Ammi ta baiwa auren ta? Baxaki amince ba ko Rumaisa? Maganar Ammi ta sake shiga kunnen ta ,da sauri ta girgiza kai " na amince Ammi "to baki tambaya waye mijin ba? Na tabbatar da mahaifiya irinki bazata taɓa yiwa ƴarta zaɓin tumin dare ba ,nasan cancantar sa yasa kika amince da zaki bashi ni ,a yanzu banason nasan ko waye Ammi na amince da auren sa ki tayani da addu'a hakan ya zamo Alkhairi a gareni" rungumeta Ammi tayi tana shi yi mata albarka ,nan take zazzaɓi ne zafi ya rufeta ita ma kwantar da ita Ammi tayi kan gado ta tofa mata addu'a tace ,ta yi bacci. daganan ta wuce ɗakin Mu'aiseen,ba ta sameshi a ɗakin ba sedai motsin ruwa da taji a toilet haka ya tabbatar mata da wanka yakeyi ,ajiyar zuciya ta sauke don hakan yana nufin ya samu sauƙi kenan ,bata daɗe da zama ba ya fito daga wankan " Ammi na bakiyi bacci ba? Murmushi tayi masa " ina zanyi bacci banzo na duba ka ba Mu'aiseen , Alhamdulillah dai da alama jikin da sauƙi" ehhh naji sauki Ammi duk nacin ciwo idan uwar mutum tazo ai dole ya gudu "ya faɗa yana zura jalabiya ,dawo wa yayi inda take ya zauna " Ammi ke kanki hidimar bikin nan duk yasa kinyi wani iri ko da yake rabuwa da ɗa ba wasa ba"dariya tayi tace " ai shiyasa naga shi ɗan har da jinya saboda ze rabu da uwar sa "hmmmm Ammi kenan ni fa dama na dakatar da gyaran gidana , ina tunanin ana zamu zauna gaskiya ,saboda Ni dai bazan ɗauki masu aiki a gida na ba idan ma na ɗauka befi shara da morphing ba to dole ne yarinya indai har zata zauna a ƙarƙashina ta shiga kitchen ta girka min abinci ,dan haka Ammi na ta sabamin ban saba cin abinci masu aiki ba ,kinga idan muka zauna a nan zata koyi aiki a wurinki " kallon sa kawai Ammi keyi har yagama maganar sa kafin tace " to wacce daga cikin su zata zauna anan? Uwar gidan ko amaryar? "Haba Ammi kinfi kowa sanin ita kam na rasa ta rashi na har abada renon banza nayi a zuciyata shiyasa akace arashin tayi akan bar arha ,da tun lokacin da na samo ta na bayyana manufa ta da hakan be faru ba ,shiyasa ma na haƙura da Rufaida wataƙil ita ce Alkhairin da Ubangiji ya zaɓamin" sosai ya baiwa Ammi tausayi lallae ta yarda ba ƙaramin so yakeyiwa yarinyar ba ,murmushi tayi cikin ranta take kitsima irin farincikin da zeyi idan ya san fafutukar da tayi dan tabbatar masa da samun wacce ya daɗe da soyayyar ta ,amma a fili se tace " karka sare haka ,bakasan hukuncin Allah ba ze iya sauya ƙaddara a ko wane lokaci kaidai ka ƙarfafa wa kanka ,kuma ka cire damuwar nan insha'Allah zakayi farin ciki ,jibi iwar haka kana cikin iyalin ka yarona ya girma" rufe ido yayi yana daria ,kamar ba shine mara lafiyar da ke kwance a ɗazu ba ,haka kawai yakejin farin ciki na lulluɓe zuciyar sa ,bayan yasan kamata yayi ace yana cikin damuwa ze rasa abar ƙaunarsa nan da 44hours ,amma yarasa dalilin hakan. Washe gari da zazzabi me zafi Rumaisa ta tashi ,Amrah tayi² ta sanar mata abunda ke damunta ganin yadda take ta faman kuka ,amma taƙi ma tayi magana ,ganin haka se ta ƙyaleta . Rana bata ƙarya ,a yau 31/5 Yakama ranar daurin auren mutane shida ,tun safe Dady baya gida yana can wurin hidimar sauke bakin sa duk da tun a daren jiya wasu suka riga suka sauka ,idan kazo layin gidan lallai zaka sheda ana babbar hidma ne duk da ba'a nan ne za'a ɗaura auren ba amma talakawa sun cika layin gidan to sun sani sadaka ne dai se sun zamu a banza ma akayi bare ze aurar da yara har guda biyu dan ba su san da zancen auren Rumaisa ba ,musamman da sukaji ance macen ƴar Hajia Sauda ce me ruwan kudi wacce ta saba jiƙa su da kuɗi a duk lokacin da tazo gari to bare yanzu da zata aurar da ƴarta ,dan haka kowa be bari anbarshi a baya ba ,ƙarfe biyu aka saka ɗaurin auren ,wanda bayan daurin auren ya kammala akwai walima da Alh Abdullahi tsoho ya shirya ta zallar maza kawai ,ƙarfe ɗaya da rabi Dady ya shigo gidan don duba jikin Rumaisa da Umma tayi mishi waya cewa yayi tsanani ,ita dai tana ganin gara a fasa yi mata wannan auren dama ita can bata amince da wannan shawarar ta Ammi ba ,shi kansa hankalin sa ya tashi ganin yadda ƴar tasa ta koma cikin kwana biyu ,sedai da yace za'a fasa auren Rumaisa ta dage akan a ɗaura ita lafiyarta lau kawai dai batada ƙarfin jiki ne ,wannan karon Ammi ɓoyewa tayi tana kuka ,se yanzu take ganin rashin kyautatawar ta ga babbar ƴar ta ,gashi ita tana ƙoƙarin sanya ta farinci ki meyasa batayi tunanin hakan ba ,seda ta sha kukan ta me isa ta wanke fuska ta fito ,kiran da akyiwa Dady ne yasaka shi tashi dan yasan shi ake jira lokaci na ƙurewa za'a ɗaura auren har ya buɗe mota ze fita Sega Rufaida da gudu tana kwala masa kira tundaga nesa ta rugo da gudu se faman ihu take tana fadin "Dady karku ɗaura auren nan wlh na fasa bana son shi idan ka aura min shi wlh se na kashe shi ,ihun da takeyi ne ya janyo hankalin mutane da yawa da suka fara cika gidan bangaren Ammi ,Riketa Umma tayi dan gani tayi kamar ba'a hayyacin ta take ba ,cikin tsawa tace " ke natsu Rufaida waye bakiso? Cikin rawar Murya tace " Mu'aiseen ,idan aka aura min shi kashe shi zanyi in kashe kaina kowa ya huta "innalillahi wa'inna ilaihiraji'un mutanen wurin suka fara maimaita wa "ke kuwa kinsan baki son sa kika bari har se yanzu da babu mafita se ta ɗaura auren zakice kin fasa ? Dady daskarewa yayi yama kasa magana ,ga se kiran wayarsa akeyi ,dan haka be ce komai ba ya bude motar sa sedai tashin motar suka gani ,. Kama Rufaida Umma tayi zata kaita can sashen su saboda ta fahimci ba'a hayyacin ta take ba ,cikin tsawa Hajia Inno tace " sake ta ta koma ai da kanta ta zo ,turo ta akayi ta isar da saƙon kuma ta isar , Alhamdulillah mu ba'a isa a kunyatamu ,kuwuce muci gaba da sha'anin mu babu fashi ,jikin kowa a sanyaye a koma ciki , Karfe biyu daidai ,Alkawarin Ubangiji ya tabbata wani baya auren matar wani ,kamar yadda rabon wani ke kashe wani ,to wannan karon dai Alhamdulillah don kuwa rabon beyi kisa ba sedai ya canja ƙaddarar mutane da yawa ,a lokacin da Mu'aiseen ke tunanin ya rasa a lokacin Allah ya dubi zuciyarsa ya dawo masa da abar son sa cikin sauƙi An ɗaura auren Mu'aiseen da Ameerah Mushin da Rumaisa Auren da ya samu albarkar manyan malamai masu kudi da talakawa Duk da shi Mu'aiseen be samu halartar daurin auren ba koda ya zo har anshafa fatiha ,kuma kaikaitar idon jama'a yayi ya sulalewar sa ,saboda haka yasan dai an ɗaura masa aure amma be san cewar bada Rufaida bane Haka Meerah bata san cewar ba Muhsin bane angonta To se muyi fatan dai samun zaman lafiya a tsakaninsu Comment and share pls 08039228702 #Real@Bazamfari❤️ *MABARACIYA* *ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾ'ى* *ASSɷ* 📚✍* _{Onward Together}_ _STORY AND WRITTEN_ _BY_ //////////////////////////////////////////////////// *FIDDAUSI SANI* ( _Damsel Feedorh_ ) /////////////////////////////////////////////////// 🅿3️⃣4️⃣ Ana shafa fatiha Dady ya ɗaga waya ya kira Ammi tana ɗagawa yace " Alhamdulillah an ɗaura aure se muyi fatan Allah ya sanya Alkhairi ya kuma sa hakan shine Alkhairi a garesu " cikin mutuwar jiki tace Ameen amma Alh ya maganar ita Rufaida ina fatan dai harda ita aka ɗaura" Kinga Hajia zamuyi wannan maganar daga baya ,dama ita ce ta sameni da kukan ta akan na aura mata shi batare da naji ra'ayin sa ba ba zartar da hukunci yanzu kuma a gaban kowa tace bata son sa saboda haka magana ta ƙare yanzu dai ya jikin Rumaisa ɗin fatan dai da sauƙi dan yau ɗin nan zata tafi ɗakin ta "dogon nunfashi Ammi taja tace " tana nan dai yadda kabarta Alh ,amma doctor ya sake rubuta wasu drugs na aika driver ya siyo mata insha'Allah zata samu sauki kafin anjima ni kaina nafiso akaita gidan ta a yau dinnan kamar ko wace mace " "Ammi ,Ammi " Amrah keta faman kira tana ratsa mutanen da ke cike da gidan kamar wata gigitacciya ,Ammi da ke faman waya ta jiyo wannan kiran da sauri ta fito dan a tunanin ta wani abunne ya faru da Rumaisa ,karo sukayi da juna ,a rikice Amrah tace " Ammi wai an ɗaura auren Rumaisa? to waye mijin ko shine dalilin wannan ciwon nata nan take? Kama hannun ta Ammi tayi suka shiga daga ciki ,zaunar da ita tayi tace " ki natsu ki kuma fahimta Amrah kisani Allah ya kadddara auren ta a yau ɗin nan kuma babu wanda ya isa ya canja ,ina so ki bata karfin gwiwa ,kece kawa mafi kusanci ga Rumaisa " amma Ammi Rumaisa bata taɓa faɗamin cewar tana da wani saurayi da har sukayi maganar aure da shi ba " Rumaisa ta fansarwa Yayanku mata ne ,kinsan dai Ameerah ko yarinyar da ke aiki ɓangaren Hajia Sauda idan baki manta ba munje gidanku da ita ,ita ce yarinyar da Yayanku ya daɗe yana so kuma babu wanda yasan hakan se ni tun tana ƙaramar ta yake fadin bayada wata mata se ita,na ɗauki abun wasa bansan yana son ta ba se a lokacin da ya nemeta ya rasa ,ya shiga damuwa sosai ,haka nasamu da addu'a da komai Allah ya cire ta a ransa , bayan tsawon lokaci se gashi yazo min da labarin wai yaga Meeran sa ,na ɗauka kawai shirmen sa ne ,da ga nan yaci gaba da bibiyarta har zuwanta gidan nan aiki sedai ni din bansan cewar ita bace se daga baya ,a wannan gaɓar kuma kawunki ya kawo zancen haɗasa da Rumaisa ,yaso yayi bore amma na dakatar dashi tare da nuna masa cewar Meerah har yanzu yarinya ce ya auri Rufaida a yanzu zuwa gaba ni xan goya masa baya akan auren Meerah , kwatsam ya samu labarin zatayi aure shine ya ɗaga hankalin sa har yana kwanciya dan haka banyi sanya ba na tafi can gidan su Meerah na samu Auntyn ta nayi mata bayani a bunda na fahimta ita kanta Auntyn kamar taso ace Mu'aiseen ne ya samu auren Meerah sadai babu yadda za'ayi suce bazasu baiwa shi Muhsin ba ,dukda wai ta fahimci dangin sa kamar basuyi murna da zaɓinsa ba kasancewar su talakawa , na nemi haɗuwa da Yayan Meerah wanda shine ya bada auren ta ,sedai ta nunamin shi mutum ne tsayayye baze taɓa canja magana ba dan haka na nemi sanin waye wanda aka baiwa auren ,har gidansu ta faɗa min da wurin aikin sa , da farko gidansu naso na tafi ,amma se nayi tunanin ba lalae bane iyayen sa su amince ,dan haka kai tsaye na wuce bank nasu ,bansamu matsala wurin ganin sa da seda ma amso numbern sa kafin na tafi ,na same shi na kuma roƙesa akan ya temakeni zan rasa yarona ,amma se ya nunamin cewar shi ma yana son ta hasalima tafiya ce a gabansa nan da wani lokaci ,kuma bazeyi yu yayi tafiyar babu iyali ba dan matar sa tace bazata bisa ba ,ganin na zube a gabansa ina kuka ,se jikinsa yayi sanyi ,yafara bani hakuri tare da amincewa buƙata na ,shi ya ɗauke ni har wurin Babansa ,nayi masa bayani shima ya amince sadai yace yarigada yagama gayyatar jama'a zuwa ɗaurin auren gaskiya baze iya cewa anfasa ba kuma rashin auren Meerah ze iya dakatar da shi Muhsin daga tafiya aikin da zeyi a waje dan shi be yarda magidanci kamar Muhsin yafati cikin turawa babu iyali ba ,bawai saboda be yarda dashi bane sedai yana gudun sheɗanun matan turawa ,ganin wannan dalilin ze kawo min cikas se na nace idan har ya amince zan bashi auren ƴata ,shi dai yace a'a ya haƙura dama beda burin ƙarin aure se akan Meerah tunda ya rasa ya haƙura ,amma se baban sa yace to lallai idan haka ne sadai na basu ƴar tawa don sun san Alh mutumin kirki ne kuma suna jin yadda mutanen gari ke yabon sa da haka dai suka amshi auren Rumaisa kinyi yadda akayi yanzu haka ita da shi basu taɓa ganin junan su ba Amrah bawai na yi fafutukar nan kawai saboda Yayanku ya samu wacce yake so bane wlh kinji na rantse miki kaso 70 saboda rayuwar yarinyar ne ina tausayin ta ina kuma ƙaunar ta har cikin raina ,ina da tabbacin zata samu farin ciki a wurin mu ne musamman da Aunty ta sanar dani cin fuskan da dangin Muhsin sukayi musu ,ga yanada mata ,tayi karama da zaman kishi ,burin Rumaisa rayuwar yarinyar ta inganta ta samu ilmi kamar kowa ,nima shine nawa ,saboda haka ina so ki rarrashi Rumaisa ta kwantar da hankalin ta da Allah ,kar ki ƙara mata damuwa " "Haba Ammi gaskiya bakiyiwa Rumaisa a dalci ba yanzu fa kika gama lissafa irin ƙalubalen da ke tattare da auren shi Muhsin ɗin ,ita Rumaisa zata iya zaman kishi ne ? Kuma bakiyi tunanin ya zasu amshe ta ba hala ma zasufi amsar ita Meerah ɗin akan ta saboda ko babu komai ita ɗan uwansu ya gani ya kuma ce yana so ,kuma shima yana sonta baze bari su wulaƙanta ta ba " Amrah , Rumaisa tafi Meerah shekaru ilmi da wayewar kai ,saboda ita tayi karatu kuma ta tashi a gidan nan taga irin zaman kishin da akeyi ,duk da bana fatan kishiyarta ta kasance irin Sauda amma dai ina faɗa miki duk mugun halinta to fa Rumaisa zata iya zama da ita ,kuna dangin sa matsalar su kuɗine ina da tabbacin sunan Alh kawai da sukaji ya siyawa mata daraja dan kuwa yafi su arziki nesa ba kusa ba shi kuma yaron na san ko be sota ba to baze wulaƙanta ta ba kuma zuwa gaba ze sota matuƙar ta zame masa mace ta gari ,da bayada kirki da a lokacin da yaga hawaye a ido na baze ɗaga hankalin sa har ya sadaukar min da abinda yake so ba , Rumaisa ma tana da kyan da kowa ze iya son ta ,kuma nasan bazata taɓa tabewa ba ko da biyayyar da tayi mana ,ki tayata da addu'a kawai insha'Allah duk zakuyi farinciki da wannan auren." Ni dama tun ranar da nafara ganin Meerah da yaya nace kamar wasu masoya ,amma yarinyar nan ta Musa yanzu to Ammi ya Meerah zatayi da Sis Rufaida kinsan dai akwai matsala ko me ze hana a raba musu gida idan ba haka ba wlh zata iya cutar da ƴar mutane " karki damu a yanzu dai ba'a ɗaura auren Rufaida da Mu'aiseen ba ,bansan ko nan gaba ba shi yasa ma nayi shawara da Alh be kamata Meerah akaita gidan Mu'aiseen ba ,an gyara ɗayan part din nan da ke ta can baya ,komai akwai a ciki so ana zasu zauna gaskiya kafin nan gaba idan yarinyar ta kara gogewa dan nasan boren da Rufaida tayi ba'a hayyacin ta bane idan ta farfaɗo zata iya zuwa kaiwa ƴar mutane hari to Gara ta zauna nan kusa dani ,kinga nima zata rage min kewar Rumaisa ko,tunda rabuwar mu yazo babu shiri . Meerah Daƙyar Aunty ta samu tayi wanka ta saka ɗaya daga cikin kayan lefen da aka kawo mata ,ita madai gidansu babu lefi ya cika da mutanen unguwa da suke abun arxiƙi se dangin Aunty da Yaya suma duk sun zo tum a jiya ma ,ita dai danginta mutum 2 ne suka zo ɗayar yayar Mamanta ne wacce suke uba ɗaya ,se ɗayar kuma matar yayan Mamanta ,babu lefi kuwa sun kawo abun arziƙi duk da babu wani shaƙuwa tsakanin su da Meerah dan tunda tazo ta gaishe su basu sake ganin ta ba ,tana shirya wa ta kwanta bacci me nauyi yayi nasarar sace ta. Hajia Sauda Tun da Rufaiy ta fadawa Dady cewar bata son Mu'aiseen shikenan hankalin ta ya yakwnata dan tasan yanzu dole ze janye daga ƙudirin da yayi ,duda haka zuciyarta a ɗardar take ,na hukuncin da ze yanke ,ita dai fatan ta kawai auren ya fasu shine Misalin ƙarfe 7 na dare dangin Muhsin suka zo tafiya da amarya ,nan fa hankalin Rumaisa ya tashi se yanzu ta tabbatar da gaske ne barin gidansu zatayi ,Umma ta kaita falon Dady dan suyi bankwa na kusa da Dady ta zaunar da ita ,nasiha yayi mata sosai tare da saka mata albarka banda kuka babu abinda takeyi lokacin da ya sallamesu se ta sake fashewa da kuka ta rungume Dady Muryar ta ko fita bayayi tace ''Abba shikenan zan tafi kayafemin idan na taɓa saɓa maka kariƙa sakani a addu'a Allah yabani ikon cin jarabawar nan yabani ikon biyayya ga reshi ,zantafi gidan da bansan kowa ba Abba mijin ma be Sanni ba wataƙila ya soni wataƙila kuma ya tsangwameni , shikenan na rasa komai na rayuwa Abba " be san lokacin dahawayen tausayin ta suka zubo masa ba shi kansa ya yarda ba'ayiwa ƴarsa adalci ba ,ƙur'ani ya ɗauko da Hisnul-muslim ,ya damƙa mata a hannun ta cikin dauriya yace " wanan sune garkuwar ki Rumaisa ,Allah yana tare da ke kiriƙe ibada ki kuma zauna da mijinki da zuciya ɗaya ,Kinga dai yadda Ammin ku ke biyayya kiyi koyi ,Allah yabaku zaman lafiya"ganin idan ya ci gaba da magana ze sautin kukan sa ze iya fitowa ,shikuma baya so ya sare mata gwuiwa dan haka yaɗagawa Umma hannu alamun su tafi ,kamata Umma tayi se aka kaita wurin Ammi kuma , nan kam babu magana da Ammi kuka takeyi bilhaƙƙi ,ta kasa cewa komai ga Rumaisa tsugune a gabanta " ki samata albarka zamu mikata ga mijinta "cewar Umma " lalubo hannun Rumaisa tayi ta haɗa da na Ammi ,dukan su biyu jikinsu rawa yakeyi ,ganin Ammi batace komai ba se Rumaisa tace " Ammi kisakamin albarka dan nasamu ƙarfin zuciyar biyayyar aure dan Allah " rungumeta Ammi tayi tana kuka tana magana " ke me biyayya ce Rumaisa a koda yaushe albarka ta tana biye dake bazan gushe ina yi miki fatan dacewa ba , Allah ya sanya wannan auren ya zama silar farin ciki a gareku ,kiyi biyayya daidai iyawarki ,ki kuma sanya haƙuri a rayuwar ki "ganin kukan nasu na ƙara ƙarfi se Umma ta janye ta ta fita da ita ,ai ko suna fita Amrah ,Mimi da Nawwara suka ƙankame Rumaisa dukansu suka zube kasa ,itama ƙankame su tayi ,tsawa Umma ta daka musu" Wane irin iskanci ne wanan Amrah kinzo kin tara yara kun sakata a gaba da kuka keda zaki ƙarfafa mata gwiwa ,shine saboda iskanci zaki sake ɗaga mata hankali shiyasa nace baxaki je gidan ta ba se bayan kwana biyu " a'a Umma dan Allah kibarta mutafi tare nasan ba lallai bane ma ya shigo yau ba "fincike ta tayi su dai dangin Muhsin da ido kawai suke binsu ,sosai familyn ya burgesu lallai akwai soyayya shaƙuwa a tsakanin su ,wata babbar mace daga cikin su ce tace " Hajia dare yanayi dan Allah kubamu amaryar mu mu zamu tafi" daga Umma se Hajia Inno suka tafi raka Rumaisa ,nan kuma da ƴar'uwar Ammi da ƙawarta ne zasu tafi bikon Meerah. Tun da akayi sallar Magrib Aunty ke fama da Meerah akan ta sake yin wanka kafin dangin mijinta su iso amma fir taƙi seda Yayar Mamanta tayi mata tsawa ,da su basu da labarin auren ba na soyayya bane ,dole ta shiga tayi wanka da ruwan turaren da Aunty ta haɗa mata ,da ta fito ma Aunty da kanta ta shirya ta cikin atamfarta Mid green se dirty white Vail sosai tayi kyau duk da kumburin da fuskanta tayi na kukan da tasha ,hijab Aunty ta bata tace tayi sallah tukuna ,babu musu tayi sallah ta dade tana kai kukan ta ga Ubangiji akan ya sanya mata son Muhsin ko kaɗan ne Gaishe²da ta fara jiyowa ne ya tabbatar mata da lokacin rabuwa da Auntyn ta ne ya zo ,sedai tayi ƙoƙari wurin ganin batayi kwallah ba sedai kukan zuci ,da Yaya kawai sukayi sallama Aunty cewa tayi bazata iya ganin tafiyar Meerah ba ,sedai letter da ta rubuta ta damƙa mata a hannun ta tun kafin masu bikon su iso ,jikin ta yayi sanyi sosai lokay da yaya ke faɗin " ƙanwata muna fatan sauyin ƙaddararki ya zamo Alkhairi a gareki , bansan ya zaki ɗauke mu ba yayin da kika ga wanda muka aura miki a matsayin miji sedai kisani komai munayi ne domin rayuwar ki ta inganta ,kiyi haƙuri ki kuma yi biyyaya ,Allah ya albarkaci rayuwar auren ki "envelope ya dauko yace " wannan sadaƙin auren ki ne mallakin ki ne "janye hannun ta tayi tace " duk abinda yake mallakina zan iya mallaka wa iyaye na ,kune iyayena waƴa da suka jiɓinci al'amurana ,saboda haka kuriƙe kudin Yaya zakuyi wani hidma dashi ni yanzu addu'ar ku kawai nake nema " sosai suka burge mutanen da ke wurin Kowa se saka mata albarka yake a haka aka fita da ita dan kaita gidan mijinta . "Masha'Allah" shine abinda masu kawo amarya Meerah suke ta furta wa yayin da suka saka ƙafarsu a luntsumemen falon da aka kira da mallakin ta wani lafiyayayyen sanyi da ƙamshine ya ratsa su ,duk tunda suka ga motocin da aka zo ɗaukar ta suka fara tunanin me kuɗine mijin ,basu tabbatar ba to seda suka shigo cikin gidan Alhannar duniya kenan ,babu abinda ba'a zuba mata ba na more rayuwa ,dan haka suka ƙara yi mata nasiha ,duk da sun san ita yarinya ce me biyayya amma shi zaman aure seda haƙuri ,suna cikin zagayen gidan Aiken Ammi ya riskesu manyan kuloli ne dauke da abinci farfesun kaji se drinks ,aikam zama sukayi suka cika tumbin su ,daga ƙarshe sukayiwa Meerah sallama suka kama gabansu Ai suna fita se ta samu nasarar fashewa da kuka ,ta daɗe tana kuka ganin wannan baze zaman mata mafita ba ga ko sallar isha'i batayi ba dan haka ta shiga toilet ta ɗora alwala ta fara gabatar da Sallah da ta idar ta koma kan gado tayi zaune tana jiran ganin ta inda ango ze ɓullo shiru² har ƙarfe 11 be shigo ba ,aiko se ta kara tabbatar wa kanta zaman wulaƙanci zatayi ,ace kusan 4 hours da kawo ta amma bezo ya duba ta ba hala ma matar sa ce ta hanashi zuwa gare ta ,s Kifewa tayi taci gaba da risgar kukan ta ,dan zuciyarta tayi mata nauyi Ɓangaren Muhsin kam ,yana ɗakinsa ya kulle yana baccin hankali kwance ,babu wanda yaga shigowar sa gidan ,tun bayan ɗaurin aure bashi ya tashi ba se after 5 a gaggauce yayi wanka yayi sallah sannan ya dauko wayarsa da ke silent kusa missed call 35 ya gani a wayar kira 5 na Ammi ne se 2 na Dady ,Umma ma dai kan wannan karon ta kira shi har kira biyu sauran kiran kuma na abokanan sa ne ,dafe kai yayi ,dan yasan tunda yaga kira Umma to abu me muhimmanci ne ,zama yayi da niyyar bin kiran nasu sega wai kiran abokin nasa ya shigo , yana ɗagawa,ya rufe shi da masifa akan wulakanci da yayi musu ,haƙuri yafara basu sukace ya fito gasu a harabar gidansu ,dole yamaida wayar aljihu ,ya samu ya fita ta kofar baya dan mutane sunyi yawa a gidan , ɗaukar sa sukayi suka wuce hotel a can suka bashi kayan da ze canja wai ashe sun haɗa masa walima ne na iya maza kawai ,aiko abun ba ƙaramin ƙayatar da shi yayi ba dan sun kashe kudi iya kudi ,ga har wanda be sa ran sun san da maganar auren ba ma sun halarci walimar ,wanann hidimar ita ta ɗauke hankalin sa har dare yayi ,se kusan ƙarfe 10:30 suka kamo hanyar gida ,a parking lot yayi musu sallama akan ya gode base sun shiga ba daya daga cikin su ne me suna Awwal yace " wlh baka isa ba se munga amarya ka sani ko a cikin ƙawayenta mu ma mu samu " aiko bazakayi aure ba kenan ,na faɗa maka babu wanda ze shiga yanzu kwa dawo daga baya ganin ta "ganin dai da gaske yakeyi ,dole suka juya bayan sun gama zaginsa ,shidai da dariya ya rakasu Shiru ya samu falon se sheshekar kukan da yake jiyowa a cikin bedroom hakan ne yabashi tabbacin tana ciki mamaki ne ya kamashi me ze saka Rufaida kuka bayan burinta ya cika na ganin ta aure shi idan ma kuka ne ai shi Yakamata yayi ba ita ba ,haɗe fuska yayi yana nufar ɗakin ,a kife ya sameta kan gado batamaji motsin shigowar sa ba ,cikin faɗa²yace " wannan wane irin muna funcine ina ke kika ce kina sona kuma aka baki to kukan uban me kike yi bana son gulma" kamar a mafalki Meerah take jin Muryar Mu'aiseen ,hakan ya sakata yaye nayafinta da sauri ,karaf suka haɗa ido wani irin zabura sukayi dukan su ,ita bata san lokacin da ta diro daga kan gadon ba suka fara nuna juna da yatsa kowa yakasa magana ,shine ma yayi ƙoƙarin haɗa kalmomi cikin rawar baki yace ........... Comments and share pls #Real@Bazamfaria❤️ *MABARACIYA* *ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾ'ى* *ASSɷ* 📚✍* _{Onward Together}_ _STORY AND WRITTEN_ _BY_ //////////////////////////////////////////////////// *FIDDAUSI SANI* ( _Damsel Feedorh_ ) /////////////////////////////////////////////////// 🅿3️⃣5️⃣ _Baki_ _baze iya furta irin jindadin da kuke sakani rabbi yabar ƙauna_ _one_ 💞 Yace" ke me kike yi a nan? Hararan sa tayi ,tana koma kan gado taci gaba da kukan ta " ke banason rashin kunyar nan naki ina kika kai matata ke kuma me ya kawo ki nan? " Kai zan tambaya ina ka kaimin Mijina kuma me ya kawo ka gidana? Wayar da ke aljihun sa ne yayi ringing dubuwa yayi yaga Ammi ce da sauri ya ɗaga wayar " kufito kai da Meerah ina falon ku"tana gama faɗar haka ta kashe wayar ,bin wayar yayi da ido me hakan ke nufi Ammi ta san da zuwan yarinyar kenan cikin gidan nan " kifito Ammi tana jiranmu a falo yana gama faɗa mata bejirata ba ya fice ,haɗiye kukan ta tayi tafa ra tambayar kanta " shin me hakan ke nufi wace Ammin ke ne man mu? Tashi tayi ta bi bayan sa don son cirewa zuciyarta ko konto ,tana fitowa Ammi ta taso da sauri ta rungumota jikin ta kusa da inda Mu'aiseen ya zauna ta zaunar da ita ,da sauri ta ɗaga kai ta kalleta. Komawa Ammi tayi ta zauna ,kafin ta fara magana " A rayuwar nan duk abinda bawa zeyi ana so ya barwa Allah zaɓin sa da yawa zamu so abu wanda ba Alkhairi bane a garemu idan muka barwa Allah zaɓi de ya zaɓa mana mafi Alkhairi ,tun kafin a haife mutum ƙaddararsa take rubuce a littafin sa ,shiyasa ake son mu yawaita addu'a ,don neman yardar Allah a cikin lamurran mu Ameerah da ke zan fara ,dan idan har akwai cutarwa a cikin abun da na aikata to ke na cutar ,nayi karambani a cikin rayuwar ki ,duk da Ni nayi hakan ne a matsayin uwa a gareki ,don tunda na fara ganin ki sonki da tausayin ki ya lulluɓe zuciyata , kyawawan dabi'un ku yasaka ni jin bazan iya barinki ki fita daga cikin a halina ba Na nemawa ɗana auren ki tare da roƙon iyayenki kar su sanar dake dan inajin tsoron irin boren da zakiyi, ban san hakan xe iya zama matsala ba ,ina roƙon ki da Allah ki amshi auren nan da hannu bibbiyu na tabba ta ze zamo Alkhairi a gareki , Meerah saboda kwaɗayin samun ki ga ɗana na fansar da Rumaisa ga Muhsin yanzu haka tana gidan sa " da sauri suka kalli Ammi " Ƙwarai kuwa ,zan faɗa muku yadda akayi auren nan naku ya yiyu bayan ko wanne daga cikin ku yana da wanda ze aura" "Maida hankalinsu sukayi gare ta ,seda ta sanar dasu komai sadai bata bayyanar da irin son da Mu'aiseen yakeyiwa Meerah ba ,kuma kai tsaye bata faɗa musu dalilin rashin ɗaura auren sa da Rufaida ba ,se cewa tayi dai auren sa da Rufaida ba yanzu ba saboda wani dalili da ya taso , sosai kuwa wannan dalilin yayiwa Mu'aiseen daɗi a ransa yake addu'ar Allah yasa dalilin ya zama silar rashin auren su da ita har abada. " Yanzu Ammi kina nufin Rumaisa tayi aure kuma zasu bar ƙasar nan to karatun ta fa? Mu'aiseen kaidai ga amanar ƴaƴa nan na baka ,idan kacutar da ita Allah ya na kallon ka ,kayi hakuri da duk wani saɓani da zaku fuskanta ita yarinya ce bata san menene aure ba zata tarbiyyantu ne da tarbiyyar da kayi mata ,Ameerah " ɗago kai tayi ta kalli Ammi sedai kwarjinin da tayi mata yasakata saurin duƙar da kanta " kiyi biyayya ga mijin ki idan yayi Miki ba daidai ba kizo ki sanar dani ki ɗauke ni tamkar mahaifiyarki bazan taɓa barin Mu'aiseen ya cutar da ke ba ,inayi muku fatan Alkhairi ,Allah ya albarkaci rayuwar aure ku" tana gama faɗar hakan ta mike " ni zan tafi in kwanta bacci nikeji" " Mungode sosai Ammi Allah ya saka da alkhari muje na raka ki "Mu'aiseen ya faɗa yana yunƙurawa dan rakata. Hararan wasa tayi masa " bana son gulma tun yanzu zaka fara nuna rashin kulawa ga ƴar tawa ,idan katafi rakani ita ta zauna da wa? Kaga zo ka rufe ƙofa kawai se Allah ya tashemu lfy "Meerah kam da tunanin ta yabar jikin ta bata masan wainar da suke toyawa ba se jin maganar sa tayi tsakiyar kanta " wane tunani zakiyi bayan nasan cike kike da farin cikin samun miji me kyau kamata ,nide an cuceni da aka haɗa ni da farar kura " ni bazan ce an cuce ni ba dan nasan iyaye bazasu taɓa cutar da ƴarsu ba ,Amma ka sani auren Alfarma nayi maka wlh badan Ammi ba da a yau dinnan bazan kwana gidan ka ba kuma koda kaga ina tunani ni tunanin masoyi na nakeyi ba kai ba, to karkayi tunanin kana da matsayin da har zanyi tunanin ka ,kajira har baƙar matar ka tazo wata ƙila ita da batasan ciwon kanta ba zata iya ɓata lokaci da tunanin ka " ba zato ba tsammani taji ya murɗe mata baki ,kuma yaƙi sakar mata " daga yanzu kika sake maganar wani banza a gidana wlh se nabaki mamaki ,ni faɗa miki akayi nayi murna da liƙamin ke da kayi ko miye? Kema kinsani ba dan Ammi ce tayi wannan ba da babu abinda ze hanaki kwana gidanku a yau dinnan sakarya kuma ki wuce mutafi muyi sallah" Wani irin kallo tayi masa " kayi sallah kai da wa? Kajira har wacce ba liƙa maka akayi ba ta shigo , ni banda wannan lokacin naka " tana gama faɗa tayi hanyar ɗaki ,daskarewa yayi saboda mamakin yarinya to me hakan ke nufi bata son sa ko me? Lallai zan jure duk wani iskan ta amma baxan lamunci ta rika yimin zancen wani banza a gida na ba " Binta dakin yayi kasancewar 1 bedroom ne a wannan part din dole se ya shiga ɗakin ,zaune ya sameta ta rafka ta gumi da alama tunani takeyi ,tausayi ta bashi ganin yadda auren ta ya kasance ba tare da ta sani ba sedai yasan halin tsiwarta idan ya nuna mata tausayin tuburewa zatayi dan haka ya ɗaure fuska yace" yin na fila bayan aure Sunnah ce me ƙarfi saboda haka bandamu da baki so na ba na son ki ba ya zama dole a ɗabbaƙa wannan Sunnah a gidana ,kishiga ji ɗauro alwala zamuyi Sallah idan kin gadama kiyi wanka dan naga kazama aka kawomin se tsamin zufa kikeyi da kyar na daure da Ammi ta ajiye ki kusa da ni " yi tayi kamar bada ita yake ba dan ta kula neman rigima kawai yakeyi da ita ,tashi tayi ta kwanta kan gadon alamun bazatayi abun da yake so ba " wlh idan kika fusata Ni da kaina zan kaiki toilet na kuma yi miki wankan da kaina" Ganin yana gyara hannun rigar sa yana do so gadon ya sakata tashi da sauri ta faɗa toilet tare da danna key ,dariya yayi yace " Ga tsoro ga tsoka na "fita yayi toilet ɗin da ke ta waje yayi wanka ya ɗauro alwala ya dawo dakin ,da kayan jikin ta ya sake ganin ta amma da alama tayi wankan " wai ke wace iriyar kazama ce yanzu kayan jikin ki kika sake maida wa ? Turo baki tayi tace " to ina da wanda zan sa ne bayan su ? Ke kuma baxaki iya tambaya na ba ko ,to Bara ma kiji abun da baki sani ba wannan kayan na jikin ki ba ko wanda za'a kawo Miki daga gidanku kar ki yarda ki saka min su a cikin gida ,dan baze yiyu kiyi anfani da gumin wai gardi ba ,zanyiwa Ammi magana a haɗa miki lefe " nidai banga gardi ba wlh ga kanan ƙaton gardi da kai ,kuma se nayi amfani da kayana dan ina son su "se kuma ta fashe da kuka " ni baxan iya wannan rayuwar taka ba da ina tare da masoyi na yana lallaɓani amma kai se tsawa kakeyi min nide banyafe kukan da nayi ba " Ohhh kice lallaɓa ki kike so nayi ,shi masoyi naki ai ke kike haukar banza akan sa tunda har ya iya musayar ki da wata to so be kai so ba ,danni yanzu ko duniya za'a mallakamin wani yace na bar masa Rufee na baxan iya ba dan tsananin so nakeyi mata " mstttwww aikin banza ai shiyasa naga kazo nan neman sallah da wacce baka so ,me yasa ba kaje wurinta kuyi ba? Dariya yayi ,saboda ya fahimci taji haushi " kar ki damu ai kamar gobe ne zan zo miki sallama cewar zan tafi amaryata matar so tana jira na" "mtsssssw" ta ja dogon tsaki " wlh bansan matar so bace se an ɗaura auren ku a safiyar gobe ,ka gani se na tabbatar da ita ɗin kake so malam kadena wai nuƙu² kana jin daɗi a free ka samu mace kama ta batare da wahala ba ,dan kasan idan zaɓi za'a bani mace me kyau Irina baza ta zaɓeka ba dan baka cancanta ba ,baka mallaki komai da mace ke sha'awa ga namiji ba kai ni fa se ma nake ganin anya ba kai ɗin ba mata Maza bane" wannan kalmar ta mata maza ta faɗane kawai ba wai dan ta sa ma'anar ta ba ,a nufin ta dai na so ta cusa masa haushi ,aiko tayi nasarar haka ,cikin fushi yace " ke ni kike kira da mata maza yaushe kika girma da har kika san namiji ,ko da yake a matakin balaga kike kanki na hayaƙi kina kallon kowa daidai da ke ,yau zan nuna Miki idan Ni namiji ne ko mata maza"ganin ya damƙota cikin fushi da karfi ta ƙwalla ƙara tana ƙankame shi " dan Allah Ya Mu'aiseen kar ka dake ni nifa wasa nakeyi Allah kai Namiji ne ,kabari muyi sallah dare yana yi " tsaye yayi yakasa motsa wa sakamakon amon da Muryar ta tayi a cikin kunnuwan sa karo na farko da ta ambata sunan shi a rayuwarta se yaji kamar babu macen da ta iya kiran sunan kamar ita ,cikin mutuwar jiki yace " ki buɗe sip akwai hijabi ki ɗauko muyi sallar" jikin ta na rawa ta ɗauko hijab din lokacin ya fuskanci alkibila saboda haka ta tsaya a bayan sa ,suka kabbarta . _Manage pls_ Comments and share #Real@Bazamfaria❤️ *MABARACIYA* *ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾ'ى* *ASSɷ* 📚✍* _{Onward Together}_ _STORY AND WRITTEN_ _BY_ //////////////////////////////////////////////////// *FIDDAUSI SANI* ( _Damsel Feedorh_ ) /////////////////////////////////////////////////// 🅿3️⃣6️⃣ _Nannauyan baccine ya hanata sanin halinɗauke Rufee wanda yayi nasarar da ake ciki ba ita ta falka ba se washegarin ɗaurin auren , lokacin da ta falka Hajiya Sauda ce kawai a wurin yunƙurawa tayi zata tashi amma ta kasa saboda jikinta yayi week sosai ,ganin haka se Hajia Sauda ta kamata cike da alhini tace " sannu Rufaida babu dai inda keyi miki ciwo ko? Mama anɗaura auren ko? Wane aure? Aure na mana ,bacci ne ya ɗauke ni ban sani ba "kuka Hajia Sauda ta fashe dashi_ tace " Rufaida wane Aure za'a ɗaura bayan ke da kanki kikace baki so idan akayi auren se kin kashe Mu'aiseen,yanzu haka Alh _bece dani komai ba ,na _tabbata zargina yakeyi akan nice na turo ki meyasa zakiyi min haka Rufaida,tun farko seda nafaɗa miki cewar banyarda da auren nan ba amma kika nace ,nakuma amince na goya miki baya, se gashi kin gogamin kashin shanu babu wanda ze yarda cewar bani ce na turaki ba " dafe kai Rufee tayi tana runtse idon ta dan son tunano abinda ya faru ,ganin haka se Hajia Sauda tayi shiru tana binta da ido ,zuwa can ta miƙe tsaye Mama ina Hajia Laura take? Hararan ta Sauda tayi ta ce " menene_ _? Tabbas akwai_ abinda ta bani nasha a _jiya bansani ba ko da_ _sanin ki ta aikata min_ _haka ina zuwa" da sauri_ _ta fito har tana missing_ _step wurin saukowa, ta_ _ƙofar baya ta shiga wurin_ _Dady_ _dan bataso mutanen da ke cikin gidan su_ _ganta_ _Lokacin_ _yana zaune yana kallon labaran_ BBC , _dawowar_ _kenan_ daga salla ma da _abokanan kasuwan cin_ _sa da suka__ _xo_ _ɗaurin_ _aure ,yaga shigowar ta amma be ɗaga kai ya kalleta ba ,kamar yadda itama tayi tsaye ta kasa magana se hawaye ke bin fuskanta ganin dai baze kulata ba se ta zube gaban sa tana rike ƙafafuwan sa cikin kuka tace " Daddy da gaske ne ba'a ɗaura auren ba? Ɗaukar remote yayi ya rage ƙarar TV " tashi ki zauna Rufaida" da sauri ta tashi ta zauna " an ɗaura aure kamar yadda na sanar da mutane kinsani dai saboda kince baki son auren nan baxan kunyatar da kaina ba " Murmushi tayi wanda har haƙoranta suka bayyana " Nagode Daddy " a'a Rufaida ba da ke aka ɗaura auren ba ,anɗaura_ wa _Mu'aiseen auren da wata yarinya yanzu haka tana gidan sa yana tare da matar sa ,itama ƴar'uwarki Allah yayi nashi iko an haɗa da ita ,tana nata gidan ,da farko nayi tunanin ɗaukar mummunan mataki akan abinda kikayi ,sedai Ammin ku ce ta luraar dani cewar ba'a hayyacin ki kike ba duk yadda akayi akwai shirin da akayi kekuma kika faɗa ,nasan duk wannan baze wuce Saudah ba ,saboda haka auren ne bataso kiyi gakinan ta sakaki a gaba tana kallo ,kunyar da taso insha dai hakan be faru ba dan Allah yabani matar rufin asiri_ " _Ihu_ _Rufee ta saka kamar wata mahaukaciya " Daddy meyasa zakayimin haka sa ka aurawa Mu'aiseen wlh ko wace ce ƙaddara ya kawo to se na ga bayanta babu wacce ta isa na haɗa miji da ita "fita tayi da gudu ,Daddy yana kiranta amma ina ko waigowa batayi ba_ _Tsayar da drivern su da ke ƙoƙarin_ _gyara parking da alama fita zeyi ,shiga motar tayi tafaɗa masa unguwar da ze kaita_ " _Ranki_ _ya daɗe aikena Hajia tayi "tawa ta daka masa " kaja mutafi nace "dole yayi shiru da bakinsa Yakama_ _hanya_ _Sadai tayi_ _rashin Sa'a dan gidan a rufe yake ,umurni tabaiwa drivern akan su koma gida har ya kama hanya tace " nasan dakai akayi jigila jiya ina ne aka kai matar Mu'aiseen? " Ranki ya daɗe ai su annan gida suka zauna suna nan gidan se dai idan gidan Hajia Rumaisa zamuje_ " _Suna_ _gidanmu fa kace kana nufin anan ze zauna da matar sa? Ƙwarai kuwa "yi sauri mu koma gidan"_ _cikin ƙanƙanen lokaci suka dawo gidan ,ko gama gyara parking beyi ba ta hango Amrah rike da basket din abinci hakanne ya bata tabbacin Mu'aiseen xata kaiwa__Da sauri ta ɓalle murfin motar ta fita har tana tuntuɓe "Amrah Amrah "tafara ƙwala mata kira ,waigowa Amrah tayi cike da mamakin ganin wacce ke kiranta ta ja ta tsaya ,da sarsarfa ta ƙara so "ina zaki tafi naganki ɗauke da basket? Daria Amrah tayi tace " wlh breakfast din su yaya ne zankai kinsan jiya ya angonce "wani irin baƙin ciki ya soki zuciyar Rufee amma tasan idan tayi abinda be dace ba baza ta samu nasarar ganin matar da ya aura ba " hmmm ehhh haka fa nima na ɗan fita ne mutafi se na gaisa da matar sa "shiru Amrah tayi tana tunanin me ze kai Rufee karfa ta cutar da ƴar mutane amma ganin tare zasu tafi se tace "ok da kuwa kin kyauta "_ _Cigaba da tafiya sukayi har suka kai part ɗin knocking Amrah ta fara ,ita kuma Rufee na tsaye so kawai takeyi taga wacece matar da aka aura masa dan ita tafi tunanin Rumaisa ce aka maye masa gulbi da ita to idan ba ita ba ya za'ayi jiya-jiyan nan ace har ansamu wacce za'a aura masa ga kuma Daddy yace itama Rumaisa tayi aure ,kusan 5 minutes Amrah na knocking amma ba'a zo an buɗe ba " wai me sukeyi ake ta knocking bazasu zo su buɗe ba " murmushi Amrah tayi tace " a'a fa sis Rufee kin manta gidan amarya kika zo ,ana can ana shan luv ina zasuji mu bare da ga ganin Yaya babu sauƙi " ta faɗa haka ne dan ta tura mata takaici ,kuma saƙo yakai inda ake so ,wani dogon tsaki Rufee ta ja buɗe ƙofar da akayi ne yahanata magana ,basuga wanda ya buɗe ƙofar ba dan ana buɗe wa aka koma da alama jira ake su shiga_. _Zurum kuwa ta afka ciki kafin Amrah ta bi bayanta , Mu'aiseen na daga bayan ƙofa yana kallon su Mamakin abun da yakawo Rufee gidan sa da wannan safiyar yakeyi ,fitowa yayi batare da ya kalleta ba yace wa Amrah " Autan Umma me aka kawo mana ? da safiyar nan ,kinsa mata ta falkawa daga bacci saboda knocking ɗinki " dariya tayi tana gaishe shi " Yaya ba dole ka ganni ba tun safe fa Ammi ta matsa se na zo na kawo muku abincin nan wai kar ƴarta taji yunwa ,to gashi ma ko tashi daga bacci batayi ba "ai kuwa dai kai mana abincin dining ki ajiye " Yaya yanzu kamun a dalci kenan ka kira wata da matar ka a gaba na ,meyasa kaci amana ta ? Ƙamshin turaren da ya buge su ne yasa ka dukan su waigawa Meerah ce taci gayu cikin wani doguwar riga Maroon se dogayen tsorayenta da suka bazu a bayan ta ka san cewar bata riga ta ɗaura ɗan kwalin ba ta fito saboda motsin da takeji yayi yawa a gidan_ _Kallon kallo aka fara yi ita da Rufee ,cike da Mamaki Rufee tace " *Mabaraciya* ? Me kikeyi anan ? Wani irin Murmushi Meera tayi ,tan a ta kowa zuwa inda suke ,seda ta tsaya daidai inda Mu'aiseen yake kafin ta ce " ke zan tambaya me kikeyi tare da mijina? a cikin gidana ? Yaya kar kace min wannan ce matar da aka aura maka ,ina wlh da ancuce ka me zakayi da wannan ,talaka marar ilmi ƙaramar yarinya kazama ? Hhhhhh Rufaida kike ko wa? So kike kisan abinda yayi dani? To ya faɗa miki irin haukar da yayi kan karamar yarinya kuma talaka ,ko da yake bar zancen be kamata kisan sirrin ma'aurata ba kar kijefa kanki a halaka dan bakida me sauke miki ,au na manta ashe kina tare da su Hajia_ _Sakin baki Rufee_ _tayi tana kallon ta tsabar mamaki ma daskare wa tayi ,me take nufi da haukar da Mu'aiseen yayi ? that's mean they had make luv in the night? Ƙarya kikeyi wlh babu abinda zeyi dake ,me kike dashi me kike takama? Wannan tambayar kuma yayanki zakiyiwa ,shi da ya ɗana shi ze san abinda nake dashi " ita dai Amrah da mamaki da murnar abun da Meerah tayi ya cika ta ,dariya tayi tace " matar Yaya antashi lfy? Se a lokacin Meerah ta san da Amrah wata irin kunya ta lulluɓe ta ,cikin rawar Murya tace " Aunty Amrah yaushe kika shigo? Ammi ce tace na kawo muku breakfast "Allah sarki ,Ammi Mungode tun safe nacewa Yaya ya rakani na gaisheta amma yaƙi "ta faɗa tana hararan Mu'aiseen ta ƙasan Ido " shi mamakin ta ma ya nashi motsi ,wato ta iya pretending yarinyar da suka gama rigima da dare kafin sun kwanta akan ita ba zata kwanta a kasa ba sedai shine ya shinfiɗa bargo a ƙasa ya kwanta ,yana fita sallar asuba kuma ta rufe Kofar sedai ya zauna a falo ,nan jira yake ta buɗe ƙofar ya hukunta ta se ga su Amrah sun shigo amma shine take yi kamar wani abu ya shiga tsakanin su ,yaran zamani kenan_ _Koda yasan tayi haka ne saboda Rufee taji haushi_ _Yi yayi kamar beji abinda take faɗa ba ,ya kalli Rufee yace " haba Rufaida me kikeyi haka ai zakisa yarinya ta rainaki , kinsani dai ni nace zan aure ki kuma kina raina yanzu haka ma ina zancen zuwa na ganki ne se gaki kin shigo " wai ya faɗa haka ne saboda Meerah taji haushi ,ita kuma da yake tana da wayo se ta matso wurin su da murmushi a fuskan ta tace " to kinji dai ke Amarya yanzu ki tafi idan ya gama da uwar gida ze zo ya sameki, ni bazan lamunci ku tsaya min a gida kuna zance da sunan soyayya ba da wannan rashin kunya ne , bayan jiya da kansa ya gama faɗar ji yakeyi kamar mu kasance mu biyu kawai shi zece ya fasa auren ki ni ce na ce ba'a haka saɓa alƙawari babu kyau tunda kin saka ma ranki wahalar auren mijin wata ya daure ya auro ki "wani lafiyayyan mari Rufee ta nufi fuskan Meerah ,da sauri tayi tsalle ta ƙankame Mu'aiseen ta kaucewa marin " cikin kuka Rufee tace " nayi nadamar sanin ki a rayuwa ta kuma kisani idan ma asiri kikayi ya aure ki wlh zan ƙaryasa , dan nasan haka kawai baze ce yana sonki ba yaushe ma ya sanki na tabbata Yaya baze so ki ba ,wato kinzo aiki a gidan mu shine ganin kudi kukakayi ƙulle² keda talakawan iyayen ki kuka aure mijina ko to wlh baze yiyu ba ,se kin bar gidan nan kijirani kuma " a fusace ta fita daga sa sashen wata iriyar dariya Amrah ta fashe da ita ,tsawa , Mu'aiseen ya daka mata yace ita ma ta fice ,sum-sum ta wuce zata fita seda ta kai bakin ƙofa ta jiyo hannu ta ɗagawa Meerah alamar jinjina ,tafi ce da gudu_ _Meerah na ganin _Amrah ta fita ya rage daga ita se shi ,ga ya ɗaure fuska ,se kawai ita ma ta ɗaure nata ,raɓa shi tayi ta shiga kitchen basket din da Amrah ta kawo ta duba kaɗan ta zuba irishi din da soyayyen ƙwai ,de tea da ta haɗa cikin ƙaramin cup ,komawa tayi tsakiyar falon ta miƙe ƙafa ta fara cin abincin ta kamar bata san dashi a wurin ba " ke wace irin yarinya ce da bakida kunya a gaban ƙannena ki tsaya kina furta banzayen kalamanki ƙara ma da ke har kisan wannan? Aje cup din da ke hannun ta tayi tace '' haba da ni ƙarama ce ai baxan kwana gidan miji ba rashin kunya kuma kadan a ghetto aka ɗaukoni" tana gama faɗar haka taci gaba da shan tean ta " ok ashe fa kin girma shiyasa aka kawoki gidan aure ,bara na gwada yanayin girman naki" batayi aune ba se jin ya dagata sama tayi ya nufi bedroom ɗinsu da ita ,wutsil² tafarayi amma yaƙi aje ta ,har se da ya shiga ɗakin da ita kan gado ya jefa ta ,yabita ya danne "yau zanga irin balagar da ke sakaki hayaƙin kai ba ke mara kunya ba? Ture shi ta fara yi daga jikinta amma ko motsi beyi ba ,sema kiciniyar zare belt din sa da ya fara " wayyo Allah me kakeyi haka dan haka Kayi haƙuri nifa wlh wasa nakeyi duk abinda nafaɗa " ƙarya kikeyi idan baki sani ba ai baxaki faɗa ba ,bansan cewar ai babbar yarinya na aura ba seda kika faɗa saboda haka haukar da kikace nayi a daren jiya itace zanyi yanzu " wayyo Allah na Ammi zeci amanar da kika bashi ni wlh ka ɗagani kaje can wurin wacce ke son ka ka nuna mata bani ba "zuuuu taji ya zuge zip din dake gaban rigarta ,wani irin ihu ta zabga tare da kai masa cizo a damtsen hannu ,wanda hakan ya saka shi sakinta babu shiri da sauri ta mirgina ta sauka daga gadon ta faɗa toilet ta danna key_ " _Ashe ƙaryar rashin kunya kikeyi ,wlh matukar baki saita bakin ki ba zakisha wuya ,yanzu zan fita naje na baiwa Babyna haƙuri da kika da ranta ya ɓaci a abanza ,kuma ki shirya duk hukuncin da ta yanke kanki ,ke kika so babu abinda zance mata " daga cikin toilet ɗin ta ja tsaki "mtswwww wannan kuma kai ya shafa ,ba ni ba daga kai har ita wacce kake kira masoyi yar ka bana tsoron ku wlh ,zanyi rayuwa ta cikin ƴanci dan baze yiyu ka hana me sona aure na ba kaikuma kazo nan kana ƙunta tani idan ka gadama yau katafi wurinta ka kwana duka ɗaya amma baze yiyu kuzo nan cikin gidana kuna min iskanci ba , salon ku ɓatamin tarbiyya "wato ke dai bakin ki baze mutu ba ko? Zanyi maganin ki ne kijira na dawo " ka dawo lafiya duk abinda kake tunani na wuce nan Ni ba kasarya bace ,katafi ka aure ta_ ban damu ba_ _Dama itace dai²da kai kaga se kuriƙa haifawa Hajia Sauda haja tana tallata muku_ _Shiru _Mu'aiseen yayi jin abinda ta faɗa ,tabbas akwai abinda yarinyar ta sani a game da Sauda ,dama shi tunda yafara ganinta gidan zuciyarsa ke zarginta idan hakane kuwa na babba da yaro xe yi mata har ya gane dalilin zuwanta gidansu_ Comments and share #Real@Bazamfaria❤️ *MABARACIYA* *ƖŊTҼɭɭƖƓҼŊT WɾƖTҼɾ'ى* *ASSɷ📚✍** _{Onward Together}_ _STORY AND WRITTEN_ _BY_ //////////////////////////////////////////////////// *FIDDAUSI SANI* ( _Damsel Feedorh_ ) /////////////////////////////////////////////////// 🅿3️⃣7️⃣ _Kuyi haƙuri da typing errors zan iya yin typing amma baxan iya editing ba yana bani wuya_ Da kuka Rufee ta koma sashen su ,sosai hankalin " Mene ne Rufaida daga ina kike? Wani irin kallo tayiwa Hajia Sauda cike da baƙin cikin abun da suka aikata mata tace " Mama na fara shakka a kan ƙaunar da kike confessing cewar kina min wannan ita ce saka makon ƙaunar ,kinyi fatali da cikar burina burin ko wace uwa ta aurar da ƴarta amma me yasa ni tawa uwar ta nemi watse nawa auren? The worst pain ma abun da kikayi ya saka Mu'aiseen aurar Yarinyar da duk duniya babu wacce na tsana kamarta yarinyar da ta zauna a matsayin codmade ɗina yau ita ce ta auri wanda na daɗe ina mafalkin mallaka , yarinyar da nake zagi na sakata aiki a duk sadda na gadama yau ita ce ta zageni a gaban idona ta faɗa min maga yadda ta gadama kuma na kasa ɗaukar mataki ,me kika aikata min haka Mama? " Rufaida ki natsu kimun bayani yadda zan fahimta ,me kike nufi Mu'aiseen ɗin wa aka aura masa? " Mama yarinyar da na ɗauka aiki a gidan nan shin kinsan dalilin kawota gidan nan da nayi? Saboda ta nemi ta haɗa kanta da ni ne shiyasa nace zan nuna mata tazarar da ke tsakanin talaka da me kuɗi se gashi da ga ƙarshe an aurawa Mu'aiseen ita saboda banzan dalilin ki " innalillahi wai wace yarinya kike nufi badai Aminatu ba? Banda lokacin rike sunan ta amma idan haka ta sanar dake to ita , Rumaisa ma tayi aure ,yanzu ni kaɗai ce a gidan nan ,taya zan yarda cewar kina sona? "Ya akayi hakan ya faru? Tabbas ko ma menene ,Zainabu ce muna fuka tun ranar da aka sanar dani tafita tare da yarinyar jikina ya bani akwai abinda take ƙullawa " wayarta ta fitar ta kira Hajia Laura, dan ita ta bar gidan tun daga lokacin da Rufaida tayi bacci dan ta san dole ne Rufee zata zargeta ga kuma akwai shirin da take yi ta yadda Rufee zata zo hannun ta , ringing ɗaya ta ɗaga " Hajia ina zancen ki a raina se ga kiranki " kallon Rufee da ta tsure ta da ido Sauda tayi ,se ta nufi ɗaki saboda wannan wayar sirri ce ,seda ta rufe ɗakin tukuna tace " Hajia a kwai matsala fa anyi mana kutse ga jahar mu ,duk wani ƙudurina ya rushe "bangane ba Hajia wace hajar kike nufi ? Hajia ina yarinya Amina da muke ƙoƙarin tafiya Niger da ita? To muna fukar matar nan tayi amfani da damar da muka bari na fasa auren Rufaida ,ta aurawa Mu'aiseen ita"hajia Laura da ke a zaune bata san lokacin da ta tashi tsaye ba "Hajia ko ta san shirinmun ne game da yarinyar? " Kai ina bana tunanin haka ban bar kafar da wani xe iya zargina ba a kaf garin nan , nasan dai zatayi haka ne saboda huce takaici Kinga yarinyar ƴar talakawa ce dole zasu amince su bada auren ta a ganin su wani nauyin ne zasu rage , lallai kuwa a kwai matsala ya kamata mu kashe auren nan sedai ban san ta wane hanya bane " Hajiya zamu iya amfani da Rufaida a kashe auren yanzu dai na fita ne kijira ni zan dawo karkiyi magana da Rufaida har se na zo ni nadan abinda zan faɗa mata". Rumaisa Tun daga yanayin tarbar da matar Muhsin tayi musu ta san cewar da matsala ,ka san cewar gidan nasu upstairs ne ita matar itace a ƙasa ita kuma sama shi yasa da aka kawo ta seda aka ajiye ta sa shen uwar gidan domin a damƙa amanar ta a gareta ,budar bakin ta tace ,ita bazata iya ɗaukar amana ba domin wuya ne da ita abu ɗaya da ta sani shine kowa ya zauna da halin sa wannan abunne ya tabbatar musu da bazatayi kirki ba Dan haka sosai su Hajia Inno suka bata shawara akan ta kama kanta tun da ma Allah yasa ba wani zama bane zasuyi tare ,idan sun daɗe ma befi suyi 2 weeks ba ,da ganan sukayi mata salla ma su ka barta daga ita se halinta , kifewa tayi ta ci gaba da risgar kukan ta ba su wani daɗe da fita ba angon ya shigo Duk da taji motsin shigowar sa amma ko motsi batayi ba to mutumin da baka ta ɓa gani ba ma ta ina zaka fara rayuwar aure dashi ? Shi kansa tsaye yayi bakin ƙofa yana ƙare mata kallo daga inda yake dukda bawai yana ganin fuskan ta ba ne shi kansa da yake namiji yana jin wani iri to bare ita ,da ya ga dai tsayin babu abinda ze yi masa kawai se yayi salla ma ya na ƙarasawa ciki , shiru bata amsa ba ,ajiye ledodin da ke hannun sa yayi ,ya zauna daga gefen gadon ,cikin sanyin murya yace " ya kamata kidena kukan nan dan yanayin sautin sa ya tabbatar min da ba yanzu kika fara ba ,aure ne dai an rigada an ɗaura kuma kuka ko ƙunci be isa yaqq sauya ƙaddara ba ,a iya haka ma ni Nagode wa Allah dan ina da tabbacin ya musanya min ne da mafi alkhari ,ke ce alkairi a rayuwata shiyasa Allah be mallakamin Meerah ba , lokacin da aka ce za'a bani ke nace a'a saboda ina tausayin halin da zaki shiga dan na tabbata baxaki rasa wanda kike so a zuciyar ki ba amma abun mamaki se gashi Ammi tace wai kin amince zaki aurene lallai nayi sa'ar mace me biyayya ,saboda haka nake so ko da bazaki so ni yanzu ba to muyi zaman mutunta juna na tabbata watarana zaki soni ,kuma nayi miki alƙawari baxan taɓa kusan tarki ba se randa zuciyar ki ta amince miki da na zaman abokin rayuwar ki ,ki dena kukan nan da kikeyi ,kishiga ki watsa ruwa ,se ki kwanta nima zan tafi ɗakina ne " Sosai Rumaisa taji daɗi da jin baze kusan ce ta a yanzu ba ,duk da tayi ƙudurin yi masa biyayya dai dai gwargwado koda ba ta son shi amma tana ganin ƙimar sa domin alfarma yayiwa mahaifiyar ta ,dan haka zata zauna dashi kamar yadda ya buƙata ,share hawayen ta tayi ,cikin Muryar ta da bata fita tace " na gode " murmushi yayi mata yace " nasan kinajin yunwa idan kinyi wankan ga abinci nan na shigo Miki dashi ,ki tabbata kinci kafin ki kwanta " kanta kawai ta ɗaga masa ,tana kallon shi ya fita ɗakin tare da ja mata ƙofa. Washe gari na tunda tayi sallahr asuba ta koma ta kwanta ,ba ita ta tashi ba se past 9 a gaggauce ta shiga tayi wanka ,bata wani yi kwalliya ba ta saka riga da sket na atamfa motsin da jiyo ne ga kuma kara tanaji kamar ana soya wani abu fito wa tayi tabi hanyar da take jiyo motsin ,sega ta cikin kitchen Muhsin ta gani ya naɗe hannun jalabiyar sa yana zuba ruwan zafi a flask da alama break fast yake shirya wa ,mamaki ne ya kamata ,ya za'ayi ace yana da mata Kuma se ya shigo yayi girki da kansa ,ƙara sawa tayi ,ta ce " ina kwana" da murmushi ɗauke a fuskan sa ya juyo yana kallon ta kasa tayi da kanta dan bazata iya kallon sa ba ,se yanzu yake kallon matar tasa " ita din ma kyakkyawa ce kuma da alama zatayi saukin kai "a bunda yake faɗa kenan a zuciyar sa a fili kuma ya ce " amarya kin tashi lafiya ? Na shigo in dubaki ai na sameki kina bacci ,yanzu ma saurin da nakeyi na kammala miki breakfast dan naga naman da na kawo Miki jiya ma ko buɗe wa bakiyi ba ,kingan shi nan a oven ina warming miki , ga ruwan zafi nan na dafa ,yanzu me kike so ban wani iya girki ba indomie kawai na iya dafawa se kuma idan dankali zan soya miki " girman sa ya daɗa karuwa a idon ta bata san sadda tayi masa murmushi ba a hankali tace " da ka ta sheni ai zan dafa ,ruwan zafin ma ya isa Nagode " hararan wasa yayi mata " a'a ni gidana ba'a zama da yunwa ko kinaso ki rame ne Ammi ta tuhumeni ,tace baxan tafi mata da yarinya ba ,Kinga ki faɗa dai me zaki ci? Shikenan to yanzu katafi ka huta zan kara aikin ko indomie ne se na dafa " yaawwa to yanzu naji batu bara natafi nima in shirya dan zan fita zuwa 2 zan dawo na ɗauke ki muje ayi Miki passport " fita yayi ita kuma tafara tunani ita dai a iya sanin ta idan da mutunci matar sa ne ya kamata ta basu abinci se gashi da kansa cikin kitchen "Allah" ya kyauta ta faɗa tana shiga store din dake cikin kitchen ,ta fara duba abubuwan da ke ciki babu abinda babu na nau'in abinci ,se dai idan tace tayi wani abincin babu wasu vegetables a gidan se kawai ta dafa indomie kamar yadda yace. tana gama dafawa ta zuba kaɗan a plate ,se ta juye sauran a cooler ,ta kai kan dinning ta ajiye ,ita kuma ta shige ɗakin ta ,ba ta wani ci indomien ba saboda cikin ta da takeji a tunkushe , haka ta dauka ta mayar kitchen ta ajiye , koda ta fito kitchen din shima yana shirin shigowa karo suka ci se ya dawo baya " Kinga ma girkin ne? " Ehhh na ka yana kan dinning ma "ohhh ni ai na rigada na sha tea da kin sani ke kaɗai kika girka ,Kinga fita zanyi " ok to a dawo lafiya " Allah yasa ya faɗa yana fita ,ita kuma ta koma ɗakin ta shiga tayi ta wanke toilet ɗin ta sannan ta dawo ta gyara ɗakin ,duk kewa da kaɗaici ya dame ta ,ga bata tunanin ma an zo mata da wayar ta ,hang bag ɗin da Amrah ta haɗo mata kayan amfanin ta ta buɗe cikin Sa'a kuwa wayarta na ciki da sauri ta ɗauko 10 missed call ta samu na Amrah ,se kira ɗaya da Dady yayi mata 10 minutes ago "wasu hawaye taji sun zubo mata ,ganin Ammi bata neme ta ba ,dan haka tafara kiran Daddy , ringing ɗaya ya daga " hello Rumaisa kintashi lafiya? Seda ta share hawayen idon ta tace " lafiya lau Daddy ya gidan ? Gida lafiya lau ya baƙunta "Alhamdulillah " babu dai wata matsala ko? Ehhh Daddy babu komai se kewar ku dan Allah Daddy a kawomin su Mimi su tayani zama " a'a Rumaisa zasu zo dai amma se kin kwa na biyu muma muna cike da kewar ki Allah yayi miki albarka kiyita hakuri kinji " Ameen Ameen Daddy na gode ka gaishe da Ammi " a'a bazamuyi haka da ke ba ki kirata ki gaishe ta mana " turo baki tayi tace " Daddy Ammi ta manta dani ko kirana batayi ba fa ,se kaine ka kirani " Dariya Dady yayi yace " to ayiwa Ammi haƙuri tana kawaici ne babbar ƴa tayi aure ,ki kirata kinji " to shikenan Daddy " kigaishe da mijin naki" wani banbarakwai taji sunan wai mijin ta ,amma dai ta masa da "zeji " da ganan ta maida akalar kiran ga Amrah Tana ɗagawa tafara mata shaƙiyanci " wato ana can ana shan love anbar waya ina ta faman kira babu reapond ,ke kin manta da wata Amra bayan ni na kasa bacci se tunanin ki nakeyi " hmmm Sis baxaki gane bane bansan kin haɗomin da wayar bane ,se yanzu da na duba " iyye to gist me how was the first night" Kai Amrah Allah ya shiryeki ,ai zaki ji nide yaushe zakizo inata baza ido na zata ko tunda safe na ganki " ke rufamin asiri kinsan halin Hajia Inno ƴar iko itace tace bazamu zo ba sai se kin kwana biyu ,wlh babu yadda banyi da Ammi ba ma ta barni inzo itama tace wai idan nazo zaki iya tada rigima mubarki sekin huta " mtswwww yanzu ke se ki biye su baxaki zo ba ko a ɓoye ,kinganni ni kaɗai a ɗaki kamar mayya matar gidan da alama batada kirki dan Allah dai kizo " to shikenan bara nayi wanka akwai labari ma zan zo wlh ki ajemin kazar amarci ko kin cinye ? Dariya Rumaisa tayi tace " tana nan tana jiranki kedai se kin zo. #Meerah Seda ta tabbatar Mu'aiseen ya fita kafin ta fito daga toilet ,zama tayi bakin gado tana tunani "meyasa to ba'a ɗaura auren Rufee da Mu'aiseen? Kuma ta tabbatar da Rufee tana son sa ,lallai dole ta gode ma Allah yanzu ne ta fahimci hikimar Ubangiji na kawo ta cikin a halin gidan ,waya hanya ce me sauƙi da zata kula da duk wani motsi na Hajia Sauda,sedai taya? Dole ne se na fara daƙile harƙallar da takeyi a garin Niger ,domin yin wannan aikin kuma dole se na samu wacce zata shiga cikin gidan domin ganin sirrin su ,tabbas yanzu ne manufata zata fara yanzu ne zan tarwatsa Sauda ,ina so ne hankalin ta ya tashi ta rasa natsuwar ta ta yadda zan samu aikina na Niger ya tafi daidai to me ya kamata nayi?......... Comments and share pls #Real@Bazamfaria❤️