Mutun ko Aljana free page by sakina Ismail Cameroon [02/08, 19:24] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫 MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹 💫 Story and written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) __________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ __________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ __________________________________________________ *Diamond💎 Star⭐ Ladies🧝‍♀️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Alhamdulillah! Alhamdulillah!! Alhamdulillah! Ina miƙa godiya ga Allah daya nuna min wannan ranar da zan fara sabon Book dina mai suna MUTUN KO ALJANA kamar yan da na fara shi a sa'a Allah ubangiji ya bani ikon kammala shi lafiya, Littafin MUTUN KO ALJANA kirkirarra ne,idan kuma labarin ya yi kama da labarin wata ko wani ya _ ya haƙuri 🥹 Ban yedda a juya min littafina tako wacca irin hanya ba. Kuma ban yedda wani ya karanta min shi a YouTube ba tare da ya nemi ijinina ba. Ina miƙa godiya ta musamman ga 'yen kungiyarmu na Jajirtattu mu samman Maman Ihsan,da kuma Mom Irfa,da Yusuf Gumel ina godiya sosai da irin gudun mawan da ku ka bani a harkan rubutu Allah ya saka muku da mafificin alkhairi ya biya ku da gidan Aljanna Ameen 🥹👏Allah ya kara haɗa kawunan mu gaba ɗaya. Ba zan manta da Besty's ɗina ba Ai'sha M.B da kuma Elham pinky ina sonku sosai kuma ba zan taɓa manta wa da ku a rayuwata saboda yan zu matsayun ku ya wuce kawaye ya koma 'yen uwa 🥹❤️ Dan haka na sad'okar da wannan page ɗin gaba ɗaya ga Maman Ihsan, Yusuf Gumel, Mom Irfan, Ai'sha M.B,Elham pinky ❤️💃😍 Allah ya bar k'auna 😘 Paid Book ₦500 Free page_ 1️⃣ Bismillahi rahmani rahim Zaune suke a wani babban Palo gidan, in na gaya muku kyau da kuma tsaruwan da palon ya yi ma ɓata lokaci ne. Dan kuwa palon babba ne sosai wanda ya ke d'auke da kujeru saiti biyu na bangaren hagu da dama,sai wata k'atuwar taburin cin abinci acan gefen,kayan motsa baki ne kala _kala na hango akan teburin kare wa palon kallo na yi tsaf babu wani tarka ce sosai a ciki,dan kuwa bayan wayen nan kujerun da aka saka da teburin cin a binci sai wasu ƙananun teburin guda ɓyu da aka saka a saƙiyar palon wan da ko waca taburi na d'auke da wani iri flowe mai masifar kyau da burge wa,sai manya _manyan labulaye da aka saka a ko waca window da kuma k'ofofin palon Cikin farinciki suke hira kallo ɗaya zaka wa mutanan palon ka fahinci cewa su din family ne, Suna cikin hira suka ji takun takalmansa,kallon wajan da suka ji takun ɗuk suka yi a lokacin da suka dora idanun su a bakin kofar ya yi dai _dai da d'ora fararen kafafuwansa dake cikin takalmi cikin palon,shiga cikin palon ya yi ba tare daya saya tire takalman sa ba ya nufe su kan sa na kasa har ya kara sa in da suke,ya zauna kusa da wata dottijuwa mata,shafa kan sa matar ta yi tana murmushi kana ta bude baki ta ce" Asaf ka dawo ?"sai a lokacin ya dago kan sa,woww!ma sha Allah kawai na iya furta wa a lokacin daya dago dan ba kara min haɗuwa ya yi ba,ya na da haske dai_ dai misali dan farinsa bai yi yawa ba bai kuma yi kaɗan ba dai_ dai bisali,ya na da dogon hanci da kuma godon fuska dake ɗ'auke da sajen,ya na da kwancen _cen gashi kai baƙi wulik,da ya sha gyara da Kuma mayuka masu tsada, buɗe lumsessun idanunsa da ke lumshe ya yi ya dora su a kan mahaifiyarsa sannun ya buɗe dan maramin bakinsa Kamar baya son yin magana ya ce"yeah" sannun ya miƙe "Ina kuma zaka bayan kuma ka san tsarai muna da baƙi yau"daya daga cikin matar yayyansa ta faɗa "Wana irin baki kuma bayan ni ban yi magana da kowa akan cewa zai zo waje na ba?"."Eh wannan yarinyar Aliya ce zata zo ka ganta ganta tun da kai kak'i zuwa,kuma da ka ke cewa ba mu gaya maka ba ?ba jiya na gaya maka ba ?"Daya daga cikin yayyansa ya yi maganar" "Mtsiii" ya ja saƙi kana ya ce"Ni na resa gane wannan wacca irin yarinya ce haka da baza ta bari saurayi ya je ya ganta ba,sai dai ita ta zo ta ga saurayi" ya na kaiwa haka ya bar wajan ya nufi ciki. Baki buɗe suka bisa da shi har ya bace musu, "Kin ga Zahra ɗiauƙi waya ki kira ki tambaye su lafiya ba su zo ba har yan zu"kai wacca aka kira da Zahra ta geɗa sannun ta shiga latsa wayan da ke hannunta,sai data dan latsa ta na second ɓiƴu kana ta saka a kunne. "Hello Aliya kuna ina har yan zu baku kara so ba?"Ta can bangaren aka amsa da"Aunty ina hanya na biya gidan su Hanifa ne na ɗ'auko ta mu tawo tare kin san dama na ce maki tare zamu zo"."Okay toh ku hanzarta dan kin san sarai halin mutumin naƙi yan zu zai yi fushi ya tafi "."Shi ke nan Aunty gamu nan ma mun fito daga gidan na su yan zu zamu tawo saboda dama san da ki ka kira ni ina cikin gidan na su"."Okay toh sai kun kara so"kai kawai Aliya ta geɗa sannun ta kashe wayan,wata matashiya budurwa ce da ba za ta wuce shekaru 20 a duniya ba,tana da kyau dai_ dai gwargwad'o,ta sha kwalliya Kamar zata je gidan biki,kallon kawarta Hanifa ta yi kana ta ce "Yauwa Hanifa mu yi s'auri kar ya fita"."Okay muje"wacca aka kira da Hanifa ta faɗi,mota suka nufa ka san cewa akwai dreve a gaba ne ya sa suka shiga bayan mota, Aliya ce ta zo shiga mota bata sani ba ta rufe rabin mayanfinta da ta yafa a waje, taɗa motar dreve ya yi suka bar wajan,wani irin guguwa mai karfin gaske ya tashi a wajen da suka baki. *Bayan minti ɓiyar* Tuƙi dreve ya ke kamar yan da ya saba,dan dreve din gidan su Aliya ya kore wajan iya tuƙi sosai shi ya sa suk'e shiri da Aliya saboda a ɗuk lokacin da zata fita shi ya ke kaita unguwa. Suna cikin tafiya suka ga iskan wanta tafi ta d'azu ya kara tashi mai karfin gaske,babu jima wa suka ga hannun dreve dake sakiyar stearing mota ya fara koma wa gefe, hannun dreve ya shiga karkaruwa da garfin gaske idanun dreve ya jan za l'auni zuwa kore lokacin babu a bun da Aliya take yi data wuce ihuuu ,idonta duk ya firfito ya je kana ganinta ka san ta tsorata sosai, Hanifa ce ta yi karfin hali ta shiga karan to duka addu'oyin da suka zo bakinta,dan Hanifa tafi Aliya sanin abubuwa akan addini, ta na cikin karan ta addu'oyin ne ta ga mayafin da ke kan wuyan Aliya ya shak'e mata wuya sosai Aliya sai ƙ'ok'arin tire wa ta ke amma ta kasa,kamar ma kara d'aure wuyan nata take yi,"Subhanallah! Besty wannan ai kara kulle wuyan naki Ki ke yi bari na t'aimaka miƙi, Hanifa ta faɗa haɗe da matsowa kusa da Aliya ta shiga taimaka mata amma ina sai ta ga ita ma ta kasa,"Besty Wallahi ni ma na kasa ha..haba ."Be..Be..Bes..ty Pls ki..ki.. taimaka...min "Aliya ta yi maganar a rabe saboda wahala duk ta fita daga cikin hayyacinta kamar ba ita ta sha kwalliya da zu ba. Kallon gefen murfin motar Hanifa ta yi ta ga mayafin Aliya a kulle ta waje "Kai Besty ashe mayafin naƙi _ki ka rufe a wajen bari na yi wa dreve magana ya sayar da motar sai na tire miƙi"Kallon gaban mota Hanifa ta yi ta kalli inda dreve ya ke ta ga shima sai karka ɗa kai ya ke kamar k'aɗangare "Na shiga uƙu ni Hanifa toh ni yan zu ya zan yi?"Hanifa ta faɗi ta na dora hannu akai,kana taci gaba da cewa "ƙin ga abun da naƙe gaya miki akan Asaf ko Aliya?amma soyayya ta rufe miƙi ido kink'i yeɗda yan zu ga irinta nan ga shi aljana zai kashe ku a ban za saboda shi,dan ni ba zan irga kaina ba saboda ban shirya mutuwa yan zu ba kai dreve ka saya ka s'au".....Bata kara sa magana ba ta ga dreve ya saƙi stearing mota, kamar ana tura motar ya zo ya bugi wata katuwar bishiyar da ke gaban su ji ka ke dummmm! Lokacin duni Aliya ya ta daɗe da suma.... Ina son in ga ruwan comment's pls 👏 Saboda shi kaɗai zai karfafa min gwiwa 💪 Fulanin of Jajirtattu ce ✍️ [18/08, 15:19] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫 MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹 💫 Story and written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) __________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ __________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ __________________________________________________ *Diamond💎 Star⭐ Ladies🧝‍♀️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page _2️⃣ Bismillahi rahmani rahim Bata karasa magana ba ta ga dreve ya saƙi stearing mota kamar ana tura motar ya zo ya bugi wata katuwar bishiyar da ke gaban su ji ka ke dummm! Lokaci duni Aliya ta daɗe da suma,ihuu sosai Hanifa ta saki cikin tashin hankali ta shiga jijjiga Aliya amma shiru bata farfaɗo ba,cikin tashin hankali ta fita daga cikin motar tana sarce gumin dake siyayo mata akan goshi kamar wanda ya yi guɗu,sai data gama sarce gumin dake kan goshinta saf sannun ta gyara d'aurin dankwalin ture ka ga tsiya da ta ɗaura ya dawo gefe tukun kafin ta tire waya a jakarta ta dannawa Maman Aliya kira bugu biyu aka ɗ'auka,bata saya gaisheta kamar yan da ta saba in ta kira ta ba kawai kai saye ta ce "Mommy! Aliya Mommy! Aliya".Ta faɗa tana sakin kuka,cikin tashin hankali Maman Aliya ta shiga tambayarta a abun da ya samu Aliya "Me ya samu Aliyata Hanifa"."Mommy Aliya ta...ta..ta mutu"Haifa ta kare maganar ta na sakin kuka "Whatttt! Karki gaya min maganar banza Hanifa yanzu Aliyata tabar gidan nan taya zaki ce min ta rasu"Wallahi Mama da gaske nake Aljana ta kashe mana Aliya da dreve Mommy sai dana bawa Aliya shawara akan ta hakura da Asaf amma taƙi"."Kin ga Hanifa ki faɗa min yanzu kuna ina Aliyata ba za ta mutu ba,dan wallahi ba'a haifi Aljanan da zata kashe min ƴa ba". Kwatance Hanifa tayi wa Maman Aliya, Maman Aliya bata karasa jin kwatancen ba ta kashe wayan cikin sauri ta ɗauki mayafinta da key din motarta ta yi waje,cikin tashin hankali ta shiga mota dreve ya buɗe mata gate haɗe da yi mata Allah kiyaye amma ta yi ban za dashi ta ja motar a guje ta bar gidan,da kallon mamaki drave ya bi motar da shi Tafiya da zai kaita a mintuna talatin ne ya kaita a yer mintuna da bai wuce goma sha biyar ba. Tana karasa wajan ta hango mutane,bata saya dai _dai ta parking motarta ba ta fito daga ciki ta nufi wajan da mutanan suke saye,ta na zuwa ta chusa kanta cikin su wani irin ihu ta kurma da karfi a lokacin da idanuwanta suka sauka akan ƴarta dake kwance a kasa ga mayafinta data yafa akan wuyarta Hanifa ce durkushe a gabanta ta na ku ka ta riko hannunta sai kiran sunanta take amma shiru bata motsa ba. Kara sowa Maman Aliya ta yi cikin tashin hankali ta durkusa ita ma gefen Hanifa ta shiga jijjiga yar tata "My love ki tashi karki min haka amma still shiru Aliya bata motsa ba. Wani irin ku ka mai suma zuciya ta saki ta daga kan Aliya ta dora kan cinyarta taci baga da kiran sunanta amma shiru Daya daga cikin mutanan da suke zagaye a wajan ne ya yi magana "Hajiya ki yi haƙura Allah ya yi mata rasuwa ba za ta tashi"....Bai karasa magana ba yaji saukar mari a kan kuncinsa dafa wajan ya yi ya ɗago ya zubawa Maman Aliya idanu,ita ma Maman Aliya shi take kallo sai a lokacin ma taga ashe ma shi ɗin likita ne ma ashe "Hajiya taya daga faɗar gaskiya zaki mare ni" Likita ya yi magana cikin ɓacin rai "Taya zaka ce ƴata ta mutu bayan tana nan da ranta"daya daga cikin mutanan ne ya amshi zancen da cewa "Haba_haba Hajiya ina ki ka taba ganin likita ya yi karya akan mutuwa?in bata mutu ba taya zai ce ta mutu mai ta yi mana da zamu yi mata karyan mutuwa?a ina muka santa da har zamu yi mata karya"Maman Aliya bata ce komai ba ta juya ta sugun na ta ciccibo Aliya daƙer ta kalli Hanifa tace zo muje mu kaita a sibiti bata mutu ba suma ta yi"hawaye Hanifa ta share ta na murmushi haɗe da cewa"da gaske bata mutu ba Mommy?".Mtsiiii Maman Aliya ta ja tsaki kana ta ce"Ban sani ba karki zo mu tafi ki zauna"ta na kaiwa nan ta rasa ta cikin mutanan ta bar wajan,bin bayanta Hanifa ta yi da sauri,ta na zuwa wajan mota ta buɗe mata murfin motar Maman Aliya ta saka Aliya a bayan mota ta rufe,ta koma gaban mota ta shiga mazaunin dreva Hanifa kuma ta shiga dayan site din ta fisgi motarta karfi suka bar wurin *Gidan su Asaf* Sun zauna sun jira Aliya shiru bata zo ba har Asaf ya fita ya koma wajan aiki,da farko dai sun hana shi sai daga baya da suka ga lokaci na tafiya ba su ga Aliya ba gashi kuma sun kikkira wayan Aliya bata dauka ba,ya sa suka bar shi ya tafi Kallon Zahra Hajiya Zainab ta yi kana ta ce "Zahra kara gwada number din mugani ko Allah zai sa a daga wayan".Da"Toh"Zahra ta amsa sannun ta kara dannawa Aliya kira amma shiru ba'a dauka ba sai a kiran ta biyu aka dauka "Hello"Hanifa ta furta da dishashiyar muryarta data gama dishewa da kuka Cikin sauri Zahra ta ce "Aliya lafiya na ga har yan zu baku zo ba?" "Ba ita bace ba Hanifa ce. Ikon Allah!toh ina take Hanifa?"Kamar Hanifa zata yi shiru sai kuma wani abu ta ce mata yi magana Hanifa "Allah ya yi mata rasuwa Aljanar jikin danku ta kashe min kawata da nafi so a duniya hankalinku ya kwanta bu....bata karasa maganar da na ke yi ba aka fusgi wayan da ke hannunta dago wa ta yi taga Maman Aliya ce saye gabanta idonta ya yi jajur saboda kukan data sha. "Hello yauwa bari ku ji wallahi idan ƴata ta mutu sai na yi sharia da ku ta na kaiwa nan kitt ta katse kiran, "Mommy! Ya jikin Aliyan? Ta farfaɗo ne ?" Hanifa ta tambaya,baki Maman Aliya ta buɗe da niyar bawa Hanifa amsa sai suka ji muryar likita a bayan su,duk juyo wa suka yi suka buɗe baki a tare suka shiga tambayar likitan "Likita ta farfaɗo ne ? Shiru likita ya yi na ɗan wani lokaci kana ya ce "Ku yi haƙuri Hajiya tun da na shiga na ɗubata na tarar Allah ya yi mata rasuwa kuma da dukkan alamun sun nuna cewa ta sha wahala sosai kafin ta rasu kuma ku san minti talatin ta yi da rasuwa dan ba yanzu ta rasu ba". Wani irin ihu Maman Aliya ta kurma kana ta ce"Wallahi Karya ne wallahi basu isa ba wallahi ba zan yedda ba sai sun dawo min da ƴata dan su ne silar komai su suka kashe min ƴata"ta na kaiwa nan fuuu tabar wajan kamar za ta tashi sama ta yi bakin kofar fita a sibitin sai data kai bakin kofar sannun ta juya ta kalli Hanifa da jajayen idanunta ta ce "Hanifa ki zauna da ita bari na je na dawo"Ta na kaiwa nan bata saya jiran mai Hanifa zata ce ba ta karasa fita. Kai kwai likita ya girgiza sannan ya juya ya bar wajan ya wuce offince dinsa,ita kuma Hanifa ta wuce dakin da Aliya take. Cikin tsoro na ke guɗu ƙare na bina a baya ban saya ko ina ba sai a gaban wani dan karamin kofa turo kofar na yi da sauri naci karo da wani dattijo da alama fita zai yi da guɗu na karasa na buya a bayansa ina ɗan leko da kaina kaɗan dan gani in karen"Siyama laifiya kika shigo mana gida ba bu ko sallama?".Ba tare data yi magana ba ta nuna mai karen da ke gabansa da hannunta,sai a lokacin Babban ya lura da karen da ke gaban nashi kansa ya girgiza yana murmushi kana ya ce "Haba Diyana wai yaushe zaki yi girma ne ?" Mai ma kon ta bawa Baban amsa sai ma kara riƙe shi data yi,ba tare da Baban ya yi magana ba ya shiga koran karen,babu jimawa karen ya tafi sai a lokacin yar buduwar ta fito daga bayan mahaifinta... Kuyi haƙuri da wannan jiya na dawo na gaji Comments and share fisabilillah 👏😍 *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* [22/08, 16:23] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫 MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹 💫 Story and written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) __________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V __________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ __________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ __________________________________________________ *Diamond💎 Star⭐ Ladies🧝‍♀️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book₦500 Free page 3️⃣ Bismillahi rahmani rahim Ba bu jimawa karen ya tafi sai a lokacin 'yar buduwar da a shekaru ba za ta haura 16 ba. fitowa ta yi da ga bayan mahaifin na ta,sai a lokacin na kare mata kallo sosai, kyakkyawa ce ajin karshe,ta na da dogon fuska da kuma dogon hanci sai dan karamin bakinta dake d'auke da Pink din lips sai zara zaran gashin ido da kuma ta gira,ba ta da wani haske sosai,dan kuwa ba za'a kira ta da fara ba.ba za kuma a kira ta da baƙa ba.irin kalan farar nan nata ne ake kira da wankan tarwaɗa. Siririya ce amma ba sosai ba ,ta na da books da kuma hips sosai,idan aka ganta zaka d'auka ta yi shekara 20 nan kuwa 16 ne kawai saboda har tsayi ma ta na da ita ma sha Allah! Kallon mahaifina na yi ina murmushi haɗe da turo baki gaba kana ganin yanda nake yi kaga yarinta a tattare da ni "Siyama ina ruwan da ka ɗebo?".Ware manya _manyan idanuna na yi waje dan sai a lokacin na tuna da abun ɗiba ruwa na dana yer a hanya saboda karen daya biyo ni,bakina na buɗe na ce "Laa!wallahi Baba ruwan ya ɓare a hanya"."Toh da ki ka barar da ruwan ina botiƙin ya ke?"Wallahi harda shi na bari a hanya na dawo gida saboda wannan karen"."Wai ni Siyama yau ki ka fara ganin kare ne?"."A'a Baba ni fah bana tsoron kare kawai dai idon karen ne ya bani tsoro saboda tunda na ke ban taɓa ganin idon kare green ba sai yau ga kuma wani irin kallo da ya ke min shi ya sa na ji tsoro na guɗu shi kuma ya biyo ni ". Shiru Malam Iliyasu ya yi yana nazarin maganar yar tasa,dan tabbas shi ma ya lura da idon karen "Tabbas ni ma naga idon karen amma kin san ba bu irin yanda Allah baya halittan abu ke dai abun da na ke so dake karki watsa da addu'a a ɗuk in da ki ke Allah yana tare da ke" Kaina na gyaɗa ina faɗin "Toh Baba in sha Allah zan yi kamar yanda ka ce " Shafa kaina Baba ya yi yana faɗin"Allah ya yi miƙi albarka".Na amsa da"Ameen" sannun na shige gida shi kuma Babana ya wuce ma sallamaci, *Bangaren su Hanifa* Cikin ɗak'in da Aliya take ciki ta nufa ta na zuwa ta turo kofar a hankali ta shiga ta maida kofar ta rufe hango Aliya ta yi an lulluɓe ta da farin zanin gadon asibitin,wani irin kuka ta saki da s'auri ta kara so kusa da gadon hannunta na rawa ta sa ta yaye abun da aka rufe ta da shi ido huɗu ta yi da fuskar Bastynta ga idonta dake a rufe ga kuma gefe _gefen fuskarta da ta yi jajawur saboda wahala data sha jijjigata ta shiga yi ta na kiran sunanta "Besty ! Besty!dan Allah ki tashi karki min haka.dan Allah karki tafi ki barni me ya sa ki ka ƙi yerda da shawarata Besty? Sai dana faɗa miƙi ki haƙura da Asaf amma kink'i yeɗda.gashi yanzu sun kashe min ke dan Allah ki taimaka ki tashi karki mutu yanzu muna da buririkan de ya wa daya kamata mu cika shi"Haka Hanifa ta dinga faɗa ta na yi ta na girgiza Aliya ta na kuka,ana haka ne likitan ɗazu ya turo kofar ya shigo ya sameta, Kallon Hanifa ya yi ya ce"Haba baiwar Allah me ya sa baza ku karɓi kaddara ba ? Ya kamata ku karbi jarabawan da Allah ya aiko muku da shi hannu bibbiyu kufah muslimai ne bai kamata ku dinga yin haka ba". Wani irin kallo Hanifa ta jefawa likata da shi,likita bai san sanda ya haɗiye sauran maganar da ya yi niyar yi ba, "Karka kara cewa Bestyna ta mutu dan Bestyna ba yanzu zata mutu ba,ko yanzu zata mutu ba dai Aljana zata kashe ta ba dan haka ba ruwanka kawai ka kyaleni" ta na kaiwa nan taci gaba da kiran sunan Aliya "Aliya tashi kin ji haba Aliyata karki min haka kin ji Bestyna wannan karon cikin rarrashi ta ke magana,amma still Aliya bata tashi ba. Tambayar kansa likita ya shiga yi akan maganar Aljana da Hanifa ta yi yanzu.'Kamar ya Aljana bazai kashe mata Besty ba?Ganin da ya yi ba bu mai basa wannan amsar ne ya sa shi watsar da maganar,"Humm saboda ta riki ce ne kawai ya sa take maganar Aljana"Kai kawai ya girgiza kana ya juya ya yi bakin kofar, Jin karatun da Hanifa ta fara yi ne ya sa likita dakatar da tafiyan da ya yi niyar yi, ya juyo ya zuba mata ido, Ayatul kursiwu da suratul Nasi da falhagi ne ta ke karanta wa ko wanne sai data karanta kafa uƙu _uƙu sai Amanar Rasulu data fara karantashi bata ma karasa ba taji Aliya ta yi wani irin attishawa da karfi haɗe da buɗe ido Aliya na buɗe ido Hanifa ta faɗi ta suma...... Ina so naga ruwan comments dan wancan page din dana turo baku min comments 😒 Yawan comments yawan typing ✍️ Comments and share fisabilillah *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* [24/08, 23:45] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫 MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹 💫 Story and written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) __________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ __________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ __________________________________________________ *Diamond💎 Star⭐ Ladies🧝‍♀️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free Page 4️⃣ Bismillahi rahmani rahim Ba ta ma karasa ba ta ji Aliya ta yi attishawa da karfi haɗe da buɗe ido, buɗe idon Aliya ya ke da wuya Hanifa ta faɗi kasa ta suma, Tashi zaune Aliya ta yi ta shiga kallon dakin kamar wata zararriya haka ta koma sai data karewa dakin kallon saf sannan idonta ya sauka akan na Likita sai a lokacin ta gane asibiti take baki ta buɗe daker ta fara magana "Doctor me ya sa meni ?" Sai a lokacin doctor ya dan motsa daga inda ya ke tsaye ya karasa kusa da gadon dan tun ɗazu yake saye kusa da bakin kofa tun lokacin da ya ga Hanifa ta suma ya kasa kwakkwaran motsi dan sai a lokacin ya samu amsar tambayar da ya yi wa kansa akan maganar Aljana ta Hanifa ta yi akan Aliya. Dan ba karamin tsoro ya ji ba a lokacin da ya ga Hanifa ta faɗi ta suma, "Doctor ina maka magana ka yi shiru" Aliya ta sake dafi a karo na biyu "Sorry! ɗazu ne Mom ɗinki da wannan kawar taƙi suka kawo ki nan kamar gawa muna duba ki muka tarar kin mutu ashe ba mutuwa ki ke yi ba aikin Aljanu ne amma mai kuka masa haka har ya aikata miki wannan danyen aikin?dan na san ba karamin wahala ki ka sha ba saboda a wuyanki na gano hakan" Doctor ya yi magana yana ɗagowa,ya ga wayam bai ga komai ba juyowa ya yi ya ganta durkushe a gaban Hanifa ta na kiran sunanta"Hani! Hani na dan Allah ki tashi me ya sa meki haka ?" Shiru ba amsa, ɗagowa ta yi idonta ya yi jajawur kamar karwashin wuta ta zuba su kan Likita dake saye kamar tsoko yana kallon su. A fusa ce ta saki Hanifa ta miƙe ta tako ta karasa gaban Likita kana ta fara magana "Wai kai wana irin Likita ne?taya bestyna ya suma ba za ka taimaka mata ba?ko uniform naka na karya ne kawai?". Sai a lokacin likita ya saƙi murmushin mai ciwo dan maganar Aliya ya dan ɓata masa rai "Humm! Aliya ki Ke ko wa? Naji Bastyn naki na kiranki dashi.toh ba ni ne tsilar saka Bastyn ki a wannan halin da ta ke ciki ba.ke ce tsila dan haka ke ya kamata ki taimaka mata kamar yanda ita ta taimaka miki a lokacin da ki ka suma"Likita na gama fad'ar haka ya juya a fusa ce ya yi bakin kofa ga t'ausayin Hanifa dake ratsa mai zuciya yana son yi mata addu'a amma yana tsoron a bin da zai je ya dawo, Har ya dora hannunsa samar kofar da niyar buɗewa sai ya ji ta yi magana cikin sanyin muryar"Dan Allah likita ka fahimtar dani wallahi bangane in da maganarka ta dotsa ba sam".Ba tare da Likita ya juya ba ya ce "Mu a lokacin da aka kawo ki nan muna yin bincike muka gano cewa kin mutu amma Bestynki ta ce sam baki mutu ba dan har magana nayi mata akan cewa me ya sa ba za ta d'auki jarabawan da Allah ya aiko mata dashi ba ta nuna sam ita bata yedda ba a taƙai ce dai ita ta miki addu'a cikin idon Allah ki ka farfaɗo nima da ki ka farka ba karamin mamaki na yi ba.dan haka kema yanzu ya kamata ki yi wani abu ta samu ta farfaɗo" Hawaye Aliya ta share kana ta ce"Ni wallahi ! doctor ban iya karatu ba". "Toh amma ai kin iya karanta suratul nasi da kuma falhagi.ko suma baki iya ba?" "Ummm !toh shima na fara mantawa".Cikin mamaki doctor ya ke kallon Aliya dan har mamakin ya kasa ɓoyuwa akan fuskarsa "Yanzu kina nufin shima kin manta shi?"."Eh "Aliya ta bashi amsa. "Toh in kina sallah me ki ke karantawa"?."Wallahi ni na kwana biyu ban yi sallah ba gaskiya"Aliya ta faɗa ba tare da ta ji kunya faɗa ba. "Hummm! Allah ya shiryeki wannan a bu In da ki ke yi ma ai dole Aljanu su samu wajan shigarki a duk lokacin da suke so". Ido Aliya ta zaro waje cikin tsoro da firkici Aliya take tambayar doctor. "Doctor ! Kana nufin saboda bana sallah ne ya sa Aljanu shiga jikina ?"."Kwarai kuwa dan da ace kin rik'e addini ba bu a bin da zai sameki ko ya sameki ma ba za ki sha wahala sosai ba,ni dan Allah bani waje na duba ta" Doctor ya yi magana haɗe da fara takowa ya nufi in da Hanifa ta ke kwan ce Durkusawa ya yi gabanta hannusa biyu ya sa ya dago kanta ya gora saman cinyarsa rumtse ido ya yi ya buɗe dan tunda ya ke bai taɓa jin a bin da ya ji yau ba.bakin sa ya s'aita dai _dai kunnenta ya fara mata karatu, Bai wani dau lokaci sosai ya na karatu ba ya ji ta fara sauke ajiyar zuciya a samar fuskarsa wani irin ya ji a lokacin da ji saukar numfashin ta a saman kunnan sa Kara runtse ido ya yi a karo na biyu wannan karon bai buɗe idon sa ba, a haka ya ci gaba da karatu, Tun lokacin da doctor ya fara karatu Aliya ya zuba masa ido bata taɓa na dama akan rashin karatun da bata yi ba sai yau, yana y'in yanda doctor ya ke karatun ba karamin burgeta ya yi ba,har ta ji da ma ita ce, Buɗe ido ta yi a hankali ta dora a kan fuskar sa kallon sa ta ke ba bu ko kiftawa yana da kyau ba laifi duk da kuwa baƙi ne amma komai nashi mai kyau kama daga hanci har fuska,idonta ne ya sauka akan bakinsa da yake karatu kallon bakin take ba bu ko kiftawa, Kasan cewa idon sa a rufe shi ya sa bai san cewa tana kallon shi ba. Yana nan yana kataru ya ji a jikin sa ana kallon sa a tunanin sa ya ɗ'auka Aliya ce take kallon sa amma daya buɗe ido ya ga a she Hanifa ce Murmushin jin dad'in farfaɗowar ta ya yi, Hanifa kuwa tana ganin haka ta yi saurin miƙewa daga kan cinyar sa tana faɗin "Sorry"."Ba komai ya jikin?ya Malama daga yiwa mara lafiya karatu ita ma ta suma?"ya faɗa yana murmushi ba tare da Hanifa ta kula shi ba ta nufi wajan Bastyn ta suka rungumi juna suka saki kukan farinciki, Hanifa na cewa "Besty ya jiki? Ita ma Aliya na cewa"Besty ya jiki?". Aliya ce ta ce "Hanifa mu tafi gida na san yanzu Mommyna _na can tana ta ne mana" Toh ai tun ɗazu muna tare da ita dan tun lokacin da wannan abun ya faru na kiranta ta zo, da ita ma muka kawo ki asibitin " ."Toh tana ina"?."Ta tafi gidan su Asaf soboda ɗazu cewa aka yi kin mutu shine ta tafi gidan su " "Kai Mommy kuma mai zata yi a gidan su Asaf yanzu ba gani nan lafiya ta kalau ba.dan Allah Hanifa kira mana ita dan ni tun da na farka banga in da jakata da wayata take ba". Kai Hanifa ta geda kana ta zira hannunta cikin aljihun doguwarigar dake jikinta ta d'auko waya ta yi dealing number Mommy ba'a wani d'au lokaci ba Mommy da ɗaga waya "Hello Hanifa gani nan yanzu zanxo dole su dawo min da ƴata". Mommyn Aliya ta yi magana tana kallon Maman Asaf da ƴaƴansa dan tun ɗazu ta zo tana ta yi musu tijara amma basu tanka ta ba. "Haba Mommy gani nan lafiya ta kalau ki dawo" Aliya ta faɗa a lokacin data karbi wayan daga hannun Hanifa "My love ke ce da gaske?"."Eh Mommy ni ce ki dawo" Ai Mommyn Aliya na jin haka ta juya cikin tsauri ta bar gidan Su ka bita da kallon mamaki Kashe wayan su Aliya su ka yi cikin tsoro da firgici su ka juya doctor suka gani a saman sailing ga wani bakin abu data sha bakar abaya fuskarta a rufe ba'a ganin komai sai gashinta data s'auko har gadon baya ta basu ga fuskar ta ba sai manya _manyan faracen ta suka hango, Dalilin da ya sa suka hango faracen ma saboda shake wuyan doctor da ta yi dashi ne shi ya sa suka gani Doctor kuwa sai zazzare ido ya ke duk karatun bakinsa yakare ya rasa wanne zai yi, Wani irin dariya ne ta kyelkyele da ita ji ka ke "Hahahahahaha ! Kai wa ya ce ka shiga hurumin da bai shafeka ba? Kai ba aikin asibitin ka ke yi ba ?"."Eh eh shi na ke yi" Doctor ya yi maganar cikin wahala. "Toh me ya sa ka shiga a bin da bai shafe ka ba?" "Kiyi haƙuri ba zan sake shiga ba" Kafin ka ce mai tuni su Aliya sun yi bakin kofah da guɗu,suna karasa gaban kofa_ kofa ta datse ƙ'okarin buɗe wa suke amma sun kasa sai kawai suka durƙusa a wajan suka saki kuka..... Comments and share fisabilillah 👏🥰 *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* [28/08, 22:29] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫 MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹 💫 Story and written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) __________________________________________________ Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V __________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ __________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ __________________________________________________ *Diamond💎 Star⭐ Ladies🧝‍♀️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page 5️⃣ Bismillahi rahmani rahim Kafin ka ce mai tuni su Aliya sun yi baƙin kofa da guɗu.su na karasa gaban kofa _kofa ta datse ƙ'okarin buɗewa suke amma sun kasa sai, kawai suka durk'usa a wajan suka saki kuka Kuka suke sosai sun rasa mai abun yi,wani tunani ne ya faɗowa Hanifa ta gefen ido ta kalli Mazwara (sunan Aljanar)ke nan satar kallonta ta yi taga ba su ta ke kallo ba dan haka ta yi anfani da wannan damar da ta samu ta tiro wayarta daga cikin aljihun rigarta ta shiga rugutawa mahaifinta sak'o,tana yi tana ci gaba da kuka har ta kammala rubutawa ta tura sannan ta rubutawa Mom Aliya ma akan cewa in ta zo asibiti kar ta shiga ciki ta saya a waje sai da ta kammala sannan ta mayar da wayan cikin aljihun ta ci gaba da rusa kukan ta _tana yi tana jijjiga kofa. *Bayan awa ɗaya* Kallon su Aliya Baban Hanifah ya yi kana ya ce "Gaskiya ƴata ya kamata ki haƙura da wannan yaron dan ga ɗukkan alamu sun nuna cewa Aljanan nan ta daɗe da auran sa dan haka ki nemi dai dai dake ki yi auren ki yafi miƙi". Malamin da ya zo ya yi musu addu'ar batar da Aljanar ne ya amshi zancen da cewa "Kwarai kuwa ƴata ki fita harkan wannan bawan Allah ki nemo dai_dai da ke ki yi auran ki in ba haka ba_ba za ta taɓa kyaleƙi ba.saboda wannan Aljanar ko ni da nayi addu'an na tsorata da ita saboda tun da nake ban taɓa haduwa da masifaffiyar Aljana irin wannan ba.dan haka ki kula sosai kuma ki riƙe Askar da kuma sallah ki Kuma yawaita karatun alkur'ani in sha Allah! komai zai zama tarihi kamar ma ba'a taba yi ba". "Toh Maman Aliya Allah ya kiyaye gaba mu zamu wuce" Baban Hanifah ya faɗa sannan ya juya _ya shiga motar da suka zo da shi, Malamin da ya zo tare da Baban Hanifah ma sallama ya yi mata haɗe da Allah kiyaye gaba sannan ya shiga mota "Besty bye sai mun yi waya. Mom ! sai anjima"Hanifah ta yi musu sallama "Toh Hanifah mun gode sosai Allah ya bar zumunci"Mommyn Aliya ta faɗi ita ma a lokacin da take shiga motarta "Okay bye my Hani sai mun yi waya" "Okay bye Besty" Shiga motarsu Hanifah ta yi ita ma Aliya ta shiga motar Mamanta kowa ya ja motarta su ka bar harabar asibitin. "Sannu my love" Hajiya Naja mahaifiyar Aliya ta faɗi "Thank you Mommy "Aliya ta fadi a lokacin da ta ke gyara kwanciyarta kan kujerar mota Sun dan d'au mintuna mai yawa ba tare da kowa ya kara yin magana ba.sai can Hajiya Naja ta ji Aliya na cewa "Wallahi Mommy ba dan Besty ta kira mahaifinta ya taho da Malamin nan ba da bamu san ya za mu yi ba?". "Gaskiya dai kam,dan ni kaina da ace bata tura min sak'o ba da yanzu nima ina hannun wannan muguwar Alja"....sai kuma ta yi shiru ba tare data karasa s'auran maganar da suka rage a bakinta ba. "Mommy ya baƙi karasa maganar da ki ka fara yi ba?"."Toh my love ba dole na yi shiru ba.haka kawai na kira sunan ta_ ta zo ta dawo kaina nima "Mai Aliya za ta yi ban da dariya "Daughter dariyan me ki ke yi?"."Mommy ke ce ki ka bani dariya mana". "Ke yanzu har kin manta a bin da ya faru da ke ?" "Haba Mommy taya zan manta ?" "Na sani k'ila kin manta". Shiru Aliya ta yi ba tare da ta kara tankawa mahaifiyarta ba har su ka karasa gida....... Comments share fisabilillah *Fulanin of Jajirtattu ce*✍️ [02/09, 13:18] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫 MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹 💫 Story and written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) Suivre la chaîne Sakeena Isma'il Cameroon Hausa Novel's 📚✍️ WhatsApp Channel sur WhatsApp : https://whatsapp.com/channel/0029VaklQ3uLNSa36AqAX01V __________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ __________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ __________________________________________________ *Diamond💎 Star⭐ Ladies🧝‍♀️* *(We stand together)* 🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page 6️⃣ Bismillahi rahmani rahim Shiru Aliya ta yi ba tare dat a kara tanka wa mahaifiyarta ba,har suka karasa gida. *Bayan kwana ɓiyu* Suna zaune a palon suna breakfast suka ji kamshin turarensa ya mamaye wajen da suke tun da suka ji kamshin turare sun san shi ne,sun kai mintuna biyar da jin kamshin turarensa kafin su fara jin takun takalmansa sai kuma suka gan shi shi ma ya fito. Dan Asaf in ya fito sai ka fara jin kamshin turarensa tukun kafin ka ji takun takalmansa, Mutane de ye wa suna mamaki sosai saboda aduk lokacin da zai haɗu da mutane sai sun ji kamshin turaresa kafn su gan shi,sai su zaci yana kusa da su,amma su yi ta zuba ido sai su ji shiru Mutane da su ke mu'amala tare dashi tun suna mamakin akan yawan turaren da yake fesawa har suka dena mamki. Haka ma bangaren 'ƴan gidan su,dan Mahaifiyarsa ta sha yi masa faɗa akan ya rage yawan turaren da yake saka wa amma yaƙi dena wa har ta ga ji ta zuba masa ido. Karasowa ya yi gaban teburin cin abincin kallon su ya yi ba tare daya zauna ba ya durƙusa ya shiga gaida su kafin su amsa ya miƙe,kallon mahaifiyarsa ya yi sai da ya lumshe idonsa ya buɗe kafin ya fara magana,dan wannan lumsh idon ɗabiyarsa ce "Mom ni zan dan tafi wani aiki sai dare zan dawo in kuma naga dare ya yi sosai sai zuwa gobe in sha Allah!". Kamar Mom zata ce wani abu sai kuma ta fasa cikin sanyin muryar da kuma rashin walwala kamar kullun ta fara magana "Shi ke nan Asaf Allah! ya tsare min kai ya kuma ki ya ye hanya ya dawo min da kai lafiya ka ci abinci dan Allah karka dinga barin cikin ka da yinwa dan na san halinka tsarai,yanzu ma dan in zaka yi tafiya baka son cin abinci ne da sai ka ci kafin ka tafi wallahi ". Murmushi ya ɗan sakarwa mahaifiyarsa sannan ya yi wa ƴaƴansa da matan ƴaƴansa sallama ya ja yer karamin trolling sa ya fice suna bin sa da addu'a Ya na fita ya samu wani abokinsa Musab na jiran sa dan dashi su ka tsaba yin tafiya a ɗuk lokacin da zai yi tafiya tare su ke yi. Musab yaron Asaf ne amma yanzu ya dawo abonkinsa sosai dan wani lokaci ma in Asaf yana cikin damuwa Musab ya kan tambayesa me yake damun sa,da farko in Musab ya tamba yi Asaf ban za Asaf yake masa,sai daga baya Asaf ya dan fara dan gayawa Musab damuwarsa saboda shi ma Musab din wani lokaci in ya shiga damuwa ko wani mas'ala ya kan nemo shawara a wajan Asaf ɗin dalilin da ya sa shima Asaf ya fara faɗa wa Musab shi ma damuwarsa ke nan, Karasowa ya yi in da Musab yake ya miƙa mai hannu su ka yi musabaha sannan su ka shiga mota maigadi ya buɗe musu mota Musab ya ja su ka bar gidan Kwance ta ke akan makeken gadota mai masifar kyau da tsada daƙin ba karamin kyau ya yi ba komai na daƙin pick kollo ne da dukan alamu shi ne kalon da tafi so. rufda ciki ta yi tana jin kiɗan data kunna a yawarta tana yi tana bin wakan tana kaɗa kai kamar k'aɗangare wata shegen kaya ne a cikinta dan kayan ko cinyarta bai gama rufe mata shi ba. Sai wata yer karamar riga shi ma rigar iya cibiya ne Gashin kanta ba bu ɗan kwali, gashin ta d'aure da ribbon Sosai take bin wakan tana kaɗa kai kallo ɗaya za ka mata ka facimci ba karamin so take wa wakan ba. Tana cikin bin wakan ta ji wata murya ma na bi,shiru ta yi dan tabbatar da abun da kunnuwanta su ke jiyo mata jin bata kara jin muryar ba ne ya sata ci ga ba da bin wakan,tana cikin bin wakan sai ta ci ga ba da jin muryar dazu na bin waƙan. Shiru ta kara yi Wannan karon muryan bata dena bin wakan ba,sosai muryan ta ke yi tana yi tana sheƙewa da dariya. Saurin miƙe wa Aliya ta yi da sauri ta kashe kiɗan data kunna kana ta shiga toilet. Alwala ta d'auro ta fito tana fito wa gaban wardrobe dinta ta je ta buɗe ta tiro wata maron ɗin abaya da kuma ash ɗin hijabi ta saka ta shimfiɗa sallaya ta tada sallah!. Sallah ta yi sosai dan ita kanta ba ta san adadin sallan da ta yi ba, sai da ta ga ji sannan ta samu waje ta zauna ta ɗau charbi ta fara ja. Shiru motar ta ɗ'auka, sai karatun alkur'ani kawai yake tashi a cikin motar ,shiru ya yi yana sauraran karatun sosai yake jin san yi a zuciyarsa ɗuk da kuwa shi ba wani kunna karatun alkur'ani yake ba.amma aɗuk lokacin da aka kunna ya kan ji san yi daka cikin zuciyarsa. Wani irin burki Musab ya yi da sauri Asaf ya buɗe ido kana ya shiga tambayar Musab "Lafiya?". "Ina fa lafiya wata barkar magene na gani kuma ni tun da naƙe ban taɓa ganin irin shi ba". Ɗan ya mutse fuska ya yi kana ya ce"Mu je na gan shi dan na san halinka tsarai da wannan shegen tsoro"Asaf ya faɗa yana buɗe murfin motar,fita ya yi,shi ma Musab buɗe wa ya yi ya fito. Karasa in da su ka ga magen su ka yi, ɗago wa magen ya yi su ka yi ido huɗu da shi wani irin...... *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* Ina so na ga ruwan comments da zai tashi kaina saboda shi kaɗai ne zai karfafa min gwiwa 💪 Bari muga wa yafi iya comment 🥰 Comments and share fisabilillah 👏 [08/09, 13:31] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫 MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹 💫 Story and written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) __________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ __________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ __________________________________________________ *Diamond💎 Star⭐ Ladies🧝‍♀️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝💫 MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹 💫 Story and written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) __________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ __________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond Star💎 🌟 Ladies 🧝‍♀️* *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page 7️⃣ Bismillahi rahmani rahim Karasa in da suka ga magen su ka yi, ɗago wa magen ya yi su ka yi ido huɗu da shi, wani irin mage ne da tun da suke ba su taba ganin irin sa ba, Musab kam kallo ɗaya ya yi wa magen ya juya ya koma cikin mota. Shi kuwa Asaf runtse ido ya yi ya shiga karanta ɗan karatun da aka ɗan koya masa. Dan ba wani ilimi ne da shi sosai ba,dan ko s'auƙar alkur'ani ma bayyi ba,amma dai ya fi Aliya ilimi nisa ba kusa ba,kawai dai s'aukan ne da bai samu ya yi ba. Bayan ya ɗan karanta ne ya buɗe ido ya ga wayam ba bu mage,murmushi ya ɗan yi sannan ya miƙe ya bar wajan ya koma cikin mota shi ma, Kallon Asaf! Musab ya yi ya shiga tambayarsa "Magen ya tafi ne ?" Wani irin harara Asaf ya dallawa Musab kana ya ce"Kai ka je ka duba mana, ni ban sa ni ba".Ya kare maganar ya na haɗa rai, Hannu Musab ya sa da niyar buɗe kofar sai Asaf ya yi magana "Kaga malam ka ja motar nan mu tafi " Jin Asaf ya yi magana ne ya Musab fasa fitan da ya yi niyar yi, ya ta da mota. Ta da mota ya ke yi amma mota yaƙi ta shi,kallon Musab Asaf ya yi ya ce. "Lafiya?". "Wallahi! ni ma ban san me ya samu motar ba yaƙi ta shi dan kafin mu fita lafiya lau na du ba motar kuma ba bu wata mas'ala, m'ai ma jiya da daɗɗare na je na sha." "Ɗan fita ka du ba dan Allah! Musab dan gaskiya b'ai kamata motan nan ya lalace mana a wannan k'auyen ba." "Toh shi ke nan bari na je na du ba." Musab ya yi maganar ya na buɗe kofa, Karasa gaban motar ya yi ya buɗe wajan ya dudduba amma bai ga in da ya lalace ba, "Musab ! ya ɗai ka ga in da ya lalace ɗin ne ?". "A'a gaskiya ban ga komai ba amma dai bari na ɗan zu ba ma ta ruwa" "Okay ka zuba muga ni ko Allah zai sa ta tashi ". Ruwa Musab ya je ya ɗ'auka a bayan mota sannan ya zo ya zuba wa motar, Zuwa ya yi ya kara gwaɗa wa amma shiru still yaƙi ta shi, "Yanzu mai abun yi Asaf ?". Ba tare da Asaf ya kula Musab ba ya fito daga cikin motar ya jingina bayansa da jikin motar ya na shaƙar ɗaɗdaɗen iskan dake kaɗawa a wajan yana yi yana lumshe ido,dan shi mutun ne mai son irin wannan iskan. Shi ma dai Musab fito wa ya yi ya zo ya saya kusa da shi ba tare da ya kara tanka masa ba. Dan ya san tsar'ai tunani yake ta in da zai samo musu mafita, Wani ɗottijon ne ya zo wuce wa kan kekensa ya gansu,kallo ɗaya ya yi musu ya gane su na bukatar taimako dan haka tsayawa ya yi a gabansu ya s'auka daga kan kekensa ya karasa in da suke saye "Assalamu alaikum". Ɗagowa Musab da Asaf ya yi suka yi suna amsa sallamar da ya yi musu. "Wa'alaikum salam" Hannu mutumin ya miƙawa Musab suka gaisa sannan ya miƙawa Asaf ma,hannu Asaf ya kawo da niyar g'aisawa da mutumin idonsa ya s'auka a hannu mutumin sai ya fa sa, ya d'auke hannunsa da niyar mai da shi cikin aljihun sai idanun su ya tsarke dana juna, saboda kwanjinin mutumin da kamalarsa bai san san da ya dawo da hannunsa ba, ya miƙawa mutumin alamar su yi musabaha! Murmushi ya dan yi kana ya haɗa hannunsa da na Asaf suka gaisa, Sannan ya shiga tambarsu. "Lafiya suke saye a nan?" "Ina fa lafiya Baba motar mu ce ta samu mas'ala ?" Asaf ya ba shi amsa cikin sakin fuska. Musab kam sai bin Asaf ya ke da kallo dan ya na y'in yan da ya ga Asaf na yiwa mutumin magana ba karamin ba sa mamaki ya yi ba. Dan tun da yake bai taɓa ganin ya sakar wa mutun fuska sosai irin yan da ya sakarwa wannan mutumin ba. Ga shi wannan ko ganinshi bai ta ba yi ba amma ya saki jiki yana ba shi amsa ba tare da ya haɗa rai ko ka ɗan ba. "Subhanallah! Gashi kuma ba mu da bakaniki anan sai mutun ɗaya shi kuma ba ya nan d'azu ya yi tafiya sai dare zai dawo" Kai Asaf ya d'afa kana ya furta"Ya salam yanzu mai abun yi Musab ?" "Wallahi ban sa ni ba ni ma". Dan gajeran tsaki Asaf ya yi kana ya kara kallon mutumin ya ce" Toh Baba yanzu ba bu wani kwata- kwata da ya iya gyara mota sai mutun ɗaya duka k'auyen nan?". "Kwarai kuwa Ɗana sai wanda na gaya muku d'in ne kawai ". "Mas'ala ta da k'auyen ke nan wallahi "Cewar Asaf ! Murmushi kawai mutumin da Asaf ya kira sa da Baba ya yi kana ya ce"Mai zai hana ku je gidana kafin ya dawo". Musab ne ya ce. "Toh Baba mai zai hana dan na san gwara gidan naka s'au dubu a kan tsayuwar titi.ko ya ka ce Asaf " "Haka ne amma dai zai dawo Kafin dare dai ko Baba?" "Eh zai iya dawowa kafin dare zai kuma iya kaiwa dare,kun ga in ya kai dare sai dai ku kwana in ya so gobe da sassafe ya gyara muku sai ku wuce in da kuke son zuwa." "Wai kana nufin in ya kai dare sai dai mu kwana a wannan k'auyen?". "Eh Ɗana haka na ke nufi" Ɗan jim Asaf ya yi kana ya juya ya kalli Musab,kai Musab ya geɗa masa alamar su amince kawai,dan murmushin Asaf ya yi wa mutumin kana ya ce"Shi ke nan muje Baba". Kai Baba ya geɗa musu sannan ya yi musu nuni da su tafi sai suka soma tafiya, Wannan karon Malam Iliyasu bai h'au kekensa ba da kafa yaƙe tak'owa shi ma. "Baba ka h'au keken mana" "A'a Ɗana ku dai bari mu tafi tare yafi dad'i akan na yi gaba ni ƙad'ai ". Murmushi Asaf ya ɗan yi sannan shi ma ya ce"Baba gaskiya abokina ya faɗa ka h'au kekenka, ka ga mu yara ne zamu iya yin dogon tafiya lafiya lau " Wani irin kallo Musab ya yi wa Asaf irin karya ka ke yi d'in nan, Dan tun da yaƙe da Asaf bai taɓa ganin ya yi tafiya mai nisa ba. Amma shi ne yanzu yaƙe cewa su yara ne za su iyayin tafiya mai nisa. Daƙer aka lallaɓa malam Iliyasu ya h'au kekensa suka bisa a baya. Wata ƙwa ta ,ce suka zo sallakawa sai Asaf ya faɗi a ciki, "Subhanallah!". Malam Iliyasu ya faɗi yana s'auka daga kan kekensa sannan ya karasa wajan Musab kam dariya ya kama yi, yan da yaga Asaf cikin ƙwa ta Kunu Asaf ya sha sannan ya ce "Taimaka min za ka yi na fito ko saya wa za ka yi ka ci gaba da dariya ?". "Sorry abokina ga hannun na wa" Hannun Musab ! Asaf ya kamo ya taimaka masa ya fito Lokacin tu ni 'ƴan Ƙauyen sun taru dan ganin mai yaƙe faruwa Kun san 'ƴan Ƙauye da gulma, Duk da fuskarsa ya ɓaci da ƙwa ta amma su na iya ganin ky'aun da Allah ya yi ma sa, Ƴ'emmata de ye wa ya burge su, Ana cikin haka ne Siyama ta dawo daga wajan ɗiba ruwan da ta tafi ta zo ta tarar da abunda yaƙe faruwa Idonta ne ya sauka akan Asaf ai ba ta san san da ta saƙi ihuuu ba. "Wayyoooo Baba fatalwa Baba ga fatalwa kuna saye ba za ku guɗu ba?". Kafin Baban ta yi magana ta juya da niyar guduwa Asaf ya fusgi botiƙin da ke kanta ya zuba ruwan dake cikin botiƙin akansa, Da yaƙe da karfi Asaf ya fusgi botiƙin s'aura k'irin Siyama ta faɗi,ai Asaf na ganin za ta faɗi ya yi s'aurin y'er da botiƙin ruwan ya rikota ta faɗa irjinsa. Kallo su ke wa juna ba bu ko giftawa ga ruwan da ya zuba a lallausan gashin kansa na siyayo mata akan fuskarta kamar an kunna famfo... *Fulanin of Jajirtattu ✍️* Comments and share fisabilillah 👏 [08/09, 19:16] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹💫 Story and Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎Star 🌟 Ladies* 🧝‍♀️ *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page8️⃣ Bismillahi rahmani rahim Kallon su ke wa juna ba bu ko giftawa ga ruwan da ya zu ba a lallausan gashin kansa na siyayo mata akan fuskarta kamar an kunna famfo. "Inna lillahi wa inna ilahi rajiun! Mutanan wajan su ke ta maimaita wa,sai da murmushin da yake Mus'ab ya yi ya kallesu ya shiga tambayar su "Lafiya na ji kuna Inna lillahi wa inna ilahi rajiun ?" ."Ina fa lafiya abokinka ya rungume ƴar uwarmu". Tsaki Mus'ab ya ja kana ya ce"Toh ba taimaka mata ya yi da ga faɗuwan da take son yi ba?". "Toh ai ƙado! nan Ƙauyen mu ɗuk kankantar na miji ba'a bari ya taɓa mace ballantana wannan k'aton". Ki na nufin ko da kuwa ba ta da lafiya ko kuma wani abu makamacin haka ya faru kamar yan da yanzu ya faru ba'a isa a taimaka wa mace ba?". "Eh ko da kuwa ha kan ta faru ba'a taɓa mace sai dai wanda ya ke muharraminta kuma ka ga wannan yellow mutumin nan ba muharraminta ba ne" Kallon in da mahaifin Siyama yaƙe tsaye Mus'ab ya yi su na haɗa ido da shi ya ja kekensa ya wuce gida. Cikin san yin jiki Mus'ab ya taɓa Asaf ai ya na taɓa Asaf tun kafin ma ya yi magana Asaf ya yi s'aurin sakin Siyama ya na tsaki. Bangaren Siyama kuwa ana sakin ta_ ta juya ta bar wajan ta na kuka, Sai a lokacin mutanan wajan suma su ka watse Cikin san yin jiki Mus'ab ya kalli Asaf ya ce ma sa"Abokina mu haƙura da jira bakanikin nan mu koma in da motar mu ta ke sai mu kira dreva ya kawo mana wata motar da ga nan ma sai ya taho mana da bakanikin da zai gyara mana motar" "Eh gaskiya ka kawo shawara mai kyau ni tun d'azu ma ban yi wannan tunanin ba wallahi ka ga da ace tun d'azu muka yi wannan tunanin ma da yanzu mun daɗe da barin wajan nan tun da ba wani nesa muka yi sosai ba". "Haka ne" Cewar Mus'ab, "Toh amma me ya sa na gan ka wani iri ?" "Wai kana nufin baka ji a abunda mutanan nan suka faɗa ba?" Kai Asaf ya girgiza alamon bai gane ba. Kwashe komai Mus'ab ya yi ya gaya ma sa ya kara da cewa "Toh ka ga gwara mu bar wajan nan,dan in mun zauna ba mu san wana irin huƙunci za su ɗ'auka akan ka ba,ni wallahi bam ma san me ya sa ka taɓa ta ba kai da ko hannun mace ba ka ta ba taɓa wa ba,sai ga shi yau har da riƙe Kwankwason mace ka na kallon ta. Kai ka san me? abun fa ya burge ni gaskiya "Mus'ab ya kare magana ya na fashewa da dariya harda riƙe ciki. Asaf kam ba karamin kulewa ya yi ba da irin dariyan da Mus'ab ya ke yi uwa uba shi bai ga abun dariya nan ba, da har zai tsaya ya na dariya, Juyowa ya yi ya soma tafiya, Mus'ab na ganin haka ya sai da dariyarsa da yake yi ya ce "Asaf ba mu je mun yi wa Baba sallama ba za mu tafi ". Sai da tafiya Asaf ya yi ya juyo ya ce"Kai tun da Babanka ne sai ka je ka yi masa sallaman ai " Ya na gama faɗar haka ya juya ya ci ga ba da tafiya "Tsaya ɗana akwai wata magana mai mahimmanci da na ke so mu yi kafin ka tafi" Ya ji an faɗa cak ya tsaya shi bai juya ba.shi bai ci gaba da tafiya ba. "Ku zo mu shiga ɗaga ciki" Ya tsake ji an faɗa. Wannan karon juyowa ya yi ya kalli Malam Iliyasu ya ce "Ai Baba na kira dreva gidan mu zai kawo mana wata mota har ma da mai gyaran motar ɗuka " Murmushi irin na su na manya Malam Iliyasu ya yi kana ya ce"Shi ke nan ba bu damuwa amma dai ku zo mu je ciki kafin drevan na ku ya kara so da ga nan ma sai ku samu ku sha furan da Siyama ta dama muku " Har Asaf ya buɗe baki zai yi magana jin an ambaci sunan fura ne ya sa shi yin shiru . Saboda shi mutun ne da yake kaunar fura sosai a rayuwar sa, Uwa uba ba karamin ƴinwa yake ji ba,tun da bai karya ba ya fito, Juyowa Malam Iliyasu ya yi ya fara tafiya, Bayan shi su ka bi har su ka karasa z'auren gidan da aka yi shi kamar bukka Wata bukka da sai an sunkuya sosai ake iya shiga ya nuna musu da su shiga,kallon Mus'ab Asaf ya yi shi ma Mus'ab kallon Asaf din ya ke yi dan sun rena bukkan sosai Kamar Malam Iliyasu ya shiga zuciyoyinsu ya ce "Ku shiga zai ishe ku"Kai su ka geɗa sannan su ka shiga, Ka san cewa ba wani jiki ne da su nazo ka gani ba, shi ya sa ba su wani sha wahala wajan shiga bukkan ba. Sai da malam Iliyasu ya tabbar sun shiga kafin ya juya ya koma cikin gidan ya kalli Siyama da tun d'azu take ta aikin rusa kuka ya ce. Ke in kingama kukan naki ki ɗauki wannan furan da ki ka dama mun d'azu ki kai musu ki zo mu yi magana " Kai kawai Siyama ta geɗa ba tare da ta yi magana ba,ta miƙe ta shiga ɗak'in mahaifinta ta d'auki kwariyar furan da ta dama ta fita, Da ta zo bakin kofar shiga ɗak'in sai da ta tsaya ta gyara mayafinta kafin ta chusa kanta ciki haɗe da yin sallama. Su na z'aune cikin bukkan sai karewa bukkan kallo su ke yi dan Asaf ma Mus'ab kallon bukkan, Duk da bukka ne amma ko mai dake cikin bukkan saf _saf ba bu ko datti ko kaɗan a ciki,ga wani kamshin turaren tsinke dake ta shi a ciki, Katifa ne a cikin ɗak'in sai bargo da aka ajiye akan katifan sain wani dan karamin carpet ma daidaici da aka shimfiɗa a kasa,ka san cewa garin akwai sanyi sosai shi ya sa rabuwa da wuta a ɗakin,kullun cikin kunna gawayi su ke a ɗak'in. Ɗak'in ba karamin burge Asaf ya yi ba,har ya ji zai iya rayuwa a cikin ɗak'in ba tare da ya ji komai ba. Duk da shi mutun ne da ya tsani Ƙauye amma ya ji wannan Ƙauyen ya bambanta da sauran k'auyukan da yake zuwa,kuma bai san me ya sa ba. Haka ma bangaren Mus'ab shi ma ba karamin burgesa ɗak'in ya yi ba,ɗuk da kuwa shi da ma can ba shi da masa'ala zai iya rayuwa a ko ina, Jin siriryar murya na yin sallama a bakin kofa ne ya sa shi ɗagowa haɗe da amsa sallamar da aka yi, zu ba wa ba kin kofar shiga ɗak'in idanu ya yi yana jiran ya ga mamallakin muryan Fararen hannunta ta sa ta yaye labulan ɗak'in. Kanta a kasa ta nufo in da su ke zaune,durkusawa ta yi ta ajiye kwariyar furan a gefen kafarsa, Idanunta ne ya sauka a kan kafararen kafafunsa sai da ta tsaya ta yi wa kafar kallo na y'en second kafin ta ce "Ina wuninku?" Ba ta jira sun amsa ba ta miƙe ta fita ta bar ɗak'in. Da kallo ya bita da shi har ta bace wa ganinsa, "Ta tafi sai ka haƙura da wannan kallon haka" Ya ji Mus'ab ya yi magana Juyowa ya yi ya kalli Mus'ab ya ce"Mus'ab mai ma ka ce ɗa zu muna waje ?" "Wanne kenan?"Mus'ab shi ma ya tambaye shi, "San da na riƙe wannan yarinyar da ta fito yanzu,mai mutanan Ƙauyen su ka ce?". "Ohhh! Sai yanzu na gane tambar naka,Cewa su ka yi ba'a taɓa mata a nan Ƙauyen sai muharramin ta, Wani irin miskilin murmushi ya yi da shi ƙa ɗai ya san manarsa, "Amma me ya sa ka yi mun wannan tambayar ?". "Karka damu kai dai ka matso ka sha fura" Asaf ya yi maganar yana buɗe furan dake gabansa ya d'auki ludayi ya fara sha, Ya na sha ya na lumshe ido,dan furan ba karamin dad'i ya yi ma sa ba. Mus'ab ma matsowa ya yi,ya dauƙi ɗayan ludayin ya fara sha. *Bayan mintuna 20* Da sallama ya shigo ɗak'in Siyama na biye da shi a baya kara sowa ya yi ya samu wuri ya zauna ita ma zama ta yi Gyaran murya ya yi ya fara magana kamar haka "Na san ba ku san dalilin da ya sa na tara ku a nan ba ? Ba dan komai ya sa na tara ku ba sai dan abun da ka yi ɗazu Malam ya karasa maganar ya na kallon Asaf, Shiru Asaf ya yi ba tare da ya yi magana ba. Ci gaba da magana Malam Iliyasu ya yi "Amatsayin ka na muslimi ka san tsarai ba bu kyau taɓa macen da ma mu harraminka ba. "Eh na sa ni asalima ni tun da nake ban ta ba taɓa ko y'en yatsun mace ba ballantana akai ga runguma,ita ma wannan d'in har zan barta sai naga bai kamata ina kallo na barta ta faɗi ta jiwa kanta ciwo ba shi ya sa kawai na taimaka mata" Asaf ya kare maganar Murmushi Malam Iliyasu ya saƙi sannan ya buɗe baki ya ce"Ammma na san ba ka san dalilin da ya sa ka ji tausayin ta ba ko?" "A'a Baba na sani mana naji t'ausayin ta ne a matsayinta na mace " "Toh Amma me ya sa baka taɓa jin t'ausayin mace ba sai ita?ko su baka taɓa ganin wani abu ya same su ba?" "A'a Baba akwai wata da ta taɓa faɗuwan a gabanta kuma ya yi kamar bai gani ba". Mus'ab ya yi magana. " Ɗana! Malam ya kira Asaf?". "Na'am Baba Asaf shima ya amsa. "Mai ma sunan ka ?" "Sunana Muhammad amma ana kirana Asaf!" "Toh Muhammad ! Maganar gaskiya kana son Ƴata Siyama dan haka na baka ita saboda ko baka son ta ma yanda wannan abun ya faru a gaban jama'a dole na baka ita ballantana kana son ta,dan haka yau da la'asar za'a d'aura muku aure ka tafi da ita" "Toh amma Baba...." Malam Iliyasu ya katse sa da cewa"Karka ce komai ɗana .nasan kana tsoron a bunda iyayenka za su ce.toh karka tamu in an d'aura ni da kaina zan bi ku mu tafi tare na je na yi musu bayanin komai" "Toh Baba amma mai zai hana a nari sai an je can ɗin sai a d'aura auren " A'a ba na so Ƴata ta tafi tabar abun magana ne shi ya sa,amma in an d'aura auren anan ka ga kowa ya sh'aida matarka ce" "Yanzu dai ba wannan ba akwai abunda yafi wannan?" "Toh Baba muna jinka mene ne shi ?". Akwai Aljanar da ta ke sonka kuma nan ba jimawa ba za ta aure ka dan a yanzu haka ma shirye _shiryen auren su ke yi da ita da ƴ'an uwanta Aljana ɗan haka ka gagg'auta yin wannan auren" Yanzu sai mun ce wajan wani Malam an yi maka addu'a sosai a kuma kuma rufe Aljanar cikin kwalba dan in ba'a rufe ta ba ,ba za ta taɓa bari ayi wannan auren ba.dan haka ku tashi muje wajan malamin" Kai su ka geɗa, Cikin sanyin jiki su ka miƙe. Ɗuk fita su ka yi har da Siyama,ita kam ba karamin tashin hankali ta shiga ba da jin wannan maganar Aljanar... Kuyi haƙuri kwana ɓiyu kunjini shiru MIJINA ne bashi da Lafiya ya na gida sai yau ya samu ya fita shi ya sa kwana biyu ban samu dabar yin typing ba. *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* Comment's and share fisabilillah 👏 [16/09, 13:10] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹💫 Story and Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎Star 🌟 Ladies* 🧝‍♀️ *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page 1️⃣0️⃣ Bismillahi rahmani rahim Ɗanna ƙararawar ya yi ba bu jimawa aka zo aka buɗe kofar suka yi ido huɗu da Aunty Jamilah matar ɗaya daga cikin yayyan Asaf . Jamilah ta ka san ce irin matanan ne da ba sa son talaka ko kaɗan. Gata kuma da son abun duniya, Lolacin da ta buɗe kofar idonta ya s'auka akan Asaf fuskarta a sake,amma tana ganin su Siyama ta kalli kayan da ke cikinsu ta ɗaure fuska ta juya ta kalli Asaf ta shiga tambayarsa "Asaf su waye way'ennan kuma ?". Ɗan haɗa rai shima Asaf ya yi sannan ya buɗe baki ya ce "Haba Aunty Jamilah daga dawowa.ko shigowa ba mu yi ba shine zaki saya kina min tambaya ".Baki Aunty Jamilah ta buɗe da niyar kara yin magana sai ta ji Hajiya Rukayya ta yi magana"Bar su _su shigo Jamilah ?". Ba shiri Jamilah ta matsa, Kallon su Siyama da jikinsu ɗuk ya yi san yi ya yi ya ce "Ku zo mu shiga daga ciki ". Kai suka geɗa masa sannan suka bi bayan sa, Da suka shiga palon gidan suka haɗu da ƴayyan Asaf a palo da suka gansu suka buɗe baki za su yi tambaya su na haɗa ido da Mom ta girgiza mu su kai alamar su bari ba yanzu ba. Sai kawai suka haƙura suka yi shiru, Kallon su na yi na ce "Ina kwan ku ?" "Da lafiya lau suka amsa gaba ɗayan su amma ban da Aunty Jamilah da ta suƙe fuska kamar bata taba yin dariya ba. G'aisawa suka yi da goggo ma kafin Hajiya Rukayya ta fara kiran mai aikin su. Mai aiki Hajiya Rukayya ta shiga kwallawa kira "Sa'ade! Sa'ade!!. Can ciki aka amsa da"Na'am Hajiya gani nan zuwa ". Ba bu jimawa wacca aka kira da Sa'ade ta karaso palon Har k'asa ta durƙusa ta ce"Hajiya Babba gani ?".Ki je da way'ennan baƙin ki kai su ɗak'in baƙi su samu su yi wanka". " Toh Hajiya ", Sa'ade ta amsa sannan ta kalli su Goggo ta ce "Ku zo,na kai ku ma s'auƙin ku". Kai Goggo ta geɗa sannan ta juya ta fara bin bayan Sa'ade,jin bata ji Siyama a bayanta ba ne ya sa ta juyowa ta ganta saye in da ta barta, "Ki zo mu tafi mana " Ban tankawa goggo ba na juya na kalli yellow mutumin muna hada ido ya geɗa min kai alamar na bisu,kai na geɗa sannan na bi bayan su Goggo, Da kallon mamaki mutanan palon suka bini da shi, Ga mamakin da ya kasa ɓoyuwa akan fuskokin ko wannen su, Ba mamakin komai suke yi ba illa irin kallon da suka ga Asaf na yiwa Siyama,ga shi kuma sai da ya ce mata tabi su Sa'ade sannan ta bi su. Abun ya ba su mamaki matuƙa, Juyowa shi ma Asaf ya yi ya so ma jan akwatinsa da zummar barin palon sai mahaifiyarsa ta yi Magana "Dawo Asaf magana za mu yi"Ya ji mahaifirsa ta yi magana, Ba shiri ya dakatar da tafiyan da yake yi ya dawo ya zauna akan ɗaya daga cikin kujerun da ke cikin palon. Yana jira Mahaifiyarsa ya yi mai tambaya,dan ya san tambayar da za ta mai bai wuce na su Siyama ba. "Su waye way'ennan ?Kuma mai alakar ka da wannan yarinyar da take neman izininka kafin ta bi wannan matar da suka zo tare?". Irjinsa ne ya buga da karfi ya dage ya buɗe baki ya ce "Matata ce" " Meee?" Mutanan palon ɗuk suka haɗa baki wajan faɗi. In ka tire Alhaji da ke zaune akan kekensa yana saƙin murmushi da alama maganar da Asaf ya yi ba karamin dad'i ya yi masa ba. "Mom kalli Dada yana murmushi Mu'azzam ya faɗi ". Ɗuk kallon Alhaji suka yi suka ga gaskiya ne murmushin yake yi Ita ma Hajiya Rukayya bata san_ san da ita ma ta saki murmushi ba.dan rabon da daga Alhaji ya yi murmushi an ɗaɗe dan tun kafin ya kwanta ciwo. Ba karamin farin ciki Hajiya Rukayya ta yi ba. Asaf ma ɗagowa ya yi yana sakin murmushi da bai san yana yi ba, A zuciyarsa kuwa son Siyama ne ya ji yana kara rasa mai jiki da jijiya dan ya tabbata shigowar ta rayuwarsu alheri ne,tun da ko kwana ɗaya ba ta yi a cikin gidinsu ba amma ya fara ganin canji. Ha ka ma bangaren Hajiya Rukayya dan ita ma kallo ɗaya ta yi wa yarinyar ta ji ta kwanta mata a rai, Matsowa Hajiya Rukayya ta yi kusa da Mijinta ta durkusa a gabansa ta fara magana "Alhaji ya na ga da Asaf ya ce wancan yarinyar matarsa ce ka yi murmushi ?". Abun mamaki sai ya kara sakin wani murmushin wanda yafi na ɗazu yana geda kai sannan ya shiga ƙ'okarin daga hanunsa amma ya ka sa ganin abunda yake son yi ne ya sa Hajiya Rukayya taimaka masa daga hannun good 👍ya yi da babban yatsun hannunsa kana ya ci gaba da sakin murmushi. "Alhamdulillah tun da ka amince da maganar auren mu ma mun amince ", "Amma gaskiya Asaf sai ka gaya min yaushe ku ka haɗu har ku ka fara soyayya kaje ka aure ta ba tare da kowa ya sa ni ba ?". Ɗan busar da iska Asaf ya yi daga cikin bakinsa kafin ya buɗe baki ya fara magana kamar haka "Wallahi Mom jiya ne da muka yi tafiya ko isowa in da zamu je ma ba mu yi ba motar mu ta lalace a wani Ƙauye...." Kwashe komai ya yi ya gaya mu su daga haɗuwar su da Malam Iliyasu har da taimak'on Siyama da ya yi a lokacin da take son faɗuwan har da irin maganganun da 'ƴan Ƙauyen suka dinga yi,da kuma wanda Baba Siyama ya gaya mai,har da zuwan su wajan Malam Shuaibu da kuma irin wahalan da ya sha kafin ya rufe Aljanar Mazwara cikin kwalba. Duk sai da ya gaya musu ba bu abunda ya boye mu su. Bayan ya gama yi mu su ba ya nin komai ne ya ɗago ya dubi mahaifiyarsa ya ce "Mom kin ji dalilin da ya sa aka d'aura auren ba tare da an faɗa muku ba ke nan ", "Ba dan komai ya sa na bari aka d'aura wannan auren jiya ba.sai dan irin son ganin na yi auren da kuke yi ", Da a ce jiyan nan ba'a d'aura wannan auren ba. da tuni aljanar nan ta aure ni,kuma in ta aure ni _ni da aure har abadan ha ka Malam Shuaibu ya ce min ". Ajiyar zuciya ɗuk mutan palon suka s'auke Hajiya ce ta yi magana kamar haka"Gaskiya abunda ka yi shi ne daidai,da a ce ba ka yi ha kan ba. da ba zan taɓa yafe maka ba Asaf ". Lumsh ido Asaf ya yi ya buɗe ya dora su akan ƴaƴansa kuda ɓiyu Su ma kai suka geɗa alamar sun gamsu sosai da maganarsa. Kallon yayan mahaifinsa ma ya yi wa toh goggonsa ke nan,ita ma geɗa masa kai ta yi tana murmushi sannan ta ce "yarona abunda ka yi.ya yi daidai ". Miƙewa ya yi ya je kusa da Auntynsa Zahra matar yayansa Mu'azzam ya zauna kusa da ita kana ya ce " Mom karama ke fa ?". Murmushi ta sakar masa sannan ta ɗora hannunta samar kansa cewa "Haba Boy ai ni ko kowa bai amince ba ni zan amince saboda nafi kowa son ganin matarka kuma Alhamdulillah! na gani kuma na ji dad'i ɗuk da ba haka na so auren ya kasan ce ba amma ba bu komai tun da lafiya aka d'aura an kuma raba ka da wannan muguwar Aljanar lafiya " Tsaki duk suka ji an yi su na juyowa suka ga Aunty Jamilah ce ta yi,kafin su yi magana ta miƙe ta bar palon ta wuce bangarenta,suka bita da kallon mamaki. Miƙewa ya yi ya je gaban akwatinsa ya kwantar da akwatin a hankali ya buɗe ya d'auƙo kwalbar da aka rufe Aljanar Mazwara a cikin wanda Malam Shuaibu ya kawo masa da daddare ya ce in ya koma gida ya samu wajen da ba wanda yake shiga a cikin sai family dinsu kawai ya samu waje mai kyau a ciki ya boye kwalbar . Ya ce wa Malam Shuaibu mai zai hana shi ya ajiye kwanbar a wajan shi.ya ce a'a shi ba shi da wani mahalli mai kyau da zai ajiye mai a cikin dan in har ya ajiye zai samu yaran da za su buɗe kwalbar ku ma in an buɗe aiki zai dawo baya, Juyowa ya yi ya kalle su ɗaya bayan ɗaya ya ce " " Kunganta gata nan ɗuk suka miƙe suka taho in da yake ido huɗu suka yi da Aljanar Mazwara cikin kwalba sai mutsu _mutsu take tana zazzare ido,cikin tsoro Mom ta kalli Asaf ta ce "Kaga Asaf ta shi ka je ka ɓoye ta a ɗak'in ma ajin kaya na musamman "." Da toh "Asaf ya amsa sannan ya maida kwalbar cikin akwatin ya rufe ya yi musu sallama ya wuce cikin. Ya na barin wajan bai saya ko ina ba sai cikin ɗak'in ajiye kaya na musamman. Waje na musamman ya nemo ya tire kwalbar daga cikin akwatin ya ɓoye. Sannan ya juya ya fita daga cikin ɗak'in ya sa key ya kulle ɗak'in sannan ya ja akwatinsa ya bar wajan ya nufi part dinsa..... *Fulanin of Jajirtattu ce✍️* Comments and share fisabilillah 👏 [20/09, 23:15] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹💫 Story and Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎Star 🌟 Ladies* 🧝‍♀️ *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page1️⃣1️⃣ Bismillahi rahmani rahim Sannan ya juya ya fita da ga cikin ɗakin , ya sa key ya kulle ɗakin, sannan ya ja akwatinsa ya bar wajan ya nufi part dinsa, Yana zuwa part dinsa bai saya palo ba ya wuce ɗaki darek, Yana shiga ya ajiye akwatin gefen wardrobe d'insa ya shiga rage ƙananan kayan da ke jikinsa. Bayan ya kammala rage kayan ne ya d'auki tawol ya d'aura ya wuce toilet, Sai a lokacin na karewa ɗakin kallo. Komai na ɗak'in fari da gwalɗin ne,kama daga bed, wardrobe, dressing mirror, carpet ɗin da ke sakiyar dakin har ma da kujerar mai zaman mutun biƴun da ya saka a can gefe,ɗuk fari da gwalɗin ne,sai lamulayen ne ƙad'ai mai kala gwalɗin. Ɗakin ya haɗu iya haɗuwa,dan ita wardrobe din sakiyar sa ma glass ne. Bayan na karewa ɗakin kallo na fita na ja masa ƙofa na wuce wajan su Siyama dan ganin me suke yi a cikin ɗakin baƙin da aka ba su😂 *Bangaren su Siyama da Goggo* Bayan Sa'ade ta kai su wani haɗɗan wani ɗakin baki mai masifar kyau ne ta nuna mu su komai har da toilet ta fita ta bar su. Ɗakin d'auke yake da ƙananun gaɗo guda ɓiyu sai dan karamin wardrobe a sakiya Ɗakin ya yi kyau ba bu laifi, Goggo ce tun da ta shigo ɗakin take nuna k'auyenci, Ta taɓa wannan ta taɓa wancan Ni kam sai kawai nake girgiza wa. Ɗuk da kuwa ni ma ina so na yi kallon amma in na yi za su raina ni tun yanzu shi ya sa na dage na haƙura Baki na buɗe na ce "Haba Goggo mai haka dan Allah ki dena nuna wannan k'auyenci karki zubar min da mutunci tun yanzu,yanzu ma kina ganin ko kallo bamu ishi wa su ba.ba dan yellow na da kirki ba ma da tuni mun daɗe da barin gidan nan" Na ƙare magana ina mai miƙawa daga kan gadon da nake zaune,na wuce toilet domin yin alwala dan Allah ma ya sani ba zan yi wanka yanzu ba.tun da ban daɗe da yi ba. Har na buɗe kofar toilet zan shiga sai na ji Goggo na cewa" Mara kunya in ba ki yi haka ba ma baza'a gane Zainabu ce uwar....".Goggo ba ta karasa magana ba ta ji ina cewa"Goggo yi sauri ki zo ki ga wani abu ".Yana yin yan da na yi maganar ne ya sa Goggo saurin karasa in da nake kafin Goggo ta buɗe baki ta yi magana idonta ya sauka in da nake kallo. Toilet ne mai kyau hadda su mirror da bahon wanka da dai sauran su. Toilet din ya yi kyau ba laifi, Goggo ce ta kalli Siyama ta ce "Wai Siyama anya wannan bayan gida ne kuwa ?"."Eh Goggo bayan gida ne,saboda na taɓa gani a wani film ni da Indo lokacin da mu ka je wannan gidan kallon ta unguwar mu ". "Ki na nufin gidan kallon na Ado ?". "Eh can nake nufi Goggo". " Rannar zagayowa ranar haihuwata ce Baba ya ba ni ɗari biyar shine na d'auki Indo muka tafi gidan kallo aka saka mana film mai dad'i , a cikin film din ne aka nuno wata yarinya ta shiga toilet ɗin ta hau wancan abun ".Ta faɗa tana nuna wa Goggo mats'ai Kallon wajan Goggo ta yi ta ce " Ikon Allah !yanzu Siyama ki na nufin a nan zan hau in ina jin kashi?"."Kwarai kuwa Goggo tsaya ma ki ga na nuna miki". Na faɗi ina shiga cikin toilet ɗin, Zama na yi akan mas'ai ɗin. Ina washe baƙi ,na ce " Goggo ha ka zaki dinga yi kin ga in kin gama sai ki ta shi ki ɗanna anan ". Na faɗi ina saƙin ihu kamar mara hankali, Saboda yana yin yan da na ji wannan abun da yake kore kashin dana taɓa yana ɗan yin kara. Dariya Goggo ta saƙi tana tafa hannu, "Yauwa Siyama fita toh da ma kashin nake ji " "Kai Goggo wai ke ko kunya ma bakya ji ne ? Zaki din ga wani cewa kashi_ kashi dan Allah in wani ya shigo fah " Goggo ba ta ce komai ba ta karasa cikin toilet din,ci kanta ban ce ba. na juya zan fita ban san ya aka yi hannuna ya taɓa wajan kunna famfon saman nan ba. kawai saukara na yi a kaina. Goggo na ganin haka ta fashe da dariyan mugunta. Ƙ'ok'arin kashe famfon nake amma na ƙasa, Da yake ina da cutar limoniya ne ya sa bana son ruwa san yi ya taɓa mun jiki ko ka ɗan ballanta na a kai, Shi ya sa ko a gida in na je wajan ɗibar ruwa da zarar na ga haɗari a gari nake yin saurin komawa gida. Numfashi na ne ya din ga yin sama da kasa. Ya fito daga wanka kenan sai ya tuna da su, "Kai shaf na manta wallahi ban gaya wa Sa'ade ta nuna musu yan da za su yi anfani da kayan toilet din ba.bari na yi sauri na saka jallabiya na je na nuna musu kafin na zo na ɗan kwanta na wuta ". Ya faɗa sannan ya yi saurin zuwa gaban wardrobe dinsa ya buɗe ya tiro milk din jallabiya mara n'auyi sosai ya riza ko wando bai saya sakawa ba ya yi bakin kofa ya bar dakin nasa ya wuce ɗak'in su baƙi, Da yake dakin baƙin ba bu nesa yana kallon part d'insa shi ya sa bai wani jima ba ya karasa ɗak'in. Tarar da kofar ɗak'in ya yi a wankale dan haka bai jira nemon iso ba ya shiga cikin ɗakin Kallon dakin ya yi ya ga ba bu kowa har ya juya zai bar ɗakin sai ya ji numfashin da Siyama take fitar da shi daga cikin toilet ɗin,ga kuma dariyar Goggo da ke tashi daga cikin toilet ɗin, Tun da ya ji yanayin yan da take fitar da numfashin ya san ba lafiya ba. Dan haka bai yi wata_ wata ba ya faɗa cikin. Yana shiga ya ganta tsaye ta d'afa bango ta kasa ƙwaƙwaran kotsi sai numfashi kawai take fitarwa sama_ sama Cikin tashin hankali ya karasa wajan ta ya furta "Subhanallah !". Sai a lokacin Goggo ta ankara da abunda yake faruwa dan ɗazu kwata _kwata bata lura da halin da Siyama take cikin ba. Saurin karaso wa ya yi ya riƙo ta,sannan ya kashe famfon. Sai a lokacin ya juya ya kalli Goggo ya saki tsaki Mtsiii ,sannan ya d'auke ta cak ya fito da ida daga cikin toilet ɗin. Bai sa ya ko ina da ita ba sai part d'insa, Da Goggo ta zo zata bi su ya juya ya kalleta suna haɗa ido ta koma ciki ta zauna, Ana haka ne aka turo kofar ɗak'in aka shigo Sa'ade ce ta zo ta kira su su ci abinci ta tarar ba Siyama anan ne Goggo take gaya mata abunda ya faru,ai tana jin haka da gudu ta koma ta je ta fadawa su Hajiya, Su Hajiya Rukayya suna zaune Sa'ade ta zo ta faɗa musu binsa yake faruwa suna jin haka ɗuk suka miƙe suka wuce part ɗin Asaf, Tana sama ta ji abunda Sa'ade take faɗi ai ba shiri ta miƙe ita ma ta sauko tabi bayan su Hajiya Rukayya tana sakin murmushin mugunta. Yana shiga ɗak'in ta ita bai saya a ko ina da ita ba.sai kan makeken gadonsa, Kwantar da ita ya yi akan gadon sannan ya miƙe ya je ya kashe AC dake a kunne. Ya dawo gaban gadon har zai zauna sai ya tuna bai rufe kofar ɗakin ba ya koma ya kulle sannan ya dawo ɗak'in, Gaban wardrobe d'insa ya je ya tiro ɗaya daga cikin jallabiyan ya d'auko tawol ya dawo ya zauna kusa da ita,sai a lokacin ya kalli yanda rigar jikin ta ya jiƙe har ana iya hango komai nata,gashi bata saka ko bra ba,duk irjinta a waje. Saurin kauda kansa ya yi gefe yana runtse ido, Kansa na dege ya shiga tire masa rigar..... *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* Comment and share fisabilillah 👏 [22/09, 23:38] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹💫 Story and Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎Star 🌟 Ladies* 🧝‍♀️ *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page 1️⃣2️⃣ Kansa na gefe ya shiga tire mata rigar, Yana cikin tire mata rigar hannunsa ya sauka a wani abu mai laushi da shi kansa bai san mene ne shi ba. Dan shi tun da yake bai taɓa jin abu mai laushi kamar wannan abun da ya taba ba. Har zai ci gaba da tire mata rigar da yaƙe yi sai yaga ba zai iya cin gaba _ba in har bai ga wannan abun da ya taɓa ba. Dan haka ya ɗago rinennun idanunsa ya ɗora su akan manya _manyan irjinta da hannunsa yaƙe kai, Ai yana ganin abunda yake riƙe da shi ya yi tsaurin tire hannunsa yana runtse ido. Dan shi tun da yake bai taɓa _ta ba ko da hannun mace ba.ballantana har ta kai ga kama irji, Ni kam tun da ya taɓa min irji nake girgiza masa kai alamar ba na so saboda a irin yana yin da nake ciki ba zan iya hana shi ba. Ci gaba da tire min rigar ya yi ana haka ne ya ji ana nocking ɗin kofar ɗakin,dan haka ya dakatar da tire min rigar ya miƙe ya nufi baƙin kofar, Yana karasa baƙin kofa kafin ya buɗe ya ce "Waye ?". " Mu ne Asaf ka buɗe mana kofa ". Ya ji Mom ta faɗa, " Mom ke da waye?". " Shi ma ya je fa wa Mom tambaya ?". " Wannan wacca irin tambaya ne Asaf? Toh ni da ƴan gidan gaba ɗaya ". Ita ma Mom ta ba sa amsa cikin jin haushin tambayar . "Ki yi haƙuri Mom kayan jikinta ne nake tire mata ya jiƙe gaba ɗaya da ruwan famfon da ta kunna, ɗazu na je da niyar nuna musu yan da za su yi anfani da kayan toilet din na tarar ta kunna famfon kuma ba ta kunna hita ba,shi ne ruwan sanyi ya jikata,kuma da alama tana da cutar asma ". "Subhanallah! Toh ba su na tare da Goggon nan nata ba.ya aka yi ta bar ta har ruwan ya jika mata jiki?". "Mom! wallahi dariya na tarar tana yi, ba dan na je ba ma,da Allah ne Kaɗai ya san irin halin ta za ta shiga ba,kai Mom zam ma iya cewa ma. ta riga da ta saka ta wani hali tun da yanzu ma numfashinta sam yake yi, Dan Allah Mom ku kiramin doctor Jamil ya zo ya duba ta". " Toh shi ke nan Asaf bari yanzu Mu'azzam zai kira sa kafin ya wuce wajan aiki, Allah ya kara sauƙi,in ka gama canza mata kayan na dawo anjima daga nan ma sai na haɗa mata tea mai k'auri ka samu ka bata ta sha ko kaɗan ne ". "Toh shi ke nan Mom na gode Allah ya kara girma,bari na koma ciki". Da"Toh ".Mom ta amsa sannan ta juya ta kalli su Zahra da Jamilah da ma sauran ta ce su tafi ɗuk suka juya suka bar baƙin kofar. Aunty Jamilah kam sai da ta saya ta yi wa kofar wani irin kallo kafin ta bi bayan su. Kai sai ka ɗ'auka kofar ce ta hana ta shiga. Cikin ɗakin ya koma ya kara sa tire mata kayan jikinta. Miƙewa ya yi ya je toilet ya kunnu hita ya taro ruwan zafi a wata ɗan karamin botiki ya haɗa hadda baby tawol ya dawo ɗakin. Zama ya yi a gefen gadon ya ɗauko tawol din da ya saka cikin ruwa ya matse shi ya shiga goga mata ita a jiki, a haka ya dinga yi mata har sai da ya ga jikinta ya dan yi ɗu mi sannan ya tashi ya maida botikin cikin toilet ya sake dawowa, Jalllabiyan shi da ya ɗauko ɗazu ne ya ɗauka ya sa mata, Sannan ya zare sket ɗin shi ma, Ya rage daga ita sai kajeran wando da ta saka a ciki. Da yake ita ma ta jiƙe ne ya sa bai barta a jikinta ba ya shiga tire mata ita, Yana cikin tire mata hannunsa ya sauka akan santa_ santa cinyoyinta masu laushi, Wani irin bugawa irjinsa ya yi a lokacin da ya ji gabansa na sake ci gaba da miƙawa. Dan tun ɗazu da ya yi harba da irjinta ido da ido gabansa ya miƙe,ga shi yanzu ma ya k'ara taɓa cinyoyi. "Ya Allah! Me yake faruwa da ni ne wai?". Ya tambayi kansa, Dan har ga Allah yanzu kam jikinsa ya fara yin sanyi ga kuma wani irin ciwo da ya ji mararsa na yi. Daure wa ya yi ya karasa tire mata wandon,yana ji tana riƙe mai hannu amma bai kulata ba.har sai da ya kammala tire mata ya ja mata rigar,ya rufe mata cinyoyinta. Hannu ya sa zai ja bargo ya rufe ta da shi sai ya ji an kara yin nocking, " Waye?". " Ni ne ranka shi daɗe ". Ya ji doctor Jamil ya yi magana, Da ya ke ya ga ne muryar doctor Jamil ne ya sa shi miƙewa,ya karasa baƙin kofar ya buɗewa doctor Jamil ya shiga har zai rufe sai yaga Mom dinsa dan haka ya bata hanya ita ma ta shiga ciki,sai ya maida kofar ya rufe. Bismillah ! Ya yi musu har cikin ɗakin inda Siyama take kwance. " Gata ka duba ta doctor ina ga asma ne da ita ". " Okay " doctor ya ce sannan ya karasa kusa da Siyama, Ni kam tun da naga mahaifiyar yellow ta shiga ɗakin na shiga ƙ'okarin miƙewa Doctor ne ya kalle ni ya ce "Haba ƴammata ina kike son zuwa na ga kina ƙ'okarin ta shi ?". "Cikin sanyin murya irin ta marasa lafiya na ce "Zan sauka ne na gaida Hajiya ?". Murmushin jin dad'i Mom ta yi sannan ta ce "Koma ki kwanta ƴata,ke da baki da lafiya ina ke ina gaida mutun ". " Toh amma Baba yace in naga Babba na dinga gaida shi ko ba ni da lafiya ". Ta faɗa da iya gaskiyarta, " Toh shi ke nan ni daga yau in baki da lafiya na yafe gaisuwar taki,in kuma ki na so mu gaisa zan zo har inda kike sai mu gaisa amma ba sai kin tashi ba ". " Toh amma Hajiya bai kamata a gaida manya a kwance ba ai ". Baki Mom ta buɗe da niyar bata amsa sai Asaf ta riga ta cewa" Pls Siyama ki bari a bu ba ki sauran maganar ayi ta daga baya ". Kai kawai ta geɗa ba ta ce komai ba,ta gyara kwanciyarta. Duba ta doctor ya yi,ya rubuta mata magungunan da za ta sha,sannan ya ce ta kula sosai, Bayan ya gama ya yi musu sallama ya fita, Asaf ma ya ce bari ya je ya siyo magungunan da aka rubuta yanzu zai dawo, Mom ta amsa da toh,sannan Mom ta kara da cewa bari ta kira Goggonta ta zauna da ita kafin ya dawo,ai yana jin haka ya ce shi bai san da wannan zancen ba. Shi wallahi Goggo ba za ta zauna da Siyama ba,shi gwara a kira ko Aunty Zahra . "Shi ke nan ni bari na zauna da ita tunda ba jimawa zaka yi ba ". Mom ta faɗi, " A'a Mom bari na kira Aunty Zahra ta zauna da ita saboda na san Daddy na can na neman ki ". "Bacci yake kuma ka san in ya yi bacci ba ya tashi ta wuri,dan haka kai dai ka je ka dawo ". " Toh shi ke nan bari na yi sauri toh ". Ya fadi bai jira jin mai Mom za ta ce ba ya fita ya bar ɗakin. *Bayan mintuna sha biyar* Ya dawo Mom ta yi musu sallama sannan ta koma part dinta, Dama bayan tafiyan Asaf Mom ta sa an kawowa Siyama tea mai k'auri ta sha,dan haka magani ya bata ta sha ta kwanta. *Da daddare* Ganin dare ya yi sosai ne ya sa ni miƙewa zan koma ɗakin da aka ba mu, Bango na shiga dafawa dan jiri nake ji ga wani zazzabi ta nake ji sosai a jikina,amma ba zan iya zama a wannan ɗakin ba. Har na kai baƙin kofa sai na ji wani irin jiri ya ɗibeni zan faɗi. Fitowarsa ɗaga wanka kenan daga shi sai tawol a kan ƙugunsa ya hangota za ta faɗi,saurin karasowa wajan ya yi ya rikota, " Ina zaki je ?". Ya tambaya yana haɗa rai, Baki na buɗe da niyar yin magana idona ya sauka akan faffaɗan irjinsa sai kawai na fasa maganar na bude bakina zan yi ihu. Kamar ya san mai zan yi ya yi saukin haɗa bakin mu waje ɗaya ya ɗaga ni cak ya nufi kan gado da ni, Har ya karasa kan gado bai tire bakinsa daga cikin nawa ba, Kwantar da ni ya yi akan gado ya yi min runfa da faffaɗan irjinsa ya shiga ba ni wani irin kiss da a shekaruna ba lallai ne na iya dauka ba. Asaf kam dama can ɗaure wa kawai yake yi.yana neman dama,sai gashi ya samu. Tun dazu ta kwanta amma ta kasa bacci sai juyi take akan gado,har bacci ya d'auki Mu'azzam ita tana nan idonta ɓiyu. Juyowa ta yi ta leka shi taga bacci yake dan haka ta miƙe cikin sanɗa ta karasa wajan da suke ajiye dukka mukullayen gidan ta ɗauki wanda take da bukata. Cikin sanɗa ta karasa baƙin kofa ta buɗe ta fita ta nufi dakin,tana tafiya tana waiwayowa tana ganin in akwai wanda yake binta a baya,haka har ta karasa ɗakin ta sa key ta buɗe ta shiga ta ja ta rufe..... *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* Comment's and share fisabilillah 👏 [28/09, 16:25] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹💫 Story and Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎Star 🌟 Ladies* 🧝‍♀️ *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page 1️⃣3️⃣ Bismillahi rahmani rahim Cikin sanɗa ta karasa bakin kofar ta buɗe ta fita ta nufi daƙin,tana tafiya tana waiwayowa tana ganin in akwai wanda yake bin ta a baya,a haka har ta karasa ɗakin ta sa key ta buɗe ta shiga ta maida kofar ta rufe. Kunna fitilar wayarta ta yi, ta shiga haska wa da shi,har ta karasa inda suke ajiye kayayyakin su ma su mahimmanci,ta sa key ta buɗe wajan amma bata ga wannan kwalbar ba, A haka ta dinga bubbuɗe ko ina da sauri _sauri tana dubawa,da yake cikin sauri take yin komai ne ya sa tana buɗe wani waje ta ji wani abu ya faɗi ƙa sa ya tarwatse,haska wajan ta yi taga kwalban da take nema ne ta faɗi,ga kuma wata hayaƙi da yake ta fitowa daga cikin kwalbar, Murmushi ta shiga yi sai hawaye ta biyo baya, Ita ta rasa gane farin ciki take yi ko bakin ciki,ana haka ne ta ji ana dariyan da bata taɓa jin irin sa ba tunda take a duniya, Cikin tsoro ta hasko inda take jin dariyar sai taga aljanar Mazwara cikin baƙaƙen kaya ga kuma gashinta da ta rufe mata fuska, kamar yanda aka saba ko da yaushe,tana sheƙewa da dariya,tana faɗin "Na gode Jamila na gode sosai da kike buɗe ni Jamil....". Aunty Jamilah ba ta tsaya amsa godiyan da Mazwara take mata ba.ta fice daga ɗakin da sauri har tana tuntunbi,ta koma ɗakin ta. Dan ko tsayawa rufe kofar ma bata yi ba. Ganin da Aljanar Mazwara ta yi ba karamin taimaka mata Aunty Jamilah ta yi ba ne ya sata ita ma rife mata kofar,ta bar ɗakin ta nufi part din Asaf. Tana zuwa bata saya ko ina ba sai cikin ɗakin. Tana shiga ta hango Asaf akan Siyama suna romance. Sai girgiza mai kai nake yi amma yaƙi saƙi na,sai ma kara himma da ya yi akan abunda yake yi, Nikam ba ummm ba uhummm baki ya mutu gaba ɗaya kan ma tun ina girgiza masa har na ga ji na zubawa sarautar Allah ido. Kan irjina ya sauka ya kama ya shiga yi masa wani irin sha,kamar yaron da ya wuni bai sha nonon uwarsa ba. Nishi na fara yi sama_ sama, Ganin yanda take jin dad'i,ba ita ce ba ne ya sa ranta baci har ta ma rasa wana irin hukunci ya kamata ta yi wa wannan yarinyar. Wani mugunta ne ya zo mata ta saki murmushi kana ta sai ta hannunta akan su,ta rufe idonta ta fara karanta wani abu da sai ita ƙad'ai ta san mai take karanta wa. Babu ɓata lokaci ta fara ɓacewa tana shiga jikin Asaf har ta ɓace gaba ɗaya ta shiga. Lokaci ɗaya idon Asaf ya janza launi juwa kore, Wani irin karkata wuya ya yi gefe yana saƙin murmushin mugunta. Kana ya ci gaba da abunda yake yi, Shan irjina yake yi yana yi yana taunawa kamar ya samu cingan, Saba nin dazu kuma da yake min a hankali cikin kwarewa, Kuka na saki ina ture shi amma yaki bari na sai ma kara kankame ni da ya yi,kamar yaron da ya sa mu jikin mahaifiyarsa. Ana haka ne ya kwance tawol din da ya d'aura akan ƙugunsa ya yar da shi kasa, Babu ko bismillah! Ballantana a sa rai zai karanta addu'ar saduwa, A haka ya shige ni da karfi,ina ce mai dan "Allah! ka yi hakuri karka samun wannan macijin na ka,amma a banza. Dan daga baya ma da na ji azabar abunda ya saka min kasa ci gaba da magana na yi, Sai kuka kawai da nake yi ina yi ina bubbuga irjinsa. Wani irin riƙo ya yi wa hannunna,ya damke shi da karfi ya ci gaba da abunda yake yi, A wannan ɗagowan da ya yi ya riƙe hannuna ne na ga kwayar idanunsa ba kamar wanta na saba gani ba. Shiru na yi ina tunanin abunda Malam Shuaibu da Babana ya faɗa kafin a d'aura auran mu,da kuma Aljana da aka rufe a cikin kwanba. Wani irin haɗa rai na yi na tamƙe fuska kamar ban taba yin dariya ba,na saka duka karfina na hankado shi gefen gadon ya faɗi ka san carpet, Na ta shi daƙer na zauna,ina ƙ'okarin miƙewa sai ya riga ni miƙawa ,ya kara cafko ni ya ɗaga ni sama,kaina na kasa kafafuna na sama ya ci gaba da abunda yake yi. Wannan karon kasa kwace kaina na yi saboda ba karamin riƙo ya yi wa kafafuna ba.kamar zai balla in ita. Tun wajan 11 ake abu ɗaya,ba shi ya kyale ni ba.sai 2 , Yana gamawa ya cinlar da ni kan gado ya kwanta shi ma yana maida numfashi. Idonsa a rufe suke,da alama ya fara bacci, daƙer na matso kusa da shi na shiga karanta masa duka addu'an da ta zo bakina,da na na aljanu har da na tsari duka. Ina cikin hi masa addu'a na ji ana min dariya,waigowa na yi muka yi ido huɗu da Mazwara,a cikin mirror tana dariya, " Hahahaha! Ba ke da ubanki kun fiya shishshigi ba.wato tsarkin tausayi,tunda har kun shiga rayuwata ba zan taɓa kyale ku _ku zauna lafiya ba , Ke kin kwanta akan gado kina jin dad'i har da su nishi, toh bari ki ji in har ina raye ba zan taɓa bari masoyina ya kusan ceki ba.in kuma har ya kusan ce ki toh sai dai ki ji azaban da yafi wanda na saki kika ji yanzu ".Ta karashe magana tana karasa sheƙewa da dariyan da tafi ta ɗazu. Ni Kuka nake son yi,amma sai na tuna da nasihan da mahaifina ya yi min kafin na zo nan sai kawai na fasa. Cewa ya yi. "Siyama ki sani cewa yanzu kin yi girma kin zama matar aure,ki bawa mijinki kulawa sosai ki taimake shi, ki taimaki rayuwarsa da ma iyayensa, saboda kallo ɗaya na yi masa na gane cewa yana cikin damuwa yana da bukatar taimako, soboda na tabbata wannan rashin fara'an da yake nan na shi har da wannan mas'alar aljanar ce don haka dan Allah! ki jajir ce sosai, Na san yarinyata bata da tsoro ko kaɗan dan haka ki kara akan wanda kike da shi, Saboda aljannar ki yana karkashin kafar mijinki ". Bayan na tuna da maganar ne na tashi ina haɗa rai na tunkari mirron dake gaba na, A hankali na shiga takowa ina yi ina cize labena ,dan ba karamin azaba nake ji ba. Har na karasa gaban mirror,ina karasa gaban mirror banganta a cikin ba. Sai can na ji dariyarta a bayana dan haka na kara juyowa,can na hangota tsaye tana dariyan muguntar da ta saba yi. " Hahahaha! Na riga da na gama da ke Siyama, tunda har ɗana yana cikin _cikinki a yanzu dan haka baki da abunda zaki iya yi,akaina,kina ji kina gani zaki haifi yaron da in ya zo duniya bazai anfane ki ba,za ki gwanmaci rashin zuwansa, dan na tabbata wataran zaki ce dama bai zo duniya ba ". "Wallahi karya kike yi Mazwara kin yi kaɗan ki yi mun abunda Allah mai mun ba.kuma in sha Allahu zan yi iya bakin ƙ'okarina _na ganin cewa na kare dangin mijina,muguwa azzaluma kawai ". Ina gama faɗar haka na juya na dawo kusa da Asaf na zauna na zuba masa ido, Kallonsa na yi sosai,komai na sa mai kyau ne,komai na Asaf abun burgewa ne, Wani irin hawayen t'ausayin sa ne ya shiga silalowa daga cikin idona. Kansa na ɗora kan cinyata na rushe da wani irin kuka mai suma zuciya, Yana bacci ya ji abu mai zafi na sauka akan fuskarsa, A hankali ya bude lumsessun idanunsa ya ɗora su akanta. Shiru ya yi yana kallon ikon Allah! , Kallonirjinta ya yi yaga babu kaya,bargon da ta rufe shi da shi ne ya ɗaga ya ga shi ma a she ba shi da kayan. Shiru ya yi yana tuna abunda ya faru a sakanin su, Shi dai ya san sun yi kiss da romance amma bayan wannan baiga abunda ya yi mata ba,da zata zauna tana kuka. Kawar da zancen yayi a cikin ransa ya saka hannu ya shiga share mata hawayen dake zubowa. Ina cikin kuka na ji ana taba min fuska,saurin bude idona na yi ina cewa "Wallahi munfi karfin ki Mazwara ta Allah !ba "….. Ganin shine_ne ya sani yin shiru ban karasa maganar da na yi niyar yi ba,na ja bakina na yi shiru. "Ke dawa kike magana ?".Ya jefa min tambaya, Mai ma kon na ba shi amsa sai ma kara magana da na yi "Dan Allah ka daga ni zan je toilet ". Wannan karon bai ce min komai ba,dan shi mutun ne da in har an haɗa shi da Allah! toh magama takare. Daga ni ya yi na sauka daga kan gadon ina cize labe,hannuna na saka ina rufe irjina, ɗayan hannun kuma na rufe bayana da shi, na nufi toilet ina dan dingisawa. Wani irin zaro ido waje ya yi a lokacin da idanunsa ya sauka akan cinyoyinta da ta baci da jini, Jinin har ya fara bushewa. Ai yana ganin haka bai san lokacin da ya diro daga kan gadon ba,ya nufeta da sauri, Yana karasa inda take bai yi wata _wata ba ya d'auke ta cak ya nufi toilet da ita, Bai a jiyeta a ko ina ba.sai a cikin ɓahon wanka, Sugunnawa ya yi ya kama hannunta ya shiga yi mata tambaya kamar haka "Siyama me ye same ki naga jini akan cinyoyinki ". Kallon mamaki na saya yi masa Tunawan da na yi da maganar Mazwara ce ya sani shanye mamakina na ce "Kai ne mana ?". Cikin mamaki yake kallon ta har zai yi magana sai kuma idonsa ya sauka akan gabansa da ya baci da jini shi ma, Cikin mamaki ya ɗago ya kalleta ya kara matse hannayenta cikin nasa, kana ya ce "Ina so ki faɗa min duk abunda na yi miki daga farko har karshe ba na so ki boye min komai,idan kuma kika boye min wani abu toh zan yi miki abunda yafi wanda na yi miki ". Ya kare maganar yana dan haɗe rai dan ya san in ya sakar maya fuska ba lallai ne ta fada masa komai da komai da ya faru ba. Labarin abunda ya faru na faɗa masa har da maganganun da Mazwara ta faɗa min,babu abunda na boye masa. Bayan na kammala bashi labarin komai ne na dago ina share kwallan da ya zubo min, Ido muka haɗa muna haɗawa wani irin runguma ya yi min yana sakin kuka kamar karamin yaro,yana yi yana cewa "I'm so sorry my heart! Wallahi ba san san da na yi duka wayennan abubuwan ba,dan Allah ki yi hakuri kin ji ?".Ya faɗi yana kara rungumeni a jikinsa kamar akwai wanda zai kwace mishi ni, Ajiyar zuciya na sauke na ce"Wallahi Sir yellow ba laifinka ba ne ". Sa ki na ya yi ya ɗora hannunsa kan bakina ya ce "Shiiiiii ! Karki kara cewa ba ni da laifi ina da laifi, Yanzu da a ce ban fara taɓa ki ba.da babu abunda zai faru da ke ". "Toh shi ke nan,na ji ka yi laifi kuma na yafe maka ". Murmushi ya dan yi kana ya ce" Da gaske kin yafe min ?". Kai kawai na geɗa masa ya tashi tsaye ya kalle ni ya ce"Ina zuwa bari na je na kira Mom ta zo ta taimaka miki ki yi wanka dan ni ban san ya zan yi ba gaskiya,kuma daga nan ina so na san ya aka yi wannan aljanar ta fito ?". Ya faɗi sannan ya juya zai bar wajan na yi saurin rike masa hannu daga zaunen da nake. Na ce "A'a dan Allah ! karka kira kowa ni wallahi kunya nake ji". Murmushin ya sakar min sannan ya ce"Toh shi ke nan ba zan kira kowa ba.bari na dawo yan zun nan ɗaki kawai zan je ". Bai saya jin mai zan kara cewa ba ya bar toilet ɗin. Wayarsa ya ɗauka ya daddawa doctor Jamil kira, Doctor Jamil da bai daɗe da idar da sallar daren da yake yi ba ya ji wayarsa na ringing,ka san cewa shi doctor ne shi ya sa ko karfe nawa aka kira shi baya ba shi tsoro. Duba wayan ya yi yaga Asaf ne yake kiran shi,cikin mamaki yake kallon kiran dan tunda yake da Asaf bai taɓa kiran shi kamar wannan lokacin ba. Ɗagowa ya yi ya ce "Sir Asaf lafiya kuwa?". Ɗan sosa ƙeya Asaf ya yi kana ya ce "Lafiya lau doctor da ma ina so ka faɗa min waca irin taimako za'a ba wa macen da bata taɓa sanin na miji ba?". Faɗawa Asaf yan da zai yi doctor Jamil ya yi,bayan ya gama baya ni godiya Asaf ya yi masa kana ya katse kiran, wayan ya ajiye ya juya ya koma toilet din....... *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* Comment's and share fisabilillah 👏 [28/09, 16:26] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹💫 Story and Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎Star 🌟 Ladies* 🧝‍♀️ *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page 1️⃣4️⃣ Bismillahi rahmani rahim Faɗawa Asaf yan da zai yi doctor Jamil ya yi,bayan ya gama yi masa baya ni,godiya Asaf ya yi masa kana ya katse kiran,wayan ya ajiye ya juya ya koma toilet ɗin,domin taimaka mata ta yi wankan. Yana shiga toilet din ya tadda ita tana zaune a cikin bahon cusa kanta cikin cinyoyinta tana kuka. A gigice ya karasa kusa da ita ya sugun na a gabanta ya ɗago fuskarta, Ɗagowa na yi amma kaina na kasa na kasa ɗago wa na kallesa. Tallafo duka kuma tuna ya yi ya ce "Kin ga my heart ɗago ki kalle ni ". Ɗago idanuna _na yi na ɗora su a kansa, Kwayar idanunsa na kallon nawa ya shiga tambaya ta " Ya aka yi? Me ya saki kuka? Ko wani abu na kara yi miki bayan wannan?". Ya jero min wayenan tambayoyin ɗuka a lokaci ɗaya. Kara fashe masa da kuka na yi ina nuna mai gabana dake min zafi da dayan hannuna, "Sorry okay? Bari na yi miki wanka zaki ji dad'in jikinki in sha Allah!". Kaina kawai na iya geɗa masa dan ba zan iya yin magana ba,dan wa ni irin azabar zafi nake ji a gabana. Kamar yan da doctor Jamil ya kwatan ta masa haka ya yi wa Siyama, Dan kuwa sai ɗaya saka ta a cikin ruwan zafi s'au shiɗa sannun ya kyaleta,ya fita ya barta ta yi wankan tsarki. Ba laifi da ya saka ni a cikin ruwan zafi na ji dad'in jikina sosai, ɗuk da kuwa har yanzu wajan bai dena min zafi ba,amma Alhamdulillah ! Miƙe wa na yi na fara wankan tsarki. Yana fita daga cikin toilet ɗin,ya wuce kan dagon da niyar gyara wa, Yana tire bargon dake kai idonsa ya yi tozari da jinin dake kan gado,kai sai ka ɗauka rago aka yanka saboda yan da Bedsheet din ya baci da jini. Zaro ido waje ya yi ya matso yana taɓa jinin dake kan gadon,ya ga tabbas jinin ne. "Ya salam ". Ya furta. "Allah! ya isa saka nina dake Aljanar Mazwara kike ko wa? Allah.ba zan taɓa yafe miki ba,haka kawai ka sani ina koƙarin kashe ƴar muta ne a banza,yarinya kara ". Iska mai zafi ya busar daga cikin bakinsa kana ya juya fuuu kamar zai ta shi sama ya wuce inda jallabiyansa yake ya dauka ya saka ya ɗauki key ya fita ya kullo kofar ya wuce part din Mom dinsa. Tana sallar dare ta ji ana mata nocking ɗin kofa,kallon Dad da ke kwance yana bacci ta yi,kana ta miƙe ta nufi bakin kofa da sauri gudun kar mai nocking ɗin ya kara wani nocking ya ta shi Dad. Tana karasa bakin kofa aka kuma yin wani nocking din. " Waye?". Ta faɗi, "Mom ni ne ". Ta ji Asaf ya yi magana, "Muhammad Asaf kai ne a daren nan ?". "Eh ". Ya ce a taƙai ce. Buɗe kofar ta yi ka ɗan ta leka,ganin da gaske shi ne din ne ya sata buɗe kofar gaba ɗaya. Kallonsa ta yi ta shiga tambarsa "Asaf lafiya na ganka da sakyar daren nan?". "Mom dan Allah biyo ni akwai mas'ala na kusa kashe ƴar mutane ". Ya faɗi yana kamo hannun Mom. "Dakata Asaf ka saya ka yi mun baya ni tukun ta yanda zan fahimta,wa ka kusa kashe wa ?". "Kinga Mom in mun je can ki ya samu duka amsar tambayoyinki a can yanzu dai dan Allah !ki zo mu je ". "Shi ke nan bari na rufe kofa ". Mom ta faɗa tana tire key dake kan kofar, Kulle kofar ta yi ta waje sannan ta kalli Asaf ta ce " Mu je". Kai kawai Asaf ya geɗa mata da shi sannan ya kama hannunta suka wuce part dinsa. *Part din Asaf* Suna zuwa ba su saya ko ina ba sai cikin ɗakin,sai yanzu Hajiya Rukayya ta fahimci akan wa Asaf yake magana,cikin tashin hankali ta juya ta kalli Asaf ta ce "Asaf tana ina ?kuma mai ka yi mata ?". "Mom Mazwara ce take son sani na yi kisan kai". "Wace ce Mazwara kuma ?". Mom ta tambayi Asaf. "Mom wannan fa aljanar ce, da ta hanani aure ". "Toh ba ita ce aka rufe cikin kwalba_ ba ?". "Eh Mom ita ce,ni ma abun ya bani mamaki sosai,dan Siyama ta ganta ido da ido dan har barazana ma ta yi mata ". "Zo kiga wani abu Mom". Asaf ya fadi yana kara kamo hannun Hajiya Rukayya suka nufi baƙin gado . Jinin ɗazu da ya gani ne ya nuna wa Mom dinsa, Mom na gani ta shi ga furta "Innalillahi wa inna ilahi rajiun !." Shi ne kalmar da take ta maimaita wa ke nan. "Yanzu kana nufin Asaf kai ne ka yi wannan ɗanyen aikin ? Yanzu tana ina ?". Toilet Asaf ta nuna mata da hannu ta juya a fusa ce ta yi hanyar toilet ɗin. Tana zuwa bakin kofar toilet din ta murɗa da niyar shi ga ta yi kicimis da Siyama za ta fito, Sai cize labe take ,tana daɗdafa bango tana ganin Mom ta juya za ta koma toilet dan kunya fito da tawol a gabanta take yi. Saurin rike hannunta Mom ta yi, Siyama kamar jira take sai kawai ta faɗa jikinta ta saƙi wani kuka mai suma zuciya, Mom bata hana ta kukan ba, ta barta sai da ta yi mai isar ta sannan ta yi shiru tana maida numfashi, Karaso wa bakin kofar toilet din ya yi ya na fadin " Haba Mom barinta fa kika yi tana kuka?". "An barta ɗin,kai ba kaga abunda ka yi mata ba?mara kunya kawai ". Asaf bai ce komai ba sai ma karaso wa da ya yi ya sungumi abarsa sai cikin ɗaki. Akan kujera dake cikin ɗakin ya ajiye ta,kana ya je gaban wardrobe ya buɗe ya tiro wani Bedsheet din ya zo ya ya ye wan can ya shimfida wanda ya ɗauko. Lokacin Mom ma har ta karaso wajan Siyama, Bayan Asaf ya kammala gyaran gadon ne ya sake zuwa ya ɗauko ta ya kai ta kan gadon. Kallon Asaf Mom ta yi ta ce " Ka fita ka bamu waje ka koma palo in mun gama komai za mu yi magana?". Baki Asaf ya buɗe da niyar yin magana sai Mom ta haɗa rai ,ba shiri Asaf ya bar ɗakin ya koma palo. Ƴata Siyama kwanta,ba musu na kwanta, ɗuk da ina son yin magana amma ba fuska, Dan har ga Allah ba na son kwanciya da wannan tawol din a jikina,tun da a gida ma,zani nake d'aura wa idan na ta shi yin wanka. Yanzu ma dalilin da ya sa na d'aura tawol din ban samu abun d'aura wa ba ne,kuma ba na son fitowa a haka.shi ya sa Kawai na d'aura. Bayan na kwanta Mom ta saka hannunta ta kwance tawol din dake jikina ta shiga ware min kafafuna, Saurin haɗe kafafun nawa na yi na shiga faɗin "Dan Allah! Hajiya ki yi haƙuri ". "Siyama da ma ɗa yana boyewa uwa wani abu ne ?". "A'a ".Na fada, "Toh in dai har ɗa baya boyewa uwa wani abu ina so ki bani haɗin kai a matsayina _na mahaifiyarki kuma tsohuwar likina na duba ki ". Ido na zaro waje kana na ce"laa! Hajiya ke ma likita ce ?". Kai Mom ta geɗa min tana dan yin murmushi,saboda daga yana yin yanda take magana zai tabbatar maka ita din yarinya ce, Duba Siyama Hajiya Rukayya ta yi, taga iri barnar da ɗanta ya yi mata. Tunda taga wajan ta san ba karamin ɗauriya Siyama take yi ba. Wani irin t'ausayinta ne ya kamata , Dole ta yi mata dinki,ta kuma samo mata paracetamol ta sha kar zazzabi ya rufe ta,amma kafin nan dole sai ta fara sanin meye faru ?mai kuma wannan aljanar ta faɗa mata ? Gyara zama Mom ta yi kana ta kamo hannun Siyama ta hada da na ta ta shiga tambayarta . "Siyama ina so ki fada min duk abunda ya faru tun daga farko har karshen saboda mu san ta inda zamu bullowa alamarin ". "Toh ". Na ce sannun na shiga bata labarin abunda ya faru saka ni na da Sir yellow,har da abunda Mazwara ta fada min ɗuka ban boye mata ba. Cikin mamaki da kuma tashin hankali Mom ta saki hannuna ta mike ta fita ta bar ɗakin, Tana fita ta samu Asaf a palo, Asaf na ganin Mom dinsa ya mike yana tambayarta "Ya Mom kin duba ta ne ?". "Na duba ta naga aika_ aikan da ka yi ". "Mom wallahi ba da sani na ba ne na aikata mata wannan abun,asali ma ni ban san lokacin da wani abu ya shiga saka nin mu ba.sai bayan angama komai.....". "Gaga daka ta asaf !ta fada min duk abunda ya faru zo ka raka ni ɗakin ajiye kayan sirri na duba in ina da kayan aiki acan na zo na na yi mata ɗinki,dan dole sai an yi mata ɗinkinki sannan zata dawo daidai ". "Toh mu je Mom ". Asaf ya faɗa sannan suka gyera suka tafi. Suna zuwa ya sa key ya bude kofar ɗakin,ma kunnin ya taba ya kunna fitilar ɗakin sai haske ya gauraye ko ina. Ido suka zaro waje gaba ɗayan su a lokacin da idanun su ya yi tozari akan...... In na kara one page nagama free page 😉🥰 Duk wacca ta shirya biya ga number din da zai yi min magana. 07049322735 .wannan ita ce number,sai a yi min magana a WhatsApp. Sai na jiku masoyan Asaf da Siyama 🥰 har ma da Mazwara duka 😆 dan na tabbata ita ma tana da masoya 😂😂💃 *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* Comment's and share fisabilillah 👏 [30/09, 23:04] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹💫 Story and Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎Star 🌟 Ladies* 🧝‍♀️ *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Karshen free page 1️⃣5️⃣ Kamar yanda na sanar da ku cewa daga wannan page ɗin na kammala free page,dan haka ɗuk wacca ta shiya yin palmpay kofar a buɗe take,ga account number ɗina nan 8068569407. Sai a tura shaidar biya ta wannan number 07049322735.sai na ji ku masoyana masoyan littafin Mutun ko Aljana 😍bari muga irin son da kuke yi wa Asaf da Siyama shin mai karfi ne. ko kuwa?😂 Bismillahi rahmani rahim Ido suka zaro waje gaba ɗayan su a lokacin da idanun su ya yi tozari akan kwalbar dake tarwatse a kasar tayel ɗin ɗakin. Cikin sauri suka karasa inda kwalbar ta fashe,har suna rige _rige Sugunnawa Mom ta yi ta kalli kwalbar da kyallen dake gefe,ta juya ta kalli Asaf da shi ma yake a durkushe,kana ta ce "Asaf wannan ba kwalbar da ka dawo da shi ɗazu da safe ba ne ?". Kyallen ya ɗauka ya kare mata kallo sosai kana ya juya cikin mamaki ya ce "Wallahi shi ne Mom ". Asaf ya faɗa yana kallon mahaifiyarsa. "Toh waye fasa shi?ko ba ka ajiye shi inda ya ce ba ne ?". "Wallahi Mom na ajiye ta inda ya dace, ban san ya aka yi ta faɗi ta fashe ba.sai dai in wani ne ya shigo ɗakin ya ɗauka ya fasa ". Asaf ya kare magana cikin sanyin murya. " Haba karka gaya min maganar ban za Asaf. wa zai shigo ɗakin nan ? Kafi kowa sanin cewa iya mu ƴan gidan kawai muke bude wannan ɗakin,bayan mu babu kowa,kuma ka san s'arai ma su aiki ba su da key ɗin ɗakin nan da sai mu ce su suka shigo ɗakin suka fasa " . "Haka ne Mom amma ni abun ba karamin mamaki ya ba ni ba gaskiya ". "Ni ba wannan ba.ta shi ka nuna min wajan daka ajiye ". Kai Asaf ya geɗa yana miƙe wa ya nufi wajan da ya ajiye kwalbar kafin ta fashe . Wajan ya nuna wa Mom d'insa ya ce "Mom nan na ajiye fa ". "Haba_ haba wannan wajan da ka ajiye ba dole ta faɗi ta fashe ba Asaf ?gaskiya koma wa kauye ya kamaka gobe ya zama dole ka koma gobe_ goben nan dan ba zai yu ba, ka zauna da ƴar muta ne a haka ba.dole sai ka koma ,dan kana ganin fitowar ta yau daga cikin kwalbar nan abunda ya jawo maka ka kusa kashe ƴar muta ne, Ni bari ma na duba abunda ya kawo ni na koma wajanta na yi sauri da gama na koma wajan Dadinku kar ya farka bai ganni ba ". Ta faɗi tana karasa inda take ajiye kayanta ma su mahimmanci , Buɗe wajan ta yi ta d'auko akwatin ta juya ta kalli Asaf ta ce "Mu je". Kai kawai ya geɗa masa suka fita ya kulle kofar suka bar wajan. Kafin su karasa part dinsa ne Mom ta kalli Asaf ta ce "Sai ka faɗa wa Goggo ta shirya ku tafi tare daga nan ka maida ita ". "Ta tafi ". Ya bata amsa "Ta tafi ina ?". Mom ita ma ta tambaye shi, "Na sa dreve ya maida ita dan ba zai yu na barta anan ba ". "Wai yanzu Asaf sai daka sa aka maida matan nan ?". "Toh ai Mom ita ta jawo da bata yi abunda za'a maida ita ba ai da yanzu tana nan ". "Gaskiya ba ka kyauta ba. ta ya ya ko kwana ɗaya mutun bata yi ba ka sa a maida ita ?ai ko mai ta yi bai kamata a maida ita yau_ yau ɗin nan ba ". "Dan Allah Mom ki yi hakuri ki zo mu karasa dare na yi ". Da haka suka karasa ba tare da kowa ya kara cewa komai ba. Ana zuwa Mom ta cewa Asaf ta jira su a palo ko kuma ya wuce ɗayan ɗakin in yana jin bacci ya kwanta,ya ce a'a zai jira ta a haka dai ya samu waje akan ɗaya daga cikin kujerun palon ya zauna,ita kuma ta karasa cikin ɗaki,domin yiwa Siyama ɗinki. Mom na shiga ya miƙe ya nufi ɗayan dakin domin yin wankan tsarkin da bai samu ya yi ba tun ɗazu,dan ya ma manta shaf da maganar wanka tun lokacin da ya ga Siyama a wannan yana yin Sai yanzu abun ya faɗo masa. Mom tana shiga ta tarar da Siyama kwance akan gado ,bacci har ta fara daukarta,ta ji shigowar mutun zumbur ta _tashi daga kwancen da take. " Sannu ƴata ". Mom ta faɗi tana karasa baƙin gadon ta zauna , "Yauwa sannu Hajiya ". Ni ma na faɗi cikin jin kunya, *Bayan awa ɗaya* Bayan Mom ta gama yi min dinki ne ta miƙe ta nufi inda Asaf yake ajiye magungunan sa ta buɗe ta duba min paracetamol da ibuprofen ta kawo min da ruwa na sha, Bayan na kammala sha ta karbi glass cup din ta ajiye sannan ta kalle ni ta ce "Yauwa ƴata Allah ya kara sauƙi ni zan tafi sai na dawo da safe mai kike so a faɗa miki ?". Cikin jin kunya na ce "A'a Hajiya ni bana son komai,bai kamata a matsayinki na babba na saki girgi ba,ni ce ma ya kama a ce na yi miki girki ba ke ba ". Ƴata ke nan ba ni ce zan yi ba wannan yarinyar da ta kai ku ɗakin bakin nan ne take yi,dan haka ki faɗi abunda kike so a dafa miki?". Shiru na yi kamar ba zan ce komai ba.tuna wa da na yi da wannan girkin da na gani wata ƴar burni ta dafa a cikin film din da na gani rannan ne ya sa na ɗago da sauri ina cewa "Yauwa Hajiya akwai wani abinci da na ga wata ƴar burni ta yi a TV rannan shi nake so a dafa min ". Dan murmusha wa Hajiya Rukayya ta yi kana ta matso kusa da ni ta ce"Toh ya sunan abincin ƴata?". Jin Mom ta tambaye ni sunan abincin ne ya sa jikina yin sanyi,dan kuwa ko za'a kashe ni ba zan iya cewa ga sunan abincin ba. Fahimtar hakan da Mom ta yi ne ya sa ta cewa "ɗan kwatanta min yan da aka faɗa abincin sai ayi miki ". Jin abunda Mom ta kara faɗi ne , ya sa ni sakin murmushin jin dad'i har dimple dina ta lotsa, Kallon ta Mom ta saya yi,dan ba karamin burgeta ta yi ba.komai nata abun burge wa ne,gashi cikin sanyi take yin komai. Ɗuk da a kauye ta fito amma in ba ta yi magana ba_ ba za ka taba cewa a kauye ta fito ba. Saboda kwata_ kwata bata yi kama da su ba. Kwantan ce na yiwa Mom tun kafin na karasa kwantacen ma ta gane jolof din shinkafa ce da kwaisilo da pepe ciki nake nufi . Dan haka ta ce in sha Allah za'a dafa min, Godiya na yi mata da kuma sai da safe ta juya ta bar ɗakin. Tana fita ta samu Asaf a palo yana gengeɗi sai da ta ɗan buga gafen kujeran sannan ya buɗe ido haɗe da miƙa wa ya ce "Mom kin gama ?". "Eh na gama ". "Saura ka kara yaga ƴar muta ne kaga abunda zan maka ". Tana kaiwa nan bata saya jiran mai zai ce ba ta bar ɗakin . Da kallo ya bita har ta bar palon,key ya je ya saka wa kofar sannan ya juya ya nufi bedroom, Yana shiga ya tarar da ita tana addu'ar bacci karasowa ya yi ya z'auna ya kura mata ido yana kallon wannan ɗan karamin bakin nan nata dake ɗan motsa wa kaɗan_ kaɗan saboda karatun da take yi. Har ta gama ta shafa. Ta zame zata kwanta ya riƙo hannunta ya hana ta kwanciyar, Baki sake nake kallon sa ina jiran in ji mai zai ce,dan in dai wannan abun yake so ya kara min yanzu zan fada mai ihu. "Ni baki shafa min addu'an ba my heartbeat "?. "Toh bacci zaka yi ne kai ma ?". "Eh bacci zan yi bari ma ki ga ni ".Ya yi maganar haɗe da zame wa ya kwant gadon ya ja pillow ya ɗora kansa akai. Ban ce mai komai ba,na fara addu'a bayan na gama na shafa masa na,na zira kafafuna da niyar sauka daga kan gado sai ya juya da sauri ya kalle ni, ya shiga tambayata ina zan je ? "Zan je na kwanta kan kujera ne". Na ba shi amsa ina koƙarin sauka, Hannuna ya ja na faɗa kansa na kwanta,ina faɗin washhhhh! "Ya dai meye faru". "Dinki na mana ka ja ni da karfi fa ". Na faɗa a shogobe Abun ba karamin burge Asaf ya yi ba, Kara rungumeta ya yi ya ce"Sorry ki yi hakuri toh kin ji?". Kai na_ nageda na yi kamar zan mike ya maida ni na kwanta, A haka dai na hakura na kwanta har bacci ya dauke mu daga ni har shi ba tare da mun sani ba. *Washe gari* Kamar yanda ɗabiyarsa yake in zai yi tafiya ba ya iya cin abinci haka yau ma ta ka san ce,dan ba abunda ya ci,ya yi mun sallama akan cewa zai koma wajan Malam Shuaibu ya faɗa masa abunda yake faruwa, Da na ji kauyen mu zai je sai na ji kamar na bi shi saboda a iya kwana ɗaya da na yi sai na ji gaba ɗaya ina kewar Babana, Bayan mugana sallama ya je wajan iyayensa ma ya yi mu su sallama ya hau mota ya wuce kauye,dan wannan karon shi ƙad'ai ya tafi bai tafi da kowa ba. *Kauyen masanawa* Ba karamin mamaki Malam Iliyasu ya yi ba da yaga Asaf a gidan sa yau, Amma ya shanye mamakin sa ya yi mai sannu da zuwa, Bayan sun gaisa Baban Siyama ya kawo masa fura ya dan sha ne, yake faɗa mai dalilin zuwan sa yau,da kuma abunda ya faru da kwalba, Shiru Malam Iliyasu ya yi ba tare da ya ce komai ba. Cikin sanyin murya Asaf ya shiga tambarsa Lafiya ya yi shiru ko akwai matsala ne ? Gyara zama Malam Iliyasu ya yi kana ya ce "Ɗana ka yi hakuri da abunda zan gaya maka....... Toh masu karatu mai Malam Iliyasu (mahaufin Siyama)zai gayawa Asaf 🤔kar fa ace akwai matsala 😱 Mu haɗu a sabon group,dan jin ya zata kasan ce Kuma me ya faru? *Fulanin Jajirtattu ce ✍️* Comments and share fisabilillah 👏 mutanan amana 🥰 [04/10, 17:28] Sakeena Isma'il Cameroon🥰: 💫MUTUN 👩‍🦰KO ALJANA 👹💫 Story and Written ✍️ By: Sakeena Isma'il Cameroon (Mom Muwadda) ________________________________________________ Utilise ce lien pour intégrer mon groupe WhatsApp : https://chat.whatsapp.com/KN5jaKvQOu02sqXTMBtbRJ ________________________________________________ https://www.facebook.com/61556643936657/posts/122103978398221464/?substory_index=1596987511055341&mibextid=rS40aB7S9Ucbxw6v 💪 *JAJIRTATTU WRITER'S ASSOCIATION*💪 ✍️ (J.W.A) _Rubutu baiwa ce daga Allah, jajirtattu ne kawai kan iya amfani da wannan ƙasaitacciyar baiwa su sauya tunanin al'umma cikin sauƙi_.✏️ ________________________________________________ *Diamond 💎Star 🌟 Ladies* 🧝‍♀️ *(We stand together)* 🤝🤝🤝 Paid Book ₦500 Free page9️⃣ Bismillahi rahmani rahim Ɗuk fito wa suka yi har da ni, ni kam ba karamin tashin hankali na shiga ba da jin wannan maganar Aljanar. *Bayan mintuna 9* Zaune suke a gaban wani Babban Malamin garin da ɗuk garin ba bu kamar sa dan shi yake tire mu su irin su Aljanu da ɗuk abunda ya shafi jinnu. Tunda su Malam Iliyasu suka zo yake kallon Asaf ko giftawa ba ya yi. Ɓangaren Asaf kuwa ba karamin haushi kallon da Malam yake masa ya ba shi ba.dan shi mutun ne da ya tsani kallo a rayuwarsa Sai da ya kalle shi sosai sannan ya ɗauke idonsa ya juya ya dubi Malam Iliyasu "Ya ce gaskiya kun kyauta da kuka zo akan lokaci,da ba ku zo yau ba.da shi ke nan ba zai taɓa yin aure ba har karshen rayuwarsa amma tun da kun zo in sha Allah yanzu zamu fara aiki " Malam Shuaibu ya faɗa yana ɗauko wata katuwar kwalba da wani jan kelle ya ajiye a gabansa.ya sake kallon Malam Iliyasu ya ce"Yauwa kowa ya nitsu zamu fara aiki ". Ɗuk nitsuwa suka yi, ya d'auko wata alkur'ani ya buɗe ya ajiye shi a gabansa ya buɗe wannan kwalbar da ya ɗauko ɗazu "ya kara kallon Malam ya ce"Tare da ita za'a daura mu su auren ko?.Kai Malam Iliyasu ya geɗa mishi alamar "Eh". "Okay ku matso nan kusa da ni" Matsowa Asaf da ni muka yi gaban Malam,hannun Asaf Malam ya kamo ya haɗa da na nawa ya haɗa hannayen waje ɗaya sannan ya zare nashi hannun ya bar iya namu, Wani yarrr! Ɗuk muka ji, Hanun namu da yake a haɗe Asaf ya matse sannan ya ɗago ya kalleta ni, Yana kallonna muna haɗa ido na yi saurin k'auda nawa gefe kana na shiga zare hannunna daga cikin nasa amma na kasa dan ba karamin riƙo ya yi wa hannunna ba. Wani zare ne Malam ya d'auko ya d'aura ma na a hannu,sannan ya ce "Kowa ya rufe ido kuma ko mai muka ji karmu kuskusa mu buɗe idanunmu" Da "Toh muka amsa sannan ɗukan mu _mu biƴun muka rufe ido,amma banda Malam Iliyasu da Mus'ab, tunɗa su abun bai shafe su ba. Addu'a Malam Shuaibu ya fara yi ya na yi ya na tofi a cikin kwalbar da ke gabansa,yana kiran sunan Aljanar Mazwara, Bai fi mintuna biƴar da fara addu'ar ba ɗak'in ya fara ba da wani irin sauti mara dad'i, jikin Mus'ab ne ya d'auki ƙerma, Haka ma bangaren mu ni da Asaf . Malam Iliyasu kam ko a jikinsa,dan a bunda yafi wannan ma ya gani . Tunda ya saba kawo mutane a wajan sa, Sai da Aljanar Mazwara ta gama yin dariya kafin daga visani ta bayyana a gaban Malam Shuaibu. Wani irin murmushi Malam Shuaibu da Malam Iliyasu suka yi mai sauti amma banda Mus'ab da ya tsorata sosai,dan zuwa wannan lokacin har ma da fisari ya yi,dan tu ni wandonsa ya gama jikewa da fisari. Mikewa ya yi da zumbar barin wajan sai Malam Iliyasu ya gansa nuni ya yi masa da ido da ya koma ya zauna,ba bu shiri ya koma ya zauna. ba tare da ransa ya so ba. Ya yi ne ka wai saboda zaman lafiya, Ni da Asaf kam jin shiru ba mu kara jin dariyar ba ne yasa hankalinmu ya kwanta Addu'ar da Malam yake d'azu ya ci gaba yana yi yana tofi a cikin kwalbar ne ya dawo tofa shi a jikin Mazwara Ihu Aljanar Mazwara ta so ma yi tana dan kwanta wa a kasa kaɗan_ kaɗan har ta gama kwatar da duka jikinta akan tabarmar. Sai da Malam Shuaib ya tabbatar ta kwanta rigingine sannan Malam ya yi anfani da wannan damar da ya samu ya kwantar da kwalban d'azu kan kwalbar na fuskantar kan Mazwara. Sai ya ci gaba da addu'an da yake yi. A hankali jikin Mazwara ta soma shigewa cikin kwalbar har ya zo ya shiga duka, Sauri Malam Shuaibu ya yi ya dauƙo wannan jan Klellen ya sa ya d'aure bakin kwalbar da shi sosai ta yen da ba bu ta in da za ta samu damar fitowa. Ɗaga kwalbar ya yi yana hamdala. Shi ma Malam Iliyasu Hamdalan ya yi, Kallon su Asaf ya yi ya ce "Komai ya kammala yanzu za ku iya buɗe idanun ku". Buɗewa muka yi muna kallon Malam Shuaibu, Asaf ne ya buɗe bakinsa ya ce "Malam tana ina ?" Kwalbar da ke gefen sa ya nuna ma sa ya ce "Gata nan a cikin wannan kwalbar " Kallon kwalbar Asaf ya yi sannan ya kalli Malam Shuaibu ya ce "Malam yanzu ba bu a bunda zai faru zan iya auren ?". "Kwarai kuwa Ɗana za ka iya auran ka ba tare da wata masa'ala ba" Murmushi Asaf ya saƙi kana ya matse hannun Siyama da ke cikin nasa, Ɗagowa ya yi ya kalle ni ya sakar min murmushi da tunda yake bai taɓa sakarwa wata Ƴa mace ba.bayan mahaifiyarsa da yen uwansa, "Dan Allah yellow mutumin ka sakar min hannu " Dariya Mus'ab da ke bayan su ya yi, Juyowa Asaf ya yi ya kalli Mus'ab ya buɗe baki zai yi magana sai idonsa ya sauka akan fisarin da ya sula akan tabarma. Ido Asaf ya zaro waje yana sakin murmushi, Kallon in da Asaf yake kalla Mus'ab ya yi ya ga fisarin,ai ba shiri ya miƙe ya bar wajan. Su Malam Iliyasu da Malam Shuaibu suka bisa da kallo su na sakin murmushi Kuɗaɗe masu yawa Asaf ya fito da shi daga cikin aljihun wandonsa ya ajiye a gaban Malam ya ce "Gashi Malam ayi sadaka da shi" Kallon ƙuɗin Malam ya yi yana zare ido waje dan tunda yake bai taɓa ganin maƙodan ƙuɗi kamar wannan ba. "A'a yaro wannan ya yi yawa ka rage" "Eh gaskiya wannan ƙuɗin ya yi yawa Muhammad ka rage"Shima Malam Iliyasu ya yi maganar. "A'a bai yi yawa ba,ba fa karamin taimako kuka yi min ba fa.da za ku ce wannan ƙuɗin ya yi yawa" "Ni dai ayi sadaka da shi please " Shi ke nan ɗana za'a yi kamar yanda ka ce." Wata tsohuwar agogon da ya d'aura a hannunsa ya duba ya ga ɗaya harda y'en mintuna Dan haka ya kalle su ya ce"Ku tashi muje masallaci lokacin sallah ya yi " Kai Asaf geɗa haɗe da miƙe suka yiwa Malam Shuaibu godiya suka bar gidan. Umarni babana ya ba ni da na koma gida su bari su je sallah,na amsa da"Toh" Sannan na wuce gida *Bayan awa biyar* D'azu da aka idar da sallar la'asar ne aka d'aura auren Muhammad Zubairu tare da Siyama Iliyasu. Zaune suke a cikin bukkan da aka s'auke su ya yi shiru,tun da aka d'aura auran jikinsa yake a sanyaye,ya resa murna yake ko kuma akasin haka. Shi dai in an tambaye shi ba zai ce yana bakin cikin da auren ba. Dafa sa ya ji anyi yana,ya ɗago ya ga Mus'ab ne "Are you okay my friend?" " I'm Okay " "Me ka ga ni?" "Ga ni nayi tun da muka dawo daga wajan d'aurin auren nan jikinka yake a sanyaye " "Tunanin a bunda zan cewa Hajiya nake dan sauran in sun tambayeni na san amsar da zan ba su ". " Karka damu na san in kayi wa Hajiya bayani za ta fahimce ka,tun da Na san Hajiya na da sauk'in kai sosai." Da haka dai Mus'ab ya samu ya rarrashi Asaf suka ci gaba da hira kamar yanda suka sama in suna tare, Banyan magriba mai gyaran mota ya dawo ya je ya duba mota ya ce shi bai ga in da motar ta samu masa'ala ba. asalima shi da ya kunna motar ya ga yana yi dan haka motar su ba ta lalace ba. Mus'ab da Asaf ne suka fara mai masifa wai bai iya gyara ba shi ya sa ya ce motar su bai lalace ba. Ganin ba fahimta za su yi bane ya sa Malam Iliyasu ya sallami mai gyaran mota ya tafi. Kallon su ya yi ya ce su nitsu sosai zai mu su bayanin komai, Shiru suka yi su na jiran su ji mai Malam Iliyasu zai gaya mu su Bayani Malam Iliyasu ya fara mu su kamar haka "Ni ban yi mamakin da mai gyara ya ce motar ku bai lalace ba.saboda wannan Aljanar zai iya yi muku komai " "Yanzu Baba kana nufin ita ce ta lalata mata mota ?". Asaf ya tambaya "Kwarai kuwa ita ce ta lala ta muku" "Amma ba komai mu ta taimaka dan da a ce motar ku ba lala cewa tayi ba.da yanzu ba mu haɗu ba" "Wannan gaskiya ne,da yanzu tana can a waje tana yiwa mutane abunda bai kamata ba" Mus'ab ya yi maganar Da haka dai suka wuce sallar i'sha, suna dawowa daga masallaci suka dan ci abinci,suka kwanta. *Washe gari* Tunda suka tashi da asubaha ba su koma ba.dan so suk'e kawai su gansu a gida. Dan ɗuk a takure suke anan, *Bangaren Siyama* Na haɗa komai na wa sannan mahaifina ya kira ƙanwarsa, watoh goggon na,akan cewa ta zo ta raka ni in ya so shi ya zo daga baya,ta amsa da toh. Dan kuɗin da Malam yake da shi ne ya tattara duka ya bawa goggo Asabe ya ce in sun je can ta siyo min kafida da kwanuka da tukwane da zan dinga anfani da shi kafin ya karo min wasu ,ta karba ta amsa da "Toh ", Ai Asaf na jin haka ya amshi ƙuɗin ya mayar wa Malam Iliyasu ya kara da cewa "Komai mu na da shi Baba ba sai ka siyo mata komai ba" Baba ya buɗe baki zai yi magana Mus'ab ya karbi zancen da cewa "Da gaske kwai komai Baba karka samu damuwa". "Shi ke nan Allah ya yi muku albarka ya kuma baku zaman lafiya" Suka amsa da "Ameen" Har baƙin mota Malam Iliyasu ya raka su, Muta nan Ƙauye ma ba'a barsu a baya ba,dan kuwa suma sun zo su ba wa idanun su abinci. Rungume mahaifina na yi ina kuka. Shafa kaina Baba ya yi cikin sanyin murya ya ce"Haba Siyama ba fa rabuwa muka yi ba.zan dinga zuwa ina kawo miki ziyara kema in an kwana ɓiyu za ki kawo min ziyara ". Da haka dai Baba ya samu ya rarrashe ni na haƙura, Bayan motar da Mus'ab ya buɗe mun ne na shiga ya rufe kuma dama ita goggo ta riga da ta shiga tun tuni,saboda goggo akwai ta da son mota Kamar me. Tada motar Mus'ab ya yi suka ɗagowa Malam hannu ya ja suka bar Ƙauyen. Karfe goma na safe suka isa kofar gidan su Asaf, Home Mus'ab ya yi mai gadi ya wangele mu su gate ya cilla hancin motar cikin gidan. Kallon kallo muka shiga yi, ni da goggo,har aka yi parking, Shanye mamakin na nayi na fito daga cikin motar Ita ma goggo fitowa ta yi tana zazzare ido. Muje suka ji Asaf ya faɗa Soma tafiya suka fara yi har suka karasa bakin kofar, Danna kararawar ya yi ba bu jimawa aka zo aka buɗe kofar suka yi ido huɗu da....... *Fulanin of Jajirtattu ce ✍️* Comment's and share fisabilillah 👏