* OUM HAIRAN: AKWAI IRINSU. Amotional sexual romance and bad destiny story Free page 1 Oum Hairan Janye jikinta tayi daga nasa ta mike cikin mugun yanayin damuwar da dake kasancewa a ciki duk ranar da ta bawa wani namiji kanta ta ɗauki dankwalin doguwar rigarta ta daura a ƙugunta ta nufi bathroom ta tsugunna tare da sakin kukan da taketa ƙoƙarin haɗiyewa kifa kanta tayi zaman dirshan taci gaba da kukanta Saida tayi me isarta sannan ta miƙe ta tsarkake jikinta ta koma ɗakin ta ɗauki kayanta ta fara sanyawa a jikinta cikin mugun sanyin jiki tare da jan zuciya alamun taci kuka ta gode Allah. Matashin saurayin dake kwance lulluɓe da duvet iya ƙirjinsa da fuskarsa ne kawai a waje shine ya tashi zaune ya sake saita injin idanunsa kan yarinyar karo na uku kenan da yace mata “Meye sunanki?" Tana ɗaure dogon gashinta kamar bazatayi magana ba yaji tace “KARUWA!..." da sauri cikin mugun mamaki yace “Karuwa?" Da sigar tambaya yayi maganar ta jinjina kai tana ɗaukar jakar hannunta tace “Yeah My name's KARUWA Ni karuwa ce!...." Tana shirin fita yayi saurin miƙewa yace “Kinga meye ya saki kuka kuma ki bari banson kukan mace fah yana dagamin hankali dare yayi ki bari gobe muje na canza kuɗina zuwa Naira na sallameki" Hannu tasa ta ɓanɓare hannunsa tace “Kayi sadaka da kuɗin Bana buƙatarsu sannan ba'a dare a gida komai nisan sa zai wayemin a gida" Sakin baki yayi yana me binta da kallo “wannan wacce irin yarinya ce kuma?" Bai samu damar tambayar ta ba tayi ficewarta daga ɗakin ya leƙa da sauri ta window bai hangeta ba dama yasan bazai hangeta ɗin ba hakan ta sanyashi komawa ya kwanta zuciyarsa fal tunanin irin yarinyar da Nasir ya nemo masa bata buƙatar kuɗi to me take buƙata ita kuwa a rayuwarta da ya sanyata shigowa bariki? Bashi da amsa hakan ta sanyashi kwanciya kawai yana saƙawa da warwarewa ya jima kafin bacci ya ɗaukeshi ko cikin baccin da mafarkin wannan yarinyar me abin mamaki ya farka da asubahi yayi Sallah yana lumshe idanu ita yake gani da irin yanayin da suka kasance jiya. Ajiyar zuciya yayi daidai lokacin da wayarsa ta fara ring ya tashi jikinsa babu ƙarfi ya isa ya ɗauka Nasir ya gani yayi saurin daukar Bluetooth yasa a kunnensa yace “Nasir wacce irin yarinya ka kawomin jiya?" Iska Nasir ya furzar yace “Me class mana kamar yanda ka buƙata" “Saurara Nasir tasani a compus wannan yarinyar fa mun gama tana kuka nace haƙƙinta tace bata buƙata nace dare karta fita tace ba'a dade a gida sannan nace sunanta taki faɗamin tana cemin karuwa ce ita wai wannan wacce irin mace ce da batason kuɗi kuma bata gudun nasabta kanta da laifinta?" Numfashi ya sauke sosai yace “Kana hotel ɗin ne?" Jinjina kai yayi yace “Yanzu nake shirin tafiya gida saidai koma menene inason sanin wani abu game da yarinyar nan" Kashe wayar yayi ya tashi ya fara gyara jikinsa Saida ya shirya tsaf ya fito yana kada key na motarsa ya nufi gidansa zuciyarsa duk ta dau ɗumi da gaske yakeson bayani game da karuwa to ita me takeso ba kuɗi ba? Bai lura da tarin ma'aikatan da suketa kai gaisuwa gareshi ba ya shige ciki ya zube a kujera Saddam Cook ɗinsa ya kawo masa abin karyawa domin yasan tsarin ogan nasu baya wasa da abinci. Tunda ya haɗa tea ɗin yake juya cokalin a cikinsa ya kasa kai ko kurɓa ɗaya bakinsa yaji an turo ƙofar an shigo ya ɗago idanunsa da suka kaɗa sukayi jawur ya zuba su kan Nasir wanda ke nufoshi ya nuna masa set ya zauna ya sharce gumi duk da sanyin A.C ɗin dake gauraye da parlourn baisa gumin tsayawa ba muryarsa a shaƙe yace “Ka samomin information game da ita?" Cup ɗin tea na gabansa ya ɗauke yace “Ban samo komai game da ita ba Captain Y to kai wai meye zakayi da information na karuwa kodai zaƙi tayi maka kakeso daɗi?" Kallon da yaga yanayi masa ne yasa shi basarwa yana cewa “Ka share kamar yanda kake mantawa Yusuf itama kamar kowacce karuwa haka take riga ce idan kasa ka cire kasa wata" girgiza kai yayi yana mikewa yace “Notting Nasir ba kamar su take ba Ita ɗin daban ce ina ka samomin ita ya akayi kai kasanta?" Shafa kansa yayi ya fahimci da gaske abokin nasa yakeyi dole ya cire wasa yace “Tare na taɓa ganinsu da Yarinya ta Zainab saidai tun ranar ban ƙara ganinta ba sai jiya bayan kacemin zaka shigo Lagos kana cikin buƙata na nema maka inda zaka huta so na yaba da ajinta da sosai shiyasa nayiwa Zeezee maganar ka, gsky yarinyar ba kowanne young gara ne take saurara ba yanzu abinda zaifi ka bari zanje gidan Zeezee zamu samo bayani game da ita..." “Ina buƙatar sanin sunanta" “Bansani ba Yusuf saidai in naje zanji can" mikewa yayi ya zari key yayi gaba yana cewa “ok inason zuwa da kaina inajin kamar bazakayimin aikin nan ba" da wannan ya figi mota suka fice daga unguwar. Wata matsakaiciyar unguwa ta talakawa suka nufa asalin unguwar yawanci mata ne karuwai sukafi zama a cikinta suna shiga yan good evening suka fara yi musu tayi ba gunsu sukazo ba sukaci gaba da kurɗawa har suka isa wani guri sukayi Park Nasir ya fito yace “Ina zuwa" bai jira cewar sa ba ya nufi ƙofar wani shago yana fito da waya ya danna number aka ɗaga yace “Zeezee ina kofar shagonki" fitowa tayi ta rungumeshi ta baya tace “Ai naga zuwanka kuma dama nasan zakuzo neman Maryam ko?" Da sauri yace “Ya akayi kikasan gunta mukazo?" Murmushi tayi tana jan hannunsa tace “Abune da yake faruwa dama duk wanda ya kuskura ya shiga komarta to sai ya kamu tabbas dama tun farko naji tausayin wannan miskilin abokin naka meye yanzu yake tafe daku?" Isa sukayi wajen Da Yusif yake tsaye Nasir ya dafashi yace “Muje ciki ko?" Girgiza kai yayi yace “Ance kece kikasan komai game da ita da farko inason sunanta da bayananta sannan inason sanin gidansu" Farrr tayi da idanu irin na gogaggun karuwai tace “Sunanta Maryam" da sauri yace “Wow! Nice name inajinki" cikin yanayi na bada attention tace “Sunanta kenan Maryam Muna ce mata ƴar gado domin tace mana ita karuwanci ba don kuɗi takeyinsa ba sannan bansan komai game da ita ba kawai dai nasan tana zauna a Victoria Island Kuma komai dare a gidanta take kwana" “Gidanta ko gidansu?" Murmushi Zeezee tayi tace “kamar yanda dai kaji ɗin gidanta ne Maryam tun farkon sanina da ita milloniar ce domin ni taimako ne ya fara haɗani da ita hasali ma Ni duk ranar da ta kawo min ziyara ko nakai mata to a watan nan ma bazanyi talauci ba" Kan Yusif ya ƙara kullewa yace “Zaki iya rakani gidanta ko kibani address?" Zan iya baka Yallaɓai amma bazan iya kaika gidan Maryam ba domin cikin sharruɗanta gareni harda kiyaye kai mata kowa gidanta da kuma sanar da kowa wacece ita" Cikakken address ta bashi harda complement card nata sukayi sallama yayi mata kyautar bam mamaki suka shiga motar suka tafi kai tsaye Victoria Island suka nufa Nasir ya dubeshi yace “Ya haka Captain?" Rage speed ɗinsa yayi yana ci gaba da kallon titi yace “Lallai zuciyata ta matsamin da son jin wani abu game da Maryam Nasir tunda nake bariki bantaɓa haɗuwa da karuwa mai tsayawa a rai da abin mamaki irin Maryam ba meye yasa take karuwanci duk da kasancewarta attajira kuma ƴar kasuwa?" Shiru yayi masa sukaci gaba da bin kwatancen suna isa get na gidan wata mota na fitowa a gidan suka bi motar da kallo suka ƙarasa Nasir ya fito ya matsa inda yaga megadi yana kokawar kulle get ɗin suka gaisa ya tambaye shi me gidan get man ɗin yace “Ita ce kukayi clear da ita zata bar kasar Hajiya bata zama shekaran jiya ta dawo daga India yau kuma ta tafi France" godiya Nasir yayi ya juya ya isa motar Captain yana dubansa yace “Babu lucky a tafiyar nan wannan babyn international karuwa ce yanzu haka ta ɗauki hanyar France. Cije lips Yusif yayi tare da dukan sitiyari yace “Oh God ka tambayeshi ina take sauka a France...?" Kallon Bakada hankali Nasir yayi masa yace “Kai yanzu in ance kabita sai ka bita?" Jinjina kai yayi ya buɗe motar ya fice ya nufi megadin da kansa bai samu wani gamsashen bayani daga gurinsa ba kamar yanda yayi tunani ya juya jikinsa babu wani ƙwari ya nufi motar yaja suka tafi baiso hakan ba shikam yanason sake ganin yarinyar ko da wani abu da zai iya tsinta cikin rayuwarta baitaba ganin karuwar data birgeshi kamar Maryam ba" Birki ya taka da sauri sukayi baya dakyar ya iya riƙe kan motar Nasir ya haushi da masifa ya ɗagansa hannu yace “Banason ƙarin damuwa Nasir zaka iya fitarmin a mota koni na fita damuwata tafi wadda kake tunani kawai Maryam nakeson gani a kowanne hali kuma a yau ɗinnan" Wayarsa ya ɗauka ya kira number Samuel ya ɗaga ya tambayeshi ƙarfe nawa jirgin France zai tashi yau? “Sha biyu da arba'in da biyar na Rana" ya sanar dashi ya sauke ajiyar zuciya yace “inason set ɗaya duk yanda za'ayi zanyi wani urgent research ne" dakyar ya samu jirgi shima kujerar wani ne da wani issue me muhimmanci ya taso masa ya fasa tafiya tunda suka shiga jirgin yake raba idanu can ya hangeta kwance jikin wani Bature tana shafa kirjinsa haka kawai yaji zuciyarsa tana ɗaukar ɗumi yanajin wani abu na fusgarsa saidai bashi da ta cewa har suka isa baiga sanda ta tashi a jikin wannan mutumin ba koda sukazo fita ma tana lafe kanta a kafaɗarsa jikin wata mota suka tsaya ta shiga ciki suna dagawa juna hannu drivern yaja suka bar airport ɗin yabi motar a baya har Novetel hotel suka shiga shima ya shiga sukayi parking drivern ya ɗauki jakar ya haura sama tana biye dashi a baya. Tun a jirgin ta lura dashi yanzun ma tasan yana biye da ita bata kulashi bane don bai mata magana ba ɗakin ta ta shiga tana shiga ta fara zame kayanta ta faɗa gadon tanajin gajiya na sauko mata ga feeling da Jayson ya sanya mata. Wayarta ce ta fara ruri ta ɗauko wayar ta kara a kunnenta tace “Daddy" “Kina lafiya Daughter ya aikin?" “Am very fine Dad na sauka a France saidai banjin daɗin garin fah" dariya yayi yace “Babu me miki susa ko?" Murmushi tayi tace “Dad bazan iya rayuwa babu namiji ba ina son ko yaushe na samu me sosamin" Dariya sosai Dad yayi yace “Baby to ko nayi miki hayar wani guy ɗin na turoshi banason ki dawo fah ke nakeso ki wakilceni wannan taron" “Okay da...." Knowking na door ɗin da aka fara ne ya sanyata cire wayar tana cewa “Waye?" Baayi magana ba hakan ne yasata cewa “Am coming Dad" kit ta kashe wayar ta tashi daga ita sai Bra da wando iya cinya ta buɗe ƙofar tsayawa tayi ta kafeshi da ido takowa ya farayi zuwa cikin ɗakin ta matsa masa daga ƙofar ya shigo ya mayar ya rufe ya sake saita Sexy eyes ɗinsa a kanta yace “Maryam Jamal Shuwa..." Da sauri cikin tsananin mamaki take dubanshi, yayi murmushi tare da takawa ya zauna saman stool na mirror yace “Kinyi mamakin yanda akayi na san sunanki ko? Haka nake da naci akan duk abinda na sa a raina. Kin bawa zuciyata aiki tun bayan rabuwarmu nake aiki na fili dana zuci akanki meye yasa kike ɓoye kanki?" _Paid book nrml group 300 VIP 600 special 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence of payment for this number 09013718241_ [10/5, 11:18 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Amotional sexual romance and bad destiny)_ _Free dage 2_ _Oum Hairan_ Zama yayi gefen gadon tare da ɗaukar wayarta ta sanya Bluetooth ta mirgina gadon tace “Mom yau Dad ya rigaki kirana" murmushi tayi tace “Ni yanayin yana wahalar dani zaman 4 months ɗinnan zan wahala Mom mazan turawa basa da kwarjini a wajena serious" numfashi Mom ta sauke tace “Kina tare da Alh Jafar ne?" Girgiza kai tayi take annurin fuskarta ya ɗauke tace “Me zaimin me zanyi masa da zai zama dole sai mun kasance tare?" Shiru Mom tayi can ta numfasa tace “Ya turomin 5 millions kawai don yanason ki bashi dama kuyi rayuwa Rafi'ah ki kira shi ki bashi location naki zaizo inma baizo ba zai sa azo a daukeki nasanshi sosai yanada manyan kayan aiki zakiji daɗin harka dashi zakuma kice na faɗa miki..." Mtsss taja tsaki tare da gimtse wayarta tayi miƙa tare da dirowa a gadon ta fara ɓalle bra ɗinta ta ajiye ta zare wandonta kwata² ta manta da anyi ajiyar Yusif a wajen ɗagowar da zatayi kawai taga ya zubanta idanu tayi saurin wawuro mayafinta zata rufe jikinta tana cewa “Sorry na manta kananan"..... Mikewa yayi ya nufota ya riƙo kugunta tare da sunkuyar da kansa daidai dokin wuyanta ya ɗora mata kiss me zafi cikin wata irin husky voice ɗinsa yace “Kina sani kawai kinason jiƙamin aiki ne kinji ta fah.…" Hannunta ya ɗauka ya ɗora saman wandonsa ta lumshe idanunta tare da jan zip ɗin tayi ƙasa dashi ta zura hannunta tana shafawa ta cikin boxes ɗinsa kaurin abar yafi komai ɗaukar hankalinta ƙarfi ne da ita daren da sukayi tare ta tabbatar shiɗin na musamman ne irin namijin data daɗe bataji ba. Batada ra'ayin ta kwanta da namiji ta kuma kwanciya dashi amma shi taji zata iya ƙarar da rayuwarta tana bashi yanaci dage tayi ta cafko bakinsa suka fara tsotsar bakin juna ya sanya hannu ya cafki nononta ta ajiye zuciya. Tare da ƙanƙameshi ya cafke ta sukayi baya suka zube a gadon ta ɓalle bootle na rigarsa tana wasa da gashin ƙirjinsa tare da kaɗa yatsanta kan nipples ɗinsa tasa bakinta ta cafki kan nonon yaja numfashi me ƙarfi “Ashhhhhhhh...." Ya faɗa yana ƙara danna mata nonon bakinta ita kuma ta dage da shansa tana zuƙarsa tare da mulmulashi a bakinta tana zagaye jikinsa da hannunta tana wasa da duk wata gaɓa da tasan zai karɓa a jikinsa musamman Twins ɗinsa zuwa penis ɗinsa tana gwamutsa twins ɗinnan a hannunta tana haɗa musu jini da ruwan cikinsu duk wata jijiya da tasan zata kai masa saƙo saida ta jangwalota and end ta kamo doguwar albarkar wandon nasa ta fara lasa tana goga harshenta a ɓular kaciyarsa tana wani irin hura masa iska gabaɗaya Captain Yusuf ya rikice tunda yake baitaba riskar kansa a daɗi saman wannan ba tabbas Maryam wata baiwa ce da Allah ya aiko don ya samu nutsuwa da ita tasan kan ɗa namiji zata iya tafiyar da rayuwarsa amma me ake da wasu matan su kawai burin su namiji ya hausu yayi musu ciki su haihu basu da damuwar ya samu gamsuwa yaji daɗi ko su sunji indai ya buɗe ramin tsuliyarsu ya antaya musu bura to su buƙatarsu ta biya babu ruwansu da ta shiga daidai ko a karkace ta shiga sudai kawai suji an shige su. Yau gashi ya shiga hannun gwana duk yanda yakai da son yaci ta taƙi yarda sai zillewa takeyi tana ƙara jagwalgwalashi burarsa na ƙara kumbura tana tara ruwa sai wani zillo takeyi kamar zataci babu, sake zame wa tayi ta sanyata a bakinta tana tsotsarta kamar alewa tana shafo yan biyun tare da jijjigata . Duk wani hayyaci na jikin Yusuf saida ta ƙarar dashi ya fara kiciniyar kwacewa saboda daɗin ya fara neman zautashi bata bashi wannan damar ba saima juya masa duwawunta tayi da tayi saitin bakinsa yayi masa yasa hannu biyu ya dafesu ya ɗagota sosai ya saita Gindinta da bakinsa ya laso gabanta “Ahhhhhh...." Ta bashi wani sauti tare da sake saita masa yaci gaba da lasa yana mulmula saman belinta da yatsansa dayan hannun kuma yana mulmula manyan bombom ɗinta masu kama da balombalom harshensa ya tura cikin gabanta ta saki ƙara tare da cewa “Ohhhh daɗi wayyoh Allah...." Tana maganar jikinta yana ɗaukar rawa. Dama haka yakeso kamar yanda ta bashi a jikinsa shima yanzu zai bata a jikinta, shan kunu yakewa pupsy ɗinta yana tsotse ruwanta wani yana tsattsafowa hannunsa yakai ya kama lumtsuma lumtsuman nonuwanta yana shan Gindinta yana murza nononta jin numfashinta yana barazanar ɗaukewa yasata cafkar ƙasan gwiwarsa ya kuwa saketa da sauri ta mirgina ta dannan masa nononta a bakinsa ta haye samansa ta kama eroctic ɗin ta fara gogawa a pupsy ɗinta suna sakin ajiyar zuciya tare sanda ya fahimci ta shagala sannan ya shammaceta ya danna ta ta saki ƙara tana shirin zame wa jin abarsa takeyi har cikin mahaifarta badon ta juya mahaifarta ba tabbas da wannan guy ɗin zai iya jiƙa mata aiki amma da gaske duniyar ta sanya a gaba bata tunanin komai. Da kansa yake sama da ƙasa da ita yana pompim nata cin juna sukeyi kamar bazasu daina ba sunyi kusan 30 minutes a haka kafin daga bisani ya ɗagota ya direta ƙasa ta zuba masa goho yaci gaba da zuba mata aiki. A hakan ma sun daɗe kafin ta samu yayi relese ta janye tare da zubewa a gado tana sauke ajiyar zuciya ranta yana ƙunci zuciyarta tana jagulewa basan sanda hawaye ya fara zubo mata ba ta tashi da nufin shiga bathroom ya riƙo hannunta ta lumshe idanunta hawayen nata yana ƙara yawaita tace “Idan zuciyata tana cikin wannan yanayin bancika son yawan magana ba Yusuf ka adana kalamanka sannan don Allah ka daina bibiyata da bincike a kaina ka barmin sirrina a rufe ka fita daga cikin gurbatacciyar rayuwata idan kai ka kasance jinin managarta kayi rayuwarka me kyau ka barni da tawa rayuwar hakan shine yafi dacewa dani" Sakin hannunta yayi cikin matuƙar sanyin jiki kalamanta sun sanyayashi sosai zama yayi ya dafe kuncinsa yana jiran fitowar ta yaji saƙo ya shigo wayarta. Ji yayi ya kwadaitu da son ganin saƙon shine yasa shi ɗaukar wayar ya danna ga mamaki sai yaga babu security Second Dad yagani yana yawo a sensor ɗin buɗe sakon yayi yaga anyi rubutu kamar haka _“Mamanah nasa miki Dala dari biyu a acct ɗinki kiyi amfani dasu wajen kula da kanki don Allah karki gurɓata tsokar da aka samar da ita daga ruwan jikina da Haram inajin ciwon yanda akayi kika zama haka saidai bantaɓa jin da second ɗaya na tsaneki ba, inasonki Rafi'ah kiyi rayuwa me inganci cikin arziƙin mahaifinki sannan ki fita daga hotel akwai gidana a bayan hotel ɗin da kike zan aiko a daukeki a mayar dake can Mahaifinki na gaskiya HonAbdul'Azeez"_ Mikewa yayi yana kallon number tare da sake karanta saƙon ya ɗago ya dubeta tana fitowa daga wanka idanunta ya kaɗa yayi jajir ganin wayarta a hannunsa yasata kallonsa itama shi take kallo daidai lokacin da wani saƙon ya shigo an rubuta luv Mom da sauri ta matsa ta karɓi wayar ta buɗe (Sendle road area 12 ressident no 305) zakuyi zaman wata uku komai zai yi miki kuma bayason haɗashi da wani dole saidai kiyi rayuwa dashi shi kaɗai in kuma kin amince zai baki sadaki kuyi auren wata ukun me kike gani?" Ajiye wayar tayi ta fara shafa mai ta zura rigarta tare da shimfiɗa sallaya ta tayar da Sallah bayan ta idar ta tashi da gaske gajiya takeji a jikinta ta haura gadon ta kwanta ya janyota jikinsa bacci ya ɗauke ta sun jima a haka kafin ya zame da dabara ya nufi bathroom ya tsarkake jikinsa ya dawo yayi nashi sallolin yanason sanin abubuwa da yawa game da wannan yarinyar ance masa sunanta Maryam yanzu kuma yaga Rafi'ah a saƙon da aka turo mata “second Dad! To waye second Dad waye kuma first?" Iska ya furzar ya tashi ya taɓata ta tashi yace “Zan sameki anan ne?" Girgiza masa kai tayi kawai ta koma ya zauna yace “Ina zaki gidan Dad ɗin ko gurin farkan naki?" Cikin ƙosawa tace “Ban yanke hukunci ba tukunna" Takawa yayi yana shirin fita yace “Duk ciki babu inda zaki Ni na yanke ki tashi muje a kaina zaɓin mazauninki yake" da muguwar hassala tace “Akan me kaidin waye da zaka shigo rayuwata kace zakamin zaɓin abinda zanyi?" Takowa yayi gabanta yace “Baamin hayaniya ba'a ɗaga murya saman tawa Maryam ki saita kanki dole ki koyi yanda ake rayuwa dani tunda na shigo cikin rayuwarki wannan shine gaskiya" Bai samu arziƙin amsawarta ba tunda dama bataji a ranta yakai ba shima baiyi tunanin zata bashi amsa ba ya buɗe ƙofar ya fice tare dayi mata key ya sauka ya fita a hotel ɗin gabaɗaya yana fita gidan Yayansa ya nufa bayan ya kirashi a waya ya sanar dashi yana buƙatar zai ɗan zauna a ciki na watanni huɗu. Buɗe wa yayi ya shiga yanabin gidan da kallo gidan a gyare yake duk da cewa an daɗe ba'a zauna a cikinsa ba budewa ya farayi yana dubawa yana ƙarewa ɗakunan kallo yana murmushi ransa na ayyana masa irin rayuwar da zasu yi a gidan tabbas akwai sabon nishaɗi" Fita yayi ya nufi wani gurin saida abinci bayan ya siya musu ya nufi hotel ɗin yana zuwa ya murɗa ƙofar ya shiga bai ganta ba ya fara lalube har bayi babu alamar ta kiranta ya fara baiji alamun motsinta a ɗakin ba ya juya zai fita ya hangi wata takarda kan pillow ya matsa ya ɗauka tare da budewa ya fara dubawa. Inason rayuwa da privecy banason takura kuma banson wanda bai isa ba ya rinƙa nunamin isa karka nemeni bazaka ganni ba ka rayu cikin aminci" Dariya sosai rubutun ya bashi ya ninke ya fita tare da kunna location na wayarsa ya fice numberta kawai yayi tracking ya koma gidansa ya kwanta ya samu nutsuwa ne da yaga tana gidan mahaifinta maimakon inda mahaifiyarta ta rubuta mata bai fita ba sai washegari shima saver ce ta nuna masa ta fita daga inda take jiya ta koma wani wajen daban hayar taxi ya ɗauka har ma'aikatar ya nemi guri ya tsaya yana kallon ma'aikatan campanyn yanda suke ta kaiwa da komowa wayarta ya kira saida ta katse sau huɗu sannan ta biyo kiran ya daga tayi sallama bai amsa ba sai cewa yayi ina block 3 ina jiranki a reception. Duk da basu taɓa waya ba ta ɗauki muryarsa sosai dake dama ta tashi fitowa kawai tayi ta nufi block 3 din tun daga nesa ta hangeshi zaune ya harɗe kafa ɗaya kan ɗaya ta zubansa manyan idanunta dogo wankan tarwaɗa me matsakaicin jiki baya jerin sirara amma bashi da kibar muni duk da kasancewarsa ba fari ba da kagansa kasan shi ɗin kalar madara ne.... Wucceshi tayi zata fice ya riƙo hannunta “Zan kiraki in na samu lokaci" janyota yayi ya kwanto da ita jikinsa yayi ƙasa da kansa daidai kunnenta yace “Ya kikaga salon nawa inada naci akan duk abinda nasa a raina yanzu ina zaki?"........ _Paid book nrml group 300 VIP 500 special 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence of payment for this number 09013718241_ [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Amotional sexual romance and bad destiny)_ _Free page 3_ _Oum Hairan_ Fincike hannunta tayi tayi gaba abinta ranta da zuciyarta sun hassala ta tsani a ringa bibiyar rayuwarta dole ta takawa wannan mutumin birki ba kowanne iskanci zuciyarta take lamunta ba bazai yuwu ta fita daga rayuwar iyayenta don samun yancin rayuwa da salama kawai wani banza da batasan nufinsa gareta ba yazo ya shigo rayuwarta ya rinƙa neman ɗora mata tamper ba. Ji tayi an fincikota ta rintse idanunta saboda ƙasan da tayi luuuu zata fadi yayi makaleta tare da haɗe bakinsa da nata ta sake lumshe idanunta tana jin ƙuwwar ƙwacewa ya ɗagata cak ya sanyata cikin motar data kawo shi ya bawa drivern umarnin tafiya yaja suka bar gurin ta ture shi tana haki tace “Kai wai wanne irin maye ne da bazaka daina bina ba na faɗa maka baya cikin tsarina sabo a bariki ina sanya maza ne kamar taguwar wuyana in naji dadinta ta jima in banji ba bazan ƙara sanyata ba why da zaka shigo rayuwata kace dole sai nayi dakai" Saboda kinji daɗi na..." Harara ta watsa masa tace “Waye ya faɗa maka naji dadinka saboda banji daɗinka bane yasa nakeson ka fita a rayuwata Yusif kake ko waye kai meye yake damunka ne ka baro ƙasarka danginka matarka da aikinka ka biyoni kawai don dalilinka dana kasa gane wanne ne" Maganganunta sunyi masa ciwo sai dakewa kawai da yayi yace “Ni kaina bansan dalili na ba amma ko mene to mai girma ne Maryam ki bani lokaci kuma ki saurareni don Allah mu tattauna ni wlh kinyimin mu ƙulla alaƙar rayuwa Please ki bani dama muyi rayuwa zan baki farin cikin da baki taɓa samu gurin wani namiji ba kin sani rayuwar karuwa batada ƴanci a zaman dadiro saidai Ni zan baki ƴanci fiye da matar aure kinji?" Ya ƙarashe maganar da raunin Muryar gajiyawa. Duk irin zafin data ɗauka sai taji ta samu sassauci shine ya rinƙa bada kwatancen gidan nata har suka je ya biya suka shiga a parlourn ta jefar da jakarta ta fara ɓalle bootle ɗinta ya matso ya ɓalle mata ya zare mata rigar ya zubawa hips ɗinta idanu zuwa tsukakken cikinta kodai ba asalin halittarta bace wannan shakka babu taci kuɗi domin ta ƙeru fatar nan kamar ɓargonta zai fito saboda glowing ɗin da takeyi, manyan ɗuwaiwakanta da cikakkun boobs ɗinta dake tsaye ƙyam sunyi bala'in tafiya da imaninta yakai hannunsa ya fara yawatawa tsakanin cibiyarta da mararta. Kwantar da kanta tayi a jikinsa tana lumshe idanu tare da sanya hannu ta rungume weast ɗinsa tace “Help me feeling na damun..." Wawuro bakinta yayi ya sanya nasa a ciki ya fara yi masa tsotsar sweet gabaɗaya tayi masa laushi sai wani lumshe idanu takeyi ya karasa zamar da rigar ya kama nipples ɗinta da hannunsa yana murzawa itakam hannu tasa tana shafa saitin Sarauniyarsa tana jiyo yanda take wani numfashi kasala na ƙara shigarta sakin bakinta yayi yayi ƙasa ya kama nononta da bakinsa yanayi masa tsotsar yara ta dafe kansa tace “Washhhhh Ohhhhh kashamin daɗi..." Wata yar Siriyar ƙarar kirsa ta saki ta makaleshi tare da cafkar jarumarsa ya maƙaleta suka zube a carpet ɗin ta zuge ta cirota ta rinƙa mulmula ta tana lailayata ta sake zamewa ta ɗauki hannunsa ta tura masa a cikin gidan dadinta ya fara ƙwaƙularta yana cakuɗawa yana shafa bayanta sun mugun nisa a wannan sheɗanci wayarsa ta ɗauki ring a gefen Maryam take tana dubawa taga amsa My Wife ta ɗago ta dubeshi yakai hannu zai kashe wayar tayi maza ta janye masa hannunsa tare da danna accept ta kara masa a kunnensa a ɗaya ɓangaren akace “Muna magana ɗazu kace zaka kirani Yusif ancemin har Lagos ka shigo security ɗinka sunce a Lagos ka kwana ka iya juyawa France batare da kazo ka ganmu ba Kodai wani abu nayi maka ne Yusuf da yakai zaka iya shafe watanni biyar baka tare damu Ni da yaranka duk muna kewar ka ka kasa zuwa garemu kuma yanzu kace zakayi watanni huɗu anya Yusuf har yanzu kana son mu? Ko kuma zargina ya tabbata ne?" Ƙit ya kashe wayarsa yana tsaki ya kuma maƙale Maryam yana ɗaga mata ƙafa sama ya buɗata ya saita mata wutsiya bisa durinta ta saki ƙara itakam indai za'a shigeta tana karɓa a jikinta, gyara masa kwanciya tayi tayi flat ya samu yanda yakeso ya kuwa shiga yi mata dakan sakwara yana caccakarta yana danna mata kaya daɗi ne me haɗe da wahala yasata sanya masa kukan shagwaɓa tuni ya kuma ruɗewa ya rinƙa kissing nata yana mata sambatu faɗi yake “wayyoh daɗi Maryam wayyohhh burata ahhhhh bindina... Daɗinki zai kashe Ni karki kuma bawa Kowa duri na nawa ne zanta cin ki duk sanda kika buƙata ahhhhh daɗi dama Haka Wasila takemin da nasota kamar ke....." Rufe masa baki tayi duk da kasancewarta karuwa tana mugun kishin taji Namiji na kira mata sunan wata zuciyarta fusata takeyi Bayan kamar awa guda suna cin junansu sun tarawa juna gajiya yayi release tayi saurin tsuke ƙafarta tare da turashi kasa ta miƙe da sauri ya riƙota suka shiga bayi tare sukayi wanka sunata shafe juna bayan lafawar komai ne suka shirya suka kwanta tana kwance a ƙirjinsa wayarsa ta sake ɗaukar ruri yanaji yayi mata banza ta ɗago idanunta dake cike da gajiya tace “Koma wace me kiran nan kana da muhimmanci a gareta ka bata lokaci mana" tsaki yayi ya sake shigar da ita jikinsa yace “Bana Nigeria meye amfanin yimin ƙorafin koma mene ta haƙura mu koma mana" bata kuma cewa komai ba ta kwanta rintse idanunta ya shafa bayanta tare da lalubo kunnenta yace “Yau ba kamar kullum ba damuwarki da sauki Kamar na fara samun gurbi" Murmushi tayi masa daya sanya gabansa faɗuwa ta buɗe bakinta cikin muryarta me kashe jikin ingarman namiji tace “Idan na tuna yanda aka sameni da halin da na tsinci kaina a ciki da irin iyayen da na tsinci kaina a ƙarƙashin tarbiyyarsu nakanji ni wacce irin rashin Sa'a na rubutowa rayuwata ne, Yusif na tsani zina a farko na amma yanzu da juyin rayuwa ya juya sai tafi soyuwa gareni fiye da komai ina kasa riƙe kaina na awannin da suka wucce 24 a rayuwata ta yanzu dole saina nemi wanda zai kashemin yunwata. Kuma yanzu a haka zan mutu?" Ta faɗa muryarta na sarkewa kafin yayi magana ta katse shi da cewa karkace min a'a Captain dama ai Ubangiji ya faɗa akwai nau'in mutanen da su dama makashin wuta ne to ina tunanin ina cikinsu nida Mommy na...." Tureta yayi ya tashi zaune yace “Akanme zaki rinƙa danganta kanki da wannan masifar...." Hannu ta daga masa tace “Ni nasan abinda kai baka sani ba Please Captain kar kacemin a'a wlh bansan hanyar da zanbi na kaucewa hakan ba ina azumi ina sallah ina sadaka sannan shekara goma sha biyu kenan banyi fashin Hajji ba saidai inajin kunya ta tsayawa gaban Ubangiji na a haka wanne irin duba zai yi min nazo a ƙazanta zan ƙare a cikinta" Hannunta ya riƙo duka biyun gabaɗaya ta tsinka masa lakar jiki kasala ta kamashi yace “Kiyi aure mana...." Zabura tayi ta diro daga gadon ya sakar mata hannun yace “Yeah hanyar da nake ganin zaki tsarkaka ki samu damar ganawa da ubangiji salin alin kenan Maryam shi aure rahama ne daraja ne kuma tsarki ne daga dukkanin wani sharri da shaidan ka iya kimsawa zuciya na kaba'ir Maryam....." Ɗagansa hannu tayi cikin ƙaraji tace “Ya isa Captain kayimin shiru ya isheni haka banason wa'azinka kai meye ya hanaka aure in daɗi ne da auren meye ya hanaka ka tsaya iya iyalinka ka tsira daga kaba'ir ɗin saini zaka faɗawa aure me zan tsinta a cikinsa banda damuwa da ƙunci..." Rufe mata baki yayi yana girgiza mata kai yace “Kada jahilci yasa ki soki sunnar Annabi Muhammad dukkanmu muna rayuwa ne cikin arziƙinsa don Allah kisani Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam yace mana aure sunnata ne duk wanda yaƙi sunnah ta ku sani baya tare dani. Shin kenan kema kina cikin wannan mutanen da Annabi baya tare dasu Maryam ko baki faɗa ba nasan rayuwarki da akwai damuwa a cikinta amma banyi tunanin kinyi nisa haka ba" Wayarsa daketa ring ya ɗauka cikin masifa yace “Wasila kin fara damuna fah yanzu me kikeso ayi jirgi zan biyo in taho saboda ke da yayanki kunason ganina ko kuwa aikin dana taho zan fasa? Karki fusatani wlh zanyi miki rashin mutunci in kuɗi kike buƙata nasa miki sannan na turo miki da kayan abinci to saime Kuma ke da ba iya kulawa dani kikayi ba yanzu in tare nake dake da tuni burata bata kwanciya in kinason ki ganni a gidanki na samu lokacinki kije a koya miki yanda zaki rinƙa kulawa dani" kashe wayarsa yayi ya ɗauki tata ya miƙa mata luv Mom tagani ta cilla wayar a gado ya sake daukowa ya miƙa mata bayan ya daga mata masifa ta shiga yi mata tace “Amma Mommy na jima da faɗa miki banason mutumin nan bazan iya mu'amala dashi ba Mom ki bashi kudinsa zan turo miki da adadin daya baki" cikin masifa tace “Ni Rafi'ah nake faɗa kina faɗa namiji ya fini kenan ai an fadamin wani soja ne ya ajiyeki yake cinki shine kuma ya hure miki kunnen watsamin ƙasa a ido Ni Alh Bashir ya biyani don kije gareshi kikaƙi Ni Rafi'ah.... Kukan data saka ne ya sanya hankalin Maryam tashi hawaye na zubo mata tace “Sh...shikenan Mom zanje yanzu" ajiye wayar tayi ta kalli Yusuf da shima ya kafeta da ido yace “wacece wannan?" Cikin raunin murya tace “Momyna ce itane silar komai ita da Daddy na. Jakarta ta dauka zata fita ya riƙota yace “Wlh bazaki ba" cikin mugun fusatar zuciya tace “Zaka iya hanani kuma?" Maƙogoransa har wani zillo yake yace “Na rantse da Ubangijin da ya halicci rayuwata yau ɗinnan bazakije gurin koma wanne ɗan iska bane saidai ta mutu ba kuka ba...." Marin da ta zabga masa yasashi dafe kuncinsa bata ankara ba taji ya damƙi gashin kanta cikin ɗaga murya yace “Na rantse da Allah bazakije ba ko zaki kasheni yau babu inda zakije...." Wayarta ya ɗauka ya lalubo wayar Mommy ya ta ɗaga tace “Kin tafi ne?" matsa kanta yayi cikin ihu yace “ki faɗa mata bazaki ba injini ko na tsinko gashin kanki" cikin kuka na azaba tace “Mom.... Mommy yace bazani ba..." Ƙit ya kashe wayar ya jefa a aljihunsa ya cilla ta gadon yayi miƙa tare da zare boxes ɗin dake jikinsa ya kama Sarauniyar sa yace indai wannan zakije a saka miki a baki kuɗi Ni na siya 5 millions ya bata 3 months na ƙara mata 5 millions akai" tashi tayi zata sauka ya maƙale mata ƙafa yace “Ladan marin da kikayi min zaki bani naci domin bazaki ci banza ba" yana faɗin haka ya ɗage mata rigarta ya cafko nononta ta cije lips tace “Har zafi sukemin duk ka cijemin su dariya yayi yace “bakya jin tausayina kina tayani ne barni kikeyi nayi Ni kaɗai harararsa tayi tace “Allah a'a Ni inafin me kora shafawa ma..." Ɗaga ƙafarta yayi ya tura yatsansa cikin gabanta “Eshhhhh...." Ta faɗi tare da riƙe hannun nasa zata janye ya ƙara turashi can ciki ta haɗe ƙafafunta" yasa bakinsa ya ciji bombom ɗinta ta saki ƙara tace “Wlh Allah na gaji bazan iya ba"....... [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* (Eroctic romance and bad destiny) _Free page 4_ _Oum Hairan_ Tana maganar tana janyewa ta faɗa bayi tayi tsarki ta fito daidai lokacin da Wayarta ta ɗauki ring gabanta ya yanke ya faɗi tsoro ya darsu a zuciyarta tace “Abdulƙadir..." Saurin kifa wayar tayi ta zauna gabaɗaya jikinta rawa yakeyi Yusif ne ya ɗauki wayar zai ɗaga mata ta warce wayar da sauri idanunta ya ciko da ƙwalla tace. Wallahi idan ka daga wayar nan komai zai iya faruwa bana buƙatar Abdulƙadir ya waiwayo rayuwata bazan taɓa zama cikin kwanciyar hankali ba" “Waye shi?" Girgiza masa kai tayi tana miƙewa tare da saka kayanta ta ɗauki wayarta ta cire layukan ta zuba a jakarta ta juya zata fita “Ina zaki?" Cikin kuka tace “Zai biyoni tunda ya kira wayata ta shiga" cikin yanayi na rashin fahimta yace “Wai shiɗin waye da kika ruɗe daga kiran waya" fizgewa tayi tace “Ka barni na tafi wlh bazan iya zama anan ba zaizo Ni nasan zaizo shine asalin matsalar rayuwata idan yazo nan zai... Banko ƙofar akayi taja baya da sauri tare da cewa “Innanillahi shikenan..." Dukan da yakaiwa bakinta ne yasata yin ƙasa da ya fincikota yajata ƙiyyyyy a ƙasa yayi waje da ita ƙarshe ya ɗagata cak har harabar gidan ya cilla ta a mota Yusif dake biye dasu ya kamo rigarsa ta baya yace “Waye kai da zakazo ka tafi da ita a tozarce haka..." Ɗago da fuskarsa yayi abinda ya sanya Yusuf yin baya da sauri yana sara masa Yace “General Abdulƙadir Ibrahim Barzah" sauke idanunsa yayi ƙasa ya nufi motar yaja yabar gidan da mugun gudu abinda ya sanya Yusuf yin baya cikin matuƙar tsoro yake tambayar kansa Wai wacece Maryam ne meye kuma haɗinta da General Abdulƙadir?" Rashin amsar hakan ce ta sanyashi komawa ya tarkace komai nasa ya fita daga gidan shima ya nufi gidan Yayansa acan ya kwana tun daren ya kira Nasir yake faɗa masa yanason magana da Zeezee lallai yanason ya ƙara samun wasu bayanai akan Maryam da kuma alaƙarta da Abdulƙadir. ****** Tunda ya figi motar suka taho babu me cewa wani ƙala har suka isa wani katafaren gurin shaƙatawa ya kashe motar tare da kulle windows ɗin ya kara ƙarfin A.C yana sauke numfashi ɗaiɗai kamar bazaiyi magana ba itako duk ta takure a guri ɗaya ta haɗe jikinta waje guda sai shassheƙar kuka takeyi cikin yanayin da yake bayyana asalin tashin hankalin da take ciki ta buɗe baki tace “Yaushe zaka daina bibiyar rayuwa ne Abdulƙadir don Allah na roƙeka ka barni na rayu ni kaɗai da farin ciki kamar yanda ka buƙata idan kuma ba rayuwata kake nema....." Shut up Rafi'ah... " Numfashi ya sauke tare da dukan sitiyari yace “Haba Rafi'ah haba Rafi'ah tayaya zan iya cire kaina a rayuwarki bayan kin riga kin illata rayuwata meyesa tun bakida matsayi a wajena da naji a raina zan fitar dake cikin part of life ɗina kika ƙi bani dama har saida kika huda ɓargona kika zuba jininki sannan ki gudo ki barni shin baki taɓa tunano makomar ƴaƴanmu ba? Rafi'ah baki taɓa kaicon wannan rayuwar ta zubar da daraja da take dokar Ubangiji da kikeyi ba Rafi'ah meyesa kika kasa yafemin ko don arzikin ƴaƴan dake tsakaninmu? Please Noor help me don Allah...." Rufe masa baki tayi da siraran yatsunta da suka ji zobban gold da azurfa suke ta tashin ƙamshi, ta shiga girgiza masa kai ta buɗe bakinta dake dauke da sautin kuka tace “Waye yace ban yafe maka ba Daddy Ablah? Wai meye ma kayimin ne da kake neman yafiya da taimako na, nifa bakamin komai ba nice ma nayi maka da na fahimci baka sona bazaka taɓa iya yin adalci gareni ba tausayinka da jin ƙanka bazai taɓa raɓata ba amma na nace har takai ga na kure malejinka kayimin korar kare lokacin da na rasa gatan kowa... kaico Abdulƙadir nayi nadamar shiga rayuwarka amma banyi zato ba na zaci rauni na da rashin madafar tarbiyya ta zai sa mijina yaji tausayina ya zamemin gata kodon yin jihadin kuɓutar da imanina...." Kallon da yafi komai firgita rayuwarta da sanyata tunanin hanyar tsira shi ya rinƙa yi mata saidai maimakon baya da idan ta fuskanci shigarsa irin wannan yanayin take ruɗewa sai yaga yau ta kafesa da manyan idanunta tana kallonsa ido cikin ido cikin ƙwayar idanunta yanayin data ɗauki lokaci yana ganin bayyanuwarsa shine yauma yake gani a cikinsu “Tsana ƙiyayya?" Ya tambayi kansa tare da turawa zuciyarsa saƙon musanta abinda take faɗa masa game da Rafi'an ya buɗe baki zaice tayi saurin ɗaga masa hannu tace “Duk da nasan cikin dokokinka kai ba'a katsar hanzarin ka nikam na katsa karka cemin komai Abdulƙadir kalmomin duk da zakayi amfani dasu gareni na yafe kawai ka barni na tafi don Allah" kalamanta sun ƙara tasirantuwa da yanayin halittarsa ta rashin yawan magana ya sanya shi rufe bakinsa amma badon ya rasa abin cewa gareta ba sai don yaga bata buƙatar furucinsa yasashi kama hannunta ya fita da ita a motar ta sanya dayan hannunta ta ɓamɓare hannunsa tare da ɗagowa suka haɗa idanu abinda a baya ya zama wani mamakantaccen abu a gurinsa a iya zaman da sukayi na shekara biyar matsayin miji da mata bazai iya tuna ranakun da suka fi biyar data iya ɗaga kai ta haɗa idanu dashi ba har yana ɗaukar hakan ma matsayin laifi mai girma gareshi idan har tayi sarƙar da ya fusata zuciyarta ta sanya idanunta cikin nasa yakan yi mata hukuncin da yasan zata azabtu har ta shiga yanayin da zai zamo abin tausayi ga zukatan mutane masu imani. To wai shi meye yasa yake ganin rashin tausayin Rafi'ah cikin rayuwarsa kamar kalmar ta ce data jima tana faɗa masa “Noor Na yarda koda wahala zata zama ajalina ka barni na mutu da aurenka don Allah kar azabtarwar da kakemin ya gaza hukunci a gareni ka zaɓi mafi munin hukunci saki a guna, zan ɓoye duk wani sirri da yake cikin rayuwata dakai saidai kasani banida hanyar da zanbi na ɓoyewa Ubangijina dana girmama sunnar annabinsa na zaɓi rayuwa a ƙasƙance fiye da rayuwa kamar basarakiya a ƙarƙashin kulawar iyayen daya zaɓamin matsayin jigogi gareni. Kasani Noor banida wata tawaya a rayuwata data wucce iyayena da nasamu nagartattun iyaye da kaima wani abin bazakayimin ba, ina yawan tambayar kaina yanda akayi ƙaddarata ta zama me tsauri da wahalar da ruhi...." Saurin kawar da shirun yayi ta hanyar rintse idanunsa yace “kai! Kayy Abdulƙadir meyesa na aikata haka ne?" Sakin hannunta yayi yana mai da ƙofar ya rufe karo na biyu dayakejin tsananin nadamar da bai taɓa tunanin riskar kansa a cikinta ba. Zama yayi a gefen gadon yana yarfe gumi duk da mugun sanyin dake kwarara ta cikin masuburbuɗar sanyin dake dakin. Gabaɗaya tsigar jikinsa tashi takeyi zuciyarsa na azalzalarsa ya miƙe cikin sanyin jiki da sarƙewar harshe ya matsa kusa da ita yana matsarta tanaja da baya har suka ƙure bangon ya sanya hannunsa yayi mata zagaye yayi ƙasa da kansa daidai kunnenta ya ɗora bakinsa saman fatar kunnenta ya lasa yana sauke wata sahihiyar ajiyar zuciya, Mace ta farko da bata da tamka a rayuwarsa kenan Rafi'ah.... Cikin Muryar da bata taɓa sanin ya mallaketa ba taji sautin muryarsa ya furta “Ki...kiyi haƙuri zan... Ra...fi...ah... Zan canza na gyaru da gaske na fahimci muhimmancin ki a rayuwata...." Harshensa ya danna cikin kunnenta ya ƙanƙameta da sauri ta yanda bazata iya ƙwacewa ba ya fara romancing nata ta ko'ina yana hawaye masu zafi duk da idanunta a rintse suke tsananin mamakin yanda Abdulƙadir ya maƙaleta yake tsotse wuyanta zuwa tsakiyar ƙirjinta ya firgita saboda tunda take dashi bazata iya tuna ranar da ta samu irin wannan kulawar daga gareshi ba hasali ma idan tayi ƙoƙarin nuna masa muhimmancin romance a rayuwarsu yakan fusata yace mata ƙazama da ita zai wani bata lokacinsa wajen romance nata batasan so nawa yace mata “Rafi'ah matan da sukasan darajar Bura suna waje mace ta baje maka gindi ta lugwigwita maka manhajar jin daɗinka ta saita maka Shikashikan nishaɗi meye kike ganin zai sa na bata lokacina a kanki Ni ba banza bane...." Wannan kalamai sunayi mata ƙuna a zuci shiyasa takejin a ranta indai karuwa zatafi matar aure daraja wajen mazaje to meye yasa zata wahalar da kanta akan aure meye ake nema a aure ne nishaɗi jin daɗi fahimtar juna da kuma zuri'a babu wanda ta nema ta rasa a bariki zuri'a kuwa Hisham da Ablah sun isheta.... Damtsensa ta damƙa saboda cafkar da taji yayiwa Nipples ɗinta da bakinsa ta buɗe idonta ta saukesu kan fuskarsa har yanzu idanunsa a lumshe suke sai hawaye da yake zuba ta gefensu kyakkyawar Choco color ɗin skin ɗinsa da siririn sajensa da suke mugun cin kuɗi tun da camma sunyi matuƙar ɗaukar hankalinta, yanda yake danna harshensa kan nipples ɗinta yayi bala'in rikita tunanin ta ta damƙi Sholder ɗinsa ta kwace nononta a bakinsa ya kuma kai mata wawura tasan idan ta sake ta shiga hannunsa bazata iya ƙwatar kanta ba shine yasa ta faɗa bathroom da sauri ta datse ƙofar ya biyota bakin ƙofar yana turawa cikin murya me nuna wuyar yanayin da yake ciki yace “Please ki buɗe min Rafi'ah bazan miki komai ba da gaske so nake mu tattauna mu samawa kanmu mafita da yaranmu wannan rayuwar bata dace damu ba gabaɗaya" Bata taɓa jin a ranta zata iya bata lokaci wajen sauraren zantukan da basu da gurbi a zuciyarta ba shine yasa tayi banza tashi ta zame a kasa tana kukanta me cin zuciya Memory ɗin brain ɗinta na hasko mata rayuwarta ta baya da irin wahalar da tasha a hannun Abdulƙadir duk da sadaukarwar da tayiwa farin cikinsa ta zaɓeshi ta bar mahaifiyarta da mahaifinta ta karɓi ƙunci tsangwama da baƙin ciki duk don taga ta rayu a ƙarƙashin sa, tunda sukayi aure tsayin shekara biyar bata taɓa farin ciki ba amma hakan bai hanata nuna masa walwalarta ba takanyi masa dariya koda zuciyarta kuka takeyi takanyi masa hidima koda gaɓɓan jikinta da jijiyoyinta sun gaji ta sadaukar da komanta ranta da lafiyarta gareshi burinta kawai tsira da mutuncinta da gujewa rayuwar gidan mahaifiyarta amma Abdulƙadir bai taɓa tausaya mata ba bai taɓa dubanta da yanayi na rahama ba bai taɓa tausa kalami gareta ba kullum shi kenan yi mata gorin nasaba da tarbiyya shine mutun na farko daya fara canzawa rayuwarta lissafi kila da bashi ta rubuto a littafin ƙaddarar miji ba da haka bata faru da ita ba. _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k gmail post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* (Eroctic romance and bad destiny) _Free page 5_ _Oum Hairan_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ Shine mutum na farko daya fara cire mata lissafin aure cikin zuciyarta har takejin data rayu da aure irin nasa Gara ta mutu tana garwa galan a garin Lagos shine namijin da taso da zuciyarta da ranta da jininta da jikinta amma shine namijin da bazata taɓa manta butulcinsa gareta ba..... Yanda yake jijjiga ƙofar da banzar ƙofa ya samu da tuni ya ɓalleta ya shigo amma dake nagartacciya ce sai gajiya da yayi taji ya fara jifa da kayan dake ɗakin yana kiran sunanta yana faɗin “Sai yaushe ne Rafi'ah wai sai yaushe zaki saurareni ki fahimceni ki tsaya kiji dame nake zuwar miki ne?" Tanajinsa tayi banza dashi har saida ya gaji ya fice daga ɗakin taji ya kulle sannan ta fito ta saita kanta ta zauna lokaci zuwa lokaci tana share hawaye ta daɗe a zaune batare data ankara da hakan ba saida taji an murda key na ƙofar ta tashi tsaye ganinsa riƙe da hannun yaran biyu Hisham me 9years da Ablah me 6years yasata kasa motsi wani irin yanayi data kasa gane wanne irine yana kwaranya cikin zuciyarta duk da cewa ta ɗauki shekaru a ƙalla biyar rabonta da sanya yaran a idanunta saida ta tabbatar jini ba ƙarya bane kallo ɗaya tayiwa Ablah ta ganeta yarinyar da Abdulƙadir ya rabata da ita tun tanada shekara ɗaya a duniya yarinyar da saida tayi jinya saboda tausayinta yau gata Allah ya rayata ta take ta murje kamar ba ita ba. Azalzalarta zuciyarta keyi taje ga yaran nata zuciyarta kuma me tsauri tana gargaɗinta tana tuna mata abubuwan da suka faru. Matsawa tayi gaban yaran a nutse zuciyarta na dokawa da ƙarfi ta sunkuya tare da kama hannunsu tace “Hisham kaine? Kune Ablah?" Ta faɗi maganar kuka yana kwace mata Ablah ta kwantar da kanta a jikinta itama yarinyar ta sanya kuka tare da maƙalƙaleta tace “Momy Daddy yace tare zamu tafi" Hisham ne yace “Mommy kin tafi kin barmu ko gurin mu baki taɓa zuwa ba tunda Daddy yayi miki duka ya cilloki daga bene Mommy Please muma ki tafi damu gurinki mu zauna banason gidan Daddy babu kowa sai Umman yara itane takeyi mana komi" Ɗago yaron tayi idanunta sun canza launi tace “Daddynku zai iya Hisham" daga haka bata kuma cewa komi ba ta miƙe ta nufi bathroom ya riƙo hannunta yace “Ko banci arziƙin kaina ba naci arziƙin Hisham da Ablah Mana Rafi'ah. Dafe kuncinsa yayi saboda marin bazatan da yaji ta sauke masa ya rintse idanunsa cikin wani irin yanayi me kama da zarewar numfashi ya buɗesu kanta ko a mafarki baitaɓa irin wannan mugun mafarkin ba Rafi'ah ce ta samu ƙarfin zuciyar ɗaga hannu ta mareshi Rafi'an da take rarrashinsa idan taga ya shiga yanayin damuwa Rafi'an da yakewa dukan tsiya ya fitar mata da jini a jikinta amma bata taɓayin ranar da ta taɓa samun kwarin gwiwar ramawa ba yau ita ce ta ɗaga hannu ta maresa..... Bai gama wannan al'ajabin ba ya tsinkayo muryarta cikin karsashi tana cewa “Lokacin da nake rokonka ka duba arzikin ƴaƴan ka sauraramin ka barni ka taɓa sauraramin ko kuwa kai mantawa kayi da cewa uwa mace ita tafi cancanta da cin arzikin ƴaƴanta? Abdulƙadir na haƙura dakai da ƴaƴanka ina lissafawa rayuwata ka mutu dakai da ƴaƴanmu dukka kun mutu a gurina banida kowa ba kuma zan taɓa dawo daku rayayyu ba Please Abdulƙadir ka daina bibiyata kaje ku rayu da waɗanda ka zaɓi rayuwa dasu...." Yanayin da yake ciki bai iya bashi damar motsi ba har ta saki hannun yaran Ablah ta riƙota tana cewa Mommy karki tafi ki barmu ki tafi damu..." Zame hannun yarinyar tayi daga nata ta fice da sauri tana haɗa hanya sai yanzu mazantakarsa ta dawo yabi bayanta yana kwala mata kira tuni ta hau mota ya tsaya turus yana dukan iska yaran suka biyo shi suka maƙalƙale ƙafafunsa ya sunkuya ya sunkuci Ablah suka koma ciki ya zauna dirshen a ƙasa rungume da yaran yana kuka kamar ƙaramin yaro Hisham yasa hannu ya share masa hawayen yana cewa “Sorry Dad kaine ka koreta ka jefota daga bene Mommy tanason mu har yanzu kaine baka sonmu shiyasa ka koreta muke rayuwa mu kullum a yawo...." Rufewa yaron baki yayi yaci gaba da kukansa yana cewa “Da haƙƙin Rafi'ah ma a wannan halin da nake ciki na yarda Gwaggo wlh na yarda haƙƙin Rafi'ah ke addabar rayuwata innanillahi wa inna ilaihir raji'un yanzu bazata yarda mu sasanta kanmu ba bazata daina aikata zina ba wanda nine sanadi Allah Allah na tuba Ubangiji ka yarda ta shiryu wlh koya take inasonta a hakan" Yanda uban nasu yake kuka yana sambatu yasa yaran suma suka fara tayashi kuka saida sukayi me isarsu sukayi shiru kansa har sarawa yakeyi saboda ciwo. Jifa tayi da jakar hannunta ta kulle ƙofar ta yanda babu me shigo mata gidan ta kwanta idanunta har yanzu tsiyayar da hawaye yakeyi rayuwarsu ta baya tana dawo mata. ******* *TUNA BAYA* Misalin 1:30pm ƙaramar hukumar Tarauni dake cikin garin Kano kan titin matan Fada wata matashiyar budurwa ce jikin wata arniyar mota ƙirar Honda LE tana latsa waya ta kara a kunnenta cikin Muryar shagwaɓa take cewa “Mommy motana ya mutu a Matan Fada road a turo driver ya ɗaukeni" kashe wayar tayi babu jimawa wata Namijin motar ta parker a gabanta kaɗan bata bada attention ga motar ba har saita taji taku a bayanta tare da sallama dogowa tayi ta sauke idanunta kan me sallamar matashin saurayi ne kyakkyawa Choco color sanye da ƙananun kaya, faɗinsa da tsayinsa duk daidai ne masu birgewa da ɗaukar hankalin matan zamani. Ajiyar zuciya suka sauke a tare kafin tayi ƙarfin halin amsa sallamar daidai lokacin da drivernta ya parker ta zagaye zata wucce ya riƙo hannunta ta juyo da sauri cikin alamun masifa tace “Meye hakan kenan?" Sakin hannun nata yayi ya motsa bakinsa da sanyi yace “Sorry!" A zahiri ba jin me yace tayi ba kawai dai ta naƙalci furucinsa ne ta yanda bakinsa ya motsa ta taka zata tafi taji yace “please!..." Sai kuma ya kuma yin shiru wani mutum ne dake cikin motar ya fito sanye da kakin sojoji ya iso garesu yace “Sannu fah Yammata ya tsareki ya kasa magana ko? Kiyi haƙuri ciwon tsoron mata ne ya kamashi amma Ni baya tsorona tunda muka karyo kwana ya ganki yace na tsaya kuma naga kamar ku naku salon na kurame ne sorry auntyna nidai sunana Abdullahi shi kuma...." Rufe masa baki yayi yace “Abdulƙadir madam just your compliment card or phone number" Ga al'adarta ita ba ma'abociyar sauraren samari bace saidai yau ta tsinci kanta da kasa Musa masa ta buɗe motarta ra ɗauko wani ɗan ƙaramin kati me ɗauke da number wayarta da address nasu ta miƙa masa ya sanya hannu ya karɓa yana mata murmushi ya miƙa mata nasa kowanne ya kama gabansa ta shiga mota. Tunda ta shiga motar ta tsinci kanta da murmushi wani nishaɗi na ziyartar zuciyarta tana motsa bakinta “Abdulƙadir take furtawa a zuciyarta har kalmar ta fara gaza ɓoyewa a zuciyarta ta fara fitowa. Parking sukayi a harabar katafaren gidan dake lugart road buɗe mata drivern yayi ta fito tana cewa “Jabir ka shigo min da jakata ciki" tana maganar tana shigewa parlourn tayi saurin ja da baya zuciyarta nayi mata zillo kamar zata faso ƙirjinta tsabar tashin hankalin data ishe a parlourn cikin kukan dake fitowa a zuciya tace “Mommy..." Firgigit suka saki bakin juna Hajiya Bara'ah ta miƙe da sauri tana nufo ƴar tata ita kuma tana ja baya tana girgiza mata kai tace “Nikam Mommy wlh na gaji na gaji da rayuwar gidannan Mommy sai yaushe zan daina wannan mugun kallon a gidannan ne kullum sai na kalli abinda zai hanani farin ciki...." Durƙushewa tayi tana riƙe kafar Mommyn tace “Don Allah Mommy ki daina ki tuba banason ki mutu a haka...." Mari ta zuba mata daya sanyata gimtse maganar tace “Rafi'ah ki kiyayeni da wannan ɗan iskan shisshigin naki wai rayuwarki ko rayuwata ne Rafi'ah ke kullum sai kinja abinda zamu samu sabani dake kullum ina doraki a hanyar da zakiyi rayuwa me ƴanci da farin ciki kina nunamin ke ustaziyya ce bayan kinsan da yarda ta kika zama duk abinda kika zama Rafi'ah da yarda ta kika zama hafizar ƙur'anin sannan goyon bayane yasa aka sanki a duniyar hafizai, to ki fita a rayuwata na faɗa miki kiyi rayuwarki a ƙasƙance kamar yanda kika zaɓawa kanki ba tawa bace takice" Tana gama wannan faɗan ta zari key na motarta ta fice dama kwarton nata tuni ya fice daga gidan cikin kukan tausayin kai Rafi'ah ta miƙe ta shiga ɗakinta ta faɗa gado tana kuka me narkar da zuciya tana cewa “Allah kafi kowa sanin dalilin da yasa ka ƙaddara Waɗannan fajiran bayin naka suka zamo iyaye a gareni Allah ka kawomin mafita cikin wannan rayuwar kafi kowa sanin na gaji kullum imanina ƙasa yakeyi bana fatan ranar da zan wayi gari nayi fatali da dokokinka bayan ka nufeni da sani harma da sanar da waɗanda basu sani ba" ƙwanƙwanƙwan.... Taji ana buga ƙofar ɗakin nata ta tashi tana share hawayenta ta buɗe ƙofar Alh Habibu ta gani tsaye wanda yake uba a gareta yayi mata murmushi tare da lakace mata hanci yace “My Daughter kina lfy?" Ƙasa tayi da kanta tana wasa da yatsunta ya lura da hakan shine yasashi cewa “Yauma kun fafata da Mommy kenan, kema Daughter kina da shiga abinda babu ruwanki ki ƙyale kowa ya rayu yanda ya zaɓa am kinga kizo dakina inason magana dake" Nufar sama yayi ita kuma ta juya ta nufi kitchen ta ɗauko masa lemo da ruwa wannan aikine da yake a kanta tun batasan kanta ba Mommy batada lokacin mijinta sai ya zamana duk wani abu da yake aikin Mommy ita keyi saman ta shiga yana zaune da waya a kunnensa ta tsugunna ta ajiye masa tace “Daddy gani" ajiye wayar yayi yace “Waye Abdulƙadir Ibrahim Barzah?" Tunanin inda tasan sunan takeyi can ta tuna compliment ɗin da aka bata ɗazu ta zaroshi cikin aljihun rigarta ta mikawa Daddy tace “Bansanshi ba saidai ɗazu wani me makamancin wannan sunan ya bani wannan katin" numfashi ya sauke take fuskarsa tayi cuɗu² fara'arsa ta ɗauke tace “Shine ɗazu Barrister Ibrahim Barzah ya kirani yake fadamin yana nemawa ɗansa izinin neman aurenki idan baayi miki miji ba, so a zahiri banyi miki miji ba amma nace masa nayi miki miji saboda haka wannan alaƙar a yanketa tun kafin tayi nisa gidansu yaronnan ba ƙananun mutane bane Barrister Ibrahim Barzah shine Deputy governor na jihar Sokoto na yanzu Maryam indai na isa fah dole ki dakatar da yaron nan" Bata iya tuna meye ya faru ba itakam Abdulƙadir yayi mata tun batasan da abinda yazo mata ba taji tanason kasancewa dashi “Kinyi shiru Daughter" cikin sanyin jiki tace “To Daddy" dafa kanta yayi yace “Dakyau ƴar lele Allah yayi miki albarka yanzu zanyi baƙuwa in tazo ki nuna mata inda nake" idanunta ne ya kawo ruwa ta ɗaga masa kai ta tashi ta fice yabita da kallo yana murmushi tare da lasar lips ɗinsa yama za'ayi bayan gama gininsa shekaru kusan goma sha tara kwatsam rana tsaka baici gajiyar abinba wani yazo yace zai yi wuf da ita kuma daga haduwa ɗazu shi har ya sanar da mahaifinsa ina lefin ma yazo suyi rayuwa da ita ko ta waye ta daina kallonsu daban shida Mommynta murmushi yayi yace “Maryam kenan baiwar Allah" tana saukowa ta ishe wata mace a kasan ta wucceta tayi shigewarta ɗakin ta kwanta tare da ɗaukar wayarta 5 miscall ta gani da wata baƙuwar special number tunanin ta ya tafi ga manufar mahaifinta na cewa da mahaifin Abdulƙadir yayi mata miji. Wani kiran ne ya shigo ta danna ta kara a kunnenta tayi sallama, ajiyar zuciya taji an sauke tsayin few minutes taji yace “Nakasa gane asalin sunanki Rafi'ah ko Maryam wanne a ciki?" Koda ba doguwar magana sukayi ɗazun ba ta gane muryarsa domin har gizo ta rinƙa yi mata a kunne ɗazu. “Kinyi shiru" a sanyaye tace “Mommy na tana kirana da Rafi'ah shine jikin duk wasu takarduna amma Dad ɗina da Maryam yake kirana" “Owkey da gaske anyi miki miji?" Shiru ta ratsa na dogon lokaci can ya nisa yace “Da gaske nakeyi Rafi'ah kuma aurenki zanyi don Allah ki fadamin gaskiya...." Cikin sanyin jiki tace “Aa" da sauri yace “Da gaske bakida alƙawarin kowa a kanki?" Jinjina masa kai tayi tare da cewa “Inma akwai Ni bansani ba amma Dad yace nace maka yayimin miji" murmushi yayi yace “To me yasa yace hakan?" Noƙe kafaɗa tayi tace “Shine abinda nake tambayar kaina nima" “Ok yace kawai yace “Ni kinyi min zan so kuma zanyi farin cikin samun nutsattsiyar mace kamarki matsayin uwar ƴaƴana amma bansan komai game da zuciyarki akan wannan bawan Allan Abdulƙadir ba don Allah kiyimin adalci wajen yanke hukuncin karɓar tayin soyayyata ko akasinsa bazan miki dole ba burina na auri macen da take tsananin sona ta yanda zata bani kariya da kulawa" Da mamaki tace “Ko baka sonta?" Murmushi yayi yace “karshen so gani yabawa kulawa da aje duk wani iko isa da sarauta wajen furtawa Rafi'ah ta ina zan fara rayuwa da macen da banaso kamar ni? Kema kinsan banyi kama da wanda hakan zai faru dashi ba ki shirya karɓar baƙunci na Rafi'ah zan aureki kwana kusa indai kin amince"........ [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* (Eroctic romance and bad destiny) _Free page 6_ _Oum Hairan_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ Murmushi tayi cike da jin daɗi tace “Okay Allah ya tabbatar da abinda yake alkhairi cikin rayuwarmu baki ɗaya nikam zanyi istihara kamar yanda Sheikh Muhammad ya koya mana in har alkhairi ne tarayyata dakai zanyi kuma zan baka kariya koda zan wahala, Ni kaga bantaɓa soyayya ba duk da yawan mutanen da suke nuna sha'awar su gareni daga Dad har Mommy babu wanda suke karɓa Bama sa bari maganar ta iso gareni suke datseta" Cikin lokaci kaɗan sai gashi sun saki jiki da juna sunata hirarsu nan yake bata labarin aikinsa yake sanar da ita shi kanal ne na soja sannan ɗan kasuwa ne shi kuma Mahaifinsa shine Mataimakin gwamnan jihar Borno na yanzu asalin mahaifinsa kanuri ne mahaifiyarsa shuwa'arab ta jinjina tace “Mommy na bafulatanar Gombe ce Daddy na kuma haifaffen Kano ne amma...." Shiru ce ta ratsa yana jiran cewar ta yaji batace ba har saida ya magantu yace “Amma me?" Ajiyar zuciya tayi tace “idan kazo mayi maganar" Jinjina kai yayi yace “Okay Noor Ki kasance da farin ciki nidai yau ko ango bazai kaini farin ciki ba dama Abdullahi yana yawan fadamin yanda nake gudun soyayya duk ranar dana afka bazan karɓu ta daɗi ba to yau dai ga jarumar tayi ram da zuciyata" ƴar ƙaramar dariya tayi yayi kissing din wayar tare da ce mata ki kwanta zamuyi magana da safe kinji" amsawa tayi da “to" ta aje wayar cike da shauƙin kauna zuciyarta wasai da sahihin farin ciki “ashe haka so yake da sanya nishaɗi" ranar kwana tayi tana mafarkin farin cikin da zata kasance a ciki idan ta samu wannan nagartaccen ingarman namijin ya zama mallakinta zata samu sururi zatayi rayuwa me ƴanci ba irin wannan rayuwar ta ƙila wa ƙala ba har addu'a ta rinƙayi Allah yasa kamar yanda yace da wuri ya kasance da wurin domin tanajin fargaba ta kasancewarta a wannan gurɓataccen gida a ganinta da tunanin ta idan tayi aure zata samu kariya daga dukkan sharri. Cikin lokaci ƙanƙani suka samu wata muguwar shaƙuwa soyayyarsu ta bazu ta yaɗu ga dukkan dangi hatta a skyline da Rafi'ah take karatu duk wani classmate nata yasan Abdulƙadir masu son su kai mata caffa duk saida suka sha jinin jikinsu saboda basu ga alamun gurin da zasu kawo wasa bane mutumin da wani lokacin idan zaizo come boys yake yowa na sojoji yazo susha soyayyarsu ya tafi. Lamarin ya fara samun tasgaro ne lokacin da Iyayenta suka gano ɓoyayyiyar soyayyar da suke yi ranar bata mantawa taje wani practical a AKTH ta dawo ta gaji sosai don haka tana shigowa bata saurari kowa ba ta nufi ɗakinta ta cire kayanta ta nufi bathroom tayi wanka tana fitowa kiran Daddy ya shigo ta ɗaga yace yanason ganinta a sama ta amsa ta ajiye wayar kenan tana sanya rigarta kiran Abdulƙadir ya shigo ta ɗaga tace masa “Noor Daddy ke son magana dani zan kiraka idan na dawo" ajiyar zuciya yayi yace “Okay nasan dalilin kiran amma jeki dawo" kashe wayar tayi ta fita ta haura saman gabanta ta tsinta da faɗuwa a parlourn ta tarar da Daddy da Mommy Daddy yana zaune itako Mommy kaiwa da kawowa taketayi a parlourn haka ta dake tayi sallama bata samu arziƙin amsawa ba sai wani uban mari daya ɗauke mata ganinta na tsayin minti guda da taji ya sauka a kuncinta. Ɗagowa tayi cikin mamaki tace “Me nayi miki Mommy..." Ta kuma daga hannu zata mareta Daddy yace “Bari mana Bara'ah dukan maganin menene babu abinda zai maganta ki bari muyi magana Ni da ita dama ni tayiwa alƙawarin barin soyayyar kuma ni ta karyawa ba keba" Durƙushewa tayi cikin kuka tace “Wlh Daddy sonsa ya shigeni tun farkon haduwa ta dashi na kasa cireshi a raina bazan iya ba ku barni na sameshi Daddy yaudara kuke gudu shi kuma da gaske yakeyi kuma yana sona shima..." Tsawa Mommy ta daka mata tace “Waye yace miki yaudara muke gudu inma yaudarar taki zai yi yayi abinda zai yi yayi gaba ai da sauki amma aure... Haba Rafi'ah tayaya zan yarda kiyi aure to wlh tallahi kinji na rantse ko zaki aure ba yanzu ba abinda nake da ra'ayin kiyi shi zakiyi" Mikewa Daddy yayi ya matso gabanta ya kama hannunta ta miƙe ta kwantar da kanta a jikinsa cikin kuka me kashe zuciya tace “Daddy ya zanyi ne ku taimakeni wlh inason Abdulkadir..." Rufe mata baki yayi yace “Bawai muna gudun aurenki dashi bane don wani abu Maryam muna gudun aurenku ne don tseratar dake daga faɗawa wahala kinga ni in kinyi hƙr da kaina zanyi miki miji Alh Saddiq yana son kasancewa dake yanzu haka mun gama magana dashi Dala dari uku da hamsin zai baki in kika yarda dashi just 1 kawai ki amince ki samu yanke talauci meye zaki samu a wajensa suna kike nema kome? So kike in anganki a rinƙa cewa ga matar Ɗan Mataimakin gwamnan jihar Borno ne kome? Duk abinda kike nema idan kika samu kuɗi zaki sameshi in baki da kuɗi kuwa shima bazai darajaki ba" “Girgiza kai tayi tace “Aa Daddy Ni banason kuɗin shi kawai nakeso Daddy na tsani zina wlh bana sonta da nayita Gara na mutu a ƙone gawata tun a duniya Dad ku taimakeni tsira da mutumcina...." Ashar Mommy ta kwaɗa mata tace “Kuma wlh ko bazaki karɓi kuɗin ba mu zamu karɓa mu badaki kyauta Yayi duk abinda yakeso dake" cikin tashin hankali tace “Aa Mommy kar kiyimin haka anya ku kuka haifeni Mommy kullum abinda kuke fadamin life is freedom banason halinku daga ke har Dad amma na haƙura ina kallonku don rayuwarku ce toni meye yasa kukewa tawa rayuwar kutse?" Shaƙota Mommy tayi ta haɗa kanta da bango tana surfa mata ruwan bala'i tana cewa “Na haifeki a cikina Rafi'ah ki zaɓi namiji akaina nice fah na ɗauki cikinki wata tara ko ruwa nasha saiya dawo Ban isa cin abinci ba saidai naci garin kwaki ubanki ya gudu ya barni karshe ya aikomin da takardar saki nazo haihuwarki akayimin Cs na ɗauki wata huɗu ban warke ba nazo na shayar dake da nonona wanda ake tacewa ta cikin jinina a sarrafashi ya zama abincinki barta ni tunda na haifeki babu yanda zanyi dake shifa wannan bawan Allan daya karɓeki ya riƙeki fiye da ƴar cikinsa domin shi bai ma haifa ba ke yakewa kallon tasa, ya tsayawa rayuwarki cinki shanki iliminki lafiyarki walwalarki komanki ya zama shine yakeyi yake nunawa duniya ke matsayin ƴarsa amma Rafi'ah irin sakayyar da zakiyi masa kenan ashe butulu ce ke bansani ba butulu na haifa da cikina ni Bara'ah...." Rugawa tayi da gudu ta rungume Mommy tana girgiza mata kai tana cewa “Sorry Mom wallahi ba butulci nakeson yi muku ba so nake ku fita kunyar Ubangiji akan amanata daya baku Mommy Ubangiji madaukakin Sarki ya kiramu dukka makiwata (kullukum ra'iy wakullukum mas'ulati arra'iyatihi) don Allah ku barni nayi aure wlh zan iya shiga wani hali zamana tsakaninku tunda bazan iya canzaku ba nisanta kaina daku zai bani damar samun sauƙin abinda ke damun zuciyata game da wannan rayuwar da mukeyi a gidannan" Ta fahimci ƴar tata bazata taɓa fahimtar abinda take jiye mata ba shine dalilin da yasa ta janye ta tace “Nikam banason yaron nan baimin ba ki nemo wani amma banda Abdulkadir" Taɗan samu sauƙi da wannan kalmar ta ɗago tace “Mommy dama Daddy ba shine mahaifina ba?" Harara ta watsa mata tace “Amma ai yafi mahaifin naki da ya wofintar dake tun kina cikin mahaifa" shiko Daddy takaici ma bai iya barinsa magana ba ta matsa gareshi tace “Nasan zuciyarka tana nadamar abubuwa da yawa a kaina Daddy kayi haƙuri bansan ta yanda zan iya cire shi a raina ba inasonshi matsayin miji kuma shi ɗin yanada nagarta wlh baitaɓa furtamin ko kalma ɗaya ta banza ba shi na musamman ne..." Nuna mata hanya yayi yace. “Naji Maryam tashi ki bani guri nace miki kice nayi miki miji kin faɗa masa baki da baikon kowa a kanki kin mayar dani maƙaryaci babu komi Maryam kije kiyi aure amma ki sani na cire hannuna akan aurenki tun daga farkonsa har ƙarshensa kar a sakani a ciki Bara'ah ki nemi ubanta ki turata can ya daura mata aure" Kuka ta saka me ban tausayi tana bawa Daddy hƙr amma bai saurareta ba yayi shigewarsa ɗakinsa Mommy ta rufa masa baya suka barta a gurin ta miƙe a kasalance ta nufi ɗakinta tana shiga wayarsa na shigowa ta ɗaga tace “Noor kuma bazamu haƙura ba?" Cikin ƙaraji yace “akan me Rafi'ah?" Kuka ta saka masa tace “Parent ɗina sunyi fushi dani saboda kai sunata jawa aurena dakai mugayen alkaba'i inajin tsoron yin dana sani da gujewa gara na faɗawa zago Noor kaine kaɗai zaka zama gatana a lokacin da iyayena suka juyamin baya kasan komai akaina bazanso ace wata matsala da zata sani jin nadamar zaɓar sunnah ta giftawa rayuwata dakai ba and end Noor sanadinka ne yau nasan cewa Daddy ba mahaifina bane yace da Mommy na duk yanda zatayi tayi ta nemi mahaifina ya dauramin aure amma shi bazai daura ba, wai duk meye ya kawo wannan ne Noor?" Numfashi yaja me ƙarfi tare da murmushi yace “don kinƙi yarda kiyi rayuwar da suke so kiyi ne Noor karki damu da zarar anyi auren komai zakiga ya saitu Daddy ya turawa da Abba address na mahaifinki a Lagos yanzu haka Abba ya tura ƙaninsa da amininsa gurinsa tunda sun kirashi ya sanar dasu ya shigo Lagos daga Austaralia jiya yanzu kamar sati nawa kike ganin zaasa nifa wlh na matsu ayi a wucce wajen ƙiyayyar da Mommy take nunamin ta fara taɓa zuciyata da gaske idan aka cika ɗaukar lokaci haƙurina zai iya karewa idan hƙr na ya ƙare kuma komai zai iya faruwa" Shiru tayi masa batace komai ba yaci gaba da bata labarin irin farin cikin da zai kasance duk ranar daya ganta a gidan shi matsayin mata. Sun jima sosai sannan sukayi sallama washegari kuwa tana zaune a ɗakinta tana chat taga number Dad ya kirata ta ɗaga muryarsa babu wani sukuni yace “Kizo parlourn baƙi" saida taji saukar wani sinadari tun daga cikin kwanyarta har zuwa yatsanta ta jima tanason mikewa amma ta kasa saida Mommy ta turo ƙofar ta ganta a zaune tace “Bakiji kiran da akeyi miki bane?" Tashi tayi ta zura hijjab ɗinta ta fito ta nufi ɗakin baƙin tayi sallamar da bata karasa fitowa ba saboda idanun da taga duk ya dawo kanta magidanta ne guda uku sai wasu dattijan mata guda biyu gefe kuma Abdulkadir ne da Abdullahi zaune tunda ta shigo idanunsa ke kanta fuskarsa ɗauke da yalwataccen murmushi. Ƙasa tayi da idanunta ta rusuna gefen Daddy tare da cewa “Dad... Daddy gani" dafa kanta yayi yace “To komai sauri ai agaida ango ko kowa bazai samu gaisuwar ba" ɗagowa tayi idanunta ya sauka kan fuskar wani farin mutum kyakkyawa gabanta ya fadi duk da cewa ance mutum baya gane kamarsa amma ita fah taga tsananin kamarta da wannan mutum na zaune kamar kuwa ya lura da kallon da takeyi masa ya yafitota da hannunsa ta tsinci kanta da kallon Daddy ya ɗaganta gira ta miƙe ta nufi inda mutumin yake zaune ta zauna kusa dashi ya kamo hannunta idanunsa suka kawo ruwa ya buɗe baki yace “Mamana tun shekaru goma da suka wucce dana samu labarinki naketa bibiyar yanda zanyi na ganki abin ya faskara sai yanzu dalilin aurenki haƙiƙa nayi farin ciki da zuwan Abdulkadir sanadinsa gani gaki ina godewa Ubangiji Sarkin da yake sanya sanadi da sila a kowacce rayuwa tashi kije ki gaisa da surukanki ga kuma mijinki can shima ki gaisheshi" Kallon kowa takeyi batare da fahimtar abinda mutumin yake faɗa ba. Ɗaya cikin dattijan matan ce ta taso ta iso ta ɗagota tace “Tashi kije ku gaisa da Abbanku ɗiyata kowanne ɗa na gari albarka yake nema a sabuwar rayuwar da zai tunkara kije su sanya miki albarka kamar yanda suka sanyawa mijinki durkusar da ita tayi gaban wani dattijo ya dafa kanta yana murmushi yace “Wannan suruka tawa akwaita da kunya muna farin cikin zuwanki Barzah Family alkhairin dake tattare dake Allah ya tabbatar mana dashi akasinsa Allah ya tsaremu dashi baki ɗaya" haka ta rinƙa zagayawa tsakanin mutanen dake parlourn a ƙarshe ne aka tsugunar da ita gaban Abdulƙadir daidai lokacin da kukan da take ta son makalewa ya kwace mata ya sanya hannunsa ya kamo yatsunta Hajiya Nana ta buɗe wani akwati ta zaro wani zoben gold ta miƙa masa ya karɓa ya zura mata a hannunta gabaɗaya ɗakin suka ɗauki kabbara daidai lokacin daya rungume ta a jikinsa ta kwantar da kanta luf a ƙirjinsa tana sakin sautin kukan da yake ƙara karfin bugun zuciyarsa ya lalubo kunnenta ya ɗora harshensa akai yana lasa a hankali wata kasala na saukar mata yanda ya lumshe idanunsa ne ya tabbatarwa da Abdullahi ya manta a ina suke shine dalilin da yasanyashi jan rigarsa yayi saurin dawowa hayyacinsa ya raɗa mata “Bazan hanaki kuka ba don nasan na farin ciki ne amma ki bari muje gidanmu kisani a gaba kiyimin Ni kaɗai nayita kallo"....... [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* (Eroctic romance and bad destiny) _Free page 7_ _Oum Hairan_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ Dariya dukka manyan dake parlourn sukayi amma banda Dad da Mommy da fuskarsu take kamar anyi musu wahayin mutuwa gobe Daddy ne ya fara mikewa Mommy tayi saurin cewa “To me kuma yayi saura ne Abdulkarim ka nunawa duniya salon naka butulcin kwai kawai ka saka bayan ƙinƙisarsa Habibu ne yaci gaba da ɗawainiya har girma amma yanzu ka nuna masa iko ka ɗaurawa ƴarka aure da wanda bai zama zaɓin zuciyarmu ba hakane dama haka ɗan Adam yake butulu ka nuna ƙarfin ikonka akan Rafi'ah ga Rafi'ah nan ga zaɓinta saidai kafin ku tafi inaso dakai da Rafi'ah da Abdulƙadir dama duk wanda yake nan ku sani ni Bara'ah na cire hannuna akan duk wani abu daya shafe ta muddin tana gidan sa domin akansa ne Rafi'ah ta fara bijire mana akansa ne ta fara karya dokarmu kuma akansa ne ta nuna mana bamu isaba stil akansa ne tayi fito na fito damu har ta shirya guduwa ta barni don ban amince da auren su ba kije Rafi'ah na barwa Abdulƙadir ke saidai inaso ko gaba kikayi ki rinƙa tuna namiji silar rabani dake kuma shine na farkon wanda zai farayi miki butulci" Da gaske kalamanta suka yiwa Abdulƙadir zafi a zuciya musamman yanda yaga Rafi'ah ta zame a jikinsa ta nufi Mommy tana kuka tana kiran sunanta amma ko kallon tsiya bata samu ba bare na arziki Mommy tayi ficewarta tana shirin fita Alh Abdulkarim ya riƙo hannunta ya ɗago kanta ya sanya hannu yana share mata hawaye tace “Daddy kabarni na fasa auren zanyi mata biyayya" girgiza mata kai yayi yace “Yafi dacewa da kiyiwa Allah biyayya Mamana babu biyayya ga bawa wajen saɓawa Ubangiji bansan ya mijinki yake ba amma mahaifansa mutanen kirki ne shima ina masa fatan kasancewa a haka muje ɗiyata da kaina zai kaiki gidanki kuma duk abinda akewa ɗiya ta fannin uwa da uba da dangi duka Ni kaɗai gayya ne zanyi miki" Hajiya Nuratu ce tayi ajiyar zuciya ta ɗauke idanunta akan Rafi'ah ta mayar dashi kan Abdulƙadir da keta danna waya hankalinsa kwance tausayin Rafi'ah ya sanya jikinta duk ya mutu ita ta haifi Abdulƙadir amma tana tantamarsa akan riƙon amanar yarinyar nan dama Abdullateef ne da zai iya zuciya da saurin fushin Abdulƙadir sunyi yawan da ba kowanne irin screenning yake iya tsallakewa ba shi mutum ne me tsananin son kansa da kin bawa rayuwa uzuri abu ƙanƙani zai sa yanzu yaci mutumcin mutum koda kuwa zai yi nadama a gaba. Alh Ibrahim Barzah ne ya tashi ya kamo hannun Rafi'ah yace “Daina kuka ƴar lelena insha Allahu bazaki ƙara kuka ba zaki rayu cikin farin cikin da sai kinji dama tun farko a haka kika faro rayuwa mu Bama ƙin ɗan adam don wani aibi dake tattare da rayuwarsa zamuyi ƙoƙarin jansa a jika da bashi kariya ta hanyar dawo dashi kan hanya daidaitacciya muje mun fasa barki anan gara mu tafi dake ayi bikin a Maiduguri in an gama kin tare a gidanki" girgiza kai ta farayi ta ɗago sai yau takejin ashe da hauka takeyi da takejin cikin sauƙi zata har Mommy ba tare data damu ba, bata ankara da sun fito ba saida taji an sanyata a mota ta ɗago da gigitaccen sauri tace “Banyiwa Mommy sallama ba batayimin nasihar da kowacce uwa kewa ƴarta a wannan ranar ba sannan ban dauko wayata da kayana ba" murmushi Alh Ibrahim Barzah yayi ya kalli Abdulƙadir da duk zuciyarsa ta damu da kukan da matar tasa takeyi a ganinsa a yanzu babu wani mutum daya kamata tayi kukan rabuwa dashi kawai don zata koma gidansa gidan da kullum sukayi waya mafarkinta gata a cikinsa tana shimfiɗa kyakkyawar rayuwa me ƴanci da walwala me wadataccen farin ciki" kwafa yayi lokacin da Abba yace “Alh Abdulkarim ka karɓo mata wayar kaya kuwa akwai wasu acan" girgiza kai Second Daddy yayi yace “muje kawai Alh duk uwar duniya sawa takeyi a nemo mata ƴarta ta sanar da ita yanda zata rayu a gidan mijinta ba ƴa ce take kai kanta ba babu buƙatar sai Mamana tayi sallama da Bara'ah tunda itama bata buƙata ba" Tana kuka tana komai suka ɗauki hanyar birnin Maiduguri tafiyar ta mota ce shiyasa duk ta gaji domin a tarihin rayuwarta bazata iya tuna lokacin da tayi tafiya me tsayin haka ba, ƙarfe biyar motarsu taci birki a unguwar .......... ..... Jerin gidajen gwamnatin jihar ɓangaren mataimakin gwamna suka shiga motocin suka parker a rumfar ajiye motoci direbobin motocin suka fara buɗewa Hajiya Nana da Hajiya Nuratu sukazo suka sanya Rafi'ah a tsakiya tuni Sanƙirar gidan ya fara baza magana fadi yake “Godiya ta tabbata ga Allah yau ga ta iso garemu ƴar Alh Abdulkarim Babagana ta shigo ahlin Alh Ibrahim Barzah matsayin suruka tabbas wannan hadi yin Ubangiji ne bana mutum ba uba na ƙwarai kenan gashi ma dakansa ya kawota" nandanan kowa dake gidan tun daga ma'aikata har zuwa yan siyasar da suke jiran dawowar Alh Ibrahim duk suka fito ganin wannan amarya bansan mijina ɗan gata bane sai a wannan rana tuni na samu karɓuwa wajen kowa a gidan shiko sai washe baki yakeyi yanata gaisawa da mutane da fara'a saɓanin halinsa na kullum shariya da miskilanci. Wannan rana duk wanda yayi katarin isowa gareshi kyautar ban girma yakeyi masa a wannan rana ta tabbatar ta dace mijinta ba ƙaramin kaunarta yakeyi ba ashe da gaske ne da yake ce mata bazata gane matsayinta a zuciyarsa ba sai ranar data zama mallakinsa nan ta rinƙa hawaye biyu na farin ciki dana tunanin irin rabuwar da sukayi da mahaifiyarta. Ɓangaren Hajiya Nana aka shigar da ita bisa al'ada bazata zauna a sashin surukarta ba shine dalilin da yasa aka kaita ɓangaren abokinyar zaman surukar tata karamcinsu ya tsuma zuciyarta ta karɓi sabon sauyin rayuwar ashe AKWAI IRINSU dama a wannan duniyar dangin mijinta mutanen kirki ne. Tun a daren Hajiya Nana ta fara yi mata gyara irin nasu na barebari a cewar ta angon nasu ɗan gatane dole amaryarsa ta zama ta musamman gyaran jiki aka farayi mata basu kwanta ba sai biyu na dare dake babu waya a hannunta bata samu takurar kiransa ba dama kuma batayi tunanin samu ba tunda shi ɗin ba mutum ne me son takurawa ba Hajiya Nana ce ta takura saita kwanta tana fita ta tashi ta shiga bathroom ta dauro alwala ta tayar da Sallah tana hawaye tana godewa Allah daya mallaka mata muradinta Abdulƙadir shine farin cikinta rayuwarta ta cika da haske dalilin shigowarsa cikinta ta jima tana zaune tana ganawa da ubangiji tana kai masa bukatunta sai uku da rabi sannan ta haƙura ta kwanta bacci kuwa me nauyi ya ɗauke ta badon Hajiya Nana ta tasheta ba da asuba zata iya makara ashe su bisa al'adar gidan kowa masallaci yake zuwa har mata to itama hakan ce ta faru gareta Hajiya Nana ta bata doguwar riga sabuwa dal da hijjab sai casbaha irin ta dannawar nan da ƙur'ani mai tsarki suka fita ɓangaren mata suka shiga saida sukayi nafila sannan liman ya shigo sukayi sallah bayan idarwa ne kuma Abba ya shigo shi da Abdulƙadir da Abdullateef suka fara karɓar haddar kowa ita dake gefe tana sauraron Tajwidin kowa wasu tanajin gyara a furucinsu wasu kuma tana yabawa ƙoƙarinsu taji an kira sunanta ta ɗago da sauri domin ta shagala da sauraron zanjen Allah karatun Kur'ani yana sanyaya mata zuciya ko ba ita takeyinsa. Sauke idanunta tayi kan Abba ta miƙe a hankali ta isa gabansa ta rusuna da ladabi tace “Sabahul khair Abba" murmushi yayi ya mayar mata da raddi da “Sabahul Noor ƴata ya kika kwana ya kwanan baƙunta yau kinyi kwanan garinku ko garin da aka bar dake tun kina ɗan tayi a cikin mahaifa baki ƙara shigoshi ba sai da aure ya dawo dake" idanu ta sauke kan Abdulƙadir da yake ta zungurinta da ƙafa. Ɗaga mata gira yayi tayi masa murmushi tare da cewa “Ina kwana" noƙe kafaɗa yayi yace “Ba haka ake gaisawa da miji ba bari ki gani" saukowa yayi ya zauna kusa da ita yasa hannu ya kama kanta ya ɗago fuskarta kawai batayi aune ba taji bakinsa cikin nata gurin ya ɗauki tafi Abba yace “Dakyau Son kai malami ne na kwarai Gara akeyi mata practis zatafi saurin hadda" kunya kamar ta nutse gabaɗaya ta tura kanta cikin cinyarta ji take kamar ƙasa ta tsage ta shige. Hajiya Nuratu ce tace “Haba ranka shi daɗe ka biyewa shirmen Abdul duba yanda kuka sata cikin kunya" dariya Abdulƙadir yayi yace “Ya Hajja ya ina ta fara jin kunya bayan bata fara yawo da tumbi a gaba ba yana rinjayarta" jifansa Ya Hajja tayi yayi murmushi yace “saura ƙiris yanzu dai Abba muyi magana ta gaskiya yaushe zaku bani matata Allah jiya kwanan wahala nayi fah inajin inada mata amma na kwana ina hugging pillow" Harararsa Ya Hajja tayi tana miƙewa tace “Da Abba yake cewa sati biyu ayi biki wlh babu ruwana wannan jarababben ɗan naka zakuyi biki amarya da ciki kuwa" sake ɗago kan Rafi'ah yayi yace “Wai haka ƴar matata" tsam ta miƙe ta rufawa Ya Hajja baya Ya Hajja tayi murmushi tace “Haka nake fama da Audu bashida kunya saidai kiyi hƙr ya samu daurin gindin Abbanku baya masa faɗa komai yayi daidai ne" ƙas tayi da kanta tana wasa da zayyanar ƙur'anin dake hannunta tace “Amma Ya Hajja Mommy na zatazo ta ga gidana?" Dafata Ya Hajja tayi tana share mata hawayen tace “Audu bayason kuka Rafi'ah ki daina Mommy bazata zo yanzu ba domin tana kan zafi amma dole wataran da kanta zatazo inda kike don kinakan gaskiyarki aure shine darajar duk wata ɗiya mace sannan ma'aiki (S.A.W) yace “Idan mutum na ƙwarai yazo neman aure gurinku ku bashi" kinga ashe mai'aiki yaa tafi cancanta da mu kyautatawa fiye da kanmu da iyayenmu surukata ina alfahari da samun ki kema kiyi alfahari da zamowa ɓangare na zuri'ata kuma kiyi biyayya mu kanuri munason mace me biyayyar aure tana samun girma da martaba da kaina zan tayaki saita rayuwarki tunda ke ɗin kin kasance farin cikin ɗana" Kama hannunta tayi saida ta kaita har dakin da aka bata na part ɗin Hajja Nana sannan ta fito ita kuma ta cire hijjab ɗinta ta kwanta bacci mai daɗi ya ɗauke ta saida taji ana taɓa pillow nata sannan ta buɗe idanunta ganinsa tsaye yasata saurin tashi zaune tana gyara rigarta data lura idanunsa kan tantsa tantsan nononta suke tace “Yaushe ka shigo?" Zama yayi yana sauke numfashi yace “na jima ina kallon baiwa da kyautar da ubangiji yayimin na zuƙeƙiyar mace kamarki tsintar dami a kala Noor wai ya akayi duk alhazawan nan na Kano suka kasa yin ram dake har saida nazo na ɗaukeki" ƙasa tayi da kanta ya miƙe yace “Ok zaki bani amsa a Special night" da haka ya ajiye mata sabuwar waya ƙirar Iphone ya fice abinsa ta bisa da kallo kamar ta kirasa amma miskilancinta ya hanata har ya fice ta ɗauki wayar tana dubawa dake irin tata ce amma wannan babbar tata ce batasha wahalar sanin kanta ba ta shiga wajen saƙo ta fara rubutu kamar haka. _“Tabbas godiya jinjina da karramawa sun tabbata ga Allah daya ƙaddaramin ganina a da'irarka matsayin matarka ta sunnah ina fatan Ubangiji ya bani ikon yi maka biyayya kamar Sayyadatuna Rabi'atul adawiyyah"_ [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* (Eroctic romance and bad destiny) _Free page 8_ _Oum Hairan_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ Argazo ƙofar da akayi ne yasata miƙewa da sauri tana jiran taga waye wannan yake abu kamar taɓaɓɓe wata matashiyar kyakkyawar budurwa ce sanyi da ƙananun kaya riga top iya cibiya da wando three quater daya kama jikinta sosai tsaye take jikin ƙofa idanunta na tsiyayar hawaye tace. “Tabbas rai yakanyi motsi a lokacin da zuciya ta gamu da irin mafarkinta Rafi'ah ƴar karuwa haƙiƙa kin shammaci rayuwata kin sanyani cikin taskun rashin masoyi bansan shirinki yakai haka ba saida na tsinci labarin wai an daura aurenki da Abdulƙadir matashin guy ɗin da na shafe tsayin rayuwata ina yiwa ƙaunarsa hidima da biyayya ashe kece takobin yanke farin cikina" Takawa tayi zuwa cikin ɗakin ta isa gabanta tare da dafa kafadar Rafi'ah tayi murmushi tace “Ban karaya ba kamar yanda kema da kika ƙetaro gonata banga alamun rauni ko karaya daga yanayinki ba Rafi'ah zan shayar dake mamaki kuma zan tabbatarwa da mijinki na wucce wulaƙancin ɗa namiji bare yaci amanata in yazo ki sanar dashi Billy tazo tayaku murnar aure "Tana ida furucinta ta fice Rafi'ah na binta da kallo kalmomin da tayi amfani dasu duk sun taɓa zuciyarta saidai kalma ɗaya tafi kowacce dukan ruhinta Rafi'ah ƴar karuwa.... Ya akayi ta sani? Tambaya mara amsa shine dalilin da yasa ta koma ta kwanta tare da harɗe hannunta a ƙirjinta bayan ɗan lokaci ne masu hidimar abinci suka fara shigowa dashi Hajiya Nana na biye dasu ta zauna suka ƙara gaisawa tace “Nasan zaki iya yi mana baƙunta shiyasa na biyosu in kuma kinƙi na kira mijinki yazo ya ciyar dake" Ƙasa tayi da kanta kamar ta haɗiye maganar ta amma ta kasa ta dake tace “Gana Hajja wace Billy meke alaƙarta da Noor?" Daga yanayin Gana Hajja ta fahimci bataso tasan wani abu tsakanin Billy da Abdulƙadir ba amma dake kanuri babu ƙarya nan ta gyara zama tana haɗa mata abin karyawar tace “Billy batajin magana wato duk irin kashedin da Ya Hajja tayi mata shine saida tazo tayi abinda zaki fahimta to zan sanarwa Solder kuwa zata gane kurenta, kinga kar wani tsakaninsu ya dameki itaɗin ƴar ƙanwar Ya Hajja ce mahaifiyarta ta rasu tun tana ƙarama shine Ya Hajja ke riƙonta ta daɗe tana nunawa Audu soyayya shikam bata gabansa ƙarshe²n nan ne ma da ta sanar da Ya Hajja ita kuma ta faɗa masa ya kamata yayi mata mugun duka yace uba me zai yi da ita ragowar masu gadi har yana cewa idan aka ƙara masa maganarta in ya koma gurin aiki sai ya ɗauki shekara goma bai dawo ba tun wannan lokacin Abba yace to ya nemo mata a hakan an ɗauki wajen shekara biyu ganin ya koma yana ɗan kulata sai tayi tunanin ko ta fara samun karɓuwa ne kwatsam sai yazo da maganar aurenki ranar yini tayi tana kuka lokacin da taji iyayenki sunyi miki miji har party tayi kuma babu zato Alh Gana ya kiramu yake sanar damu sunje Lagos gurin mahaifinki sai suka ishe ashe classmate ɗinsu ne da sukayi karatu tare kuma abokinsa Abdulkarim da ya ɓata shekaru baya, dukkanmu munsan Abdulkarim Abba yafi kowa jin daɗi domin shi dama babbar damuwarsa kar Audu ya ɗauko ƴar ƙananun mutane, koda ya sanar da Alh Jafar ya aminta da auren tunda kinaso amma yana neman alfarmar indai an shirya a daura aure in yaso daga baya ayi biki a kaiki gidanki domin shi ba zaman ƙasar nan yakeyi ba yafi Zama a Austaralia shine batare da sanin kowa ba aka daura aure hatta Audu bai sani ba sai bayan an daura Abba ya kirashi yake sanar dashi to shine fa taketa hauka bansan zata shigo miki nan ba domin mijinki ya kafa mata doka jine batayi ba" Kasa kawai tayi da kanta tana cakalar breakfast ɗin dake dama ita ba ma'abociyar yawan cin abinci bace bayan kammalawarta ne Gana Hajja ta fita tana cewa “Ki gama shirinki yanzu Manguru zata iso" batasan wace hakan ba shine yasata komawa ta kwanta kawai wajajen 12:00pm Aka buɗe ƙofar aka shigo Gana Hajja ce da Ya Hajja da Wata mata suka zauna saman gadon Ya Hajja tace “Wannan Amaryar Army ce da aka dauro aure jiya to kinsan dama auren yazo da ƙura shiyasa ba'a samu an shiryata muka taho da ita don Allah kiyi mata gyara ciki da waje fiye da yanda kikayiwa Amina da Salmah domin su fitar dasu mukayi muka bawa wasu Ita kuwa tamu ce amfanin namune" jinjina kai Manguru tayi tace “Bakida matsala Ya Hajja Army namune dole sai munyi babban aiki akan Amaryarsa" da wannan Ya Hajja ta fice ta barsu dirji can goge can jiƙa wancan karkada wannan turara wannan yi tsarki da wannan saida aka kwashe kwanaki goma anayi cikin kwana goman nan tsakanin Abdulƙadir da Rafi'ah babu wanda yaga juna yayi nacin har ya gaji ya hƙr ya daina kira. Yau tun safe suka fita da Gana Hajja basu suka shigo gidan ba sai Magrib tare suke da Salmah wajen lalle sukaje dake ranar juma'a zasu fara biki Lahadi akai amarya ɗakinta suna shiga harabar gidan suka ganta cike da motocin airforce gabanta ya faɗi domin dukkan shirinsu ban nuna zama sukazo yiba zagaye kawai suke yi a gidan ƙarasa parking sukayi suka fara fitowa idanunta na kallon inda ta hangeshi naɗe da hannu cikin kakinsu na sojoji fuskar nan babu alamun wasa. Duk da tana yawan ganinsa a hoto cikin uniform yau sai taga yayi mata wani mugun kwarjini da saida taji ƙirjinta ya buga, kuma ta lura duk da cewa akwai glass a idanunsa gabaɗaya hankalinsa akan motar tasu yake batasan an buɗe mata ba saida taji Salmah na cewa “Aunty Rafi'ah ki fito mana da alamun akwai ƙura a gidannan naga Boss ya kasa ya tsare" Fitowa tayi cikin yangar yanayinta na halitta idanunta a kansa ya zare Glass na idanunsa ya sake saita injinsu akanta tayi ƙasa da nata Ya Hajja ta fito da sauri tana cewa. “Dama ka tafi ka barta yafi maka sauƙi Abdulƙadir bazaka tafi da yarinyar nan ba in ka samu hutu ka dawo ka ganta haba yaushe ma zan yarda ka tafi da ita ka wahalar da ƴar mutane kai ba rarrashi ka iyaba ita mace a wannan matakin kulawa takeso" Tana maganar tanajan hannun Rafi'ah daidai lokacin daya iso garesu har yanzu idanunsa akanta yake ya buɗe hannunsa tare da buɗe bakinsa yace “Come on My Wife!" Yayi maganar muryarsa a shaƙe alamar da take nuna yana cikin matsanancin bacin rai, haka kawai ta samu kanta da kasa musa masa ta cire hannunta daga na Ya Hajja ta faɗa jikinsa hannunsa yasa ya rungumeta sosai yana sunsunar jikinta kamshin turaren gafgaf da aka shafe kwanaki ana turarata dashi yana ratsa kwanyarsa yana sake shigar dashi yanayin daya shafe shekaru yana ciki. Da murya me rauni yace “Ya Hajja bari na buɗe miki maganar nan ki fahimci yadda take bazan iya riƙe kaina na watanni shida ba, karkiyi consider da yanda nayi a baya da bani da aure dole akwai bambamci Allah shike jujjuya al'amuransa a baya feeling ɗina me rauni ne domin nasan duk inda zan shiga na fita ba'a cikin halalina zan saka sha'awata ba yanzu kuma Allah ya sanyani cikin mazan da ya bawa damar hutawa daga halalinsu Ya Hajja ban hanaku bikinku na bidi'a ba amma ku barni na tafi da ita in yaso sai kuyi a haka nikam ina buƙatar matata idan kika hanani tafiya da ita duk halin dana shiga kinada kamasho...." Yana fadar ya saki hannun Rafi'ah ya juya ta riƙo hannunsa cikin tashin hankali tace “Noor don Allah karka tafi wlh zan bika..." Juyawa tayi da sauri ta kalli Ya Hajja da Abba da Gana Hajja da Kaka Fannah tayi ƙasa da gwiwarta cikin kuka tace “Na sadaukar da duk wani farin cikina domin inasonsa na rabu da garin da aka haifeni na girma mahaifiyata ƙawayena da komai nawa hatta aikina na ajiye saboda Noor na yarda na mutu akansa domin shiɗin rayuwata ne Ya Hajja na gode nasan kinyi ne don ki samamin farin cikin da Mommy na ta kasa samamin tabbas kin cika uwa ta gari wadda bazataji kunyar Ubangiji ba ranar da zai tambayeta game da kiwon daya bata a duniya saidai ina mai jin kunyar watsa miki ƙasa a idon da zakiga kamar nayi wlh nafison mijina fiye da kaina indai Abdulƙadir zai rayu cikin farin ciki in ya tafi dani ni na haƙura da komai zan bishi koda bazan dawo ba, Please Abba don Allah Ya Hajja ku fahimceni...." Rungumeta taji anyi ta ɗago idanunta tare da buɗe shi kan Ya Hajja da idanunta yake tsiyayar da hawaye itakam tunda take ganin soyayya bata taɓa ganin pure love kuma true irin wanda Rafi'ah kewa Abdulƙadir ba wannan ita ce mace ta gari" Jin saukar hawayen ne yasata ɗagowa zatayi magana Ya Hajja ta rufe mata baki tace “Bana baƙin ciki bane ina hawaye ne don godiya ga Allah daya karɓi addu'ar dana shafe shekaru inawa Yaran nan ya bawa Abdulƙadir mace kamarki..." Kamo hannunta Yayi ya janye ta a jikin Ya Hajja yace “Zakiyi albarka matata yau kwanan Port Harcourt zamuyi cikin farin ciki Gana Hajja kece me masaukinmu a harhaɗo mana komai namu zamu wucce" Murmushi Abba yayi ya kirasu zuwa Parlournsa ya zaunar dasu yayi musu nasiha me shiga jiki da ratsa zuciya gabaɗaya jikinsu ya mutu musamman Rafi'ah me raunin zuciya hawaye a idanunta wani na korar wani sun ɗauki lokaci sannan yayi musu izinin tafiya lokacin komai nasu ansa musu a mota sai a lokacin ne kuma zuciyarta ta karye ta fara wani marayan kuka ya janyota jikinsa motocin suka lula saman titi sautin kukanta na ratsa zuciyarsa ya shiga shafa bayanta a hankali yana sauke mata numfashinsa a kunnenta sun jima a haka kafin ya samu ya haɗa kalmar “Banson kuka Noor kina tare dani me kikewa kuka?" Cikin sanyin murya tace “Ina tsoron ranar da zaka juyamin baya na ɗauki amanar rayuwata gabaɗaya na damƙata a hannunka banida wani gata saman naka Noor idan na rasa gata da kulawa a wajenka rayuwata zata rasa amfani zan gwammace gara mutuwa da rayuwa da rashin saa...." Haɗe bakinsu yayi guri guda ya fara tsotsar bakinta da wani salo me tafiyar da ruhi hannunsa a saman bayanta yanayi mata tafiyar tsutsa inda gabaɗaya kasala take dirar musu ya sake shigar da ita jikinsa yana zura hannunsa cikin hijjab ɗinta yana yawo dashi kowacce gaɓa ta jikinta cire bakinta tayi daga nasa ta kwantar da kanta luf a ƙirjinsa tanajin yanda yake yawo da hannunsa a jikinta yadiresu a ƙirjinta ya ɗago fuskarta ta buɗe idonta suka haɗa idanu ya ɗaganta gira alamar neman yardarta daidai lokacin daya ɗora hannunsa kan boobs ɗinta. Girgiza masa kai tayi da sauri yayi murmushi yace “Zuwa anjima?" Ƙwalla ce ta kawo idanunta ta shige jikinsa sosai tace “Ance da zafi Noor wai da gaske ne?" Saurin saita nutsuwarsa yayi yace “A'a Noor Ni special ne bazakiji zafi ba zakiji kamar shigar ruwan sanyi cikin maƙogwaro" Kallon cikin idanunsa tayi ya ɗaga mata gira ta sauke idanunta taci gaba da wasa da Bootle na rigarsa har suka isa airport jirginsu ya daga sai Port Harcourt, lokacin da suka isa bacci takeyi iskar da taji na shiga kunnenta itane ta farkar da ita ya kama fatar kunnenta ya ɗan ciza yace “Kinji ƙirjin soja me daɗi kin kama bacci oya go out side. Miƙewa tayi bayansa yana riƙe da hannunta har gaban motar Cristic yana janye da jakankunan kayansu suka nufi motar Barack suna shiga ta tashi suka ɗauki hanya baƙuwa ta zama a garin da tunda take bata taɓa tunanin zuwarsa ba ashe haka garin Port Harcourt yake gari me kyau da ni'ima gsky ne Nigeria akwai albarka Ubangiji ya azurtamu da yanayi me kyau saidai mun kasa cin moriyar hakan saboda rashin dace da shugabanni na ƙwarai. Sunyi tafiya me tsayi sannan suka isa barikin tun a get ta fahimci ba ƙaramin mutum bane shi duba da yanda kuratan sojojin suke girmamashi wani gidane zagaye da sojoji suka nufa masu jiran get ɗin suka wangameshi suka shiga drivern yayi parking aka buɗe ƙofofin suka fito ya janyota jikinsa yana cewa “Wannan shine gidanki a Port Harcourt yawanci rayuwata nafi yinta anan yanayin rashin tsaro da ake fama dashi a state ɗina Borno shine yasani neman alfarma aka mayar dani can so yanzu sun sake dawo damu nan Noor naso muyi ko 2 months ne a Maiduguri kafin mu taho hakan bai samu ba kuma sai naji daɗin wannan tahowar tunda dama Gana Hajja ta sanar dani Billy ta fara baki ciwon kai kinga ta ƙari haukanta ta gaji ta haƙura tunda dai me ni ta ɗauke Ni munyo gaba insha Allah da baby zamu koma musu"..... *Oum Hairan* [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_ _*Oum Hairan*_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank, proof of payment 09013718241_ _*9*_ Wani ɗaki ya shiga bai jima ba ya fito dagashi sai boxes ta ɗauke idanunta da sauri tana kallon gefe gabanta na tsananta faduwa taji ya riƙo weast ɗinta ya ɗora haɓarsa saman kanta ya zare mata hijjab na jikinta yace “Nasan kin gaji da yawa muje kiyimin wanka in kuma bazakiyimin ba ni zanyi miki" taɓe baki tayi ta langwaɓar dakai irin na sangartattun yaran nan idanunta ya kawo ruwa, mamaki ne ya sanyashi zama ya zubanta idanu da tsananin mamaki to shi me yayi mata da zata ɓare masa baki saikace ɓaure lumshe idanunsa yayi yanajin kukan nata a cikin jininsa ajiyar zuciya ya sauke Ya Hajja tace mace a wannan lokacin kulawa take buƙata. Iska ya furzar a bakinsa yace “Is Ok Noor tashi kije kiyi ke kaɗai nima zanyi ni kaɗai" ɗagowa tayi tana jan zuciya tace “To...to amma ka daina zama a haka banaso ni gabana faɗuwa yakeyi" murmushin gefen baki yayi a ransa yace “Yarinya kenan sama da haka ma zaki gani" a zahiri kuwa sai yace “Ok yanzun lokacin wanka ne ai" gaba yayi ta bisa a baya suka shiga ɗakin ya mayar ya kulle ya nuna mata bathroom ɗin ta shiga tayi wankanta a nutse Koda ta gama tsayawa tayi tana tunanin abinda zata sanya a jikinta dabara ta faɗo mata ta mayar da kayanta ta fito ya ɗago da sauri yace. “Ya haka Noor kinyi wanka kin mayar da rigar da kika yini da ita?" Buɗe wardrobe ɗinsa yayi ya dauko wasu kayan bacci ya miƙa mata yace “Sama da shekaru biyar nake ajiyar ta don wannan daren karkice bazaki sakaba Noor hakan na nufin rusamin mafarki na shekaru kisa zanji daɗi" karɓa tayi ta buɗe rigar baccin wata matsiyaciyar riga ce gabaɗaya tsayinta bata wucce cibiya ba wata igiya ce aka ja ta rufe kan nonon ta jikinsu kuma akaja wata igiyar da zaka ɗaure a wuyanka rigar ta zauna a jikinta sosai sai wando shima shara² yake iya gurin pupsy ɗinta ne kawai a rufe ta ɗaure dogon gashinta data gada wajen Mommy da ribbon ɗin kayan ta sakeshi data kalli kanta a madubi ita kanta saida taji kunyar kanta a wannan yanayi buɗe kofar da taji yayi ne ya sanyata saurin janyo hijjab ɗinta ya fizge da sauri yana daidaita tsayuwarsa ya zubanta idanu tare da buɗe baki a hankali yace “Barakallahu ahsanal kaliƙin wow! AbNoor dama haka kike" buɗe mata hannunsa yayi tayi ƙasa da kanta cikin kunya ta isa gareshi ya rungumeta sosai yana sunsunar gashinta ƙamshin yana sake ɗimauta nutsuwarsa yana ƙara mannata da jikinsa wani abu mai kama da sanda taji yana sukarta tsoro ya kamata jin yanda jikinsa yake ɗaukar tsuma. Tsoro ya shigeta tana tuno wata rana da yaje wajenta suna zaune a parlourn baƙi ya taso da tsugunna a gabanta ya kamo hannunta jikinsa gabaɗaya rawa yakeyi ta ɗago zatayi magana Ya rufe mata baki yana girgiza mata kai yace “Karkice komai Rafi'ah zaki fahimci komai a hankali" shiru sukayi yana riƙe da hannunta cikin nasa gabaɗaya mode ɗinsa ya canza tsayin kusan 15 minutes sannan ya buɗe Lulu eyes ɗinsa da suka canza daga farare zuwa jajaye yace “Sha'awa Rafi'ah ita wata abace da ake halittar kowanne ɗan adam da ita kuma zuwa takeyi a lokuta mabanbanta bantaɓa Aure ba amma zan iya baki labarin kaina bana iya control ɗin kaina a wannan yanayin Rafi'ah inada Ƙarfin sha'awa sosai sannan a yanayin halitta ni medium ne banida girman halitta saidai inada tabbacin zan iya gamsar dake bazan gaza yiwa gonata ban ruwa ba" Tashi tayi zata fice cikin tsoron wannan yanayin tunda take bata taɓa ganinsa a hakan ba meyesa yau yazo mata da bakon yanayi? Har takai bakin ƙofa taji ya riƙota ya haɗeta da bango Ya matseta ta yanda bazata iya ƙwacewa ba ya wawuro bakinta ya manna nasa a ciki ya fara tsotsanta yana keta gumi garin ture²nta ta cafki Bananarsa batare data sani ba ya kuwa ɗora hannunsa saman nata ya matse yana sakin wani siririn nishi, can taji ya saki ajiyar zuciya me ƙarfi ya saketa ta fice da gudu tana kuka sun ɗauki lokaci yana kiranta bata ɗagawa daƙyar suka daidaita yake cewa da ita shi ko zata ɗaukeshi fiye da yanda ta ɗaukeshi bazai janye ba da yakai sha'awarsa waje gara ya kaita gida"..... Shafa pupsy ɗinta da taji yanayi ne ya dawo da ita daga Flash back ɗin data tafi hannunsa taji cikin pant ɗinta yana shafa ɗan tsakanta taja zuciya tare da saurin ɗagowa ta dubeshi idanusa suna a lumshe kyakkyawar fuskarsa wasai take babu alamun wata damuwa sai murza mata belinta yakeyi ta sanya hannu ta tureshi ta buɗe bakinta duk da a tsorace take da yanayinsa saida tayi ƙarfin halin cewa “Noorrrr! Ya kamata muyi nafila ko raka'a biyu ce domin neman yardar Allah da gode masa komai baya ne" Girgiza mata kai yayi yace “Ni kullum cikin godiyar Ubangiji nake AbNoor yunwa ma nakeji amma bazan iya cin abinci ba kece kawai zan iya tsayawa bawa abinci don bazaso cinki kinajin yunwa ba" Dafe cikinta tayi ya saketa ya fice bai jima ba ya dawo ɗauke da ledar da yasa akayo musu siyayya ya kalleta ya kalli ledar alamar dake nuna mata umarnin zama yake bata ta zauna babu gardama shima zaman yayi ya buɗe ledar bayan ya wanko hannunsa ya fara bata Naman kazar me romon albasa yayi mata daɗin ci sosai duk da fargabar next level bata iya barinta taci na kirki ba ta kawar dakai ya tattare ya daure ya jefa a frigde na ɗakin ya shiga bathroom ya dauro alwalar itama tayi brush tayi alwala kamar yanda ta bada shawara sukayi nafila raka'a biyu ya kama kanta yayi mata addu'a sosai daidai lokacin da agogo ya kaɗa sha biyu na dare a kuma lokacin ne aka kece da wani ruwa me ƙarfin gaske da tsawa da walkiya abinda ya sabbaba mata saurin hayewa gado ta ƙudundune yayi murmushi yana saita yanayin hasken ɗakin shima yayi shirin kwanciya ya hauro gadon. Shiru ne ya wanzu bayan haurawarsa gadon a yayin da bugun numfashin kowannen su yake hauhawa ,ita numfashine mai ɗauke da zullumin mai zai biyo baya, yayin da shikuma tunanin ta yanda zai fara sarrafa ta yake. Namijin ƙoƙari yayi yakai hannu kan gadon bayanta, ya shafo dokin wuyanta ya saita hancinsa a ƙarƙashin wuyanta ,yana shaƙar ni'imtaccen ƙamshinta ,hann! Taja numfashi jin hannunsa na laluben ƙarfen bra ɗinta zai ɓalle . “Nooooooorhhhh” ya ja sunanta gamida cika bakinsa da iska daidai sanda ya tumbuli nononta. Wani tsauu yarrrr taji gaba-daya jikinta ya amsa, yanda ya kira sunanta ya haifar mata da muguwar kasala, kazalika yanda yake tumbula nonon ya zaburo da duk wani zulluminta ,wai yau itane nononta ke hannun namiji?! “ Abnoorrrr” “Shishhhhhhhhh” ya daɗa ƙanƙame nonuwanta ta baya yana maƙalkale jikinsa a bayanta yina matsasu da duk hannuwansa ,laluben lilin kunnenta yayi yana tsotseshi ,yana zurara mata hucin bakinsa cikin kunnenta “mah..tahtah mallakina farin cikina,ina sonki da yawa Noor” Lumshe ido tayi wasu siraran hawaye da batasan ko na menene ba suna neman zubo mata ,da sauri take kokarin haɗiyesu amma sun kasa haɗiyuwa. Rintse idonta tayi sosai idonta na zubar da hawaye jikinta na rawa saboda tsoro da tashin hankali bata gama wannan tunanin ba kawai taji ɗumin hanunsa cikin rigarta yana shafa cikinta zuwa ƙasan breast ɗinta wata irin rawa jikinta yakeyi saukar hanunsa taji a saman nononta still ya kama nipples ɗinta yana murzawa a hankali tare da sake haɗata da jikinsa burarsa data miƙe samɓal cikin wandonsa ta zunguri bayanta ta sake ƙamƙame idonta hawaye na kwarara saukar hawayenta a hanunsa ne yasashi juyo da ita rigarta ya ɗaga ya zareta ta saki kuka me sauti ɗora mata hanu yayi a bakinsa yace “Shitttttt” saurin haɗiye kukan tayi ya ɗora hanunsa a saman lumtsuma lumtsuman boobs ɗinta ya matsa a hankali tare da sakin wani sexy sound ya sake damƙe breast ɗinta yana mulmula nipples ɗin yana ajiyar zuciya ya cafki nononta da bakinsa yana tsotsa da sauri yana wani nishi yana murza dayan yana lumshe idonsa kyawawan gashin idonsa suka sauka a kan Choco skin ɗinsa zafi kan nononta yakeyi sosai ta ɗora hanunta akansa tana kuka har yanzu jikinta rawa yakeyi tace “Washhhhhh nonona don Allah k...." Dora hanunsa yayi a bakinta ya ɗago kansa yana lasar lips ya zuba mata ido tare da ɗago fuskarta yana kallon hawayenta da yake zuba yasa harshensa ya lashe hawayen yace “meyesa kike kuka kefah matar aurece Noor ubangiji yana fushi da matar da take gudun mijinta wannan daren yanada muhimmanci a garemu inason ko baki ɗorar da daɗinsa ba to karki ɗorar da wahalarsa don Allah ki bani haɗin kai kinji" yana faɗin haka ya sake wawurar ɗaya nonon ya tura a bakinsa yaci gaba da sha tare da cizakan kaɗan kaɗan rashin sabo ne yasa Rafi'ahfara yarfa hanu tana wani irin kuka me gunji duk sai yaji tanason saukar masa da kasala cikin dakiyar zuciya ya fara ƙoƙarin zuge zip ɗin pant ɗinta daidai lkcn da wani ruwa me ƙarfi ya kece me haɗe da tsawa da walkiya take garin ya ɗauki wani sanyi me saukar da nishaɗi a zuciya. Muryarsa na rawa yace “Noor Allah ma yasan daren nan na musamman ne AbNoor shiyasa ya ni'imtamu da baiwarsa ta ruwa" Yayi furucin cikin rarrabewar kalma yana ƙara cacumar nononta da dukkan hannuwansa yana turawa a bakinsa jikinsa na wata rawa jiyakeyi kamar ya ciresu daga jikinta saboda laushinsu da zaƙinsu sanya hanunsa yayi ya zuge zip din ya dagata cak boobs ɗinta na bakinsa ya azata bisa gadon ya fara kiciniyar cire mata wando ta rirriƙe hanunsa tana wani irin kuka me ban tausayi tana cewa “Ka taimakeni AbNoor ka bini a hankali ragamar jin daɗi na tana hannunka idan ka tafiyar dani yanda zan saba da shauƙinka zanyi maka fiye da abinda kakeso idan kayimin akasin haka kuma zaka ciremin shauƙinka AbNoor wannan lokaci shine farkon rayuwar ma'aurata idan kaga tausayi jinƙai da fahimtar juna daga wannan lokaci take fadawa in akasinsa ne ma daga nan ne...." Tanayi tana jijjigashi tana kuka me tsuma zuciya. Sosai yakejin kalamanta na mugun kashe masa jiki ji yake kamar ya barta amma jarabarsa bazata taɓa barinsa ya kyaleta ba komai zai iya faruwa dashi a yau idan bai samu biyan buƙata ba musamman yanzu da yake ganin damar sace ta hutawa da ita babu mece masa damme. Jin bazai iya jure kukanba ne yasashi ɗora bakinsa kan nata yana murza nipples ɗinta yana jansu yana lailayasu yana sauke numfashi yana tura harshensa cikin bakinta duk ya gama ruɗewa ya zare bakinsa a hankali daga nata ya qara cafkar manyan nononta. Abinda yafi daure masa kai shine duk yanda yake da qyanqyami amma baiji yana qyanqyamin Rafi'ah ba, tumurmusheta yakeyi sosai da nufinsa na ya keta ta ya shiga ya dandano zumarta. Bata ankara ba batayi aune ba kawai sainin hanunsa yayi ya riqo belin gindinta ta wani zabura da sauri ta ƙamƙameshi tana sakin nishi me ƙarfi yatsansa yasa manuni ya fara kewaye ramin gindinta yana zagayeshi yana ƙwaƙulawa cike da ƙwarewa a iskanci gurin a qafe yake qaf saboda tsoron daya cika ta amma dake taƙadirin ɗan air ne da jan tsinin gindinta da yakeyi da kuma kewaya yatsansa da ɗan turawar da yakeyi saida yaji ta fara kawo ruwa kamar wata sabuwar rijiya sannan ya janye bakinsa dagakan nononta da sukayi jah kansu ya miqe sosai saboda jarabar matsa da tsotsar da sukasha yayi ƙasa yasa bakinsa a ramin cibiyarta yana tsotsa hanunsa dukka biyu suna cikin durinta yana qoqarin buɗata yaɗan samu hanya ko yayane da hanunsa amma ya kasa a matse take ƙam, tsotsar mararta ya rinƙayi har ya isa kan belin gindinta ya ɗora harshensa yana lasa yana lumshe ido yana tsotsa yana buɗa tsakanin fatar yana tura harshensa. Wata irin shiɗewa tayi tare da sauke ajiyar zuciya saboda wani daɗi me ratsa kwanya da taji ya ziyarceta take kofar ruwan ta buɗe masa yanda yakeso ya kuwa sake tura harshensa yana tanɗa da lashewa yana gurnani yanajin wani garɗi da zaƙi caccakarta yakeyi da harshensa tanajin azabar zafi a qunqunshe baki saida ya jiqata jagaf da ruwan sha'awa sannan ya miqe ya zare rigar jikinsa ya balle wandonsa ta buɗe idonta ganinshi a haka ya nufota gadan² yasata diro daga gadon jikinta yanaci gaba da tsumar tashin hankali sake nufota yayi tayi baya da gudu ya bita tare da danna ƙofar ya murɗa mata key ya rike dick ɗinsa ya jinjina ta yaji irin miqewar da tayi dole bazai iya yiwa Rafi'ah abinda takeso ba wani zabura yayi ya cafkota da sauri amma sai yaga tayi qasa luuuuuu zata faɗi. Murmushi yayi ya ɗagata cak ya dorata a gadon yabita ya danne ya fara karanto addu'ar saduwa da iyali ya buɗa ƙafafunta sosai ya fara danna mata bura...... A hankali ya shigeta ya fara zungura yayi mata ya keta tantanin budurcinta ya shiga amma duk da haka saida ya gurza sosai sannan ya shigeta gaba daya yaji wani ɗumi ya ratsashi ya saki wata ƙara Ihu yake yana zungura mata penis ɗinsa yana cakarta da sauri da sauri yana sambatu yana kiran sunanta faɗi yake “wayyoh darling daɗi wayyohhhh.... Sweet... Zuma ahhhhhhh daɗi me daɗi ahhhhhhh burata tanashan dadi tanashan romo ohhhhhhhhh....." Haka ya ringa gurgurarta yana cakuda nononta yana ihu yana hawayen dadi kuka yake sosai duk ya cika dakin da hargowarsa yana cin gindinta yana qara qaimi minti talatin har awa daya har awa daya da rabi sannan ya sake sakin wata qara ya fara zazzagar mata da ruwan maniyyinsa me ɗumi ya rirriƙeta yana wani shure²n daɗi yana gama zuba mata sparm ɗin ya kwanta luf a jikinta yana mayar da numfashi yana shafa gashin kanta yana faɗin “Wayyohhh dadinki har yatsun qafata Noor dama haka akeji kayyy wannan zuma kika zuba a gindinki gsky"....... *Oum Hairan* [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_ _*Oum Hairan*_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ _*10*_ Komawa yayi kanta ya ɗagota yana jijjigata yace “Suma kuma Rafi'ah duk wannan slowly ɗin da nayi miki haba mana tashi Please...'' babu alamun tasan yanayi shine yasashi kwantar da ita ya shiga bathroom ya haɗa ruwa kamar yanda Gana Hajja ta sanar dashi idan hakan ta faru kafin ya bata kowanne taimako ya haɗa mata ruwan ɗumi ya sanya gishiri kaɗan a ciki ya sakata ya rinƙa danna mata mararta zata samu sassaucin azabar cirar budurci. Yayi tunanin yana sanyata a ruwan zata tashi maimakon hakan sai yaga kamar ma laushi ta ƙarayi dafe kansa yayi yana tuhumar kansa to shi wacce irin shiga yayiwa yarinyar ne da ta zamo mata haka? Iyakar hasashensa ya kasa tuno daidai gaɓar daya gwada mata rashin imani. Gabaɗaya jikinsa yayi sanyi yanayinsa ya sauya ko iya fuskarsa ka kalla baiso wannan lokacin yazo mata a haka ba yaso ta zama cikin matan da suke ɗorar da yanayin da suka shiga a daren farkon su. Ruwa ya rinƙa watsa mata a fuskarta ganin bazata farka ba ya sanyashi ɗaurayeta ya ɗauketa saman resting chair ɗin dake ɗakin ya kwantar da ita ya cire zanin gadon ya sanya wani ya kwantar da ita a gadon kaya ya sanya ya fice bai jima ba ya dawo tare da ɗaya cikin likitocin barreck ɗin ta duba ta sosai ta ɗago cikin girmamawa tace “Babu abinda ya sameta Yallaɓai tsorata tayi da yawa da ya sanyata shiga wannan yanayin zanje na ɗauko wata allura da magani zanyi mata allurar maganin kuma duk sanda ta farka tasha zuciyarta zata daidaita saidai Tana buƙatar kulawa da hutu Sir domin har yanzu akwai sauran tsoro a tattare da ita" idanunsa dake kan Rafi'ah ya janye ya dawo dasu kan Dr Aisha yace “Meye yasata tsorata har haka?" Murmushi tayi tace “yanayin shigar da akayi mata ya nuna da nutsuwa akayi komai aka gama nafi tunanin ta shiga wannan yanayin ne tun kafin komai ya fara faruwa Sir yawanci budurwa takan samu ɗimuwa ne tun kafin shigar namiji jikinta hakan na faruwa ne daga labaran da suke samu daga ƙawaye ƴan uwansu ko kuma karantawa na wahalhalun da ake fuskanta to idan zuciya tayi believe da hakan zata faru da ita takan shiga firgicin da ka iya fitar da ita daga hayyacinta am karka damu zata farka kowanne lokaci daga yanzu Indai anyi mata wannan allurar" Jinjina kai yayi ta fita bata jima ba ta dawo dake basu da nisa da Asibitin tana zuwa tayi mata allurar ta bashi magungunan ta sanar dashi yanda zasuyi amfani dashi sukayi sallama ya sallameta ta tafi shi kuma ya shiga bayi ya tsaftace jikinsa ya dawo ya kwanta ya janyota ya mannata da jikinsa bacci ya ɗaukeshi shima" Sanyin asuba ne ya farkar da ita daidai lokacin da aka fara ƙwala kiran sallah ta buɗe idanunta tana rarraba shi tare da fara motsawa da nufin tashi tajita gam a jikinsa ƙwaƙwalwarta ta fara tariyo mata dukkan abinda ya faru tsakaninsu iya inda ta sani daidai lokacin daya sanya penis ɗinsa a gabanta ya fara gogawa ta kuwa ƙanƙameshi da sauri ta fashe da kuka tace “Aa tsoro nakeji wayyohhh Allah Noor wlh mutuwa zan...." Rufe mata bakin yayi yace “Ai an gama baki mutu ba matsoraciyar matata" ajiyar zuciya tayi me ƙarfi tace “Don Allah da gaske an gama shikenan bazaka kuma ba ko?" Miƙa yayi yana dirowa a gadon yace “Banida wannan amsar AbNoor tashi muje ki sake gasa jikinki muyi sallah" Noƙe kafaɗa tayi tace “Zanyi da kai na" bai kuma cewa da ita komai ba ya shiga bathroom ya watsa ruwa yayo alwalar ya fito ya taddata a zaune ya taimaka mata ta tashi ta rinƙa bin bango ta shiga bathroom ta tarar da ruwan ya haɗa mata daƙyar ta shiga ta zauna na ƴan mintina sannan tayi wanka me kyau ta fito ko babu komai ranta baiyi mata baƙi ba wasai takejin zuciyarka mijinta shine ya karɓi bidurcinta ta samu nutsuwa da hakan towel ta ɗaura ta fito ta ishe doguwar rigarta a saman gado ta ɗauka ta saka ya jasu sallar daga yanayin yanda take karkacewa ya lura a wahale ma take tsaiwar baijasu sura me tsayi ba sukayi sallama ya janyota jikinsa ya cire mata hijjab ɗin yana shafa kanta bacci ya dauketa anan suka ƙarasa waye gari karfe Bakwai ya tashi yana duba agogo ya makara sosai da sauri ya shiga kitchen ya shiga a gurguje ya bawa Cook ɗinsa umarnin sama mata abinda zataci ya fice daga gidan sai sha ɗaya saura ta tashi ta gyara jikinta ta fito a dinning ta tarar an jera kayan abinci ta buɗe wammer ɗin tanabin breakfast ɗin da kallo cheeps da tea kawai ta iya sha ta koma parlourn ta zauna tana lallatsa wayarta kiran Gana Hajja ne ya shigo ta kara a kunnenta tayi sallama tare da cewa. “Gana Hajja ina kewar ahlin ƙwarai yau kaɗaici ya dameni" murmushi tayi tace “meye naki na kaɗaici kina tare da mijinki Rafi'ah ya jikin naki?" Kunya ce ta sata fara soshe soshe ta riga ta fahimta tayi saurin cewa “ki duba cikin kayan ki akwai turarukan da nasa akayi miki takanas tun daga Sudan nasan zakiji daɗin su, yawwa sai abu na gaba Rafi'ah ranar wanka ba'a ɓoyen cibi yanzu damu dake duk ɗaya domin da yanayin walwalar mijinki na tabbatar da duk abinda zai faru ya riga ya faru to fa aiki ne ya kamaki sosai domin sai kin buɗe ƙirjinki da ƙwaƙwalwarki wajen dagewa a fahimtar yanayin mijinki da inda zaki ke taɓa masa kina kunnasa ki fahimci inda sha'awarsa take sannan a wanne yanayi ne sha'awarsa tafi ƙirfi dare rana asuba ko safiya? Idan kika fahimci hakan kinyi rabin aikin rabin kuwa shine yafi komai wahala da farko dai ya kamata kisan cewa kowanne namiji yana da gaɓar da take zama mafarin tsokano sha'awarsa kamar yanda itama mace kowacce akwai inda ake taɓawa a tasar mata sha'awa misali da yawan mata idan namiji ya taɓa mata nononta ko a cikin rashin sanine takan samu kanta cikin halin feeling wata to haka shima namiji dayawan maza daga nipples ɗinsu ake fara tono musu sha'awa amma fa ki sani bata direwa sai kin haɗa da wani gurin da farko Rafi'ah idan kuka kasance tare da mijinki karki rinƙa nisa dashi. Ki rinƙa yawan matsarsa in so samu ne ko yaushe jikinku kar yana rabuwa da juna hakan na sanya shaƙuwa tausayi da jin ƙan juna a zukata sannan yakan sanya ko yaushe rai ta kasance cikin son kasancewa tare har idan baki tare dashi zaike jin kamar baya tare da wani ɓangare na jikinsa, sannan ki rinƙa shafawa da taɓa ko ina na jikin mijinki nakine Rafi'ah idan kika gaza zaije ya nemo wacce zata iya a waje ko a gida banason akai ga haka kinji don Allah kiyi ƙoƙari wajen kulawa da mijinki. Akwai wani rubutu da nayi saboda irin wannan ranar zan turo miki ba karantawa kawai nakeso kiyi ba a'a inaso kin karanta ki amfana ki ɗauki abubuwa masu muhimmanci ki rinƙa gwadawa banason karatu babu practice" Cikin kunya tace “To Gana Hajja na gode insha Allahu zanyi yanda kikace" sallama sukayi ta buɗe Data kamar yanda tace mata ta fara dubawa kamar jira ake ta buɗe data saƙon ya shigo rubutune me tsayi sosai aje wayar tayi ta tashi ta nufi kitchen ta ɗauko lemo ta koma ɗakinta ta kishingiɗa karatu irin wannan yana buƙatar samun nutsuwa sosai. *YANDA ZAKI GANE MIJINKI YANA KARƁAR SAƘONKI* A lokacin da kuka shiga daki kuka kwanta da mijinki abu na farko da ya kamata ki fara kiyayewa shine *cikinsa* ma'ana ki tabbatar da ya ƙoshi baya tare da yunwa so daganan sai ki haɗa masa ruwa me tsafta yayi wanka in da hali ma kina iya tayasa in kuma Lado ne ki barsa yayi shi kaɗai yafi alkhairi kar aje garin neman ƙiba a samo rama, da yawa maza basa kwanciya da wata rigar bacci sunfi kwanciya da gajeren wando to aikinki anan shine ki zaɓo masa wando me tsafta ki fesheshi da turare ki ajiye masa yana fitowa ya ɗauka ya saka, amma fa ke ya kasance dama already a shirye kike tsaf da tarɓar Baƙuncin mijinki a wannan lokaci. Ya danganta da yanayi amma dai yana da kyau ya kasance komai a wannan lokaci ke zakiyi masa kama daga shafa mai sa wando taje kai dadai sauransu, hakan zai baki damar baje kolinki ta hanyar yar kirsarki da kwarkwasarki da yan hikimomin mu na mata bayan kin gama shiryashi don Allah karki rinƙa yarda a kowanne lokaci ya rinƙa rigaki kwanciya kiyi sauri duk abinda kikeyi ki gama kafin ya kwanta kiyi maza ki haye gadon ki baje abinki. Wai ko kinsan daga yanayin kwanciyar da mijinki zaizo ya tarar kinyi ma yana sanya masa karsashi ko kuma ya kashe masa gwiwa? To ina baki sani ba yau ki sani Rafi'ah namiji yanason yazo ya tarar da mace tayi kwanciyar rigingine tayiwa ƙafafunta daidai, sannan namiji yanason yazo yaga mace tayi ruf da ciki ta baje ɗuwawunta musamman idan kikasa irin wandon nan da baya rufe mazaune zakiga har wata sanɗa yakeyi yazo ya sanya hannunsa yana shafa miki su. To ki karanci wadda yafiso ki zama ready yana zuwa ki juya mi maƙale abinki kina shafa kirjinsa in me sumane kina ɗan sosa masa ita a hankali tare da hura masa iska a kunnensa kina ɗan lasar kunnen kaɗan kina tura harshenki bayansa zakiji ya saki ajiyar zuciya to ba bari zakiyi ba cire harshenki zakiyi kiyi miƙa wannan miƙar ita point ɗinta daban ne duk cikin nuna masa shauƙinki garesa ne kiyi ƙoƙarin kama lips ɗinsa kina tsotsar lips ɗinsa a nutse harki haɗe bakin naku kina tsotsar bakinsa kina wasa da nipples ɗinsa ki ɗauki kamar 10 minutes haka sannan ki zare kici gaba da wasa da nipples ɗinsa kafin ki kama nipples ɗinsa ki tabbatar kin lasheshi sosai sannan kin zagayeshi da harshenki sannan ne kuma zakisa bakinki ki kamashi kina tsotsa kina hura masa iska sannan kina murza ɗayan da hannunki daya hannun kuma na a ramin cibiyarsa shima wannan ki sami kamar 10 minutes sannan ki saki ki na lasarsa har ramin cibiyarsa kina tsotsa kina siɗa kina kewaye mararsa da hannunki kina nishi har ki fara shafa matsematsin Azzakarinsa da kuma tsakankanin cinyarsa karki kama Penis ɗinsa har sai kin kamo marainansa kina mulmulasu kina yamutsasu da hannunki kina shafa ƙasansu zuwa saman jarumarsa zakiga tana haniniya tana miƙa tana hanƙoro kamar zataci babu to kiyi saurin sanya baki ki cafki twins ɗin nan ki tsotsesu kamar kin samu alewa zakiga yana shusshura ƙafa yana tureki karki saki masa kici gaba da tsotsa har kizo kan aliyar tasa itama ki kamata ki fara zagaye kaciyarsa da bakinki kina zagayawa kina danna ɓular tsakiyar nan kina shafeta ku daɗe a haka kafin ki sanya harshe ki fara tanɗe ruwan sha'awar nan da zaike fita kina lasar ɓular da harshenki kina ɗan dannanshi kaɗan kaɗan zakiji yana shishin daɗi yana rirriƙemiki kai to karki saki ki bari sai kinji yana jan numfashi da ƙarfi kinajin haka saiki zare harshenki. Ki cire kayan jikinki ki ɗauki hannunsa kisa saman nononki kiyi ƙasa da murya kice “Baby matsamin" zakiga ya kama da sauri toyi ƙasa da kirjinki ki saita masa a bakinsa yana matsa daya yana shan daya ke kuma kinaci gaba da shafa Aliyarsa kina masa nishin daɗi kina masa sambatu daidai wanda kikasan zai sake ruɗashi koda kuwa a zahiri ba daɗin kikeji ba to ki ɓoye namiji yanason a rinƙa yaba masa a bed hakan na sanyashi yini da walwala. Kina ganin ya fara mimmiƙewa haura samansa ki fara goga masa ramin gindinki kan kaciyarsa ruwanki zai haɗu da nasa gurin zaiyi santsi sai ki rinƙa ja kina gogawa yi ƙoƙari kina gogawa zakiji daɗi kamar ki saki fitsari shima kuma daɗin zaisa kiga yana tuttureki yanason ki sauka ya hauki idan zaki iya jurewa karki bari ya turaki kiyitayi har yayi release idan kuma bazaki iya jurewa ba kiyi masa goho ya soka miki a ciki wannan daren nasan zai baku nishaɗi zai dade bai goge a zuciyarku ba kuma zaku gode min. Wannan salon yanada tasiri ga matan da basajin komai in mazansu na sarrafasu suke gwadawa zasuji daɗi domin duk wata gaɓa tana karɓar sako a wannan yanayin...... *Oum Hairan* [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_ _*Oum Hairan*_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ _*11*_ Saurin tura wayar tayi a ƙasan pillow tana sauke ajiyar zuciya tare da kallon ƙofar da taji an turo Abdulƙadir ne tsaye bakin ƙofar ta miƙe zaune tana gyara zaman rigarta tace “Barka da shigowa AbNoor" murmushi ya sakar mata yana takawa cikin takunsa na ƙasaita ya tsaya a gabanta tare da sanya hannunsa biyu ya ɗagota ya haɗata da jikinsa kamshin turaren shuwa'arab yana ratsa kwanyarsa yace “Noor wannan turaren ƙamshin sa yayimin daɗi ya sanyani shiga yanayi" sake narkewa tayi a jikinsa tana wasa da Bootle na rigarsa tace “Na zaci ba da wuri zaka shigo ba shiyasa ban shiga kitchen na haɗa maka lunch ba" zagaye wuyanta yakeyi da hannunsa yana sunsunarta yace “Ohhhh Noor in banda dole ma meye zai fitar dani yau Sartuday na bar sabuwar amaryata a gida kawai in kina buƙatar nishaɗi na ki nunamin" Shiru tayi tanason fara gwada abubuwan da Gana Hajja ta turo mata tana zullumi gani takeyi yayi wuri daga shigowarta rayuwar jiya jiya komai bata fahimta ba ta fara nuna masa zaƙewarta bayan babu uwar data ɗauka a daren jiya ma sai wahala bare yau da za'ayi mata famin miki. Yanda yake shafa bombom ɗinta ne ya sanyata ƙara narkewa ya sunkuyo ya haɗe bakinsu ta lumshe idanunta lokacin daya fara tsotsar harshenta kamar zai cireshi yana shafa mazaunanta zuwa saman wuyanta yana hura mata iskar hancinsa a fuskarsa tsotsar harshenta yakeyi zuwa lips ɗinta hakan yayi mugun tasirantuwa da yanayinta ta sakar masa jiki yanda ya kamata. Ɗagata yayi ya aza bisa gadon ya bita ya danne yana me sanya hannunsa ya zuge zip na rigar dake jikinta ya buɗe ta skin ɗinta me ɗaukar hankali ta bayyana yasa harshensa tsakiyar ƙirjinta ya lasa tun daga nan har zuwa cibiyarta suka sani numfashi tare ta maƙaleshi daidai lokacin daya dawo ya tura hannunsa cikin sumarta ya ɗora harshensa saman nipples ɗinta ta saki wani nishi me cire hayyaci abinda ya sake sanyashi a koma ya ƙara lumshe ido yanaci gaba da tsotsar nonon nata yana lailaya dayan ita kuma ta kama nipples ɗinsa tana murzawa ta cikin rigarsa tana shigar da kanta jikinsa abinda ya sanyashi tashi tsam ya zare kayansa dake idanunta a lumshe suke bata fahimci me yayi ba saida ya dawo taji ya saita mata nipples ɗinsa a bakinta ta cafka da sauri har tana ɗan cizawa ya saki wata siririyar ƙara tayi masa dariya shima murmushi yayi ya kanne mata ido ta turo baki yasa nasa ya cafke shi ya ɗan ciji lips ɗinta na ƙasa yace “zakiyi bayani a ƙarshen wasan" cigaba yayi da tsotsar nononta wani daɗi takeji yana ratsata duk da tanajin ɗan yanayin zafi na rashin sabo akan nipples ɗin nata hakan bai hanata karɓar saƙon nasa ba saida yasha iya shansa sannan ya saki ya shiga shafa cibiyarta zuwa mararta daga ƙarshe ya tura hannunsa cikin wandonta ta zabura da sauri domin batason ya taɓa inda ya nufa ɗin zafi yakeyi mata na gaske. Riƙe hannunsa tayi zatayi magana ya girgiza mata kai ta narke masa idanunta yayi raurau yayi saurin danna yatsansa tace “Ashhhhhh Ab.... Noor.... Za..zafi washhhhh! Bai kulata ba duk da karkarin da yaji jikinta ya ɗauka hakan baisa ya daina cakuɗa yatsansa a pupsy ɗinta ba gabaɗaya kuzarinta ya gudu domin duk motsa hannun da yayi ninkin azaba take fuskanta a cikin Gindinta bata samu sauƙi ba saida ya zare yatsansa ya tura harshensa to za'a iya cewa da dama dama tunda yanzu saman yake tanɗa kuma sakon yana zuwar mata har cikin kwanya. Rirriƙe ƙugunta yayi cikin yanayi na maye ya zare bakinsa ya cire kayansa tsaf itama da dabara ya cire mata komai ya ɗago kanta sama ya saita masa Aliyarsa cikin bakinta ta cafka da sauri ta fara tsotseta tana tanɗewa daɗin yana gama jikinsa da zuciyarsa ya zare a bakin ya sake kifata yana karanto addu'a ya riƙe weast ɗinta sosai ya fara shigarta ta saki wata gigitacciyar ƙara da batasan sanda ta ƙwace mata ba cikin jin wahalar yanayi tace “Wayyoh Allah innanillahi AbNoor wahala don Allah ka haƙura...." Tana maganar muryarta tana karkatsewa ya lumshe idanunsa yana ƙara shigar da Aliyarsa cikin jikinta yaci gaba da juyata yana zugarta itakam ta kasa mayarwa da Abdulƙadir martani saboda baƙar wahalar da takesha. Ta fahimci ashe da wasa yacita jiya domin yau ya bata a jikinta sosai tafi ɗorar da wahalar yau alan jiya tunda yau famin mikin ciwo yayi mata a ƙalla cikakken awa biyu yayi yana pomping ɗinta sannan ya kwantar da ita flat ya zake ritsata ya fara amayar mata da abinda ya dame shi a mararsa. Ƙamƙameta yayi yana sakin ajiyar zuciya yana kissing ɗinta ta ko ina yana sauke wani numfashi me sanya zuciyar masoyi cikin farin ciki, luf yayi a jikinta yana shafa sumarta yana kallon fuskarta da tayi mata kwalliya da hawaye idanunta har ja yayi saboda azaba ya lumshe ido cikin sanyin murya yace “Inasonki Rafi'ah inason rokon alfarmarki don Allah kar saurin fushi na da yawan fusatata yasa ki tsaneni Rafi'ah raita zata wahala duk ranar da kika juyamin baya domin ni ke kaɗai na fara so kuma akanki na gama so inada matsala sosai shiyasa nace nafison auren macen da take sona fiye da yanda nake sonta nasan zata jurewa abubuwa da dama dagani amma idan nine nake sonta bazata iya hƙr dani ba saidai ni nayi da ita" Tashi yayi tsam ya ɗauki towel ya daura a ƙugunsa ya buɗe wata drower ya ɗauko wasu kwalaye guda biyar ya ajiye tare da fara buɗewa ya dubeta yace “wannan lambobin yabone dana samu a gurare daban daban" wata kwali ya buɗe ya ciro wani tsadadden agogon diamond ya kama hannunta ya daura mata ya kalleta yace “Wannan a fadar sarauniyar Ingila aka banishi matsayin karramawa me girma gareni idan ban zama namiji ba ya za'ayi na samu duk wannan ɗaukakar nawa ne suka fini dadewa nawa ne suka girmeni kuma nawa ne suke da wannan burin amma meye yasa saidani ni kaɗai duk wata harka data shafi tsaron ƙasa Rafi'ah ba iya ƙasarmu ba dukkan ƙasashen Africa saidani ake kulle ƙofa don tattauna yanda za'a samo masu mafita? Tunda na taso banawa rago da me laifi uzuri cikin lamarina Please ki daure ki zama jaruma wlh ina tausayin mace duk da zafin kaina banason naga mace tana kuka musamman ya kasance kukanta saboda nine ina Insha Allahu Noor bazakiyi kuka akaina ba amma kema ki rinƙa fahimtar abinda nakeso kina kiyayesu kinji!" Ya rufe bakinsa da sigar rarrashi yana kissing kuncina ya zare agogon yana miƙewa yace “Sadakinki Second Daddy ya turomin jiya me kikeso nayi miki dasu kinsan dake Daddy albarka yake nemawa aurenmu da ƙarami mafi daraja ya fansar min da gonata kinsan nawa ne?" Girgiza kai tayi yayi murmushi yace “1.5 Million kawai ya karɓa" zaro ido tayi tace “Shine kake cewa kaɗan AbNoor yayi yawa fah Manzon Allah ya kwadaitar damu tun farkon ginin tubalin aure mu gina shi Muwaddatan wa Rahman zamufi samun albarkarsa haba AbNoor 1.5 Million saikace ka siyeni a'a nikam banaso na yafe maka kaje ka ƙara a business ɗinka Allah ya sanyawa nemanka da aikinka albarka ka ciyar damu da halal ni da zuriyar da zamu samu" Miƙewa yayi yace “Bazai yiwu ba na ware 5 millions ne zan bada su matsayin sadaki sai ya kasance banine na bada ba Excellency ne ya bayar so ni kuma bisa tsarina bana maida abinda na fitar daga dukiyata cikinta key ya ɗauko na Mota ya miƙa mata yace wannan itace na siya miki da sadakinki da nayi niyyar badawa am wancan kuma na sanya miki a acct ɗinki sai wani shagon gyaran jiki danasa ake gina miki banason naga mace tana zaune bata komai saidai kuma bazan iya barin mace tayi aiki karkashin wani ɗan iska ba ke ko karkashin gwamnati ma bazan iya ba" Bathroom ya shiga yayi wanka ya fito yana tsane gashin jikinsa ta zubawa murɗaɗɗen damtsensa idanu asalin ƙirar mazajen gaske ne da Abdulƙadir komansa me kyau ne yana da asalin sirrin shiga zuciyar mutum, tashi tayi tayi saurin yin ƙasa ta riƙe ƙugu tace “washhh wayyohhh bayana" riƙota yayi yace “Ohhhh! Mata sunji maza nifa na lura raki ne dake ga mijinki jarumi" cak ya ɗauketa suka shiga bayin ya tayata tayi wanka suka shirya cikin wasu ƙananun kaya irin ɗaya yellow Army colour ƙasan rigar anyi mata kwalliya da kalar kakin sojan sama hular rigar kalar kakin ce itama yaja yasa mata a kanta yaja hannunta suka fita suna fitowa kuratan sojojin sukayo kansu suna sara masu ya dagansu hannu Devid ya mikawa mukullin ya buɗe masa ya shigar da ita gaba mazaunin mai zaman banza ya zagaya ya shiga set na driver ya karɓi key ɗin ya tashi motar suka fice daga Barreck ɗin wani gardeen suka nufa yayi parking ya fita duk sojoji ne a wajen abinda ta lura Mahaɗar su ce buɗe mata yayi ta fito ya riƙo hannunta duk inda suka bi sai a ƙame masa suna sara masa yana ɗagansu hannu ta lura kusan kowa dake gurin irin kayan jikinsu ne a jikinsa bambamcin kawai kala kuma ta lura kowa da iyalinsa yazo wajen bata gama tunanin to mezasuyi anan ba taji an saki sautin taken Nigeria bayan ya kare ne aka saki harbi a sama ta kuwa ƙanƙameshi cikin mugun tsoro gabaɗaya wajen ya ɗauki tafi da ihunsu kiɗansu na soji ya fara tashi a wajen daidai lokacin ne ta fara ɗago kanta tanabin wajen da kallo har yanzu ƙirjinta bugawa yakeyi sosai ta tsorata da jin wannan harbi karon farko da taji ƙarar bindiga a kusa da ita. Lumshe idonta tayi tare da ƙara narkewa a jikinsa ta ɗago kanta ta zuba idanunta kan fuskarsa ya kanne mata ido tare dayi mata murmushi nan aka fara zuba musu ruwan kuɗi da hotuna kowa a gurin yaba zaɓen ogan nasu yakeyi tabbas baiyi zaɓen banza ba takai har ta wucce, bakinsa taji saman goshinta ya riƙe weast ɗinta sosai yana jujjuyawa da ita wannan rana taga asalin rashin kunyar Abdulƙadir yanda yake shisshigewa jikinta babu kunya babu tunanin komai ita dai duk sai taji ta muzanta ko a cikin addini kunya tana da kaso me girma. Bayan lafawar wannan raye² da kaɗe² ne kuma suka yanka cake sannan aka fara dinner. A takaice basu suka bar wajen ba sai ɗaya saura na dare ta tafi ta tarin gifts kala² daga abokansa harda yaransa wasu suna masa murnar wannan aure da yayi wasu kuma zuciyarsu fal da tausayin wannan kyakkyawar yarinya data fado hannun Abdulƙadir mutum me mugun son kansa da fifita ra'ayinsa fiye da komai mutum me saurin fushi da zuciyar masifa mutumin da baya yiwa rayuwa uzuri kowanne irin kuskure gani yakeyi mutum yana sani yakeyinsa yakan ɗauki mataki me tsauri ga duk wanda ya ƙetare tsauraran dokokinsa baya fahimtar mutum akan ra'ayinsa shin koya zaman zai kasance ko zai canza a lokacin da ya ɗauko ƴar mutane ya haɗata da rayuwarsa?? Da yawansu sun tabbatar da Abdulƙadir yana matuƙar son matarsa saidai yana iya barin komai duk so akan abinda yake ganin shi shine daidai a wajensa. Suna komawa gida wanka kawai sukayi sukayi salloli suka kwanta ya janyota jikinsa ta shige tare da yin luf yayi musu addu'a bacci ya daukesu da asuba shine ya tashesu ya fita Masallaci ita kuma tayi a gida ta ɗauki ƙur'ani tana karatu ya shigo ya jima tsaye a kanta yana sauraron karatun nata zuciyarsa tana narkewa muryarta kai zaƙi gashi tasan haƙƙin kowanne baƙi. Takowa yayi ya zauna a gabanta ta ɗago ta dubeshi ta rufe ƙur'anin tayi ƙasa da kanta ta gaisheshi cikin ladabi ya kama hannunta yace “na faɗa miki ba irin wannan gaisuwar nakeso ba" ɗagata yayi suka koma gadon yaja musu duvet yana shigar da hannunsa cikin rigarta taja numfashi itama ta fara tayashi. Da wannan tunanin ya dora bakinsa akan nata ya lumshe idonsa tare da tura harshensa cikin bakinta yana zuqo harshenta har saida ya kamoshi da nashi ya ɗora harshensa saman nata yana dannawa a hankali yana tsotsar ɗan ƙaramin bakinta tare da sanya hanunsa ya fara shafo ƙasanta zuwa cibiyarta mamakine ya cikashi sosai jin yanda pant ɗinta ya cika da ruwa da sauri ya tura hanunsa cikin pant ɗin yana shafa gindinta yanajin wani arnen daɗi na fusgarsa hanunsa yasa ya raba tsakanin fatar gabanta yana sosa mata gurin ƙanƙameshi tayi tanajin wani irin yanayi da batasan dame zata kwatantashi ba zafi² dadi² gigicewa tayi ta saki qara lkcn da taji ya tura yatsansa cikin farjinta ta sake ƙankameshi tace. “Wayyohhh Allah na! Washhhh AbNoor ka daina samin finger zafi don All...." Rufe mata baki yayi saboda a rayuwarsa ya tsani magiya lulluɓeta yayi da jikinsa ya fara buɗe mata aiki. Bayan kammaluwar komai ne ya ɗagata cak ya cilla ta sama ya cafe yace “so sorry Madam yafi daɗi ne" turo baki tayi ta fara ƙunƙuni ya ɗora mata kiss kan bakin yace “Bana tausayinki ko?" Ɗaga kai tayi ya rage fara'ar fuskarsa yace “Kin yarda ni bana tausayinki?" Ya faɗa da sigar tambaya yana sata a ruwan yace “inason ki horu da yanayin mijinki ne kowacce mace tana sabawa ne da irin mijin da aka bata Noor bawai tausayinki ne banaji ba"..... *Oum Hairan* [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_ _*Oum Hairan*_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ _*12*_ Lumshe idonta tayi tayaya zata aminta da yanajin tausayinta ga gaɓar tausayi ya kasa barta ta huta suna wankan suka fito suka kwanta dake Sunday ce basu rashi ba sai goma shine ma ya tashi ya shiga kitchen ya fara haɗo musu abin karyawa lokacin daya dawo ta fito daga wanka ya tsaya ya zubanta idanu ta ɗago idanunta ya shiga cikin nasa tayi saurin janye nata bata iya kallon ƙwayar idonsa kwarjini yakeyi mata. Isowa yayi yace “Kinyimin wayo ko? Ok shirya kije ki shirya mana dinning" doguwar riga ta sanya ta daure gashinta ta shafa turare ta fice zuwa Parlourn ta isa kitchen ɗin ta fara buɗe kwanukan doya ce ya soya taji ƙwai sosai sai ruwan zafi daya dafa yaji kayan ƙamshi sannan miyar hanta da yayiwa doyar mamaki ne ya cika ta ko ita da take mace ba koyaushe take iya girki sama da ɗaya ba sai gashi shi yayi. Ɗauka tayi ta jera a dinning tana ɗagowa yana fitowa ya zauna yana riƙe ciki ta haɗa masa ta tura masa gabansa ta ya ɗauki cokalin ya fara ɗiba yakai mata bakinta ta karɓa ya rinƙa bata Saida ya tabbatar da koshinta sannan ya ciyar da kansa. Ranar bai fita ko ina ba a gida suka yini yini me cike da tarihi cikin wannan rayuwar auren duk wani motsi tambayarta yake meye me take buƙata?" Washegari ya koma aikinsa tun safe daya fita sai biyar yake dawowa amma basa cikakken awa biyu bai kirata ba ita kuma kewa ta sanyata fara buɗe data ɗinta taci gaba da ɗaukar darasi a wajen Gana Hajja fara gaisawa sukayi ta tambayeta Jikinta da kuma baƙunta tayi murmushi tace “Ai dake akwai ƴan arewa sosai a Barreck ɗin Gana Hajja banida kadaici duk da dai kowa rayuwarsa yakeyi ba ruwan wani da wani" Jinjina kai Gana Hajja tayi tace dama irin wannan wajen ai haka yake saidai kuma rayuwar Barreck tanada hatsari Rafi'ah ki kula kisan da suwa zakiyi mu'amala karki yarda kowa ta shiga jikinki mijinki mutum ne me farin jini a Barreck ɗin nan Yammata da dama sun nuna masa buƙatar soyayya shine yaƙi yanzu zasu iya amfani da wannan damar su shiga jikinki don cimma burinsu to ki lura sosai ba kowa ake ba yarda ba da gaske bariki bariki ce" Godiya tayi mata kana tace “Ni dama Gana Hajja bancika saki jiki da mutane ba da wannan ake cewa ina da girman kai Gana Hajja ina tsoron na amince da mutum ya cutar dani" murmushi Gana Hajja tayi tace. *GIRMAMA MIJI* Rafi'ah namiji yanada wata siffa guda ɗaya shi zaki ne siffar sa ta sarauta ce yanason girmamawa a wajen duk wanda Allah ya hukunta zamowarsa a ƙasansa kamar mata ƙani ɗa dadai sauran mutane ko kinsan cewa a lokacin da namiji yake gwauro karkashin kulawar iyaye yakanyi bake bake ya samawa kansa girma ta kowanne hali wanda zai zamana hatta iyaye uwa da uba sai sun sallama masa ƙannensa Yaya yan unguwa yayansu wane. Kowa zaike bashi girma to da zarar yayi aure ya kawoki gidansa duk waɗannan masu bashi girman zai zamana ke suke kallo zasu zubanki idanu yanayin yanda kike bashi girma shine zaisa zuci gaba da bashi girma ko kuma su daina bashi girma Girmama miji yanada matuƙar muhimmanci Rafi'ah idan kika bashi kariya shima zai baki kariya namiji yanada son girma kuma yana girmama me girmamashi. Hanyoyin da namiji yake gane kina girmamashi sun kasu kashi da dama amma mafi sauri da tasiri a zuciyarsu itane ta kiyaye fushinsu da kulawa da damuwarsu sannan da nunawa duniya shi ɗin jagoranki ne da bashi da na biyu namiji yanason yaga kina takawa duk wanda zai kawo masa wargi birki. Ba sai kinyi faɗa da kowa ba kawai ki janyewa duk wanda bazai darajta mijinki ba ko waye domin darajarsa takice Rafi'ah mijinki ya bambanta da sauran maza nasanshi tun baisan kansa ba mutum ne me son girma yeah Abdulƙadir yanason a girmamashi idan ya samu hakan daga gareki kema zaki samu kulawar da kowa zaiyi sha'awarki. Ki rinƙa kula sosai a wanne lokaci ne mijinki yake cikin walwala wanne lokaci ne yake cikin kunci kuma meye yake ɓata masa rai meye yake faranta masa wanne kalar kaya yafi so yaga Kinsa wanne irin abinci yafi buƙata me yafi son ci da safe meye yafi buƙata da rana meye yafi so da dare? Wannan duk aikin matar aure ne, kinsan da yawa mata muna aikata wani kuskure a gidajenmu batare da munsan kuskure bane yawanci mazanmu basu cika faɗa mana zaɓinsu game da abinci ba kece zaki lura da abinda idan kika girka yake zama yaci sosai sai kiyi musu mark amma sai kaga mace bata ma san asalin food favorite na mijinta ba itadai kawai idan taji tanason cin shinkafa da mai da yaji to ita kowa zaici har mijinta, haba Hajiyata ina laifin shi kisai kayan miyan Naira ɗari kiyi masa miya tunda nasan maza da yawa basason mai da yaji. Ko kuma shi yanason kunu ita kuma tace koko zatasha kuma dole shima shi zaisha in kace why baby sai kaji tace “Ni aiki yayimin yawa ne" waya gaya miki dama kwanciya kikaje kiyi? Dole kiyi aiki da jikinki da lokacinki kamar yanda yake fita rana sanyi ruwa iska ƙaramar lalura batasa ya fasa nemowa ya kawo miki ba. Ƙanwata sarrafa ƙullinki kala biyu ɗebi wani ki tace kiyi koko ɗebi wani kiyi masa kunu ƙara masa kayan ƙamshi Hajiya yar cittar nan kara mijinki ne in yayi farin ciki a yinin nan to koda jikinki ya gaji zaki yini da walwala kuma zaki yini mizaninki da nauyi a wajen ubangiji da zuciyar mijinki" in tuwo yace yanaso kiyi masa kema tayashi ci zaiji daɗi yaga kinyi domin sa kuma kinci kina walwala. Saɓanin wasu matan da ko sunyi sun ringa mita kenan har sai sun ɓata ran mijin yaji garama kar yaci abincin zaifi samun sururi, Nasan matar da ita mijinta yasata abu kafin tayi abin nan sai ransa ya ɓaci kuma in tayi ma ta rinƙa yi masa mita kenan wlh da bakinsa yake cemin shi har tsoron cewa yake tayi masa abu Indai ba ita tasa kanta ba, to wannan ya sunanta a cikin mata? Lami ko lantana🤔 ace mijinki najin tsoron ce miki kiyi masa abu. Bari na barki da wannan inason duk abinda na sanar dake kiyishi a aikace banason karatun Mati ya iya bai gane ba so nake ki karanta ki gane kuma ki aikata shine zai bani damar ci gaba da kawo miki dabarun siye zuciyar miji da zamewa daram a ransa ko wani akasin ƙaddara ya gifta bazai iya samun kamarki ba koda kuwa ya samu zaike ganin kamar a gunki ta koya ki tashi yanzu kiyiwa mijinki tuwon semo da miyar kuɓewa ko kiyi masa na shinkafa kisa daddawa isasshiya a miyarki kuma kisa nama zallar tsoka banda ƙashi" Dariya tayi tace “Nifa Gana Hajja ko...." “Ko me Rafi'ah kar kifara zaki saba oya maza a shiga kitchen" tana faɗin haka ta kashe wayar ta mike ta nufi kitchen ɗin Rafi'ah gwana ce a girki domin a gidansu Mommy batama zauna ba bare tayi girkin dole ita takeyi da Dada me aikinsu shiyasa batada ƙuyar aiki Indai ɓangaren sarrafa abinci ne. Cikin lokaci kaɗan ta gama tuwon shinkafarta da miyar kuɓewa Saida ta fita ta samu wani soja zaune bakin kofar parlourn ta yana ganinta ya miƙe yana sara mata kamar zai mata meye haka yake girmamata tayi murmushi tace “suna fa" cikin ladabi yace “Abdulkarim" zaro ido tayi tace “Dakyau kuma na aiki babana?" Murmushi yayi yace “Girmanki ne uwar ɗaki na me ake buƙata?" Takarda ta miƙa masa da kuɗi ita kanta batasan kayan nawa za'a siyo mata ba amma tabada kuɗi ya kusa dubu ashirin ya ɗauki mashin ya fita bai kuwa jima ba sai gashi ya dawo ya kwankwasa kofar ta buɗe ta karɓa ya miƙo mata canjin tayi masa murmushi tace “Babana ya siyawa ƙanne na sweet" da sauri yace “Uwar ɗakina canjin da yawa siyayyar gabadaya ta dubu bakwai ce kudin da kika bayar kuma 23k" kallonsa tayi tace “Haka nace babana" sara mata yayi yana godiya ta shige ciki ta haɗa miyarta ta dauko kankanarta ta gyara da abarba ta tace a mixed ta haɗa just ta jere a dinning ta gyara gidan ta kunna masa turaren wuta ta faɗa wanka ta fito ta shirya cikin wasu riga da wando ta daure gashinta ta tubke jelar ta nanneɗeta kamar donut ta shafe kowacce kusurwa da turare ta ɗauki wayarta kenan taji an murɗa ƙofar ta ɗago da sauri ganin Abdulƙadir yasata rausayar da kai ta aje wayar ta nufeshi ta kama kuncinsa tayi masa pack tace “You are welcome my life" tana maganar da murya me ɗaukar hankali. Hannu yasa ya shigar da ita jikinsa yace “Welcome Baby I hope baki takura da zaman kaɗaici ba" girgiza masa kai tayi tana janyewa ta fara rage masa kayansa Saida ta zare masa komai ya rage daga shi sai singlet da boxes taja hannunsa suka shiga bayi tace “Nasan zakaso watsa ruwa sannan...." Kashe mata ido yayi yace “sannan ke...." Noƙe kafaɗa tayi tace “Nothing abinci sai muyi sallah sai muje shop saimu dawo muyi bacci" zaro ido yayi yace “Taɓ sannan na mutu ma kenan da gaske Noor inada feeling daƙyar na iya riƙe kaina fa zuwa lokacin tashi na shima don nasan in na dawo bazan koma office bane" Lumshe idonta tayi gabanta ya tsananta faɗuwa wannan wahalar shi kuma ita yakeso zata ta daure ta rinƙa jurewa ko don farin cikinsa. Da kanta yau ta cire kunya ta wanke mijinta tas sannan suka fito duk ta zuba masa kasala suna fitowa ya riƙota jikinsa dole kan bata son nuna masa a'a yasa ta sakar masa jiki suka mori juna sosai cikin mamaki bayan kammaluwar komai ta shafa kansa tace “Abnoor!" Buɗe idanunsa yayi a kanta tayi dariya tana rufe idanunta tace “ji nayi yau bansha wahala sosai ba" dariya maganar ta bashi sosai ya kama kunnenta ya ɗan ciza yace “A hankali ma zaki daina jin komai sai daɗi" Wanka suka kumayi suka shirya tana shafa masa wuyansa tasa bakinta ta ɗan cijeshi ya saki ƴar Siriyar ƙara ta fice da gudu tana masa dariya ya biyota suka rinƙa zagaye parlourn tayi wuf ta fice harabar gidan ya kuwa bita tayi baya tana dariya suka rinƙa zagaye gidan ganin taki bari ya kamata yasashi durƙushewa ya saki yar ƙara yace “Ashhh Noor ƙafata wani abu ya cijeni" da sauri ta juya ta nufosa cikin kiɗima ta zube a gabansa ta kama ƙafar daya riƙe tana dubawa tana gogewa da hannunta ta ɗago kanta kawai sai yaga tana hawaye tace “kayi hƙr wlh bansan akwai abinda zai cijeka ba na shiga uku AbNoor muje Hospital kar ko Scorpion ce...." Dariyar da taga yasa ne yasata sakin ƙafar ta zauna a gurin tana shure² ya dagata cak yace “yarinya nafiki wayo ai" ciki suka koma ya sauketa a dinning yace yawwa naci abincin farko saura na biyu me kika girka mana?" Buɗewa ya farayi yana jinjina kai ya ɗago yace “Wow! Ƴar aljanna ko kinsan ina office nake tunanin inda zamu muci tuwo yau shi nakeso ke har Gana Hajja na faɗawa yau tuwo nakeso ko na shinkafa kona semo ashe kinanan kema kinajin hakan a ranki" Murmushi tayi ta wanke hannunta ta zuba ta sauka ƙasa ta zauna ta tanƙwashe ƙafarta tace “Baacin tuwo a sama kuma nice zan baka nagaji da kullum saidai ka rinƙa ciyar dani to yau nice da ladan" murmushi yayi ya buɗe mata baki ta rinƙa bashi abincin tayi mamakin yanda yaci tuwon sosai tanata yi masa shirmen surutanta shi kansa da yaga ya cinye tuwon har malmala biyu da rabi Saida yayi mamaki yace “Kai! Noor amma bani kaɗai naci tuwon nan ba ko?" Murmushi tayi tace “saima ka ƙara" dariya yayi yace “haba Baby kya barni haka kinyimin wayo bakisan soja baya ƙoshi ba" turo baki tayi tace “Nidai mijina sai ya ƙoshi a waje yake soja a wajena Sadiyayye ne" kalmar ta bashi dariya sosai wato tsabar taga makwancinsa shine na Sadiyayye" Cire mata hannu yayi ya fara bata daƙyar ta cinye rabin ya ɗauko wani zai buɗe tace “Allah ka buɗe saidai ka cinye" fasawa yayi yace “ok naci ɗumame da safe" kallo suka zauna sunayi tana mishi tausa akayi Isha sukayi yace “dauko hijjab ɗinki muje gidan Abdallah" tsalle tayi ta rungumeshi tace “Dama inason ganin matarsa ta kirani sau biyu da jiya tace zasuzo kuma tace tayi baƙi daga Kano Amma yau zasuzo...." Suna maganar aka fara taɓa Ring bell ta parlourn ya janyeta yace “kuma kinyi ta fitarki kinsan Ni yanda nake zakizo ki manna min wannan spark boobs ɗin naki su kwance min lissafi" *Oum Hairan* [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_ _*Oum Hairan*_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ _*13*_ Buɗe ƙofar yayi Abdullahi ya gani sukayi wa juna murmushi yace “Shikenan mun huta dama nasan idan nace mun fasa sai munyi rigima" Nasiba ce ta shigo tana ƙarewa parlourn kallo tace “Wow! Masha Allah General Abdul Gidannan yayi kyau sosai dama saida karenka kakanga na wani nikam gidannan inajin haɗuwarsa amma bantaɓa hasaso hakan ba" juyawa tayi gurin Rafi'ah dake saka hijjab tace “Amarya baki laifi munzo muyi muku faɗan girma ne" ƙasa Rafi'ah tayi da kanta tana wasa da yatsunta Abdulƙadir ya kalleta yace “Ke kam kin kai mara kunya nan kunyarsu kikeji ko? To Abdullah kunyarka takeji" dariya sosai Abdullah yayi yace “Yo ba dole taji kunyata ba na gama aikina kullum nikenan bani Port Harcourt bani Maiduguri bani Kano tafiya kamar falke an samu buri ya cika an manta ma dani ai dole Rafi'ah taji kunyata ko ban gajiya fa batayimin ba bayan nine ma da gajiyar duk wani tiritiri na auren nan naku" Murmushi Abdulƙadir yayi yana kallonta yace “Wai haka?" Noƙe kafaɗa tayi yace “Ok dama nasan bazai zama haka ba kawai ya faɗi son zuciyarsa ne ko?" Girgiza kai tayi sukayi dariya Abdullahi yace “Wato ba eh ba ba a'a ba kaji yaren manya" gaisawa sukayi ta kawo musu kayan taɓawa Abdullahi yace “To gadai Abdulƙadir ga Rafi'ah wannan soyayya taku daga Allah take duk ba soyayyar ba babbar hanyar da zaku share yanzu itace turbar haƙuri domin duk wani so kafin aure ne in aka riga akayi aure sai an cuɗanya shi da haƙuri shine zaaci moriyarsa yanda ya kamata" Nasiha sosai yayi musu goma ta wucce sukayi musu sallama suka tafi ya juyo ya kalleta yace “saime?" Lumshe ido tayi tace “Sleeping" girgiza kai yayi yace “aa tunda kin daina jin zafi sai ayitayi ko?" Saurin Girgiza kai tayi yayi dariya yace “kuma kinga sai naci kaɗan" sulalewa tayi ta shige ɗakinta tayi wanka tana shiryawa ya shigo ya riƙo weast ɗinta ya kwantar da ita a ƙirjinsa ya kama boobs ɗinta yana shafawa daga ginshiƙinsu zuwa nipples ɗin ta kwantar dakai sosai zatayi magana ya haɗe bakinsu dole tayi shiru shirin da bata ƙarasa ba kenan suka kwanta. Rayuwar tasu abar so abar sha'awa ga kowa yanda suke kula da juna kamar babu wata matsala da zata shigo rayuwarsu sun rayu a haka tsayin watanni uku ne kowa birgeshi sukeyi matsala ta fara shigowa ne daga lokacin da yanayinta ya fara sauyawa daga yanayin lafiya zuwa yawan zazzaɓi ciwon kai kasala a farko yayi ta ita ya bata kulawa sosai har dai ya lallaɓata sukaje asibiti aka dubata gwajin farko aka gano shigar ciki gareta sati biyar Tunda Nasiba matar Abdullah ta sanar dashi ciki keda Rafi'ah ya kafeta da ido itama kallonsa takeyi da mamakin yanda idanunta yake nuna mata ya ɗauki maganar ba ita ba hatta Nasiba saida abin ya tsumata ta kalleshi sosai tace “General Abdulƙadir kamar baka yi farin ciki da wannan kyakkyawan albishir nawa ba?" Iska ya hurar daga bakinsa yace “Ok muje ko?" Duk sai yanayin ya zame mata baƙo tayi tunanin yanda yake yawan ce mata Idan ta haifa masa baby za'ayi kaza idan babynsa yazo duniya kaza zata ga faifayayyen farin ciki a kan fuskarsa maimakon hakan sai taga sauyin mode nandanan. Suna zuwa gida ya kashe motar ya fita saɓanin kullum da yakan buɗe mata koma ya riƙe hannunta su fito yau ko arzikin kallo ma bata samu ba duk jikinta sai yayi sanyi ta fito ta rufa masa baya suka shiga ciki ya shiga dakinsa itama dake dama zazzaɓin nata ne yayi zafi yau ya takura sukaje asibitin ɗakinta ta shige ta cire hijjab ɗinta ta kwanta zuciyarta fal saƙe² to meye ya hanashi farin ciki da wannan kyauta da Ubangiji yayi musu wadda kudinsu mulkinsu ko ikonsu bai isa ya basu ba to meye nufinsa? Ko kuma irin nasa farin cikin ne a haka? Ji tayi bazata iya jurewa ba ta tashi tsam ta fita ta nufi ɗakinsa ta murɗa ƙofar ta tura tare da shiga, mamaki ne me haɗe da fargaba suka cikata ta ganinsa zaune ya haɗe kai da gwiwa ta isa gareshi ta rusuna ta dafa gwiwarsa ya ɗago idanunsa da suka kaɗa sukayi jawur ya zubasu a kanta. Kawar da nata tayi ta buɗe baki tace “Abnoor nayi maka wani laifi ne?" Girgiza mata kai yayi ta sauke wata gwauruwar ajiyar zuciya tace “To meye ya sanya mode ɗinka canzawa nandanan haka a daidai lokacin da yafi cancanta da mu nuna farin cikinmu?" Ajiyar zuciya yayi ya riƙo hannunta ya ɗagota ya ɗorata a cinyarsa ya shafa cikinta sannan ya buɗe bakinsa yace “ya akayi kikayi ciki da wuri haka Noor?" Da mugun mamaki ta ɗago idanunsu ya haɗu zatayi magana ya rigata da cewa “Ban tsara haihuwa da wuri haka ba Noor shekara uku haka zuwa biyar ya kamata mu samu kafin mu fara tunanin samun haihuwa sai gashi ke kawai kinzo kin samu ciki ko wata biyar baki cika ba haba Noor shekaruna basu kai na fara tara yara ba kamata yayi in samu irin 43 zuwa 45 kafin na fara haihuwa shine dalilin da yasa kikaga na canza yanayi kawai ina tunanin ta yanda zamu zubar da cikin ne...." Miƙewa tayi da sauri tana ja baya tace “Zubar da ciki AbNoor kamar munyi shege?" Shima tashi yayi ya tako gabanta yace “Wani shegen akanyi farin ciki dashi domin an shiryawa samunsa dama fine Rafi'ah iya haka ma naji daɗi domin na tabbatar da lafiyar ƙwayayen halitta ta amma cikin nan za'a zubar dashi zamu samu wani a gaba" Girgiza masa kai tayi tace “Aa Noor bazan iya zubar da cikina ba cikin da nake kallonsa matsayin wani sauƙi kuma rangwame sannan mafita ga rayuwata AbNoor inason cikina ka barni na haifeshi in yaso saimu tafi hutun inma shekara goma ne a gaba sai muyi" Mari ya ɗauketa dashi daya sanyata zubewa a wajen cikin fusatar da bata taɓa sanin yana da itaba yace “Haka nace banason cikin nan kuma dole a zubar dashi" Girgiza masa kai tayi tace “Aa AbNoor inason cikina kuma bazan zubar ba saidai ka kasheni tayi maganar tana miƙewa zata fice ya riƙota tare da janyota jikinsa yanajin gunjin kukan da takeyi har cikin ransa ya tsani ganinta tana kuka mugun sanya masa kasala kukanta yakeyi to amma ita meye yasa bazata fahimceshi ba yaushe ma sukayi aure da zasu fara tunanin haihuwa baya da shi har yanzu ma bai gama jin a ransa zai iya haɗa zuri'arsa da ita ba tabbas yasan Rafi'ah batada matsala nagartacciyar mace ce da kowa zaiso ta kasance uwa ga ƴaƴansa kazalika mahaifinta Alh Abdulkarim Jamal shuwa shima quality's na mutum idan suna yawa to nasa sunyi to amma uwarta fah? Yasan dai ɗabi'a naso take musamman wacce aka tsotseta a nono" Cikin kasalar harshe yace “Noor meye yasa abu ƙarami zaisa ki fara canzamin lissafi akanki dama akwai wani abu da zan nema a wajenki wanda bazaki iya yimin ba Ni banason kisha wahala ki bari ki ƙara kwari ƙugunki ya ƙara girma sai kiyi cikin nifa ba haihuwa ce banaso ba dagani har ke shekarun haihuwarmu basu yi ba a yanda na tsarasu ki bari ki daina yimin musu" Janyewa tayi daga jikinsa ta kama hanya zata fita ya kira sunanta ta tsaya yace “Ina magana kina tafiya?" Cikin sanyin jiki tace “Ni kaina bansan akwai ranar da zatazo na bijirewa ra'ayinka ba AbNoor kayi haƙuri babu biyayya ga abokin halitta wajen saɓawa Ubangiji yanzu idan na yarda ka zubar min da cikin nan kuma ya kasance shi kaɗai ne ƙwaina dana ɗauko shikenan na nakasa? Nikam kayimin wannan sadaukarwar kaima ka barni na haifi abuna son da nake maka ne yasa nakeson jininka ya haɗu da nawa" Cikin ɗaga murya yace “Notting Rafi'ah nifa dakene banason haɗa zuria...." Wannan kalma tayi mugun dukan dodon kunnen Rafi'ah batasan sanda ta juyo ba ta zubansa idanu jikinta na rawa tace “Ni AbNoor?" Babu kunya ya matso yace “Hakane Gara na buɗe miki aikin nan ki fahimci inda na dosa gaskiya zanji ciwo ƴaƴana su taso su rinƙa kiran Mommy da kakarsu shiyasa kawai banason haɗa zuria dake" Tsabar baƙin ciki kasa motsawa tayi daga inda take tsaye kawai ji tayi juwa tana ɗibanta da wani ne ya tareta ya sanar da ita wannan mummunan furuci daga bakin Abdulƙadir ya fito zahiri bazata yarda ba bayan rashin yardar kuma komai ma zai iya faruwa tsakaninsu fita tayi da sauri daga ɗakin ta koma nata ta kulle ta zube a ƙasan tiles ta saki wani kuka me tsumama zuciya karo na farko tun bayan aurensu data fara jin nadamar wannan aure tun baaje ko ina ba Abdulƙadir ya fara goranta mata Nasabarta kaico da Mommynta da irin wannan mugun tambarin data barwa rayuwarta. Sanyin da taji yana shiga gaɓoɓinta ne yasata tashi ta haura gadon ta kwanta tayita juyi zazzaɓinta na ƙara ƙarfi hawaye ya kasa tsayawa a idanunta tun tana tunanin Abdulƙadir zai shigo dakin harta haƙura baccin wahala ya ɗauke ta shikuma ficewa yayi daga gidan ya nufi wani gurin hutawa duk zuciyarsa babu daɗi shi bisa ɗabi'ata yana mugun jin haushi meyi masa musu amma ita Rafi'ah yau ta fara saboda ya bata fuska ta raina shi harshi take cewa bazatayi ba kai tsaye" Ciwon wannan kalma yana taɓa zuciyarsa yayi ƙwafa tafi nawa kafin ya kira Abdullahi yazo ya sameshi da mamaki yake kallonsa yace “kayimin kiran gaggawa kuma kayi shiru" ɗagowa yayi idanunsa sun kaɗa sunyi ja yace “Banason cikin nan Abdullah zubar dashi zanyi" Abdullah daya ɗauki kofin ruwa zaikai bakinsa baisan sanda ya sakeshi ba yana masa kallon mahaukaci yace “Meye yake damunka ne Abdulƙadir zubar da ciki kuma akan me?" Share gumin da goshinsa yayi yayi yace “Tun kafin na auri Rafi'ah zuciyata take tunani game da yaran da zata haifamin Abdullah nikam zanji takaici ƴaƴana su taso suga wannan shaiɗaniyar matar ce ta haifi uwarsa gsky a'a gara muyi rayuwarmu babu ƴaƴa" Murmushi Abdullahi yayi yace “To ita ta yarda?" Cikin damuwa yace “shine abinda yasa na kiraka tunda nake da Rafi'ah tun daga neman aurenta kawo yanzu bata taɓa nunamin turjiya ba sai akan wannan issue ɗin yanzu dai na taƙaita maka har marinta nayi amma ta kafe akan raayinta" Jinjina kai Abdullahi yayi yace “To mahaukacin kare ne ya cijeta da zata yarda da wannan tsarin naka na son zuciya Abdulƙadir Kanada son kanka da yawa kaga yanzu kuna zaune lafiya da matarka ka shigo da wani bakon al'amari da zai rusa muku farin ciki yarinyar nan tana sonka kaima kanasonta yanzu idan ka furta mata wannan dalilin naka kana ganin zaka ƙara haske a gurinta Uwa fah General ka kiyayi lamari tsakanin ɗa da mahaifi babu mai shiga sai Allah kar kaga ta bijire mata akan aurenka ka ɗauka zataci gaba da bijire mata a'a bazai yiwu bane ko kai kaga zata dawwamar da rayuwarta wajen jayayya da mahaifiyarta indai da gaske son da kake iƙirarin kanayi mata na rayuwa tare mutuwa tare ne to saika taka mata birki bare kai kasan da iliminta bazata takeba kaga Abdulƙadir babu wata shawara da zan iya baka akan wannan gurgun tunanin naka kaje ka sake lale in ta yarda ku zubar normal ne kuma lafiyarta ne amma kawai nace me to...." Nuna masa hanya yayi yace “Jeka Abdullah tafi ka bacewa ganina kafin na tarwatsa kanka" murmushi yayi ya miƙe ya dafa shi yace “Kabi a sannu Rafi'ah rayuwarka ce in kayi wasa da damar ka guy zaka koka a gaba" da wannan ya shiga motarsa yayi tafiyarsa. Ya daɗe a wajen yana tunanin mafitarsa ya kasa samowa yana ganin wayarta yaƙi dagawa kiranta takai goma amma baya dagawa jikinta duk yayi sanyi ta tashi daƙyar tayi wanka ta sanya kayan baccinta tun kafin tasan ciki gareta ta daina son turare amma yau hakanan ta shafe jikinta da turare don shi ta fito domin taji shigowarsa. Ɗakinsa ta murɗa ta shiga yana tsaye daure da towel a ƙugunsa ta taka a hankali ta isa gabansa ta sanya hannu ta ɗauki lotion ta matsa a hannunta da nufin shafa masa ta buɗe baki tace “Barka da dawowa AbNoor inata kiran wayarka baka kusa ko tana silent" riƙe hannunta yayi da takai zata shafa masa man fuskarsa a haɗe kamar hadari yace “fita anan Noor..." jin umarnin tayi kamar ya buga mata mashi ta ɗago zatayi magana yanda taga fuskarsa yasata sunkuyar da kai ta fice sumsum jiki babu ƙwari ta koma ɗakinta daidai lokacin da wayarta ta katse ta tsaya sororo da rashin madafa ƙarar neman agajin da wayar ta kuma ɗauka ne yasata matsawa Ya Hajja abinda ta gani kenan yana yawo kan sensor ɗin takai hannu ta ɗauka cikin sallamawa itakam indai Abdulƙadir zai ci gaba da yi mata haka Gara ta hƙr da cikin nan ta yarda a zubar ɗin ai yace a gaba zasu samu. Karawa tayi a kunnenta tare da sallama Ya Hajja tace “Duk namijin da yake gudun zuri'a dake ba ƙaunarki yakeyi ba don Allah ina baki shawara karki taɓa zaɓar farin cikinsa akan wani Bayahuden ra'ayinsa kiyi masa biyayyar da ba gani zaiyi ba bare ya gane kinyi masa ki tsai da hankalinki ki fita a harkarsa ki raini cikinki har lokacin da zai isa haihuwa ki haifo mana mu munaso Rafi'ah. Yo wannan ma ai iskancin banza ne da wofi yasan bayason cikin ubanme yasashi yayi miki sai yanzu bayan ya gama jin daɗinsa zaice zai miki wata fuffukar iska" “To amma Hajiya..." “Amma me Rafi'ah karkice min komai wlh ban amince kiyi biyayya garesa wajen zub da ciki ba sannan abu na gaba Bilkisu zatazo bautar ƙasa Port Harcourt ban yarda ki bata masauki a gidanki ba ta zauna a inda aka nema musu naji tana zata kirashi ta sanar dashi a gidansa zata zauna" ajiyar zuciya tayi tace “Kayy Hajiya meye a ciki zamanta a nan ai yafi a camp ɗin wlh ki ƙyaleta babu komi Billy ai ƙanwa ce a wajena" iska Ya Hajja ta furzar tace “Nidai ban yarda ba ban kuma amince ba nafiki sanin wacece Bilkisu zuwanta Port Harcourt ɗin ma nasan da manufa bare kuma ta samu zuwa ta zauna tare daku tsaf zata fitineku" murmushi tayi tace “La yu'uminuu ahdikum hatta yu hibbuliy akheehi ma yu hibbu liy nafsihi, Ya Hajja faɗin Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallama cewa Imanin ɗayanku baya cika har sai yasowa ɗan uwansa abinda yake sowa kansa misali in nice matsayinta zanje bautar ƙasa garin da bansan kowa ba amma akwai coursin Brother na mazaunin wannan waje ne shida iyalinsa kawai sai na buƙaci zama a wannan waje sai acemin a'a bazanje ba saboda gudun kar na takurawa matarsa, Ya Hajja nikam bazanji daɗi ba zanji ciwo matuƙa da wannan nake ganin nan ne yafi cancanta da Bilkisu ta sauka kuma kinga dama ba lafiya ce dani ba na rinƙa samun sauƙin wasu abubuwan" Duk yanda Ya Hajja taso ganar da ita ta fannin Bilkisu taki ganewa dole ta ƙyaleta amma taci alwashin indai ta isa da Bilkisu bazama taje gidanta ba duk da tasan shima Abdulƙadir ba amincewa zaiyi ba, haka suka kwana suka yini suka kuma kwana baya ko nemanta ko abinci ta girka inda ta ajiye haka zata daukeshi kwana kusan goma ita dai ta gaji da wannan zaman gabar ko gaisheshi tayi baya amsawa kullum cikin haɗe rai yake idan ta ganshi hatta ɗan tayin cikinta hautsinawa yakeyi yaudai ta ƙudurce zata tunkareshi ko zai korota. Bayan sallar Isha ta shirya ta zura hijjab ɗinta har ƙasa ta fita ta nufi ɗakin nasa cikin sallamawa tayi sallama batayi zaton zai amsa ba taji muryarsa a sake ya amsa hakan ya ƙarfafa mata gwiwa ta isa gabansa ta durƙusa yasa hannu ya ɗagota ya zubawa fuskarta dake tsiyayar da hawaye ido tare dasa harshensa ya fara lashe hawayen ta buɗe idonta cikin rawar murya tace “AbNoor kayi hƙr ka daina fushi dani akan naki amincewa da nufin ka gareni na haƙura na amince ka daina fushi dani amma naso ace badon saboda rashin nagartar mahaifiyata bane kake ƙyamatar haɗa zuria dani naso ace don ra'ayin kanka ne kakeson hakan...." Rufe mata baki yayi da nasa ya fara saƙalo harshenta da nasa ta kwantar da kanta luf a ƙirjinsa ya cire bakinsa daga nata yace “Shikenan shikenan ya isa Noor cikinki kinaso ko?" Saurin ɗaga masa kai tayi yayi murmushi yace “Is Okay surelly nabar miki abinki Allah ya inganta manashi yayi masa albarka ya rabaku lfy saura me?" *Oum Hairan* [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_ _*Oum Hairan*_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ _*14*_ Rungumeshi tayi sosai ta saki ajiyar zuciya me ƙarfi tare da sakin wani kuka da batasan wanne iri bane ta sakeshi ta juya zata fice ya riƙota da sauri yace “Ina kuma zaki Noor 10 days fa" noƙe masa kafaɗa tayi zatayi magana yace “Not not Noor banason jin komai duk da cewa ba yanzu na tsara haihuwa ba na yarda na haihu saboda ke bai kamata ki kuma cewa komai ba bayan nayi miki abinda kikeso" ƙasa tayi da kanta tanada abubuwan faɗa da yawa amma ya hanata cewa komai saima ɗagata da yayi cak ya azata a gadon ya kashe musu glub tare da ja musu malulluɓi hakanan takejin batada feeling nashi saita danganta haka da rashin nutsuwar zuciyarta amma batayi yanda zai gane ba haka tayita daurewa har ya samu cikakkiyar gamsuwa ya sauka akanta tare da rungumeta inda ita kuma ta rinƙa jin zuciyarta na tashi tana hautsinawa ta tashi tsam ta shiga bathroom ta rinƙa kelaya amai bayanta ya biyo ya taimaka mata ta wanke gurin suka koma wa makwancinsu ita dai wannan kwana batayisa ƙalau ba shi kansa Saida ya tausaya mata yanaji a ransa ai duk ita taja matsalar shi wannan wahalhalun da yakeji mata suna sha shine ya cire masa son ƴaƴa a ransa amma tunda taga zata iya ba saitayi ba shidai yasan daga wannan ɗin zata daɗe bata sake haihuwa ba inma zatayin kenan. Washegari tun asuba yace mata ta shirya da wuri zasubi jirgin ƙarfe takwas zuwa Lagos zaiyi wani assignment batayi masa musu ba duk da cewa bataso tafiyar ba haka ta shirya suka ɗauki hanya a Lagos hotel suka sauka washegari suka koma barikin sojan nan ɗin ma gidansu babba ne sunyi rayuwar sati biyar anan ya gama abinda akeyi a lokacin ne kuma akayi musu wata rasuwa a Maiduguri ya sanar da ita daganan Maiduguri zasu wucce taji daɗin zuwansu Maiduguri a ranta tanajin Allah yasa yabarta acan domin tunda lafiya ta goce mata takeson nesa dashi shi kuma ta lura nacinsa ma ƙaruwa yakeyi baya yiwa yanayinta uzuri ita ba lafiya ba ga jarabarsa ko yaushe shi bai gajiya in yanzu bai nema ba anjima sai ya nema haka take fama dashi koda sukaje Maiduguri taji daɗin rayuwar a can duk da cewa ba gida ɗaya suke da surukarta ba amma tana samun kulawa a wajenta duk wani abu da tasan me ciki zatayi sha'awa kullum a hanya yake ta aiko driver ko Abdullateef da yake hutu. ****** Yau Laraba ce ya kama kwanansu tara a Maiduguri tun safe ya fita daga gidan shi da Abba suka tafi Kano wani taron ƙusoshin gwamnati tana kwance a parlour kamar ruwa batada wani ƙwari a jikinta da gaske take karba a jikinta ciki ya doshi wata huɗu amma kullum fito mata da sabuwar tsirfa yakeyi tana nan kwance tana aikin daya zame mata ibada wato bacci taji ana taɓa bell na parlourn ta tashi tana muttsuke idanunta ta kwalawa Nasira me aikinta kira ta fito da sauri ta rusuna tace “Gani Hajiya" cikin alamun ƙosawa tace “Kiji waye?" Miƙewa tayi ta isa bakin ƙofar tana tambayar “waye" Muryar Salmah ce tace “Mune" kallonta tayi tayi mata umarni da buɗe ƙofar ta buɗe suka shigo tanayi musu sannu da zuwa idonta nakan Billy dake ƙarewa parlourn kallo tana yatsina suka zazzauna Salmah tace “Aunty Rafi'ah babyn nan namu yana baki a jikinki dubi yanda duk kika rame sai dogon hanci kawai" murmushi Hadiza tayi tace “Ni sai naga a hakan ma tafi kyau shekaran jiya da muka haɗu da boss ɗinta yazo duk ya rikicemin wai nice ma'aikaciyar asibiti na basu maganin laulayin nan da takeyi ko na faɗa musu hanyar da zasubi suyi maganin matsalar nikam nayi dariya nace banda abinka Yaya Audu ita da take Pharmacy doctor ai tafini sanin abinda ya dace Indai fannin magani ne tunda kaga ta hakura tanashan wahalar da alama ciwon bashida magani bakiga fa yanda ya ruɗemin ba wai yanzu don Allah haka Noor ɗinsa zatayita shan wannan wahalar Ni wlh abin nasa har tausayi yabani naji dama nice Mus'ab ke rikicewa akaina haka" Taɓe baki Billy tayi tace “Kawai dai raki na mace idan ta samu guri yo Banda haka meye abin wahala a cikin da har zata wani narke haka gani tayi ya damu shiyasa take masa abinda taga dama" haɗiye wani abu tayi me ciwo tana saita injin idanunta a kan Billy ta miƙe tana cewa “Aunty Hadiza bari na kawo muku ko lemone kunsan gidan petiant babu komai saidai yanzu a samar dashi" Salmah ce ta tashi tace “Aa yi zamanki bari muje mu ɗauko saikace baki" Sun yinar mata duk wani aikin gidan ranar tare sukayi amma banda Billy da tayi ficewarta daga gidan har suka tashi tafiya bata dawo ba suko sukace bazasu jirata ba sukayi tafiyarsu itama ta tashi ta nufi ɗakinta tayi wanka ta shiryawa tarɓar mijinta tunda sunyi waya ya sanar da ita yana hanya bakwai daidai suka shigo shida drivernsa sukayi parking yana shigowa ta rungumeshi ta baya tana dariya tana cewa “Miss you love nayi kewarka da yawa" murmushi yayi ya wantsalota gaba idanunsa akan Billy dake zaune yace “nafiki jin hakan ya kika yini ya baby" rufe idanunta tayi da hannunta tana murmushi shima murmushi yayi yace “Ke kuma uwar me kikeyi anan?" Turo baki tayi gaba tace “Yanzu Yaya Audu saboda kawai na kawo maka ziyara shine kake faɗamin magana naga...." Tsawa ya buga mata yace “Oya kama gabanki ziyarar ubanki kika kawo min ko kuma kinzo naɗar rahoto..." Riƙe hannunsa Rafi'ah tayi tace “Colm down mana AbNoor bakonka annabinka Please meye laifin wanda ya tuna dakai" janyeta yayi yace “wannan munafukar yarinyar kike nemawa gurbi a gidanki to kuwa in kikayi wasa zata kashe miki aure Bilkisu tashi ki barmin gidana inason matata wlh baki isa kizo ki sanyamin idanu ki haifarmin da fitina da matata ba sannan tun wuri ki nemi daidai dake ga Abdullateef nan ke banda tsaurin idonki me zanyi dake..." Cikin jin haushi da gatsali tace “Abinda kakeyi da wannan makirar matar har kayi mata ciki mana...." Dukan da yakaiwa bakinta yasa kanta haɗuwa da bango ta saki ƙara ya kuma hamɓarar da ita tare da cilli da ita waje kanta ya haɗu da molu ɗin flower jini ya ɓalle mata ya koma ya kwashi jakarta da wayarta ya cilla mata ya koma ciki yana huci Rafi'ah data takure a gefe ya finciko ya shaƙi wuyanta yace “Na tsani yarinyar nan Rafi'ah karki ƙara bata gurin zama a gidana ki kiyayeni zanci mutumcinki akan hakan" Hawayen tausayin Billy ta share tace “Amma AbNoor jini fa ka fitar mata a jikinta meye laifin data aikata maka data cancanci haka daga gareka" dafe kuncinta tayi hawayen yaci gaba da sintiri ya fara faɗa da hargagi yana surfa ruwan bala'i ranar har banza yace mata kawai akan Billy ita dai duk sai taji bataji daɗi ba da tasan abinda zai biyo bayan zaman Billy kenan da bata barta ta zauna ba yanzu gashi ya shigo da walwalarsa kawai abu kaɗan yasa walwalarsa ta gudu Koda daddare da taje ɗakinsa bugun duniya yaƙi buɗewa haka ta koma nata jikinta a mace ta kwana tana juyi da safe da wuri ta tashi ta haɗa musu abin kari ta koma ciki ta shirya ta fito ta nufi ɗakinsa daidai sanda ya buɗe ƙofar zai fito ta rakuɓe jikin ƙofar ya sauke idanunsa akan fuskarta ga shatin hannunsa nan kwance a kuncinta ya sauke numfashi tare dakai hannunsa yace kin tashi lafiya Noor ƙasa tayi da kanta tana shirin magana ya katse ta da cewa. “Daidaitonmu zai fara ne daga lokacin da kika daina yimin musu akan duk abinda nasaki" kwantar da kanta tayi a jikinsa tace “Amma ka daina marina AbNoor ko a addini ba'a yarda da marin fuska ba domin itan daraja gareta" numfashi yaja yace “Is ok muje muci abinci bazan iya zaman Maiduguri ba komawa zamuyi" Bataso komawar ba hakanan ta maze ta nuna masa farin cikinta suka karya yanata janta da hira tana murmushi bayan sun gama driver ya tuƙasu zuwa gidansu suna shiga Ya Hajja ta taresu da murna tana cewa “Sai ina kuma da sassafe" zama yayi yana ɗaukar dankali yana kai mata bakinta yace “Zamu koma garinmu Ya Hajja ina Kwana" gaisawa sukayi ya tashi yace “Zanje mu gaisa da Abba kiyi ki gama goma jirginmu zai tashi" Yana fita ta dubi Ya Hajja tace “Ya Hajja ina Bilkisu?" Murmushi tayi tace “Tana ciki tun jiya zazzaɓi ya rufeta Rafi'ah kin ganewa idanunki da nake ce miki a'a kike cewa tazo babu komai to wannan ƙiyayyar bansan asalin abinda ya haɗata ba kawai dai nasan tabbas Audu ya fara fito da ƙiyayyarsa ga Billy ne daga lokacin data fara banzatar da kanta ta zama mara aji wlh bayajin kunyar cin mutumcin kowa akan yayi masa zancen Billy" A tausaye tace “Tana ina Ya Hajja?" Ɗakin da Billy take ta nuna mata ta buɗe ta shiga tana kwance a gado tana matsar hawaye ta zauna tace “Sannu Bilkisu bansan haka zata faru ba...." Ɗaganta hannu tayi tace “Ya isa Rafi'ah Ni bakiyimin komai ba saidai ta shafeki wlh ta shafeki mijinki yaci mutumcina mafi girman cin mutunci saboda ke nasan Yaya Audu yana dukana saidai baitaɓa yimin dukan wulaƙanci irin na jiya ba sai a kanki sabodake ya karomin volume na rashin mutunci na kasa samun dama ko yaya Rafi'ah ko yaya a wajen mijinki" Tashi tayi zaune tace “Bani yayiwa ba kansa yayiwa Rafi'ah in har yana ƙyamata tane akan halina meyesa ya aureki wai me kika fini ne da yake wulakantani akanki? Ya dakeni ya fitarmin da jini a fuskata saboda ke na rantse da Allah wannan wulaƙancin bazan yafeshi ba saina ɗauki fansarsa ko yanzu ko anjima" tashi tayi ta shige bathroom tabar Rafi'ah sake da baki ta taɓe baki ta mike ta fice tana faɗin “Allah ya kyauta nida ban kar Zomo ba meye na jin haushi na akan ratayeshi" Bangaren Gana Hajja ta shiga suka gaisa suna ɗan taɓa hira ya shigo Gana Hajja ta ɗauko wasu magungunan mata masu asalin kyau ta bata tace “wannan end of discussion kenan magunguna ne na babansun da turaruka kiyi amfani dasu zaku gode min" karɓewa yayi yana dariya yace “amma dai Gana Hajja kin iya tsaraba dama yarinyar nan duk ta zama raguwa bata da wani kokari saina bacci" murmushi tayi tace “Jikan namu ne a haka bayason takura" ficewa yayi yana cewa “nidai ke nake jira" miƙewa tayi Gana Hajja ta rakata har mota suka shiga yajasu har Airport suka tashi. Cikin watanni biyun ne kuma haka kawai ta nemi feeling ɗinta ta rasa batason komai daya wucce bacci kwanciya da farko abin bai fara basu matsala ba saida yaga abin bamai ƙarewa bane sai yaje aiki ya yini ya dawo da dare yanason hutawa da ita ta kama wannan baccin me nauyi abin haushi yake bashi ya kwana bai rintsa ba to yau ɗinma tun la'asar yakeson komawa gida yayi wasu baƙi suka shiga meeting ko a meeting ɗin Saida ya kirata bata ɗauka ba yasan tanacan tana bacci shiyasa ya tura mata saƙo sakone dake nuna asalin buƙatarsa gareta sai shida saura ta tashi da sauri ta ɗauki wayarta ta nufi sama tayi wanka ta fito a lokacin cikinta watanni bakwai ta ɗauki wayar tana dannanwa taga saƙonsa tayi murmushi ta nufi ɗakinsa tana sanya turaren wuta ta koma parlourn tayi sallar magrib tana karatun Kur'ani ya shigo ta rufe ta miƙe tana masa sannu da dawowa amsawa yayi ya ɗagota yace “Kinga saƙona shine ko reply" langwaɓar dakai tayi tace “to yanzu ba gaka ka dawo ba" lakace mata hanci yayi yace “Ok nayi komi ba komi" Ƙasa tayi da kanta ƙirjinta yana bugawa in bata manta ba duk ranar da ya kusanceta yanzu ji take yi kamar yana zuba mata ruwan barkono a gabanta kuma gabaɗaya ni'imarta ɗaukewa takeyi. Ya lura da sauyin mode ɗinta saidai bai bawa hakan muhimmanci ba ya shiga wanka ya fito yaci abinci tun kafin ya gama cin abincin ta kifa kanta a dinning ta kama bacci bai tasheta ba saida ya gama komai ya kira Nasira ta gyara wajen ita kuma ya ɗauketa cak suka shiga ɗakinsa suka kwanta ya zare mata komai ya fara sarrafata ta buɗe idanunta a kansa daya ƙanƙance tace “Washhhh AbNoor kaina" bai saurareta ba yaci gaba da cakuɗa boobs nata a hannunsa ta riƙe hannun ya ɗago yace “Bari mana Noor kin ko san halin da nake shiga da wannan yanayin naki Please inashan wahala ki bari" lumshe idanunta tayi ta daure ta fara tayashi ita wahalarta idan ya shigane shi kuma kafin ya shiga ne sunyi nisa a wasannin sosai ya ɗaga ƙafarta ya fara ƙoƙarin shiga gabaɗaya jikinta ya ɗauki rawa amma bai saurareta ba saima dannawa da yayi ta saki ƙara tanajin ninkin bala'i a cikin gabanta shi kuma wani sahihin daɗi me mantar da mutum kansa yakeji ya lumshe ido yanajin nutsuwa na saukar masa. Sun jima a haka ji take yi kamar ta fasa ƙara yanda gabanta ya ɗauki azaba itadai batasan sanda ta tureshi ta wuntsila daga gadon ba mararta kuwa ta ɗauki wani masifaffen ciwo gabaɗayan jikinta yana ɓari ta durƙushe ta riƙe bayanta da mararta tana wani irin nishi na masifa shi kuwa takaici ne yasashi miƙewa zai shiga bathroom ta riƙo ƙafarsa tace “Innanillahi wa inna ilaihir raji'un Abdulƙadir marata bayana wayyoh Allah ya hayyu ya ƙayyumu...." Tureta yayi ya fusge ƙafarsa zuciyar ƴan maza ta motsa ya argajeta ya shige bathroom ji yake kamar ya haɗiyi zuciya tsabar ƙuncin data shaƙa masa. Yana jiyo nishinta amma bai ko saurareta ba yayi wankansa ya fito ya wucceta daƙyar ta iya ɗago kanta idanunta na tsiyayar hawaye tace “Meyesa baka tausayina AbNoor bantaɓa maka ƙarya ba amma baka yarda dani idan da ni maƙaryaciya ce da tuni ka fahimta inajin ciwon da yayi kama dana datsar rayuwa idan kai bazaka iya taimakona ba ka kiramin Ya Hajja ko Gana Hajja...." Tsawa ya daka mata cikin bala'i yace “Uwarki ce ita Ya Hajjan da zan kira miki badai ciwo kike gayyatowa kanki ba kije kiyitayi haƙƙina ne kije Allah ya isa zanje na nemawa kaina mafita" sakai yayi zai fita ta bisa da kallo cikin mawuyacin hali tace “Don Allah Abdulƙadir karka aikata zina Indai da gaske zuciyarka bata yarda da halin da nake ciki ba kazo na rantse ko zai zama matakin ajali na zan jure....." Bata gama rufe bakinta ba yayi ficewarsa ya barta a halin rai kwakwai mutu kwakwai daƙyar daƙyar ta iya ɗauko wayarta dake ƙasa a yashe kusa da ita itanma ring ɗinta taji ta samu ciwon ya ɗan sauka kaɗan har ta samu hayyacin ɗaukar wayar “Mommy!" Tagani kan sensor ɗin ta sauke wata ajiyar zuciya me ƙarfi duk da mawuyacin halin da take ciki ta kara a kunnenta tace “Way...yohhh Mum... Mommy don Allah wayyy innanillahi Mommy mutuwa zanyi ki...kema kina fushi dani shima yana fushi dani Mommy ke ki...." Jifa tayi da wayar taci gaba da murƙususunta tana maimaita kalmar shahada da duk addu'ar da tazo bakinta tanajin Mommy nata maimaita “Rafi'ah ya sallam Rafi'atuh meye ya sameki ina mijin naki waye a tare dake bashi waya???" Tambayoyi barkatai saidai batada ikon amsawa a karon farko a rayuwar aurenta watanni goma kenan da sukayi waya da mahaifiyarta cikin mawuyacin halin daya zaune a zuciyar Mommy. *Oum Hairan* [10/16, 11:58 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Emotional Eroctic romance and bad destiny)_ _*Oum Hairan*_ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ _*Last free page 15*_ Bazata iya cewa ga yanda akayi ba ita dai taji an banko kofar an shigo tun daganan bata kuma gane wani abu ba sai bayan ta farka a asibiti ashe jini ne ya ɓalle mata da Abdallah da Nasiba sune suka daukota suka kawota asibiti a ranar duk yanda Abdallah yaso samun wayar Abdulƙadir bai samu ba a kashe ake faɗa masa lokacin da likitocin suka bashi tabbacin wannan cikin saidai a cireshi domin tunda dama watan haihuwar ya shiga shidai kasa cewa komai yayi Saida Nasiba ta bashi shawarar ya kira can Maiduguri ya sanar dasu halin da ake ciki. Bayason tonawa abokin nasa asiri wannan abu ne me girma kasan Kanada me tsohon ciki har ka iya ficewa ka barta kuma a halin lalura ma domin sojan dake gadi a daren ya faɗa masa bai daɗe da fita a gidan ba kuma da alama da fushi ya fita, haka don bashi da wata mafita ya sake kiran Ya Hajja ya sanar da ita halin da ake ciki ta sanar da Abba shi Abba ne ya bashi umarnin tunda ba'a san inda za'a nemo Abdulƙadir ɗin ba yasa hannu kawai ayi mata aikin amma ya ɗan jira ya sanar da mahaifinta" Babu jimawa Second Daddy ya kira Abdallah ya bashi umarnin yasa hannu nan take ya cike takarda aka shiga da ita Emergency theater tsayin awa biyu suka fito cikin nasara Allah ya basu ikon ciro mata ɗanta namiji ƙarfe uku na dare lokacin Abdallah ya amshi Yaron a hannun Nasiba tunda dama harda ita a aikin domin asibitin da take aikine kuma tana cikin manyan likitocin wajen. Kurawa yaron idanu yayi kyakkyawa masha Allah sak fuskar sa ta mahaifinsa gashi ƙato masha Allah, daidai lokacin ne kuma wayar Abdulƙadir ta samu shiga ya ɗaga muryarsa a gajiye Abdallah bai jira cewar sa ba yace “Yanzu haka kana ina?" Cikin ƙosawa yace “Ina hanyar komawa gida" iska ya furzar me zafi yace “Me zakayi a gidan?" Jim yayi saboda in ya lura Muryar Abdallah akwai wani abu saɓanin abinda yake furtawa “Tuhuma?" Ya tambayi kansa yana taka birki a daidai parking space na gidan ya shiga ciki da sauri yana kiran sunanta ƙasa yayi da kansa yanabin jinin daya bushe a parlourn da kallo yace “Jini.... Meye ya kawo jini parlourn nan Samuel?"Ɗakin Rafi'ah ya nufa da gudu ya buɗe babu wata alama da take nuna anshiga dakin a yau ma hakan ce ta sashi nufar nasa da sauri ya banka ƙofar iya kofar ya tsaya saboda ganin jinin da yayi duk ya fara bushewa a ƙasan gadon ya isa da sauri ya tsugunna tare da sanya hannu ya dangwali jinin yakai hancinsa da gaske jini ne ya miƙe cikin wani yanayin tashin hankali ya fito ya ishe Samuel da Abdulkarim a parlourn suka sara masa ya dubesu yace “Ina Rafi'ah?" Ƙasa Samuel da Daniel sukayi da kansu Abdulkarim ne yayi ƙarfin halin cewa “Sir Madam ta shiga mawuyacin hali ne shine Lieutenant Abdallah yazo ya ɗauketa a mota shida Madam ɗinsa da alama asibiti suka tafi da ita domin naji matarsa tana cewa haihuwa zatayi...." “Haihuwa!? A'a cikinta baikai haihuwa ba" waya ya ɗauka ya kira Abdallah kira ɗaya ya ɗaga yace. “Nou'emh hospital" iyakar abinda ya faɗa masa kenan ya kashe wayar ya shiga motar a hargitse yajata yabar gidan bai samu wata doka ba domin da ID card ɗinsa a jikinsa ya isa har asibitin yana zuwa suka fara kallon kallo da Abba da second Daddy da kuma Ya Hajja dake zaune ɗauke da babyn naɗe cikin towel mamakin yanda akayi wannan mutanen suka haɗu a wannan lokacin ya hanashi magana da kuma lissafin yanda akayi Rafi'ah ta haihu a daidai wannan lokacin bayan lissafin wata bakwai sukeyi, toma wai cikakken ɗa ne ɗan wata tara ko kuwa bakwaini?" Cikin tsananin sanyin jiki yace “Kuyi hƙr Daddy..." Ɗaga masa hannu Abba yayi yace “Yanayin aiki ba yanda baya kamawa Audu masha Allah Ubangiji ya sanyawa Abdulkarim Albarka..." Saurin kallon Abdallah yayi Abdallah ya kawar da kansa yace “Banyi tunanin dawowarku a wannan lokacin ba ashe da wuri ma zaku shigo" Ajiyar zuciya ya sauke karo na farko da ya aminta aka ɓoye laifinsa kuma yaji daɗi har cikin ransa yasani don ta Rafi'ah komai zai zama me sauƙi tunda akwai so da ƙauna zatayi saurin fahimtarsa amma iyayensa musamman Ya Hajja da suka ɗebota tun farkon cikin bazata taɓa yi masa uzuri ba. To waishi wanne irin ma abune yasashi aikata wannan ɗanyen hukuncin akan Rafi'ah in bai manta ba ta sanar dashi tana cikin mawuyacin hali amma ya kasa tausa zuciyarsa ya saurareta yayi mata hukuncin da inda wannan haihuwar tazo da ƙarar kwana bazata iya yafe masa ba domin shine sanadi" shidai duk da cewa baiga alamun tuhuma a fuskar kowa ba amma ya kasa matsar Ya Hajja domin wani irin kallo takeyi masa daya rasa da me yake masa kama. Zargi ko tuhuma? Bai samo wannan amsar ba ya jiyo muryarta tace “Ga ɗanka Audu Allah ya kawo shi" daƙyar ya iya takawa ya karɓi jaririn ya sanya hannu ya buɗe fuskar handsome boy ɗin ya saki wata ajiyar zuciya me ƙarfi soyayyar yaron tana kwaranya a zuciyarsa yanajin wani baƙon yanayi na musamman yana shigarsa ya sauke ajiyar zuciya ya ɗago ya motsa bakinsa daƙyar yace “Ina Noor ɗin Ya Hajja?" Tana miƙewa tace “Tana ɗakin hutu kasan dake aiki akayi mata jinin daya zubar ta galaɓaita bazata iya haihuwa da kanta ba shiyasa tun zuwanka Maiduguri nace ka taho mata da Nasira saboda gudun irin wannan matsalar yanzu badon Allah yasa mahaifiyarta ta kira ba da saidai ƴar mutane ta mutu babu wanda ya sani" “Ta kira?" Ya faɗa yana kallon Ya Hajja nandanan ya canza yanayi ya miƙe yana cewa “Nasiba zan iya ganin Noor?" Yanayin fuskarsa ya tabbatar mata da bazai mata uzuri ba tayi ƙasa da kanta tace “Eh a'a Yallaɓai" da sauri yace “Tana cikin critical conditions ne?" Girgiza kai tayi tace “Bata ciki saidai har yanzu Allurar da akayi mata kafin theater bata saketa ba Yallaɓai in so samu ne tanason cikakken nutsuwa" ɗaga mata hannu yayi yace “Don Allah cewa nayi zan iya ganinta ba abinda zai yuwu na tambayeki" kallon Abdallah tayi ta ɗaga mata kai tayi gaba tace “Ok muje Yallaɓai" binta yayi a baya yana dauke da jaririn suka shiga rest room ɗin tana lulluɓe da wani mayafi fuskarta ce kawai a buɗe ya ƙarasa ya zuba mata ido shi kansa yasan ta rame tun a baya ba kamar yanda ya ɗaukota gaban mahaifiyarta ba amma yau yafi ganin ramarta fiye da kullum. Kallonta yakeyi yana kallon Babyn hannunsa yana murmushi tare da shafa sumar yaron da yaketa bacci hankali kwance yace “Inasonku kaida mahaifiyarka ɗana...." “A hakan?" Yaji an faɗa ya juyo da sauri yana sauke injin idanunsa kan Abdallah da Mommy dake shigowa Isa tayi gaban gadon ta ɗage rigar Rafi'ah ta fara dubata sosai tare da sauke idanunta kan Rafi'ah sosai taja numfashi tare da murmushi tace “Zaɓin da kikayiwa kanki kenan da nake nuna miki aibin hakan gani kike tsanarki nayi, ki rayu cikin aminci keda iyalinki Ɗiyata Allah yaci gaba da baki kariya" Juyawa tayi ta fice ba tare da ta ko kalli Abdulƙadir ba domin da gaske takejin haushinsa ita ta kasa yarda baya gari ne domin kalmomin Rafi'ah kafin ta rasa hayyaci sun nuna yasan halin da take ciki ya kasa bata gudummawa, bayan fitar Mommy ne Abdallah ya dafashi yace “Shiyasa nake yawan tuna maka zuciyar ɗa da mahaifi sarrafuwar ubangiji ce jini ne ya jiyar da baiwar Allan nan halin da ƴarta take ciki harta bibiyi abarta da babu ita a rayuwarta da tuni ba wannan zancen akeyi ba tabbas uwa uwa ce amma fah wata uwar tafi wata duk da saɓanin ra'ayi bai hana Mommy jin ƴarta a jininta ba so kayi taking care" “Abdallah!" Ya faɗa da ƙaraji idanunsa na canza launi yaci gaba da cewa “Akwai abinda ya faru ne da gazawata ta bayyana hakan yau ne ko yanzu Rafi'ah takemin ƙaryar ciwo kawai don batada ra'ayin sauke haƙƙina dake kanta Abdallah na fara gajiya da tuhumar nan da kukemin kaida Ya Hajja akan Rafi'ah wai ku kuka ɗaukomin ita ne ko fina sonta kukayi da kuke ɗora zargi a kaina Please ku bari banason zanyi rashin mutunci akan hakan wlh" yana gama faɗin haka ya juya yayi ficewarsa yaron ya kaima Ya Hajja ya tambayeta meye ake buƙata ta sanar dashi ya fita ya nufi gida ya fara haɗo masu kayan sai yanzu asuba tayi babu shaguna a buɗe shiyasa ya ɗebi iya abinda ke a gida ya juya ya fita ko a motar tunani ne barkatai a cikin kwakwalwarsa lumshe idanunsa yayi yana ajiyar zuciya a baya yayi neman mata amma tunda yayi aure sai yakejin bazai kuma ba zai daina to meye kuma yanzun yake neman mai dashi ruwa? Rashin kulawar matarsa ko meye? Gari ya fara wayewa lokacin daya koma asibitin daidai lokacin ne kuma Rafi'ah ta samu farkawa da kalmar shahada ta tashi ta zubawa ɗakin idanu dadai sa'ar da likitan ya turo ƙofar ya shigo idanunta a kansa har ya ƙaraso yayi mata sannu tare da fara duba jinin dake maƙale a jikinta ya cireshi ya ɗauki wata ledar ya saka mata ya juya gareta yace. “Da wani abu da kike buƙata ne?" Lumshe idanunta tayi tace “Ina Mijina" kallon nurse yayi yace “Zaifi ki tambayeni abinda kika haifa" bata kuma cewa komai ba ta kawar dakai ya fice daga ɗakin babu jimawa kuma saiga Abdulƙadir ya shigo yana ɗauke da babyn daya karɓa a gurin Ya Hajja domin itama ta samu ta watsa ruwa. Tunda ya shigo suke kallon kallo har ya ida ƙarasowa ya zauna a kujerar dake gefenta cikin Muryar lalura ta buɗe baki tace “Abnoor nasan ni me laifi ce a wajenka saidai banyi tunanin girman laifin dana aikata a gaɓar lalura yakai kayimin wannan mummunan hukuncin ba don Allah kayi hƙr...." Shigowar Ya Hajja ce tasashi saurin murmushi yace “Zuciyata ce ta kasa samun nutsuwa ba'a tashi daga taron ba na taho amma dai yanzu kinajin karfin jikinki ko?"jinjina masa kai tayi ajiyar zuciya Ya Hajja taji daɗi a ranta daya tabbata ba halin rashin tausayin nasa ya nuna mata ba ita dai tanason yarinyar kuma tana jiye mata tsoron halin Abdulƙadir da turjiya da kafiya akan ra'ayi" A takaice Saida suka kwana uku a asibitin sannan aka sallamesu suka tafi gida Gana Hajja ce ta taho Ya Hajja ta koma ita ta rinƙa kula da Rafi'ah wani abu daya dawo musu da matsalarsu sabuwa tunda suka dawo gida kwanansu biyu da dawowa ya shigo dakin nata da dare tana zaune tana bawa yaron nono ya zauna a gefenta yana kallon yanda take feeding na yaron abin yana burgeshi yakai hannu ya gyara mata riƙon yaron yace “Kwana nawa yau da haihuwar nan?" Batare data ɗago ba tace “biyar" jinjina kai yayi yace “Addini ne yace “Idan mace ta haihu ta raba shimfiɗa da mijinta?" Girgiza masa kai tayi yaja ajiyar zuciya ya miƙe yace “Ok al'ada ce kenan? To ni ban yarda da wannan al'adar ba nasan daidai Rafi'ah saidai bazan iya aikata daidai a daidai gaɓar da aka yimin badaidai ba Please kiyimin daidai nayi miki daidai ki dawo shimfiɗata ki tallafeni yafi sauƙi akan abinda zai iya biyo baya Noor inashan wahala da sanyi inason ɗuminki a kusa dani" Gana Hajja dake fitowa a bathroom ce ta cafe da cewa “ka kunna room Hit bazatazo ba anya kuwa Audu kai ba hariji bane to in banda haka yarinya daga haihuwarta ko sati bata rufa ba ka fara kafa mata sharraɗin komawa turaka ubanme zatayi maka tana fama da kanta" idanunsa kan Rafi'ah da tayi ƙasa da kanta baka iya gane asalin yanayin da take ciki yace “Ba hariji bane Ni saidai Ni namiji ne me son kulawa abinda na faɗa miki kenan Rafi'ah saura ya rage gareki" Ficewa yayi abinsa ta ɗago idanunta da suka ciko da hawaye Gana Hajja tace “Taɓ ah yarinya dole ki rame wannan fitina haka to ubansa zakiyi masa" batada abin cewa shiyasa ta kulle bakinta kawai ta kwantar da Hisham itama ta kwanta ƙasan zuciyarta ji take yi kamar ta tashi taje taji me yake buƙata to inma taji ɗin tanada maganin matsalarsa ne? Dole ta kwanta tanata juyi can cikin dare taji tashin motarsa ta tashi tayi kasaƙe tanason tashi saidai batada ikon mikewa a daidai lokacin gabaɗaya zuciyarta ta ƙuntata da wannan sabbin ɗabi'u da yaketa fito dasu itadai bata sake rintsawa ba har garin Allah ya waye suka gama abinda zasuyi bai shigo gidan ba a takaice har washegari bai shigo ba kuma bai kira ba saida Gana Hajja ta gaji ta kirasa yake faɗa mata ya yi tafiya ne kuma zai iya ɗaukar sati biyu kafin ya dawo" *Oum Hairan* [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*16*_ Mamaki ne ya cika Gana Hajja ta juyo ta kalli Rafi'ah da Salmah tace “dama yana tafiya bai sanar ba?" Ɗagowa tayi tayi murmushi me haɗe da yaƙe tace “Aa Kinsan dai yanayin aikin nasu maybe wani abu ne ya ɗauke masa hankali" masifa Gana Hajja ta rinƙayi tana cewa ”wannan ai wulaƙanci ne ko yabar komai a gida wadatacce sallama yayin tafiya addini ce" Ajiyar zuciya tayi itadai batace komai ba har ta gaji tayi shiru can dare wajajen sha biyu na dare wayarsa ta shigo ta ɗauki wayar ta ɗaga tayi masa sallama. Muryarsa can ƙasa ya amsa yayi shiru itama tayi shiru tsayin kusan 2 minutes yace “Bazakice komai ba Noor?" Hawaye ne ya kwaranyo daga idanunta ya zigayo har kan pillow taja numfashi ta kuma yin shiru yayi murmushi yace “Bazaki ce komai ba ko?" Cikin muryarta me rauni tace “To me zance maka AbNoor na rasa yaushe zan zama mara laifi a wajenka kana yankemin hukunce hukuncen da suka girmi tunanina wlh bansan a ya kakeso mu rayu ba idan har da haka zaka horani a daidai lokacin da nafi buƙatarka ko badon kaina ba don tarbiyyar ɗanmu muna buƙatar fahimtar juna...." “Ya isa Noor Ya Hajja ce ta kirani wai zaku tafi da Gana Hajja jibi ke meye ra'ayin ki?" “Ra'ayin ka" ta faɗa tana tashi zaune yaja ajiyar zuciya yace “ok zan bari su tafi dake saboda bananan idan na dawo sai nazo mu taho" Jinjina kai tayi nan ya rinƙa lissafa mata laifukanta da takeyi masa musu gardama fifita wani abu saɓanin abinda yakeso da rashin bashi lokacin da yake buƙata, ita dai ta kasa gane sanda hakan ke faruwa saidai dole haka ta karɓa sukayi sallama ta kwanta washegari aka tashi da hidimar suna dake ma babu wasu mutane sosai lallai surukanta sunyi ƙoƙari saida suka haɗa akwati shidda na kayan Barka dukkan babu ƙaramar sutura Abba kam harda mukullin mota ya bata shikuwa second Daddy kayan takwarar da yayiwa Hisham abin Saida ya zama abin mamakantawa ga kowa harda kyautar wani babban gidan gonarsa dake Maiduguri yayiwa jaririn kar uban gayya yaji labari shi nasa kayan harda rashin lafiya don abin Saida ya bawa Gana Hajja tsoro sai kace za'a buɗe kanti. Washegari ko da wuri suka ɗauki hanyar Maiduguri gidan iyayensa aka wucce da ita kulawa kam in tana yawa tayi mata tun ranar da taje aketa zuwa mata sannu kowa ta gani banda Billy ta tambayi ya Hajja ina Billy Ya Hajja tace “Billy watanta huɗu a garinku ai nice na hanata zuwa gidanku don nasan zuwanta bazai haifar da ɗa me ido ba" murmushi tayi tace “da kinsani kin barta Ya Hajja nifa banga abinda zai zama fitina ba" murmushi Ya Hajja tayi tace bazaki gane ba Rafi'ah tashi kici abinci baason maijego da yunwa" Irin kulawar da take samu a Maiduguri abin ya bala'in tsumata da tsaya mata a rai ta fahimci ashe mijin nata ɗan gatan danginsa ne satinta uku a Maiduguri yazo ganinsu dake kullum suna waya dashi ya cika da kewa da kulafucinta tunda ya kyalla idanu yaga yanda take ƙyalli sai wani glowing takeyi har wata ƙiba tayi ta kwanciyar hankali batada wata damuwa saidai taci ta kwanta. Da dare tana kwance bacci ya fara daukarta taji an buɗe ƙofa ta buɗe idanunta duk da cewa bata ganin kowa ƙamshin turaren ya bayyana mata waye ta kuwa yi saurin gyara kwanciya tayi kamar bacci takeyi a cikin hakan gabanta na faɗuwar tsoro da firgicin abinda ya kawosa. Ji tayi ya kwanta a bayanta tayi firgigit kamar zata tashi ya sanya hannu ya saƙalo cikinta yakai hannu yana shafa ɗinkinta yana busa mata iskar numfashinsa yace “Daƙyar uwar ɗakinki ta barni na shigo Noor hope na sameku your are fine?" Numfashi ta sauke tace “Abnoor babu announcing" kissing wuyanta yayi yace “Banida hayyacin yin announced ne Noor help me Please..." Yanda yayi maganar Saida taji wasu massun bala'i sun saukar mata tace “Akan me?" Ƙasa yayi sosai da muryarsa yace “wlh zan iya samun matsala yau idan banyi sex ba haƙuri na ya ƙare ke nake mugun feeling don Allah kar ki cemin a'a nasan yanzu ai kinji sauki 4 weeks Hisham har ya fara gane mutane" A mugun sanyaye ta dago ta dubeshi duk da bata ganinsa sosai tasan yasan kallonsa takeyi yace “Yi magana mana" cikin kasala tace “Idan na rantse maka zaka yarda?" Shiru yayi tare da lumshe idanunta tace “Wlh tallahi billahillazi la'ilaha illahuwa AbNoor jinin haihuwa har yanzu bai daukemin ba" sakinta yayi yace “Ok na fahimta Noor na gane abinda kike nufi wato barin aikina da nayi na taho don in samu nutsuwa daga halali duk na banza nayi kike nufi ko? Shikenan kije na barki da haƙƙina" yana shirin ficewa tayi kukan kura ta rikoshi tace “Meyesa kakeson ka rinƙa barina da Allah ne AbNoor meye yasa kakemin irin wannan sabon ne kanason tsikar da zuciyata ne...." Angajeta yayi cikin fusata yace “Wlh idan kika kuma yimin magana saina ci mutumcinki..." Ta fusata sosai ta kuwa miƙe tace “Kai kullum bakayimin uzuri kullum baka neman haƙƙinka a wajena sai lokacin da kasan bazaka samu ba meye laifina ne gareka kawai don kaga inason ka...." Rintse idanunta tayi saboda saukar hannunsa da taji a fuskarta ta dafe gurin da mugun mamaki ta ɗago tace “Saboda nace inasonka ka mareni?" Zare belt ɗinsa yayi yayo kanta ta rintse idanunta cikin mugun mamaki da jiran jin abinda yake shirin aikatawa bata gama Saita mamakinta ba taji belt ɗin ta naɗeta sosai taji shigar dukan ta sake rintse idanunta tare da dafe cikinta daidai aikinta ta buɗe idanunta da suka kaɗa sukayi jawur hawaye ya tsiyayo daga cikin ƙwayar idanunta ya kuma ɗaga belt ɗin zai zabga mata Ya Hajja dake shigowa ta riƙe belt ɗin ta zuba masa mari tare da angajeshi ya dafe wajen ya cije lips. Buɗe baki yayi yace “Ya Hajja akan Rafi'ah kika mareni?" Nuna masa hanya tayi tace “Fita Abdulƙadir....." Sake gyara tsaiwarsa yayi yana ƙanƙantar da idanu ya motsa bakinsa yace “Zan koya miki hankali tunda nake da mahaifiyata bata taɓa cire yarda akaina ba sai a kanki tunda nake da ita bata taɓa tuhumata ba sai a kanki bazan iya tuna ranar da Hannun Ya Hajja ya sauka a jikina ba sai a kanki Rafi'ah akanki komai a kanki Ni meyesa kowa ya daina yarda dani akanki ɓatani kikeyi a wajensu ko wani abu nakeyi miki da suke gani wanda Ni bansanshi ba? Meye na rageki dashi dani kowa baya fahimtata akanki Abba ya kirani yana tambayata abinda yasa kika rame Daddynki ya kirani yacemin idan da wani abu da kike buƙata na sanar dashi kamar akwai abinda yake damunki sannan kullum Ya Hajja Gana Hajja cikin tuhumata suke akanki hatta Abdallah kullum hannunka me sanda Yakemin akanki waini meye nakeyi miki ne meyesa ba'a duba ke abinda kikemin yaushe rabonki da ki bani haƙƙina da kwanciyar hankali? Ok ni ba mutum bane kenan haka akeso na fahimta ko?" Yana kaiwa nan ya juya ya fice a fusace Rafi'ah dake tsaye tayi zaman ƴan bori a gadon ta ɗora hannunta akanta tace “Innanillahi Allah ya Allah meye yake faruwa damune Ni me nakeyi masa ne ya tsaneni?" Zama Ya Hajja tayi cikin tsananin tausayin surukar tata ta dafata tace “Dama yana dukanki?" Saurin Girgiza kai tayi tace “Aa Ya Hajja kuma inma ya dakeni laifina ne yakai ya dakeni ni Indai dukan nawa zaisa ya samu nutsuwa Ya Hajja da kin barsa ya dakeni" Murmushin takaici Ya Hajja tayi tace “Lallai dole ki lalace yarinya Namiji ba mutumin da zaki nunawa irin wannan soyayyar bane kinga ki rabu dashi da kansa zai kawo kansa har inda kike tsabar neman sanadi ne ma ya kawo shi" kwantar mata da hankali sosai Ya Hajja tayi sannan ta fita ta barta tana ganin ta fita ta ɗauki wayarta miscall ɗinsa ta gani har biyar kafin takai ga kira saƙonsa ya shigo ta buɗe saƙon yana share hawaye. _“Meyesa zuciyata bata iya jure turjiyya daga gareki Noor wlh bandaina sonki ba har abada inasonki"_ Iya abinda ya rubuta kenan taja numfashi ta kashe wayar ta ajiye ta ɗaga rigarta abinka da farar fata har gurin ya shata ta shafa wajen hawayen fuskarta na gangarowa ta sauke idanunta kan Hisham dake baccinsa hankali kwance. Washegari ta tashi da ciwon kai saboda kukan data kwana tanayi bata iya miƙewa ba sai goma tayi wanka ta gyara jikinta tasha kunun gyaɗa ta sake kwanciya tana ɗaukar wayarta taga alert na bankinta ta buɗe kuɗi ne masu nauyi har 2:5 millions daga asusun Abdulƙadir ta sake duba alert ɗin tun biyu na dare yayi mata shi ta cika da mamaki to kuɗin na meye ne?" Kasa jurewa tayi ta ɗauki wayar ta tura masa saƙon gaisuwa tare da tambayarsa ko kuɗin na meye? Bai bata amsa ba taga kiransa tayi kamar karta ɗaga ta dai dake zuciyarta sukayi shiru na lokaci me tsayi kafin ya katse shirun da cewa “Ina kwana Mom Hisham" iska ta furzar tace “kudin na mene?" Cikin sanyin yanayi yace “Nakine ki kulamin da kanki ni na wucce Port Harcourt ɗazu da safe nazo Gana Hajja tace baki tashi ba" “Uhmm!" Ta sauke iska tare da cewa “Na gode amma bana buƙatarsu jiya second Daddy ya samin 5 millions a acct ɗina meye zanyi da kuɗi ne AbNoor da kuketa nunamin su? Not Daddyn Hisham ni ba kuɗi nake buƙata ba kwanciyar hankali da fahimtar juna tsakaninmu yafimin duniya da abinda ke cikinta su zama mallakina inason naga ranar da rsyuwarmu zatafi wata bakwai da suka wucce a baya inganci yaushe hakan zai samu AbNoor?" Ta ƙarashe maganar muryarta na fidda sautin kuka yayi saurin cewa “Shikenan ya isa haka Noor yanzu me kikeyi?" “Babu komi" ta furta masa yaja numfashi yace “Amma kina kwana arba'in zaki dawo ko?" Shiru tayi tana wasa da hannunta yace “ok na gane zanyi magana da Gana Hajja" Tsakanin mace da miji sai Allah tuni duk abinda ya faru ya wucce sukaci gaba da rayuwarsu saiya kasance da dare bata samunsa a waya shima ya daina kira tayi uzuri wa aikinsa ne kawai duk da tasan shi ba wani abu yakeyi da dare ba yawanci amma dole in kanason zuciyarka ta kasance da nutsuwa saika rinƙa bawa mutane uzuri. Satinsa biyu kuwa sai gashi yazo daukarsu wannan karon tattarata sukayi suka bashi matarsa suka tafi gidansu na nan Maidugurin wannan dare Rafi'ah ta karɓi madarar soyayya ta kuma karɓa a jikinta sai gashi kamar zai goyata sai nan nan yake yi da ita ita abinda yake bata mamaki duk wannan uwar rigimar da sukayi lokacin cikin Hisham ya manta wata ƙauna yake gwadawa yaron da ko ita albarka ƙuda wannan saidai ya shammaceshi ya taɓa masa ɗa. Kwanansu huɗu suka wucce Port Harcourt tun parlourn farko ta rinƙa ganin abubuwan saɓanin yanda ta sansu wajen kaca² bayan tasan Abdulƙadir mutum ne me mugun tsafta to ya akayi wannan parlourn ya zama haka? Kafin takai ga tambayar yace “Au na manta ban faɗa miki ba Bilkisu ce ta dawo Gidannan da zama ta tafi makaranta ne" _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k Email post 2k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank evidence 09013718241_ _**Oum Hairan* [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU...17*_ BHUZUWA EMPIRE BHUZUWA EMPIRE BHUZUWA EMPIRE. Assalamu alaikum Al'ummar musulmi baki daya. Kamar yanda ku kasani nice *buxuwa empire* wanda nake kawo maku kalolin mallaka da dama ga duk wacce take da wata damuwa ko matsala da take ciki tana iya bina ta private ko ta kira ta waya ..... Aikin mu babu kauce hanya da sirrorin Alƙur'ani mai girma muke duk wani Ayyukan mu . *AYYUKAN BUXUWA EMPIRE* 1.munayin aikin bakar mallaka wacce muke kira bita zai zai , amma sai mun yi istihara mun bin cika Zuciyar ki . 2. Munayin aikin haihuwa ga wacce bata samun haihuwa inshallah da kinzo taskar empire za'a haske da buwaya na mai sama'u . 3. Munayin aikin bakar firraku wacce duk wacce a kai mashi sun rabu kenan har abada. 4. Munayin aikin da idan mijinki na biye biyen mata kina iya kimasa mallakar gabansa ki gama dashi , shi da wata mace sai ido. Wannan mazinata ake yi mawa ,idan kin san kina da kishiya da cutarwa . Na iya wanda mazan su ke bin matan banza a waje ake mawa . 5. Munayin aikin dafa'i na zallar Ayar ALLAH . 6. Munayin aikin farin jini a duk inda kk ko kuma na samari . 7. Munayin mallakar wajen a aikinku ko na office wannan na ma'aikata ne . 8. Munayin aikin aljannu musanman wanda aljani ya takura masa ko ya hanashi aure ko samun samari ko saurayin da yazo yau gobe ba zai dawo ba. Ko ya hana zaman gidan Aure . 9. Munayin aikin budi akan kasuwanci . 10. Munayin aiki a kan miji idan baya maka kyauta ko baya kula da kai da yara tare da ɗaukar hidimar ka . Maza taho Taskar empire kisha mamaki . Sannan duk macen da takeso a zautar mata da mijin ta a kanta a mallake mata shi sai yanda tayi to akwai wani aiki da nasomayinsa wanda nake aikawa da turaren gari garii idan ki kayi amfani dashi komai nashi sai kinsani haka kuma komeye kike so sai ya baki. Amma sai mun duba zuciyar ki idan babu cutarwa . *WhatsApp or call* *08139762831* Mata masu bukatar kaya da'a wato mgnn mata masu aiki da rubutu ko wanda ba mai aiki ba available maza ku garzayo gurin *Buxuwa empire* domin jin dadinku ma'aurata akan number ta dai wanda kuka sani gashi *08139762831* Masu bukatar shuumin humra komai ya haɗa subhanallah wannan humra tayi wlh wlh wlh duk wacce tayi amfani da wannan humra mijinta wata ya mace ta burgesa an gama kuma , sannan da na farin jini mai kyaun gaske wanda ake haska tauraronki mata ku garxayo wajen *buxuwa empire* domin kuji dadin ku ku kuma godiya ga ALLAH *BHUZUWA EMPIRE* *08139762831* Zubansa idanu tayi da matsanancin mamaki tayi kamar zatayi magana sai kuma ta fasa ta juya da nufin shigewa ɗakinta taji ya riƙo kugunta ya haɗata da jikinta ya saita bakinsa a kunnenta yace “Kamar bakiyi farin ciki da dawowa kiga Bilkisu a nan ba" ƙaƙalo murmushi tayi tace “Aa meye zai hanani farin ciki AbNoor kawai dai gajiya ce amma yaushe ta dawo?" Shafa kansa yayi yace “Batafi sati ba" ajiyar zuciya tayi ta shiga ciki tsayawa tayi turus ganin ɗakin kaca² gadon duk a hargitse pillows ɗin a ƙasa a warwatse ta rinƙa bin ɗakin da kallo wani wajen kaya ne a warwatse wani wajen harda pant da bra wani gurin ma kwalayen lemo ne da ledoji. Rafi'ah ba macece me saurin fusata ba amma Saida wannan abu yasa mode ɗinta canzawa hakanan ta sanya zani ta goya Hisham ta fara gyaran ɗakin saida ta dawo dashi hayyaci sannan ta shiga bathroom ta fara yi masa wankin tsaf harda jini a ƙasan tiles ɗin duk wannan abinda take yi zuciyarta a jagule take tana turawa kanta tambayar “To babu wani dakin ne da aka saukar mata ita a ɗakinta?" Kwantar da Hisham tayi ta shiga wanka ta gyara kanta ta fito domin shiga kitchen sukayi clear da Billy tana shigowa shi kuma gogan yana biye da ita a baya ta tsaya tare da ɗan ja da baya ganin yanda Billy ke ƙoƙarin bangajeta ta shige ciki kuma ɗakinta ta nufa gadan gadan, idanu ta zuba don ganin sarautar Allah har ta shige ciki baice mata ƙala ba ita abin sai ya zame mata baƙo kuma sabo ta juya zuciyarta taf da sake sake ta shige kitchen ɗin ta kunna gas ta ɗora abinci tana girkin ne ranta cike da sakar abubuwa da dama a cikinsa. Har ta gama bataji motsin kowa a parlourn ba ta fito ta shirya a dinning ta sake gyara parlourn ta kunna masa turare ta nufi ɗakinta ta murɗa domin shiga tajishi a kulle ta tsaya da mugun mamakin wannan ƙarfa ƙarfa kamar karta ƙwanƙwasa saidai tunawa da tayi da ɗanta a ciki yasata ƙwanƙwasawa cikin masifa aka hayayyaƙo mata da cewa wai wanne banzan ne yake bugamin ƙofa yanzu" Bata ɗauki wulaƙanci ba ko kaɗan hakan yasa ranta yayi baƙi tadai dake ta daure tace “Nice Bilkisu" tsaki tayi ta buɗe ƙofar ta tsaya a jiki ita kuma ta wucce ta shiga tare da juyowa da sauri tace “Bilkisu Ƙalau kike kuwa?" A wulaƙance tace “Da akayi me?" Cikin sanyin murya da yanayi tace “Haba Bilkisu Yaro jariri me kwana arba'in da Biyar zaki kwantar a dandagaryar tiles keko Meye yake damunki haka?" Tana maganar tana sunkuyawa ta ɗauki ɗanta zata ɗora a gadon. Taji ta daka mata tsawa tana cewa “Haba Malama ya zaki kwantar min da wannan ƙazamin ɗan naki a gado dalla ki ɗaukeshi ki kaishi inda ya dace dashi" kallo ta bita dashi na mamaki tace “Gadonki kuma Bilkisu ya akayi ya zama naki?" Turo kofa yayi ya shigo tana ganinsa ta fashe da kuka tana cewa “Dama Saida nace bazanzo gidanka ba Yaya Audu kace sai na dawo yanzu gashi daga dawowar matarka ta mareni tayimin gori har tana cewa sai nabar mata gidan mijinta...." Babu zato babu tsammani taji ya rufeta da duka da gaske tun Rafi'ah na ƙoƙarin ƙwatar kanta har ta saduda yau kasheta Abdulƙadir zaiyi, Saida ya daki me isarsa sannan yasa hannu ya debeta ya watsa parlour ya nuna ta da yatsa yace “Idan har ke kinajin nan gidan mijinki ne to ita kuma da take ƙanwa a gurin mijin naki ya zataji da har kike da baƙin yi mata gori Rafi'ah zan shayar dake mamaki akan wannan mugun halin naki Ni na lura dama ke bakya ƙaunar Bilkisu tun zuwanki cikinmu banza shashasha mara tarbiyya" Banko ƙofar ɗakinsa yayi daƙyar taja jikinta ta matsa jikin kujera ta haɗe kai da gwiwa kukan da bata taɓayi ba a rayuwarta yau shi tayi karon farko a rayuwarta da aka taɓayi mata duka kenan bata taɓa tunanin akwai rana da lokacin da zaizo wani ya samu damar da zai fitar da jini a jikinta ba. Tayi kuka kamar ranta zai fita kukan Hisham ne yasata sake rushewa da kuka ga nononta duk ya cicciko da alama yaron yunwa yakeji. Jin kukan takeyi a tsakiyar ruhinta ga rashin mafita tashi tayi tsam ta buɗe ƙofar parlourn ta fice daga cikinsa domin ranta bazai iya ɗaukar mata kukan yaron ba gara kunnenta baiji ba, bayan ginin gidan ta zagaya ta samu wani ɗan guri ta rakuɓe ga sanyi ga tsamin jiki ga kukan ɗanta yana taɓa mata zuciya gashi batada wani abinyi haka ta wanzu a wajen tsayin lokacin da ita kanta bazata iya tantancewa ba kafin hancinta ya fara jiyo mata ƙamshin turaren Abdulƙadir tayi ƙarfin halin ɗagowa idanunta ya shiga cikin nasa tayi saurin ɗauke idanunta tare da janyewa cikin tsoro ta miƙe jikinta duk rawa yakeyi ga shatin belt ɗinsa nan ruɗu ruɗu duk a jikinta. Miƙa mata yaron yayi zuciyar ɗa da mahaifiya duk da tsoron da ya dasa mata a zuciyarta hakan baisa ta kasa matsawa ta karɓi ɗanta ta nemi guri ta zauna ta sanya masa nono ya kama da sauri suka sauke ajiyar zuciya tare ita da yaron hawayen ta ya ɗiga kan fuskarsa abinda ya sanyashi buɗe idanunsa ya zubashi a kan fuskarta. Zamewa tayi daga kan ɗan ginin da take zaune ta kuma rushewa da kuka har cikin ranta takejin tausayin kanta a wannan halin da ta kuma ruftawa ciki a fili tace “Allah kasan komai kuma kai ka nufeni da faɗawa kowanne irin ƙunci a cikin sunnar ka da na zaɓa dan kiyaye dokar Shari'ar addininka Allah bansan meyesa jarrabawata ta tsananta ba duk da na kasance me rauni saidai nasan kai kasan dalilin da yasa ka jarabceni da hakan Ubangiji ka agazamin na rantse da girman zatinka da buwayarka bazan iya jurewa wulaƙanci duka da tozarci a gurin wannan bawan naka dana zaɓa na tura maka zaɓi akansa kuma kaima ka zaɓamin ba Allah bazai zamemin bango ba katangar da zan jingina na samu sauƙi ba meye yasa ka zaɓamin shi...." Ji tayi ya dafata ta bige hannunsa cikin mugun matsanancin fushi da kuka me cin zuciya tace “Karka ƙara taɓani Abdulƙadir na tsane....." Rufe mata baki yayi da mugun sauri ya fincikota jikinsa ya ƙanƙamesu zuciyarsa na bugawa da ƙarfi yace “Aa Noor baki tsaneni ba wlh bazaki taɓa tsanata ba har abada" tureshi tayi tana kuka me taɓa zuciya ta zame tace “Meye amfanin na ci gaba da son maso wani meye amfanin soyayyar da baasan inayi ba Abdulƙadir zai zamana nayi zuwan shantun duduwa duniya banji daɗin gidan iyaye ba banji na gidan miji ba nikam na gaji da wannan auren naka banyi maka komai ba kayimin hukuncin da kai kanka bazaka iya rantse wa akan laifin da ka hukuntani akansa ba Abdulƙadir ka barni nace ka barni wlh bazan koma gidanka ba ka zauna da ƙanwarka kawai ka barni zan nemawa rayuwata mafita...." Duk da firgicin daya shiga jikinta na irin mugun kallon da yake watsa mata hakan baisata yin shiru ba saida ta gama ta mike tare da juyawa zata bar masa wajen ya kira sunanta. Ƙin juyowa tayi har Saida ya kuma kiran sunanta yace “Indai akan ɗakin ki ne yanzu kizo mu shiga zata fita tabar miki ɗakinki hakan yayi miki?" Da sauri ta juyo tace masa “Aa Abdulƙadir a'a hakan baiyi min ba" duk jikinsa yayi sanyi idanunsa sun kawo ruwa ya tsani yayiwa mutum laifi yace ya barshi da Allah shi gara ka rama yaji a ransa ka rama gashi ita kuma batace masa komai ba akan dukan da yayi mata amma ta haɗashi da wanda idan ya tashi hukuntashi baisan da wacce siga zai hukuntashi ba wato Allah. “Ƙwallar idanunsa ya goge yace “Ok meye kikeso Rafi'ah" kamar me jiran jewarsa tace “Ka fita daga rayuwata ka barni naje na samu irin mijin daya dace dani mijin da zaiji tausayina ya fuskanci naƙasuna ya zama adali a gareni wanda zaike min hukunci daidai da laifina ba irinka ba wanda yake hukunci da son zuciyarsa wlh na tsanek...." Saki rufe mata baki yayi yace “karki ƙara cewa kin tsaneni bazan iya control kaina ba a karo na uku Rafi'ah ki juya mu koma gida saiki zaɓi wani abun banda wannan bazan iya ba wlh bazan iya yi miki abinda kikeso ba, Noor ko kin daina sona ni ina sonki" *ASALIN LABARIN MU* Ƙwanƙwasa ƙofar da taji anyi ne ya dawo da ita daga duniyar tunani ta share hawayen da yake zuba a idanunta ta miƙe tana gyara gashinta tace “Waye?" Can ƙasa taji ance “Raffy Nice" Wata ajiyar zuciya ta sauke me ƙarfi ta buɗe ƙofar suka rungume juna tace “Munirah kin tafi kin barni cikin bala'i tsayin wata shida na kasa samun nutsuwa don Allah ki bani mafita banason Abdulƙadir yaci gaba da bibiyar rayuwata don Allah" Dafata tayi tace “Abinda ya dawo dani kenan nasan duk inda kike zaki buƙaci kasancewa dani yanzu ke me kike ganin ya dace muyi Ni inason sanin Meye yaci gaba da faruwa ne da ya sanyaki yankewa rayuwarki da masoyinki wannan tsattsauran hukuncin har kikejin daki ƙara rayuwa a kusa da inda zai iya ganinki ma gara ki mutu kowa ya huta, Ruffy Ni na amsa kira ɗazu ina shigowa Nigeria muka gaisa yake cemin na gane waye ke magana nake cewa a'a shine yacemin “Air Marshal Abdulƙadir Ibrahim Barzah ne akan layi" nasan sunan a wajenki amma jin muryarsa Saida tasa nutsuwar jikina saisaita ina shirin yin magana yacemin “Munirah kece ɗaya da zan tambaya labari akan matata ina nufin Rafi'ah ki hanzarta sanar dani inda zan ganta yau a faɗin duniyar nan, Please ban sanar dake sharaɗi na ba baamin ƙarya kuma ba'a min alaye idan na fahimci ƙarya a zancenki daga inda nake zan fasa kanki da bindiga babu abinda aka isa ayi saboda haka inajin ki" Ji nayi bazan iya yi masa ƙaryar ba koda ace baima faɗamin sharaɗinsa ba take na sanar dashi inda kike kawai ya kashe waya can ya kuma kirana yace na turo masa International number ki na tura masa ban matsa daga inda nake ba naji alert na 3 millions nifa kaina ya kulle don Allah me yayi miki da ya kasa gogewa a ranki har haka" Share hawaye tayi ta miƙe tace “Munifa da zuciya da ruhi na tsani Abdulƙadir wlh tallahi duk da ni ba jahila bace amma inajin abu ɗaya ya rage da zanyi idan yaci gaba da bibiyata Kinsan menene?" Girgiza kai Munirah tayi juyowa Rafi'ah tayi ta kama hannun Munirah tayi ƙasa da murya tace “Kisa Munirah!...." Cikin kaɗuwa tace “What ubanwa zaki kashe Ruffy?" “Kaina Munirah na rantse miki Indai Air Marshal Abdulƙadir Ibrahim Barzah bai daina bibiyata ba zan kashe kaina ya huta nima na huta...." “Girgiza mata kai Munirah tayi tace “Aa Ruffy haramun ne hakan don Allah ki daina faɗa" murmushin yaƙe tayi tace “Meye bai zama sila ba Munirah haramun nawa na aikata ta dalilinsa? Mafi munin haramun zina yasani nayita inama kan yinta Munirah bantaɓa bawa wani namiji kaina banyi kuka ba wlh bantaɓa bawa wani namiji jikina banyiwa Abdulƙadir Allah ya isa ba, to meye yasa bazan kashe kaina ba idan yaci gaba da bibiyata?" Buɗe baki Munirah tayi zatayi magana ta daganta hannu tace “kiyi shiru bazan fahimceki ba idan kika takura min zan yanke alaƙa dake tunda kema ya fara biyanki don kiyi masa aiki akaina Munirah na rabu da mutane da yawa Sabodashi na ɓoye miki shi ne don inasonki saidai shi yayi nufin shiga tsakaninmu shiyasa ya sakaki a cikin lamarinsa yake kallonki matsayin wadda zata iya yi masa wani ƙoƙari" Zama sukayi Munirah taja numfashi wayarta ta fara ruri ta duba “Air Marshal ta gani ta kalli Rafi'ah tayi murmushi tace “Ki ɗaga mana ai kwangila kika karɓa" Kin ɗagawa tayi har wayar ta katse ya kuma kira bata ɗaga ba can ya turo sako ta buɗe sakon. _“Nasan kuna tare da ita yanzu haka ki faɗa mata Allah yayiwa Gana Hajja rasuwa ɗazun nan yanzu haka ina shirin tafiya Nigeria in zata tayi hƙr ta buɗe wayarta iya yanzu inason magana da ita"_ Girgiza kai ta soma yi tana furta “innanillahi wa inna ilaihir raji'un!" Miƙewa tayi ta lalubo wayarta ta buɗe tana buɗewa kiransa ya shigo ta ɗaga muryarsa a shaƙe yace “Zan jiraki a airport na gama shirya komai harda Munirah zaku taho" kashe wayar tayi ta ɗauki jakar hannunta tayi rolling ta dubi Munirah tace “Muje" “Ina?" Munirah ta tambaya" idanunta dake kan agogon hannunta tace Nigeria Maiduguri Munirah Gana Hajja tayimin gatan da Mommy na batayimin ba Indai zan tsaya kan gawar Mommy to shakka babu Gana Hajja tafi cancanta" _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of payment 09013718241_ _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU...18*_ BHUZUWA EMPIRE BHUZUWA EMPIRE BHUZUWA EMPIRE. Assalamu alaikum Al'ummar musulmi baki daya. Kamar yanda ku kasani nice *buxuwa empire* wanda nake kawo maku kalolin mallaka da dama ga duk wacce take da wata damuwa ko matsala da take ciki tana iya bina ta private ko ta kira ta waya ..... Aikin mu babu kauce hanya da sirrorin Alƙur'ani mai girma muke duk wani Ayyukan mu . *AYYUKAN BUXUWA EMPIRE* 1.munayin aikin bakar mallaka wacce muke kira bita zai zai , amma sai mun yi istihara mun bin cika Zuciyar ki . 2. Munayin aikin haihuwa ga wacce bata samun haihuwa inshallah da kinzo taskar empire za'a haske da buwaya na mai sama'u . 3. Munayin aikin bakar firraku wacce duk wacce a kai mashi sun rabu kenan har abada. 4. Munayin aikin da idan mijinki na biye biyen mata kina iya kimasa mallakar gabansa ki gama dashi , shi da wata mace sai ido. Wannan mazinata ake yi mawa ,idan kin san kina da kishiya da cutarwa . Na iya wanda mazan su ke bin matan banza a waje ake mawa . 5. Munayin aikin dafa'i na zallar Ayar ALLAH . 6. Munayin aikin farin jini a duk inda kk ko kuma na samari . 7. Munayin mallakar wajen a aikinku ko na office wannan na ma'aikata ne . 8. Munayin aikin aljannu musanman wanda aljani ya takura masa ko ya hanashi aure ko samun samari ko saurayin da yazo yau gobe ba zai dawo ba. Ko ya hana zaman gidan Aure . 9. Munayin aikin budi akan kasuwanci . 10. Munayin aiki a kan miji idan baya maka kyauta ko baya kula da kai da yara tare da ɗaukar hidimar ka . Maza taho Taskar empire kisha mamaki . Sannan duk macen da takeso a zautar mata da mijin ta a kanta a mallake mata shi sai yanda tayi to akwai wani aiki da nasomayinsa wanda nake aikawa da turaren gari garii idan ki kayi amfani dashi komai nashi sai kinsani haka kuma komeye kike so sai ya baki. Amma sai mun duba zuciyar ki idan babu cutarwa . *WhatsApp or call* *08139762831* Mata masu bukatar kaya da'a wato mgnn mata masu aiki da rubutu ko wanda ba mai aiki ba available maza ku garzayo gurin *Buxuwa empire* domin jin dadinku ma'aurata akan number ta dai wanda kuka sani gashi *08139762831* Masu bukatar shuumin humra komai ya haɗa subhanallah wannan humra tayi wlh wlh wlh duk wacce tayi amfani da wannan humra mijinta wata ya mace ta burgesa an gma kuma, sannan da na farin jini mai kyau gaske wanda ake haska tauraronki mata ku garzayo wajen buzuwa empire domin kuji dadinku kuma godiya ga Allah *BHUZUWA EMPIRE* *08139762831* _*18*_ Bin bayanta Munirah tayi taxi suka hau har airport ɗin suka shiga reception a zaune suka taddashi yana wasa da hannun Ablah Hisham ya kwantar da kansa a jikinsa suna hangota yaran suka miƙe suna tsalle Ablah ta nufota da gudu ta rirriƙe mata ƙafafu tana cewa “Mommy na inason zama a gurinki bazan sake zuwa wajen Daddy ba" Munirah ce tasa hannu ta ɗauki yarinyar tace “Fine girl ya sunanki" kwantar da kanta tayi tace “Nana Hauwa'u Abdulƙadir Ibrahim Barzah" idanunsa dake kan Rafi'ah tunda suka shigo ya janye ya miƙe yaja hannun Hisham sukayi gaba ita da Munirah suka bisu a baya nesa dasu ta tsaya har aka gama komai aka fara shiga jirgin Saida ya shiga Munirah ta shiga sannan itama ta shiga nesa dashi ta zauna batare da ko arzikin kallo ya samu ba ta ɗauki wayarta tana daddanawa ba komai take da ita ba kawai bazata jure yawan kallon idanunsa bane domin duk sanda ta ɗago idanunsa akanta suke batason nacin kallo musamman a wajensa. Sunyi shigar dare sosai lokacin da suka shiga Abuja biyu saura hakan ne yasashi yanke shawarar suje gidanshi su kwana da safe sai su wucce Maiduguri nan taja turjiya tace a'a sun gode zasu nemi hotel, bai bata amsa ba sai umarni daya bawa drivern na tafiya dasu inda yace sudai basusan meye yace da drivern daya daukesu ba saida suka shiga unguwar Katampe Extension bata kawo komai ba kasancewar unguwar babba abinda ta kawo wani gurin hutawar ne Saida suka buga horn a wani arnen get taga an wangameshi baki daya gidan ya cika da haske lokaci guda duk da cewa daren me duhune kasancewar wata yayi nisa amma zaka ɗauka rana ce. Parking motocin sukayi a gurin aje motocin suka ganin yanda sojoji suka kewaye motar ne yasasu kallon juna ita da Munirah daidai lokacin da Ablah ta buɗe idanunta tace “Wow! Mommy munzo gida" “Gida?" Ta furta a hargitse yarinyar tace “Yes mana Mommy Daddy yace daga yau bazaki ƙara zuwa ko ina ba zaki zauna mu rayu tare" da sauri tace “ƙarya yake muku Ablah Ni banida wata alaƙa daku Daddynku zai iya shine yace zai iya..." Buɗe musu motar akayi suka fito dukkansu suna kallon kallo ya tako cikin takunsa na isa ya miƙa hannu zai karɓi jakarta ta janye yayi murmushi yace “Har ƙarshen rayuwa bazaki ƙara fita daga da'irata ba Rafi'ah dama ɗaya tak nake buƙata ki bani kuskure na nakeson gyarawa" Juyawa tayi zata fice ya riƙota tare da janyota jikinsa ta durƙurshe tare da cewa “Zan keta martabar ka idan ka Kuma taɓani Abdulƙadir ba don kai na baro uzururruka na na dawo Nigeria ba idan kuma dama ra'ayinka ka faɗa don cika wani burinka Please ka sanar dani inada abinda yafi haka muhimmanci" Ya lura tsaf Rafi'ah zata tara masa sojojin dake kai kawo a gidan shine dalilin da yasa ya cillawa John key yace “Ka buɗe musu wancan part ɗin ɗaukar key ɗin yayi ya nufi part ɗin shikuma ya juya ya nufi ɗayan bangaren zuciyarsa a cunkushe yake damuwa neman sanya ƙoƙarinsa gazawa takeyi yanajin zuciyarsa tayi masa nauyi kamar shirin bugawa takeyi yana shiga ya faɗa gadon ko takalmi bai iya cirewa ba yayi flat yana hasaso rayuwarsu ta shekarar farko ta aurensu meye yasa bata dore a haka bane" Daƙyar Munirah ta tausheta suka shiga ciki shimfiɗe Ablah Munirah tayi a ƙaton gadon dake daya cikin ɗakunan suka kalli juna sosai Munirah tace “Wato dole guy ɗinnan ya tsula tsiyarsa ya take ƙasa jibi wannan katafaren gida saikace a Turai dubi iyayen sojojin da suke karakaina don tsare lafiyarsa anya Rafi'ah mutumin nan bazaki dubeshi ba ki tsaya kiji dame yazo….." Tsawar data daka mata ce ta sanyata haɗiye maganar tace “Karki kuma Munirah shiɗin waye ne wai me zai nunamin ne wannan yar ƙididdigaggiyar dukiyar da batafi wani sashi na dukiyar mahaifina ba ko kuwa kyawun da yake ruɗar ƙadangarun bariki dashi da yaza silar rasa farin cikina a lokacin da farin cikin nawa ya ta'allaka dashi? Munirah ko kuma Isa da kuma shaharar da yake ganin ta isheshi komai zata iya bashi damar take kowa kuma zata hanashi gane masoyin gaskiya Munirah ita ko nace su ɗin da suka hanani samun kulawa da nutsuwa a lokacin da nakejin banida wani daya dace da yazama mahaɗin rayuwata saishi da gaske bana ƙaunarsa wlh zan iya raba kaina da rayuwa akan na haɗata da Abdulƙadir ki bari karki sanyawa zuciyata kokwanto akanki ke bafa shi kaɗai ba dukkan maza na tsana" Tana faɗin haka ta haura gadon ta kwanta Saida tayi addu'a ta tofawa kanta da Ablah sannan ta rintse idanunta tana tuno irin ƙuncin da Abdulƙadir ya ɗanɗanawa rayuwarta. Washegari tun asuba data tashi sukayi sallah ta zauna tana azkar ɗinta bayan ta gama ne taji wayarta tana ruri ta tashi ta ɗauko number batada ita hakan ne yasata karawa a kunnenta “Muna jiranku" iya abinda ya furta kenan ya kashe wayar ta mike tana cewa da Munirah muna iya tafiya" dama dake Ablah tun asuba ta tafi wajen Maman yara. Airport aka kai su suka hau jirgin Maiduguri motar haya suka ɗauka har gidansu kasancewar Abba shine gwamnan jihar na yanzu tun daga farkon shiga gidan ta fara haɗuwa da idanun sani yaran ƙannesa da suka santa suka fara rugowa suna ga Aunty Rafi'ah ga Aunty Rafi'ah" murmushi tayi musu tana rungumesu yaran duk sun girma taja kumatun Zahra tace “Yar lukata ta kin girma" turo baki tayi ta nufi ciki tana bubbuga ƙafa tana cewa “Ni Ni Mom Hisham har yanzu kinƙi ki daina cemin ƴar lukuta bayan duk na rame" A harabar gidan suka ishe Abba suka gaisheshi tare dayi masa ta'aziyyah yace “Rafi'ah dama ana ganinki tunda kika gujemu shikenan saidai muganki a labaran magunguna ƙasa tayi da kanta tana wasa da ƙasa “Ai Abba insha Allahu ta dawo garemu kenan...." Wani mugun kallo data watsa masa shine yasashi haɗiye maganar ta miƙe suka nufi cikin gidan. Saida suka gama yiwa mutane ta'aziyyah sannan suka nufi part ɗin Ya Hajja kowa mamaki yanda ta zama babbar mace yakeyi ashe da gaske dama zatayi ƙiba guri ne bata samu ba kai wasu ma basa ganeta sai sunganta da Ablah da Hisham yaran sun maƙale mata sunƙi barinta duk inda tayi suna biye da ita. Sun gaisa da Ya Hajja ta zubanta idanu tace “Rafi'ah anya bazaki yiwa kanki faɗa ba nikam na rufe ido banga kyawun makanta ba ace da mutuwar aurenki shekara biyar har yanzu kin kasa tsayar da mijin aure shin tsoron me kikeyi bayan ba duka mazan ne iri ɗaya ba" Murmushi tayi tace “Ya Hajja kenan ai komi lokaci ne" “Eh nasan lokaci ne amma akwai sawa a rai Rafi'ah ko kin ɗauka bansan yanda kika mayar da kanki bane wallahi nasan komai kuma ina takaici ina baƙin ciki daya zama sanadin Audu ne da nasan Audu da gaske bazai iya riƙe ki ba da tun farko ban bari anyi auren nan ba koda yake babu makawa sai anyi ko don zuwan Hisham da Ablah duniya. Yanzu Ni kiyimin wata alfarma ɗaya don Allah Indai da gaske ne abinda kike faɗa Rafi'ah kiyimin alƙawarin daina karuwanci ko bazakiyi aure ba ki kame kanki ko don ƴaƴanki wannan abu yana damuna yana damu Audu duk sanda yaron nan yazo Indai zaiyi zance naki ne yakance shi dama mutuwa yayi da wannan baƙin cikin da yake neman yi masa kisan mummuƙe matarka mafi soyuwa a ranka uwar ƴaƴanka wai yau ita ce karuwar ƙasa da ƙasa kuma ka zama kaine sanadi...." Numfashi ta sauke me ƙarfi tace “Nima ba farin ciki nakeyi da hakan ba Ya Hajja na zaɓi haka ne saboda haka na taso na gani na fahimci ashe nice na zalunci kaina da na horar da zuciyata kan cewa aure yafimin komai ashe aure yana zama komai ne idan kaso aka soka kuma ka sadaukar aka sadaukar maka Ya Hajja rayuwar yanci da Mommy tayita nunamin kenan na kasa fahimtar ta har nake ganinta matsayin wata mara makoma ashe nice mara makoma Ya Hajja....." Ɗaga mata hannu tayi tace “shikenan Rafi'ah Kinsan dai nafi kowa murna a lokacin da Audu ya sakeki saidai yanzu ni nasan haƙƙin ki ne yake wahalar dashi ya kasa aure ya kasa zama guri ɗaya yau yana wannan ƙasar gobe yana waccan ya kasa barin yaran nan su rayu a waje ɗaya kullum shi kenan a canza musu gari da me kula dasu ya kasa nutsuwa bare ya samawa wani nutsuwa Rafi'ah Abdulƙadir yayi nadama ko bazaki dawo gidansa ba ki yafe masa" Ɗagowa tayi idanunta cike da ruwa tace “Ya Hajja Ni dama ban riƙe Daddyn Ablah a raina ba tunda dai na samu na kuɓta asirina ya rufu amma kiyi hƙr Wlh bazan iya kuma rayuwa a ƙasan Daddyn Ablah ba har abada insha Allahu na gama aure ba nashi ba na kowa ma" Bazata fahimceta ba shiyasa tace “Shikenan Allah yayi mana ji na alkhairi ince dai sai anyi bakwai zaku tafi" murmushi Munirah tayi tace “Hajiya daga France muke fah rasuwar ce me muhimmanci amma aikin da mukeyi acan ma babba ne gobe zamu koma Lagos nan da 3 days mukeson komawa" fatan alkhairi tayi musu suka tashi suka fita yana wanka Allah ya taimaka ta samu ta fice suka nufi gidan Hajiya Ummah ƙanwar second Daddy acan suka yada zangonsu kwana ɗaya sukayi sun gama shirin tafiya sun fito suka isheshi a jikin motar da zata kaisu Kano taja ta tsaya cike da baƙin ciki bata son ko kallon fuskarsa shi kuma ta lura so yake saitayi wasan kura da mutumcinsa sannan zasu daidaita..... _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of payment 09013718241_ _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*19*_ Takowa yayi gabanta daidai lokacin da wayarta ta ɗauki ruri Engineer Hussain abinda ta gani kenan taji daɗin kiran ta ɗaga fuskarta ta ɗan washe tace “Nayi kewar me kulawa dani Long time My Engineer ka manta dani" tana maganar ne da salo na cikkkakun Matan bariki basu aji duka ɗauka manyan mata. Murmushi tayi da ɗan kashe ido tace “Alrigh baby zan shigo Kano yau mu haɗu a Central dama inason me sosani hope dai ka ƙara ƙarfi baby sometime jagwalgwalani kakeyi ka tafi ka barni da ciwon mara...." Inuwar data gani a gabanta ce ta sanya maganar maƙalewa ta ɗago a ɗan razane hannu kawai ya sanya ya cire wayar a kunnenta ya kalli number kallo na nutsuwa yayi wani murmushi data kasa gane ma'anarsa ya miƙa mata wayar yana murmushi ya juya ya shiga motarsa yajata da sauri. Ta tsorata ainun da irin kallon da taga yayiwa number amma ranta bai kawo mata komi ba ta sauke ajiyar zuciya ta shiga motar Nura driver yajasu sai Kano suna shiga Kano taji wani shauƙi ya kamata rabonta da Kano tun ranar da Air Marshal yazo har gidansu ya karɓi Ablah shekara biyar kenan gabaɗaya sai taga Kanon ta canza mata da kwatance Nura ya kaisu cikin Nassarawa G.R.A ɗin Lugard road ya danna horn daidai gidan data basa umarnin tsayawa getman ya buɗe suka shiga Mommy ta fito kenan zata fita taji tsayawar motar ta ɗago suka haɗa idanu ta ruga da gudu suka rungume juna Mom tace “My Heart yaushe kika shigo Nigeria baki sanar dani ba kikayimin surprise irin haka dama zaki kuma shigowa Kano?" Kwantar da kanta tayi a jikinta tace “Mommy to bagani ba na shigo" shafa kanta tayi tace “Da fita zanyi amma na fasa..." Benazir ɗin da sukaga tana shigowa itace ta dakatar da maganar tasu yayi parking ya fito ya tsaya jikin motar idanunsa cikin glass amma taji a jikinta ita yake kallo Mommy ce “Tayi baya tana cewa “Ya subhanallahi Rafi'ah Abdulƙadir nake gani meye ya gamaki da wannan shaiɗanin bawan kuma..." Takowa yayi ya iso ya rusuna da ladabi yace “barka da yini Mommy mun sameku lafiya..." Ja baya sukayi da sauri ganin yanda farin yadin dake jikinsa duk ya ɓaci da tartsatsin jini batakai da magana ba Munirah tace. “Marshal jini a jikinka meye ya faru haka" cire glass ɗin idanunsa yayi ya ɗorawa Rafi'ah ya sanya hannu ya shafa sajensa yace “Wani bunsuru ne na kamashi yana bin wata akuya ita kuma akuyar ta kasance matar wani bunsurun shine kawai na fasa kansa saboda hakan laifine mai girma a addini da al'ada dama dokar ƙasa" Cafkar hannunta yayi ya jata gefe ya ɗago kanta yayi ƙasa da kansa daidai fuskarsa yace “Na rantse da Allan Annabi Muhammadu ko zan rasa komai zan kashe kowa kowa ina nufin kowa Indai yayi karambanin shiga gonata auren ma an fasa Indai sai wani ya sake shiga gonata" Sakinta yayi ya juya ya nufi motarsa ta ɗebi ƙasa ta watsa masa tace “Allah ya isansa mugu azzalumi kawai ka kasheshi Abdulƙadir ka kashe Hussain me yayi maka? Meye laifinsa don nace inasonsa" Motarsa yaja yayi ficewarsa ta zauna a wajen ta ɗora hannu a ka ta rushe da kuka Mommy tace “Wai waya kashe?" Cikin kuka ta kwanta a kafaɗar Munirah tace “Engineer Hussain Mommy yaushe Abdulƙadir zai rage wannan muguwar zuciyar tasa ne yaushe zai rinƙa saita lissafinsa ne? Dama da gaske yake zai iya kisa?" Miƙewa Mommy tayi tace “Dama kin shiryawa hakan ubanme ya hadaki da wannan mahaukacin Rafi'ah" Cikin damuwa Munirah tace “Mommy Wannan mutumin fa ni tsoro yake bani kawai daga waya saiya kashe mutum shi dama haka yake anya yana Sallah?" Miƙewa Rafi'ah tayi ta shige ciki ɗakin Mommy ta shiga ta kwanta tana kuka me ciwo da tasan Abdulƙadir kashe Hussain zaiyi Wlh da bazata ɗaga wayarsa ba shikenan ita ce sanadi? Yaushe Abdulƙadir zai daina zama matsalar rayuwarta ne anya ba shi aka rubuto mata a littafin ajali ba? Ƙarar shigowar saƙo taji a wayarta ta dauka da sauri ta buɗe _“Duk irin rayuwar da kika zaɓa mana na karɓeta Noor idan feeling na damunki kuma bazaki aure ba why not da bazaki rinƙa nemana ba tunda Kinsan nafi kowa cancanta da samun komai a wajenki Please karki sanya na zama killer man Wlh bazan iya barin duk wanda ya nemi Keta alfarmata ba Noor...."_ Kashe wayarta tayi Munirah ta shigo ta zauna tace “meye kuma na kukan?" Tashi tayi zaune tace “Shikenan fah ya kasheshi Munirah yanada iyali fah meye Abdulƙadir yake nufi dani ne rantsuwa yakeyi saiya kashe duk wanda tsautsayi yasa ya nemi mu'amala dani kuma yimin tayin kansa yake yi dama ya kasa riƙemin mutumcina ne don nayi fushi na zama abinda na zama shima ya sake dawowa muyi rayuwar rashin kima kuma ƴaƴanmu suna gani?" Taɓe baki tayi tace “To shine me zaki wani damu kanki don ankashe ɗan iska irin Engineer Hussain yanzu da zakije ki samu matansa murna sukeyi domin dama bai sakar musu dukiya ba dukiyarsa ta matan bariki ce ke Rafi'ah majority na maza fah haka suke ƙadangarun bariki sunfi morarsu shiyasa mata da yawa suka bijirewa aure Kinga Ni yunwa nakeji tashi muje muci abinci Mommy ta fita" miƙewa tayi suka nufi dinning suka fara cin abincin ita dai kawai juya cokalin takeyi bata iya cin abincin hawaye taketa ɗaukewa ta koma saman kujera ta kwanta Ta fara kiran wayar Yusuf kira ɗaya ya daga yace “Meyesa idan na kiraki bata shiga?" Numfashi ta sauke tace “Kana ina yanzu?" Yanayin muryarta kawai yaji yasan tana cikin damuwa yace “Yau nake shirin baro France na samu labarin kin dawo Nigeria" “Ok in ka shigo inason ganinka don Allah" Aje wayar tayi ta koma ta kwanta zuciyarta a cunkushe da rashin mafita zuciyarta na faɗa mata aure gabanta ya faɗi ta tashi zaune tace “Aure kuma?" Tasowa Munirah tayi ta zauna kusa da ita ta dafata tace “Damuwa matsala hawan jini ciwon zuciya duk suna cikin aure Kinga ki manta kawai Wlh da kiyi aure gara ki bashi dama abinda ya keso ya rinƙa samu Kinga bazai wani takura miki ba ke idan kika nuna masa babu komi ma fah zakiyi rayuwarki da alhazawan birni kuma shima kiyi dashi soja zama yakeyi guri ɗaya ne basai sanda ya samu hutu ba" Miƙewa tayi ta fito harabar gidan ta nemi guri ta zauna tana karfafa zuciyarta dole tayi fito na fito da wannan mulkin mallakar ta Abdulƙadir ya fahimci ta daɗe da daina tsoronsa tun tana sakarya kafin tasan ƴancinta, takurewa tayi ta kwantar da kanta kan kujera siraran hawaye suka fara zurarowa a kwarmin idanunta cin mutuncin da ta kasa mantawa dashi kuma ta kasa yafeshi yana dawo mata. *FLASH BACK AGAIN* Tureshi tayi ta kasa ya maƙaleta a jikinsa sosai yana shafa bayanta tare da bin inda shatin belt ɗin ya tara mata jini da hannunsa ɗumin ruwa taji a tsakiyar kanta wanda yasata ɗagowa idanunsa ta gani a lumshe hawaye na zubowa tayi saurin kai hannunta ta share masa ya buɗesu akanta suka kuma rungume juna ya kama shassheƙar kuka yace “Na rasa a cikin lokutan meyesa nake kasa uzuri wa rayuwata Rafi'ah na daɗe da amincewa ke rayuwata ce don Allah kiyi hƙr Wlh da gaske nake ƙaunarki wai meye ma ya dawo da Bilkisu Gidannan ne muje ciki tabar miki gidanki ko?" Girgiza masa kai tayi tace “kawai tabarmin ɗakina ta koma ɓangaren baki Noor zuciyata zata buga idan muna clear da ita tanajin abinda nakeji akanka kuma tana kallona Ni na hanata cika burinta na samunka" da sauri ya rufe mata baki yace “Bafa ke bace kawai dama Allah ya rubuta ni nakine ke kaɗai shine kawai" Ɗagata yayi cak kamar wata baby suka shiga ciki har ɗakinsa ya shiga bathroom ya haɗa mata ruwa da kansa ya tayata gasa jikinta ya ɗauki wani treating spray ya fesa mata duk gurin da ya tara jinin ya rinƙa binta da tausa yana shafa jikinta zuwa ƙasan breast ɗinta yana sunsunarta ta janye ya riƙota yana lumshe idanu ya kama hannunta ya ɗora saman dick ɗinsa yace “Taimako Noor karta tsinke kinji numfashi takeyi" noƙe kafaɗa tayi ta miƙe tace “Ni banaso jikina ciwo yakeyi" to dake yasan laifinsa ne bai matsa mata ba ya kwanta kawai a gadon ya zare wandonsa yana shafa abinsa da kansa ta miƙe sosai sai sheƙi takeyi tana ɗaukar ido gashi sai wani licking kan kaciyarsa yakeyi hakan yayi mugun sanyata a yanayi ta fara jin feeling na sauko mata Shikashikan sha'awarta na motsawa ta fara mammatse ƙafa ta basar abinta a saman stool ɗin amma tana satar kallonsa yanda yaketa mulmula kaciyar tasa yana nishi yana sauke ajiyar zuciya batasan sanda ta matsa ta sanya hannu ta fara tayashi ba. Ya saƙalota da sauri ya ɗorata samansa ya fara kiciniyar danna mata aliyar a cikin jikinta ta ɗauke numfashinta saboda ta kasa sabawa da shigarsa jikinta duk sanda zai shiga sai taji a jikinta kafin ya daidaita su fara samun nutsuwa. Yau jarabar tasa ta gaske ce tasa gama daidaituwa a kansa yaji lumtsum ya saki wani ihu da Saida tayi saurin ɗora bakinta a nasa tunda gidan basu kaɗai bane dama kuma gashi ɗakunan maƙotakar juna sukeyi, ashe tun shigowarsu Billy take labe tana kallonsu tana haɗiyar takaici ba iyanan taso abin ya tsaya ba maimakon haka sai kawai ta jiyoshi yana nishi yana ihu yana zubawa matarsa kirari da godiya. Bayan lafawar komai ne sukayi wanka yanata nannan da matarsa da ɗansa suka fito suna fitowa ya ƙwanƙwasa dakin Rafi'ah Bilkisu da take zaune saman stool taci kuka ta ƙoshi duk irin haɗuwarta da ɗaukar wankanta a cikin satin nan Abdulƙadir yaƙi ko kallonta nasara ɗaya da tayi itace da yake biyewa duk abinda tace iya nan aikinta yaci. Buɗewa tayi tana yatsina yace “Kinsan dai matar gidan ta dawo ko?" Wani kallon raini tayi masa bai kula kallonta ba yace “ki ɗauke duk wani abu da yake naki ki koma ɓangaren baƙi a tsarin gidana kosu Salmah bssuda guri a cikin gidana" Tsalle tayi tace “Haba Ya Abdu gsky a'a nikam nan nakeso kusa dakai kuma ai na faɗa maka...." Figota yayi ya cillata parlo ya nuna mata hanyar fita yace “I say get out for my house Bilkisu nace ki ficemin daga gida kinzo kina neman haifarmin da matsala da iyalina dama Saida Ya Hajja tace bata yarda ki zauna damu ba ki fita kafin na nakasaki" Sumsum ta miƙe ta fara tattare kayanta ta ɗauki hanyar fita Rafi'ah dake zaune bata ko kalleta ba da gaske yau takejin tsanar Bilkisu ƙiri ƙiri tayi mata sharri ta haɗata da mijinta........ _Ina ƴan kasuwa ina ƴan gayu Ina iyayen adashi? ina caterers kichen Duk ku matso_ _kusa....kunason a tallata maku hajojinku? kofa a buɗe take🫴Kuyi magana da Oum Hairan 09013718241 za ta tallata maku hajarku ku samu tururuwar customers cikin kudi ƙalilan har kullum dai karku manta mai talla shi ke da riba_ Bonus👇🏼 Send your Payment via this account 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank Shaidar biyanki ta wannan Number 09013718241 Ko Katin mtn Still ta wannan Number 09013718241 *Oum Hairan* [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: *AKWAI IRINSU....* _(Emotional Erotic romance and bad destiny)_ _*Bonus Page 20*_ *ANNOUNCEMENT* *MY LUVS FANS KAMAR YANDA KUKA GANI A SAMA YAU SANARWA NAKEYI DA RAUNANNIYAR MURYA TA TAKAICI😭* *INA BAƘIN CIKIN SANAR DAKU WHATSAPP SUNYI BANNING ASALIN ACCT ƊINA DA KUKA SANI SHEKARA DA SHEKARU WATO WANNAN NUMBER👇🏼* *09013718241* *WANNAN DALILIN YASA NA CANZA ZUWA WANNAN NUMBER* 👇🏼 *09031307566* *YANZU A WANNAN NUMBER ZAKU SAMI OUM HAIRAN KAI TSAYE* *09031307566* *SANNAN AKWAI WAƊANDA SUKEYA TUROMIN DA KUƊIN LITTAFI YAU ZASUGA TUM KARFE ƊAYA BANA ONLINE TO BA ONLINE NE BANA KAI BA KATSE IGIYAR SADARWA* *SUKAYI TSAKANINMU DON HAKA KUYIMIN MAGANA TA WANNAN NUMBER 09031307566: KU TURAMIN PROOF OF PAYMENT ƊINKU NA YAU ZAN DUBA INSHA ALLAHU.* *NA GODE TAKU HAR KULLUM👇🏼* *Don biyan kuɗin karatunku nrml 300 VIP 600 special 1k chat me for new number:-09031307566* Tunda Billy tabar Gidannan basu ƙara zaman lafiya ba kullum maimakon abu yayi sauƙi sai gaba ma da yake yi rashin mutumcinsa kamar ana ƙara masa babban abinda ke ɗaga mata hankali yanda lokaci guda ya daina kulata ko ɗakinsa taje yanda suka kwanta haka zasu tashi baya sauraronta wannan abu ya dameta sosai lokacin data yanke shawarar yi masa magana batayi tunanin maganar ƙarin ɓaraka bace ta sameshi a ɗaki lokacin watansu uku a haka yana zaune yana danna system ta zauna a gefensa ta zaunar da Hisham yana wasansa sun jima a haka sannan ya ɗago ya dubeta yace “Ya'akayi?" Ƙasa tayi da kanta yaudai tayi niyyar cire kunya tayi masa magana ko Allah zaisa ya fahimceta" “Uhm dama AbNoor...." Rufe laptop ɗin yayi ya mayar da hankalinsa kanta yace “Dama me?" Saki nutsuwa tayi taci gaba da cewa “Zuwa nayi naji laifina AbNoor ko wani abu nayi maka kakemin wannan hukuncin ina rokon alfarmar kayi hƙr ina azabtuwa sosai kaine ka horani da yanayinka Saida na horu kuma ka janye min Please Meye matsalar ne?" Zuba mata idanu yayi kamar bazaiyi magana ba can ya dafa cinyarta yace “Shine kikazo kika titsiyeni don kiji laifinki? Ok kin shirya jin laifin naki?" Jinjina kai tayi ya murmusa yace “Ok Rafi'ah rashin daɗi!...." Da sauri ta kalleshi numfashinta na neman ɗaukewa ya miƙe yace “shine kawai matsalarki kwata² kin daina yimin daɗi bakya gamsar dani cinki nakeyi kamar inacin totuwa Rafi'ah babu wani armashi a jikinki komai ya ƙare so kawai ki nemi magani" Yana gama faɗa mata wannan mugayen kalmomin ya shige bathroom ya barta tsaye cikin muguwar mutuwar jiki da tashin hankali bata taɓa tunanin wannan labarin zai bata ba, bata da daɗi? To yaushe ta zama haka yaushe ya daina yi mata ihun daɗi? Juyawa yayi jikinta a mace babu wata kuzari hawaye na ɗiga a idanunta ta koma ɗakinta ta zauna ta rasa meye yakewa rayuwarta daɗi tana rungume da ɗanta tana kuka me tsuma zuciya har ta samu bacci ya ɗauketa. Washegari da zai fita bai nemeta ba a ƙofar kitchen suka haɗu ta gaisheshi ya daga mata hannu, yana fita ta fita shagonta dake sunada gyaran wata amarya yini sur sannan ta koma gida ta gama abinda ya kamata tayi wanka tayiwa Hisham suka kunna kallo suna tsaka da kallon taji tsayawar motarsa duk da cewar zuciyarta babu daɗi yau haka ta yini hakan bai hanata buɗe ƙofa da nufin taroshi ba saidai me ganin bashi kaɗai bane yasata ɗan dakatawa har zuwa sanda ya ƙaraso suka dubi juna ya karɓi Hisham yana binta da kallo ganin Bilkisu take kallo inda ya kalli Billy yaga yanda take yi masa Rafi'an murmushi ya shige ciki abinsa Billy ta dafata suka dubi juna zuciyar Rafi'ah ta tsaya cak da aiki na ƴan mintina can ta tsinkayo Muryar Billy na cewa. To ya kikaga sabon shirin nawa ne ƴar karuwa dama ita duniya ai juyin wainar Lami ne yanzu wasan namu zai fara zaki fahimci kuskurenki Ne da kika ratso sashi na miji ki ne tabbas amma zai zama sarrafashi ya gagareki saiya zame miki abin marmari domin ganinsa ma saiya gagareki Rafi'ah don shi na baro Maiduguri da dukkan shiri na don ina sonsa kuma zan rayu dashi ko ba aure" Ciki tayi ta barta tsaye da sakakken leɓe tana ta'ajibin wannan al'amari daƙyar taja ƙafafunta ta shiga ciki ta nufi kitchen ta haɗa abincinsa ta ɗauka ta nufi saman dashi tunda yanzu sai yaga dama yake zaman parlourn yana tsaye jikin mirror ta ajiye tace “Sannu da dawowa AbNoor" matsawa yayi ya ɗagota ya ɗora haɓarsa saman kanta tare da shigar da ita jikinsa sosai ya mannata da jikinsa ya sauke ajiyar zuciya yace “I really miss your Noor..." Hawaye ta ɗauke daga idanunsa ta kwantar da kanta a kafaɗarsa tare da jan ajiyar zuciya tace “Amma AbNoor..." Rufe mata baki yayi yace “Abba ne yace ta dawo Gidannan saboda a can ɗin yawon iskanci takeyi Noor nima banason zamanta a Gidannan amma muyi haƙuri saura wata huɗu ta gama service ɗin" bata kuma cewa komai ba ya zaunar da ita yace ta bashi abinci haka ta rinƙa ciyar dashi Saida ya ƙoshi ta ɗebe kayan ta fita dasu sannan ta tafi ɗakinta tayi shirin kwanciya ta kwanta. Baccinta yayi nisa taji wayarta tana Ring ta lalubota ta danna batare data duba number ba taji muryarsa can ƙasa yace “Zo mana" ware idanunta tayi ta duba agogo 1:20am tayi kamar zatayi magana sai kuma ta fasa ta miƙe ta fito ta buɗe nasa ɗakin yana zaune kan sallaya ta isa gareshi ta rusuna tace “Gani" zubanta ƙananun idanunsa yayi can yaja numfashi yace “Hakan yayi miki kenan" sunkuyar dakai tayi tace “Ya zanyi maka AbNoor" miƙewa yayi ya cire rigarsa ya rataye a rack ɗin dake cikin wardrobe ɗin ya juyo ya ɗagota ya zaunar da ita a gadon ya fice ya ɗauko Hisham ya sashi a gadonsa ya kashe musu dogon haske ya kunna musu ƙarami ya kwanta yana janyota jikinsa ta janye ya cafkota da sauri yace “bari mana Noor" cikin hassala tace “Yayi wuri AbNoor yau ka sanar dani matsalata kuma yau ka nemeni banida daɗi salam nake na daina gamsar dakai dame zan kashe maka ƙishirwarka Please ka barni na nemi magani tukunna" cikin fushi take maganar. Bai saurara mata ba yaci gaba da jagwalgwalata har Saida ta sakar masa jiki ya shigeta ita dai bataji wani yanayi na ƙafewa ko rashin ni'ima a tattare da ita ba abinda ya bata tsoro da mamaki yanda taga ya haɗe rai ya shiga bathroom ya watsa ruwa ya fito ya kwanta tare da juya mata baya. Bata saba da haka gareshi ba don haka ta tashi zaune ta taɓashi ya juyo ya zubanta idanu tayi ƙasa da muryarta tace “Don Allah ka faɗamin gaskiya AbNoor da gaske banida ni'ima wai bakajin daɗina?" Tashi yayi zaune a hassale yace “Ƙarya zanyi Miki kawai don na cutar da zuciyarmu Noor Kinsan Ni ba maƙaryaci bane ba kuma zan fara a kanki ba da gaske bana tsintar komai a jikinki sai wahala gsky bazan iya ci gaba da mu'amala dake a haka ba ki nemi magani daga Naira ɗaya har millions zan baki Indai zaki samu lafiya" Yana faɗin haka ya koma ya kwanta ta sauko daga gadon zuciyarta a cunkushe ji take yi kamar zuciyarta zata fashe saboda tashin hankali ficewa wanka tayi ta ɗauki ɗanta ta fice tanajin yanda kanta yake juyawa kwanciya tayi tana sharar hawaye lokaci bayan lokaci karon farko da taji kewar mahaifiyarta ta kamata ta tashi zaune ta haɗe kanta da gwiwa tana kuka me cin zuciya taji ya buɗe kofar ya shigo ta ɗago ta kalleshi ta mayar da kanta cikin cinyarta yazo ya janyota jikinsa yana shafa bayanta dama yayi tunanin hakan zata iya faruwa shiyasa ya kasa samun nutsuwa Saida ya biyota. Cikin raunin murya yace “Nasan rashin sanin wanda zaki tunkara da matsalar mu shine ya sanyaki kuka ko Noor?" Da sauri ta ɗaga masa kai tare da sanya hannu ta zagaye bayansa ta buɗe baki cikin kuka tace “Don... Don Allah AbNoor karka rabani da farin cikina saboda wannan matsalar na aminta idan bazaka iya hƙr ba ka ƙara aure Wlh bazan taɓa zarginka ba" “Meye farin cikinki?" Ya faɗa yana shafa bayanta a sanyaye tace “Kaine Abdulƙadir koda nace zan iya rabuwa dakai Wlh ƙarya nake da sonka aka halicci zuciyata ko kafin na sanka zuciyata bata karbi so ba sai a kanka kuma bazata ƙara karɓa ba ka tausaya min ka barni na rayu dakai koda zanyi zaman ɗana ne" dariya ta bashi sosai yayi kissing goshinta yace “Zaki iya zaman ɗanki tun yanzu Noor" da son tabbatarwa ta daga masa kai tace zanyi Indai akanka ne AbNoor son ruhi da jini nakeyi maka" shafa kanta yayi yace “Na iya sanar da Gana Hajja" da sauri ta ɗago tace “Kayy haba dai" murmushi yayi yace “Banida kunya ko? To ba ita na faɗawa ba Ya Hajja na faɗawa yanzu tace na saki kiyi mata magana a nemi mafita tunda wuri" bata kuma cewa komai ba a wannan daren har sun fara bacci Gana Hajja ta kirata faɗa kam ta Shashi Saida ta rantse mata bata sani ba itama sai yau nan tace mata zatayi masa magana koma me zai faru gobe ta taho Maiduguri zata haɗata da yayanta ya bincika lamarinsu kamar akwai wani ɓoyayyen abu matsala daga wannan sai wannan"..... *SHARE FISABILILLAH PLEASE BROTHERS AND SISTERS* *OUM HAIRAN* [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*21*_ _*Oum Hairan*_ Washegari da wuri ya gama mata komai ta ɗauki hanyar Maiduguri driver ya ɗauketa zuwa gidan gwamnatin ko zama batayi ba Gana Hajja tace su tafi Bolari haka suka fita sun Ishe Mal Hamidan a zaurensa yana ƴan ayyukansa suka gaisa Gana Hajja ta zayyane masa komai ya dubi Rafi'ah sosai yayi mata tambayoyi ta basa amsa. Can ya ɗago yace su shiga cikin gidan zai ɗanyi wani abu, sun ɗauki kamar awa ɗaya da rabi sannan ya aiko kiransu bayan sun zauna yace “Hajiya Hauwa'u wato yarinyar nan da gaske akwai sihiri a cikin lamarinta da mijinta rabasu akeson ayi gabaɗaya abinda yasa abin yaƙi tasiri dukkansu suna da tsaiwa akan addini to Kinsan komai muƙaddari ne Hajiya Hauwa'u babu me iya canza ƙaddara amma addu'a takansa tazo da sauƙi Zanmuyi bakin ƙoƙarin mu insha Allahu duk abinda zai faru zai zama me sauƙi domin matsafa maƙiya Allah sun shiga lamarin kuma bama mutum ɗaya ne yake wannan shirin ba" Nan ya harhaɗa mata magunguna yayi mata rubutu galan guda sannan ya bata addu'o'in da zata rinƙayi tana yiwa ɗanta da sukayi godiya tare da aje abin sadaka suka tafi Gana Hajja tace bazata koma ba sai an gama magungunan haka ta zauna har tsayin sati biyar to shima bai takura ba tunda neman magani aka taho zaman daya zame mata kaico kuma tarnaƙi ga rayuwarta da farin cikinta bayan sati biyar ne yazo suka tafi abin gwanin daɗi kamar zai ɗore sai kuma me kullum wata shaƙuwa takega tana shiga tsakaninsa da Billy bashida aiki saina kiranta a waya idan ta fita ina take me take yi? Tun abin baya damun Rafi'ah harya fara damunta musamman daya kasance tare suke fita dashi da safe su kuma dawo da yamma tare gashi kullum Billy ƙara tsanarta takeyi kamar tasa mata wuta. Wata ranar juma'a ta fita zuwa shagonta saboda akwai bukukuwa sunada ayyuka ranar tabar Billy a gida bata fita ba tana cikin aiki ta tuna tayi mantuwar wasu kaya da zasuyi amfani dasu kamar kartaje tadai yakice ayyukan ta fita ta nufi gida a waje tayi parking tunda komawa zatayi ta fito sojan dake gadin gidan ya buɗe mata get ta shiga da saurinta cikin Sa'a ta ishe ƙofar parlourn a buɗe duk da tayi mamaki bai hanata shiga ba ta kutsa kai tana duban yanda parlourn yayi kaca² ta wucce ɗakinta ta ɗauki abinda zata ɗauka har takai ƙofar parlourn ta tuna da abinda zata ɗauka a nasa ɗakin ta nufi ɗakin hakanan taji gabanta ya faɗi sosai lokacin da takai hannunta kan handle ɗin da nufin buɗewa daurewa dai tayi ta tura ƙofar ta sa kai ta shiga. Turus taja ta tsaya saboda nishin da kunnenta ke jiyo mata takai idanunta kan gadon take taji wani sinadiri ya saukar mata tun daga kanta har yatsan ƙafarta Saida taji wani tiririn tashin hankali yana taso mata ta dafe bango da sauri tana tattara yawun bakinta jiri ya debeta ta zube a ƙasa tayi saurin sanya hannu ta dafe kanta ta saki wata razananniyar ƙara tace. “innanillahi wa inna ilaihir raji'un Abdulƙadir Bilkisu dama haka kake kaima ashe kaima mazinaci ne...." Wani kukane me gunji ya kwace mata daidai lokacin daya sauka a kan Bilkisu ya fara lalubar wandonsa ya saka ita kuma taja duvet ta rufe jikinta, gabaɗaya hankalinsa ya gama ƙololuwar tashi da borin kunya yace “Noor meye ya dawo dake Gida yanzu...." Baikai ga rufe bakinsa ba yaji Bilkisu tana kakarin mutuwa ashe Rafi'ah ce tayi kukan kura ta shaƙeta shaƙar mutuwa. Da gudu yayi kansu daidai lokacin da tayiwa Billy daukar kara ta watsota kan tiles ta fara wasan kura da ita duk ƙarfin da yakeji dashi yau ya kasa janye Rafi'ah daga kan Billy kuma da gaske neman kasheta takeyi. Kawai saiya zugo belt ɗinsa ya fara zuga mata yana dukanta tana ƙara shaƙe Billy da yaga da gaske takeyi kawai saiya zari bindiga yace “Noor ki saketa ko na fasa kanki..." Cikin dakiyar zuciya da tsananin fushi tace “Ka kasheni Abdulƙadir nafison hakan don Allah ka kasheni Wlh da wannan baƙar ranar da idona ya ganemin gara na mutu gara nabi sahun matan da suka mutu idan na mutu ka huta Abdulƙadir ka kasheni ka huta nima na huta...." Jefar da bindigar yayi ya zube gwiwowinsa a ƙasa yace “Don Allah Noor ki saketa ki saurareni nayi miki bayani...." Sakin Billy tayi ta miƙe ta fice daga dakin da mugun gudu ta shiga nata ɗakin ta datse da key ta rushe da kuka me tsuma zuciya komawa shagon da batayiba kenan ta yini kwance a daki juyi kawai takeyi duk sanda ta rufe idanunta majigin wannan mugun gani da tayi ne yake dawo mata Abdulƙadir mijinta uban ɗanta shine kwance da mace ba matarsa ba a gadon da suke kwanciyar Sunnah! Da wannan tunani yazo mata sai kukanta ya tsananta kira kam har gajiya tayi ta kashe wayoyinta domin ta kowanne layi kiranta akeyi Bama ta dubawa bare ta ɗaga har dare yayi nisa tana daki ta fito taki shikuma ya kasa buga mata ƙofa laifi biyu ta kamashi da mace abinda yasan a baya idan aka faɗa mata yana aikatawa zata iya ɗaukar bindiga ta harbe mutum tace yayiwa mijinta ƙazafi sai gashi yau ita ta kamashi da idanunta kamu dumu dumu. Kasawar da yayi ya tsare jiran fitowarta yakeyi taƙi fitowa har biyu na dare baita fito ba gashi kunya ta hanashi buga mata ƙofa da safe ma bata fito ba hassali ma da zazzaɓi ta tashi me zafi juyi kawai takeyi tana hawaye tanajin yanda mararta keyi mata wani azababben ciwo juyi kawai takeyi ta kasa ko miƙewa jin ana taɓa ƙofar ne yasata ɗan ƙoƙarta mikewa ta tambayi waye. Muryar Nasiba taji ta miƙe tana dafa bango ta buɗe mata ta zauna a bakin ƙofar tana murƙususu da sauri Nasiba ta shiga dakin ta riƙota tace. “Yace kusan sati guda bakida lfy kuma kin shiga daki kin kulle tun jiya da rana Rafi'ah nasanki bakya fushin banza wlh ban yarda babu abinda ya faru ba don Allah ki sanar dani meye yake faruwa ne a wannan kurman zaman naku ke bakya furuci zurfin cikinki yayi yawa shi kuma kullum shi baya gane yayi laifi" Kwantar da kanta tayi jikin Nasiba ta rushe da wani marayan kuka tana haɗo kalmominta daƙyar tace “Aunty Nasiba wai haka kowanne aure yake ko kuwa nice ban dace ba? Aunty Nasiba yaushe ne Daddyn Hisham zai sanyani farin cikin da zan manta duk wata sadaukarwa da nayi masa har na rinƙajin a raina ya cancanci fiye da haka daga gareni. Na manta rabona da samun walwalar zuciya da ruhi a gidansa na manta kulawar miji na manta duk wata dama ta ɗiya mace Aunty Nasiba na gaji wlh na gaji da rayuwar ƙunci a gidannan kawai saboda yaga Allah ya jarabceni da sonsa...." Tana kaiwa na ta ƙarawa kukanta ƙarfi karo na farko da zuciyarta take azalzalarta data faɗa mawa Nasiba abinda ya faru ko zata samu sauƙi a zuciyarta saidai wani ɓangare yana gargaɗinta da nuna mata hakan kuskure ne kuma daɓawa cikinta wuƙa ne" Tambayar duniya Nasiba tayi mata sai tayi kamar ta faɗa Saita kasa a haka yazo ya ishesu ya tsaya jikin ƙofa ya zubanta idanu koda yakeyiwa Rafi'ah duk abinda yake yi mata ya kasa tuna ranar da yaji soyayyarta ta ragu a zuciyarsa kukanta yana dukan ruhinsa idan ya ganta tana kuka yakanji dama bai zama sila ba, shikam da wacce irin kalma zai bawa Rafi'ah haƙuri yama zai iya zuwa ya tunkareta? Karon farko da yaji yanajin matsananciyar kunyarta, bazai iya tuna abinda Rafi'ah ta gaza masa dashi ba a fannin kwanciya takan damu kanta da son ganin ya samu cikakkiyar gamsuwa koda kuwa ita bazata samu ba tanabin duk hanyar da zata samar masa nutsuwa saidai shi ya kasa bawa rayuwarta farin ciki anya kuwa Rafi'ah bazata kaishi wuta ba? Babban abin daya ƙara tada mishi hankali tun shigowar Nasiba yake tsaye yana jinsu baitaɓa tunanin zata iya ɓoye wannan zunubin nasa mai girma ba wanda ko a wajen ubangiji baya rufawa fasiƙi asiri amma ita ta ɓoye kawai don kiyaye martabarsa"...... _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*22*_ _*Oum Hairan*_ Takowa yayi gabanta ya tsugunna yakai hannu zai riƙota ta janye hannunta tare da tashi zaune yanayi masa wani kallo da yau shi da kansa ya tabbatar da asalin nadamar zaɓarsa matsayin abokin rayuwa takeyi kafin yakai da gama tantance hakan yaji tace “Nayi regretting na kasancewarka zaɓina inama wani na zaɓa bakai ba..." Damƙar hannunta yayi ya sassauta murya yace “Ko baki faɗa ba Noor nasan lokaci yayi da zaki ƙaryata zuciyarki data yarda cewa niɗin zaɓine na ƙwarai Rafi'ah Ni kaina ina tuhumar kaina da kasa yi miki adalci ina zargin kaina da son kai gami da zuciya Rafi'ah meye yasa na aikata wlh Ni ba haka nake ba bansan daga daidai lokacin dana zama haka ba karki barni na ƙara lalacewa ko ba komai za'a nunani a kirani uban ɗanki a jinsin mutane bantaɓa riskar kaina da tsananin nadamar wani abu kamar abinda ya faru jiya ba kuma bantaɓa jin kunyar wani mutum kamar yanda naji kunyarki ba Rafi'ah wlh ba ƙiyayya bace bansan menene ba don Allah ki yarda dani ki yafemin zanji daɗi kuma da yafewarki zan samu damar neman ta Ubangiji" Tashi tayi zata bar masa wajen ya riƙota ta fincike tayi bathroom iya bugunsa taƙi buɗe masa ƙofa har Saida Nasiba tasa baki amma tayi masa biris Abdallah ne daya shigo ya dubeshi duba na nutsuwa yaga yanda ya rufe yayi murmushi yace da Nasiba muje gida. Ficewa sukayi suka barshi yanata roƙonta ta buɗe ga Hisham ya fara kuka amma taki saida ya gaji ya ajiye mata yaron ya fita sannan ta fito ta kulle ƙofar ta ɗauki yaron ta sanya masa nono har yanzu jikinta fada mata yakeyi. A haka Saida suka ɗauki dogon lokaci basa haɗuwa kullum idan ya dawo tana ɗaki idan zai fita ma tana ɗaki babban abinda ya dame shi duk da irin tsanar da yayiwa Billy domin yasan sanadinta ne komai yake faruwa saidai abin takaici baya iya guje mata indai ta kirashi ta nemi haɗuwa dashi sai sun haɗu ya ci ta ita kuma kullum suka haɗu sai Billy ta turo mata da video nasu da hotuna nasu suna holewa tayi block numbers sunfi ba adadi amma duk da haka bata daina tayar mata da hankali ba. Ga lalura data sanyata gaba ita da Hisham duk sun fige sun rame takai damuwa da ciwo sun hanata zuwa Shago sai yaranta ne ke kula da komi Second Daddy ne yake damuwa da yanayinta ko a muryarta yakan fahimci akwai damuwa a rayuwarta amma bazai nuna mata yasani ba tunda bata nemi kowa ya sani ba. Yau tunda ta tashi take juwa haka ta daure ta fito ta gyara parlourn tana tsaka da gyaranshi ne taji amai yana taso mata ko kafin takai ga kaiwa bathroom ya kwace mata ta tana tsaka da aman taji an buɗe ƙofar ta ɗago kanta idanunta ya sauka cikin nasa tayi saurin zare nata daga nasa ta tashi ta fara gyara wajen ya ajiye kayan hannunsa ya isa gareta ya ɗagota yana mata sannu batada ƙarfi shine kawai dalilin da yasa ta barshi ya taimaka mata ya gyara wajen ya gama ya ɗauko mata ruwa a freezer ya buɗe ya tsiyaya mata a cup ya miƙa mata yana mata kallon tsanaki kowa ya ganshi sai ya tambayeshi ko bashi da lafiya ne saboda ramar da yayi ashe shi ƙato ne akanta ba ita ba hatta Hisham data sanya musu takunkumin ganin juna yaron ya rame sosai. “Meye yake damunki?" Ya tambayeta muryarsa a sarke" maimakon amsa sai yaga takai hannu ta ɗauki ɗanta ta nufi ɗakinta yabita da sauri yace “Don Allah ki saurareni Rafi'ah Kinsan kuwa irin halin da kike shirin jefani wlh neman rasa hayyaci nakeyi saboda wannan fushin da kikeyi dani na rantse Miki da Allah Rafi'ah ni ba mazinaci bane bantaɓa zina ba sai akan Billy Please ki tsaya mu tattauna matsalarmu Rafi'ah nifa ina ganin kamar bani bane...." Durƙushewa yayi yace “Idan bazaki iya yafemin na ki kasheni ki huta ko banza zanji a raina kece kika kashe saboda bazaki iya yafemin ba Rafi'ah wai ya akayi hakan take faruwa ne nayi ina cikin nadamar hakan kuma cikin hakan na kasa dainawa na tsani zina Rafi'ah Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam yace “Azzina daynoun" in kayi da uwar wani sai anyi da taka in kayi da ƴar wani sai anyi da taka Rafi'ah in kayi da matar wani sai anyi da taka.... A'a Noor don Allah kar ayi dake wlh zan iya kamuwa da ciwon zuciya in ajali bai riskeni ba koda aure wani ya ratsamin ke bare da ƙazanta Please ki bani mafita na rasa wanda zan fadawa damuwata kowa ya kasa fahimtata...." “Amai ta fara kelayawa daya katse masa hanzarin magana yayi shiru yana kallonta “to shi aman na meye ne?" Ya tambayi kansa ganin yanda ta galabaita yasashi kinkimarta zuwa mota ya koma ya ɗauko Hisham yaron da har yanzu bai shekara ba yaja motar suka bar gidan asibiti sukaje suna zuwa gwajin farko ciki ya bayyana har watanni biyu. Zuffa ne ya fara keto masa na ɗimuwa ciki kuma ya maimaita yafi a ƙirga yanzu basu fita a wata matsalar ba zasu shiga wata lallai duk yanda za'ayi shikam ba yanzu ba ciki kuma?" Saurin Saita kansa yayi ya shiga dakin yayi mata sannu ya fita gurin likitan ya nemi ganinsa ya sanar dashi shifa cikin nan a zubar dashi kawai saboda wahala takesha ga kuma ƙaramin goyo da farko likitan yaso bashi shawara saidai ganin ya tubure yasashi yarda suka fita yayi mata allurar da wasu magunguna suka tafi gida aikuwa da dare batayi bacci ba shima bai rintsa ba ciwon ciki da safe ma haka dole. Tasa suka kuma komawa asibiti akace masa allurar zubar da cikin da akayi mata ce take sata ciwon. Abu kamar wasa ciwo ya rinƙa ta'azzara ciwo sai gaba yakeyi gashi kuma ciki yaƙi ko motsi sai baƙar wahala da abin ya gagara sai admitting ɗinta sukayi a asibiti suka rinƙa kulawa da ita har zuwa lokacin shikuma bai haƙura so yake a zubar da cikin itakam batama san meye yake faruwa ba kawai ta zaci nashi salon ne a haka duk da cewa a wannan karon itama batayi murna da samuwar wannan ciki ba domin kamar yanda yaso bijirewa haihuwa da ita a lokacin cikin Hisham itama yanzu zuciyarta ta ɗiga kokwanto akansa. Saida ta kwana biyu a asibitin ƙarshe babban likitan da yaga wahalar da takesha ya bashi shawarar su haƙura da cire cikin nan in ba haka ba za'a iya rasa biyu India ciki akaso cireshi yaƙi ciruwa to rayuwa yake nema gara a barshi, kan dole badon yanason wannan cikin ba ya haƙura ya bar mata shi amma wannan karon da gaske yaji shifa zai iya haƙura da ita akan wannan yawan haihuwar tata ita daga an taɓata sai ciki batada aiki sai ciki? Koda suka koma gida taga sauyin mood a gurinsa saidai bata wani damu ba wannan karon domin tasan matsalarsa kuma dama tunda ba daidai suke ba idan ta wahalar da kanta cewar sai yayi walwala ai ta zalunci kanta, wahala sosai takesha saiya kasance kwata babu wata alaƙa me daɗi tsakaninta da Abdulƙadir da farko abin bai wani dameta ba abu ɗaya data fahimta yanzu wata dabi'a daya tsira duk wani romancing da sukeyi kafin kwanciya ya daina saidai kawai yana zuwa ya jagwalgwalata yayi gaba abinsa ita mamakin da hakan yake bata bafa ita take nemosa ba shine yake kawo kansa amma kamar yanayi a kan dole still ga wata tsangwamarta da yake yi hatta Hisham Saida ya canzawa yaron ko ganinsa yayi ya shiga ya rinƙa binsa yana kiran Daddy amma ko kallon tsiya baya samu bare sarai dana arziƙi. Bata wani damu ba domin tun wannan abinda ya faru taji gabaɗaya ya sare mata cikin hakan ne wata rana tana kwance a parlour ya shigo rannan kamar an faɗa masa Ya Hajja ta mutu ya zauna a kujerar dake kallonta yace “Zaki koma Maiduguri gabaɗaya" kallonshi tayi da sauri ya jinjina kai yace “Yeah ina buƙatar gdannan bazakizo ki cikamin gida da ya'ya ba haihuwa kamar kaza" Zuciyarta ta sosu da maganarsa amma haka ta haɗiye ta miƙe tace “ok" daga haka bata kuma ce masa komai ba ta shige ciki shima baibi ta kanta ba ya fice washegari kuwa ya gama mata komai yasata a mota da kayanta suka tafi sosai ta wahala a tafiyar nan don bayan zuwansu Saida tayi jinya ta kusan sati kafin ta ware taci gabada harkokin ta da ƙarfin hali, Saida tayi wata biyu bai waiwayeta ba ko wayarsa zata iya ƙididdigewa itama yawanci ita ke kiransa to ta fara gajiya hakance ta sanyata tattarawa ta bari itadai tasan wanda ya cancanci ya nemi wani tsakaninsu shine tunda shine ya ɗauko amanarta gaban iyayenta kuma yake da abubuwan tambaya a gurinta to tunda yaji baya da muradin hakan babu komi suyi rayuwar yanda yake sonta. Tafiya ta miƙa watanni biyar babu shi babu dalilinsa komai nasu ya ƙare ta kirashi domin sanar dashi bai daga wayar ba ta tura masa saƙo taga ya duba amma baiyi mata reply ba kuma baiyi wani abu akai ba haka ta rinƙa zarar kuɗinta tana amfani dasu wajen hidimar gida batare da kowa yaji ba Ya Hajja ta fahimci matsala saidai taƙi bata cikakkiyar amsa kullum ce mata takeyi babu komai yanayin aikinsa ne duk da cewa tasan ɓoye mata tayi kuma tasan tsayin watannin da yayi baizo inda suke ba saidai batada ta cewa Saita yarda sannan za'ayi wani abu. Wata na bakwai ne cikin dare ciwo ya kamata da gaske Allah yasa ta nemi ƴar aiki ta kirata tazo tace ta kira mata Gana Hajja ta sanar da ita hakan kuwa akayi ana faɗa mata ta taso driver ya kaita suka tafi asibiti saboda issues na waccan haihuwar aka karɓesu bata jima ba ta haihu saidai yaron baizo da rai ba. Bayan ta huta ne suka koma gida aka suturta yaron zuwa makwancinsa Abba ne ya sanar dashi haihuwar da mutuwar yaron bayan an haifeshi yace zai shigo yau da dare hakan kuwa akayi bai shigo ba sai sha ɗaya na dare ya shigo ɗakin tana kwance rungume da Hisham dake ta tsayawa ɗanta da magani yaron bai lalace ba duk da cikin da yasha. Ɗagowa kawai tayi ta kalleshi ta mayar da kanta ta Lumshe idanunta zuwa yanzu ta fara cire tsammani da samun kulawarsa shiyasa ma bata wani damu da ganinsa ba ya zauna a gefenta yace “Ya jikin?" Batayi masa magana ba bai tsammaci dama tayi masa maganar ba shiyasa ya kama hannun Hisham dake bacci yace “Na kira wayarki a kashe meye ya faru?" “Bude idanunta tayi ta zubasu akansa tace “Dama kasan inada waya ne?" Tambayarta tuhuma ce shiyasa bai bawa amsarta muhimmanci ba ya miƙe yana cewa “Ok darene ki kwanta munyi magana da safe" ko bai faɗi haka ba batada niyyar ɓata lokacinta akansa yama ƙyaleta da jimamin rashin ɗanta data gama shan wahala da fuskantar wulaƙanci akan cikinsa. Da safe gidan ya cika da danginta na ɓangaren second Daddy nan taga madarar ƙauna ashe duk wanda baya rayuwa a cikin danginsa yana fuskantar ƙalubale, sai yamma gidan ya watse kuma namiji don bashi da kunya sai wani shisshige mata yakeyi itakam tayi biris dashi kamar ma batasan da dawowarsa ba bayan sati guda ne ya bijiro mata da maganar komawa nan ta tsalla ta cake tace ita babu inda zataje rigima har gidansu Abba yasa tazo domin jin meye yasa tace bazata koma ba tana zuwa tasa masa kuka tace “Abba kuyi haƙuri duk wani abu dake faruwa ni dashi ya shafa nidai kawai alfarma ɗaya ku nema min ya barni na rayu a nan nafi samun nutsuwa" cikin hassala yace “Ita yarinyar nan bata fahimtata kullum cikin zargina take Abba ya za'ayi inada mata amma batasan ko kirana tayi a waya idan taji ban kirata ba Rafi'ah duk wata kulawa da take bani ta daina kawai don abu ɗaya daya faru bisa tsautsayi Abba meye yasa bazata rinƙa yimin uzuri bane" Abdulƙadir akwai kaifin baki nandanan ya lauyace Abba har Saida Abba ya amince dashi yace “Rafi'ah kiyi haƙuri kibi mijinki yafi alkhairi akan zamanki na nan" idanunta na tsiyayar hawaye tace “Abba yace nan yafi dacewa dani saboda nafiya haihuwa kamar kaza to meye kuma zanje nayi masa acan idan ya barni anan banma gansa ba bare nayi ciki na haihu kamar kaza...." Ya Hajja ce ta cafe da cewa “Abba don Allah karka takurawa Rafi'ah taga girmanka tabi yaron nan kaji fah yarinyar nan shekara uku bata taɓa furta wani abu game dashi ba gashi har ya fara tsikar da zuciyarta da rashin mutumcinsa kaji fa haihuwa kamar kaza to ita kaɗai take haihuwar da bai cika bada ciki kamar zakara ba ai inaga bazata cika haihuwa kamar kaza ba kawai yaje ya barta anan ni wannan auren nasu wlh tausayin yarinyar nan nakeyi duk ta fige ta lalace ita kuma ga jarabar zurfin ciki taki fadar asalin matsalarsu" Gana Hajja ce ta cafe da cewa “Tunda ma kukaji ta dage kan bazata ba shi yasan meye yasa tace bazata koma ɗin ba naga farkon aurensu daidai lokacin da kowacce mace take tsoron kusantar mijin saboda batasan me kaje yazo ba ita ta sadaukar tabisa ko mutuwa ake ta yarda ta mutu kunga kenan ashe duk wanda lokacin da baisan komai ba ya yarda to kuwa lokacin daya zama ɗan gari akaga yana gujewa gari to shakka babu wuya yajiyo a garin kawai kayi hƙr Audu kaje in ka samu lokaci ka rinƙa zuwa" Tashi yayi ya fice a fusace duk sai taji bataji daɗi ba saidai ta fahimci sai ta rinƙa nuna masa itama tasan ciwon kanta, yana tafiya Gana Hajja ta jata ɗakinta ta zaunar da ita ta fara tambayarta da farko shiru tayi mata Saida taga ta fusata tace “shikenan tunda baki ɗaukeni uwa ba Rafi'ah ni kallon Hadiza nakeyi Miki ashe ke bakimin kallon Mommy" idanunta ne ya kawo ruwa zuciyarta ta karye tace “Gana Hajja ba haka bane kawai abin yayi munin da banason bakina ya furta shi amma zan faɗa miki saidai don Allah karki sanarwa ya Hajja. Nan ta zayyane mata duk abinda ke faruwa har kamashin da tayi shida Billy da yanda Billy kullum Saita turo mata videon fasiƙancinsu saboda hakanne ma ta daina WhatsApp gabaɗaya........ _Paid book nrml 300 VIP 600 special 1k via acct details 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of payment for this number 09031307566 or 09013718241_ _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU....*_ _Ina ƴan kasuwa Ina iyayen adashi? ina caterers kitchen_ _kunason a tallata muku hajojinku? kuma fa kofa a buɗe take Kuyi magana da Oum Hairan 09013718241 za ta tallata maku hajarku ku samu tururuwar customers cikin kudi ƙalilan har kullum dai karku manta mai talla shi ke da riba_ _Bonus page 👇🏼_ _Guys send your_ _Payment via this account_ _3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank_ _Nrml 300 VIP 600_ _Shaidar biyanki ta wannan Number_ _09013718241 or 09031307566_ _Katin mtn_ _Still ta wannan Number_ _09013718241 or 09031307566_ _*23*_ Durƙushewa Gana Hajja tayi tana furta Innanillahi wa inna ilaihir raji'un hawaye ya wanke mata fuska tace “Rafi'ah wacce irin mace ce ke ne don Allah anya irinku sunada yawa a duniya kuwa kawai saboda namiji kikeson kashe kanki yanzu wannan baƙin cikin kika bari a cikinki yake neman kasheki? Taɓ aikuwa wannan abu ba Ya Hajja ba har Abbanku sai yaji don dama shine yace Billy ta koma gidanku wato da yace kince bazaki zauna da itan ba ashe shine sanadi har Salmah na cewa ai dama batayi tunanin zaki bar Billy ta zauna kusa dake ba ashe shine munafiki aikuwa kinyi ƙoƙari kin isa jinjina da masarauta ce za'a naɗaki sarauniya Rafi'ah" Riƙe hannunta tayi cikin tashin hankali tace “Aa Gana Hajja ki rufamin asiri karki faɗa musu kawai ni burina nayi nesa da Abdulƙadir saboda zuciyata ta fara kasawa ɗaukar damuwarsa idan naci gaba da zama kusa dashi zan iya samun matsala gana Hajja addu'a itane saiful muminin zanci gaba da addu'a akansa babu hijjab addu'a tsakanina dashi saidai jiran lokaci" Duk yanda taso Gana Hajja tayi shiru da bakinta kasawa tayi tadai ce mata to amma tana fita taje ta samu Abba ta sanar dashi duk abinda Rafi'ah ta faɗa mata Allah Sarki surukai na ƙwarai sun shiga tashin hankali sosai don Abba cewa yayi tunda abin nasa ya wuce ƙima kawai zai kira Second Daddy a raba auren" Riƙe ƙafarsa tayi tace “Please Abba karkayi haka wlh inasonsa ba burina rabuwa dashi ba nidai kawai ƙaddarar ce ta fara girmar tunanina Na taso da ciwon ƙyamatar zina tun bansan kaina ba nake rokon Allah karya ƙaddara min zama da fasiƙin miji banason zina Abba na tsani zina in ya daina shikenan Ni duk wani halinsa bai damuna zuwa yanzu nafi kowa abin faɗa game da Daddyn Hisham duk yanda zanyi dashi na sani matsalarmu kawai wannan sabuwar ɗabi'ar daya koya" Jinjina kai Abba yayi yace shikenan Rafi'ah amma fah dole ki komawa mijinki ita kuma Billy zanyi maganin ta ki shirya zan kirashi yazo ku tafi" Ya Hajja ce tace “aa Abba ɗan barshi ta ƙara ƙwari ko kwana Hamsin tayi da haihuwa in yaso Saita koma ɗin idan an haihu ana buƙatar gyara" Abba baiyi gardama ba ya barta Saida ta ƙara sati biyu kullum zai kirata da safe su gaisa ya tambayeta Jikinta da Hisham suyi sallama sai dare kuma da dare ya kirata yakai sau nawa so dake bata wani sakin jiki dashi baya sakewa suyi magana kwananta Arba'in da ɗaya da haihuwa kamar yana lissafe yayiwa garin Maiduguri dirar bazata tana kitchen yau kawai taji tuwon shinkafa takeson ci miyar agusi ta tsuke cikin wasu matsiyatan riga da wando bombom ɗin nan dake fitar dashi hayyaci ya baje a ciki tana wanke kifi zata zuba hancinta ya jiyo mata ƙamshin turarensa gabanta ya faɗi don dama jiya da sukayi waya yakece mata “Noor baki ko nemana baki kewata kuma kince komai ya wucce anya kuwa baki daina sona ba nikam ina azabtuwa a ƴan kwanakin nan idan baki taimakeni kin bani mafaka ba wlh tsab zakiyi takaba don ajalina zai iya sauka kowanne lokaci don haka ki shirya tarata at anytime" Saƙalo Weast ɗinta taji yayi ya tura hannunsa cikin rigarta yana shafa cikinta yace “I love her Noor please ki yarda ni mai ƙaunarki ne bambancin yanayi da fahimta bazasu taɓa sanyawa na tsaneki ba don Allah...." Bakinta ta ɗora saman nasa tayi kissing nashi tace “I believe you My millon inason rayuwarka tayi kyau tayi ƙarko" rungume juna sukayi girkin da ba'a ƙarasa ba kenan ya murɗe gas ɗin tun a kitchen suka fara shafe dukkansu a matse suke da son kasancewa daƙyar ta zame suka koma cikin gidan suka zube a parlour dake Hisham da Nasira suna Gidansu Ya Hajja nan suka bawa kansu Chargi fiye da tunani ta shayar dashi zumarta da bata goguwa a zuciyarsa Rafi'ah tun farkonta akwai sanin masarrafin ɗa namiji danma ba wani samun guri tayi ba. Ya gamsu sosai yayita kissing nata yana shafeta daƙyar ta zame a jikinsa saboda ta lura ba barta zaiyi ba batakai dayin wanka ba saida ta ƙarasa miyarta sannan tayi wanka shima yayi suka hau dinning yanayin kallon da yake mata Saida ya sanyata fargabar dare yau tasan ta kaɗe har ganyenta tunda ta sake Audu ya ɗanɗano zumarta wata kusan takwas rabon dasu haɗu. Saida suka ƙoshi ya rakiceta suka fice siyayya ranar harda ta banza ya kira Gana Hajja yace su riƙe Hisham anan zasuje unguwa in sun dawo da wuri zasuzo su ɗaukeshi mace da miji sai Allah tuni sun manta da komai sun rungumi junansu bayan sun dawo sukayi wanka sukayi sallah ko masallaci baije ba suka baje kayan suna dubawa yana kara mata a Jikinta tanata dariya ya cika da farin ciki yanason ganin Noor ɗin tasa cikin farin ciki hakan na ƙara masa karsashi. Kwantar da kansa yayi a Jikinta ta sanya hannu ta tallafo haɓarsa idanunsa a Lumshe suke amma sai taga hawaye a gefensu tasa hannu ta share masa da sauri tace “Abnoor meye hakan?" Buɗesu yayi akanta yace “Kiyi hƙr don Allah nasan irin ciwon da kikeji a ranki amma kike dannewa Rafi'ah wlh Abdulƙadir ɗinki yana sonki ni ina buƙatar kulawa da addu'a Noor meye yasa Muhammad ya mutu ne?" Da rashin fahimta tace “Waye Muhammad?" Shafa cikinta yayi yace “Babyn da kika haifamin mana bansani ba ko wulaƙanta kun da nayi ne da cikinsa Allah ya jarabceni akansa bantaɓa jin ciwon mutuwa ba kamar ta Muhammad duk da bansanshi ba anya ba magungunan da nasa akayi Miki amfani dasu farkon cikin nan bane suka kasheshi?" Murmushin takaici tayi tace “To meye kuma na damuwa AbNoor dama Bakada buƙatarsa shiyasa da yazo ya koma abinsa...." Lumshe idanu yayi yace “Yanzu inaso Rafi'ah don Allah kar wannan dana saka yau ya mutu shima kinji" Da sauri ta ɗago tace “Me kasa AbNoor?" Ɗagowa yayi yayi mata murmushi ya riƙo hannunta yace “Indai hasashena ya zama gaskiya kamar yanayin da naji lokacin cikin Hisham Da Muhammad to bana ko tantamar yauma rabone ya kawoni na sake saka ƙwai na a mahaifarki don Allah kiyimin ƙyaƙyasa me kyau kinji" Girgiza masa kai tayi tace “Aa AbNoor ka bari don Allah wlh inashan wahala dauriya na fika amma nima inason hutu Ni bamani da komai fah kayi shiru kar kasa Mala'iku su amsa" lakace mata hanci yayi yace “Au haba Noor da gaske kinashan wahala seriously inason baby nasan jarabta ce lokaci guda tunda Nasamu labarin Haihuwar yaron can naji na cika da farin ciki sai bayan na gama murnata Abba yacemin amma yaron ya koma wlh Saida na kusa faɗuwa, Noor tun ranar naji Ni kawai so nake naga mun kuma haihuwa babynmu biyar suna yawo a tsakaninmu wow Noor rayuwar zatayi daɗi Allah ya nuna mana wannan lokaci" Mamakinsa kawai takeyi lallai ubangiji shine (Yudabbirul Amru) bata gama mamakin ba ya sunkuceta sukayi ciki ya kunna musu haske ya kwantar da ita ya bita ya danne yana shafata cikin murya me sanyi yace “Yau Ni zanyi komai kiyi kwanciyarki abu ɗaya nake buƙata daga gareki ki rinƙa shafamin kan ludayin kinji" Kamar yanda ya buƙata haka tayi masa ya rinƙa sarrafa nononta yana juyashi a bakinsa yana mulmula duk wani majiya daɗi nata tare da shafo Majalisar Dinkin Duniyarta ya sanya yatsansa a ciki yana cakuɗawa yanda ruwan daɗin ke ambaliya a Jikinta ƙara rikitashi shikam baitaɓa ɗorar da wani daɗi a jikin Billy ba amma ya rasa jarabar da yasa yaƙi rabuwa da ita shegiya duk ta lalata shi garama da Baban nata ya ɗauketa ya shirya yi mata aure" Cinta yayi bada wasa ba suka gyara jikinsu suka kwanta bacci na nutsuwa me cike da kwanciyar hankalin masoya ya tara mata gajiya over Rafi'ah ta jima da fahimtar Abdulƙadir jarababbe ne indai zaka baje masa majalisar ɗinkin duniya ya caccaka to shifa bashida wata damuwa har numfashinsa sauyawa yake indan ya samu yanda yakeso,😍 Washegari a gidansu suka wuni babu wanda ya nuna masa sunsan da abinda ke tsakaninsa da Billy sundai lura baya ko ƙaunar jin maganarta ayi sai dare suka koma gida taso tafiya da Hisham yaron yace bazai bisu ba Audu yace abarshi itama bata matsa tasan dai zata karɓa ne a Jikinta. Saida yayi sati guda a Maiduguri sannan ya ɗebe iyalinsa suka koma Port Harcourt rayuwarsu kamar basu taɓa samun matsala ba wani kulawa yake bata ta musamman satinsu biyu da dawowa ta kama mura me mugun zafi da zazzaɓi Nasiba ya kira ta dubata ta dubi Audu tayi dariya Abdallah yace “Kefa kin fiya shashanci" murmushi yayi yace “Nasani Bama saikin wahalar da kanki ba tun ranar da na ajiye abuna nasan dashi kawai dai Noor taƙi yarda ne shiyasa na kiraki ki tabbatar mata" Dukkansu da mamaki suke kallonsa Nasiba tace “Aikuwa saiki yarda ciki dai ya tabbata" “Sati uku da kwana biyu da awa.... Ɗalle masa baki Abdallah yayi yace “To sharp shooter na gane tun ranar da aka haɗu komai ya daidaita ok Allah ya raba lafiya ya kuma ƙara danƙon ƙauna Ni na daɗe banji labarin soyayya irin taku ba Audu son baya hana fafatawa kuma kaine mara jin magana" kanne mata ido yayi yace “Ai yanzu inajin magana ko Noor?" Yanda yayi maganar yana durƙusawa yana kwantar dakansa a cinyarta yabawa Nasiba da Abdallah dariya itama tayi murmushi tace “Ban tabbatar ba" turo baki gaba yayi yace “Yaushe zaki tabbatar sai na zama mijin kantace zaki tabbatar?" _Share fisabilillah bonus page ne_ _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*24*_ Sunkuyar da kanta tayi tace “Amma AbNoor don Allah kayimin wata alfarma" bottle na ruwa ya ɗauko a freegde lokacin dasu Abdallah keyi musu sallama ya juyo yace “Ok Ina jinki fah" cikin son sanin meye a zuciyarsa tace “So nake ka amince nayi abortion na Fetus ɗinna...." Sakin bottle ɗin yayi da cup ɗin hannunsa suka tarwatse yace “Meyesa Noor?" Cikin murya me rauni tace “Nasha wahala wancan cikin AbNoor ina buƙatar hutu" girgiza mata kai yayi yace “Aa ki bari wannan karon bazakisha wahala ba Please kiyi shiru indai kuma ba so kike ki canzamin lissafin brain ɗina ba" yanda yayi kicin² abin har dariya yaso bata tadai maze ta kwanta ya gyara inda ya fasa glass ɗin ya fita bai jima ba ya dawo da cup na madara da cake ya tasheta zaune ya rinƙa bata a baki taci sosai sannan ya fice sai biyar ya dawo amma baya cika awa ɗaya sai ya kira ya tambayeta babu dai wata matsala ko? Takance masa eh saidai zuciyarta taƙi kwanciya da wannan kulawar da Abdulƙadir yake bata kamar zai maidata cikinsa. Haka lokaci yaci gaba da tafiya wannan ciki yanashan gata ko motsi tayi saiya tambayeta meye take buƙata baya barin damuwa ko kaɗan ta shiga tsakaninsu yana ƙoƙarin sauke duk wani nauyi dake kansa nandanan ya mayar dasu jiƙaƙƙun ƴan gata kwanakin sukayita tafiya har cikinta ya fara ƙwari duk da tanashan laulayi amma haka ta rinƙa daurewa bata bari ya gane damuwarta. Ashe ɓoye mata halinsa na zahiri yakeyi Abdulƙadir ya zama cikakken ɗan neman mata ta fara ganewa ne da yawan tsintar comdom da takeyi a kayansa tun ranar data tsinci na farko tashiga muguwar damuwa da tashin hankali da ta kasa jurewa yana dawowa ya fahimci akwai damuwa duk da tanata ƙoƙarin dannewa Saida ta gama haɗa masa abinci ta ɗauki wayarta tana dannawa ya karɓe wayar ya zubanta idanu kallon da yake saurin sanyata shiga hankalinta yace “Akwai damuwa ne?" Girgiza masa kai tayi yayi murmushi yace “Bazan yarda ba akwai damuwa Noor sanar dani meye yake faruwa?" Dakewa tayi kawai garama ta nuna masa tasan komai karta barshi a duhu ya kasa gane kanta ya koma zarginta dayi masa rashin adalci, Saida ya kuma magantuwa sannan tace “Daddyn Hisham Billy tana garin nan ne?" Da sauri ya ajiye cokalin yana mata kallon nazari da kuma rashin gaskiya a haɗe yace “Aa wani abu ya faru ne?" Murmushi tayi daya sanya hawayen idanunta saukowa ta mike ta shiga dakinsa ta ɗebo comdom ɗin data tsinta har sau uku cikin aljihunsa ta zube masa kan dinning ɗin suka kama kallon kallo numfashinsa na neman rabuwa da gangar jikinsa yayi ta maza yace “Am kinga Rafi'ah...." Ɗaga masa hannu tayi tace “Don Allah karkace komai AbNoor cikin shekaru uku kan huɗu yakamata ace nasan abinda zaka iya dainawa da wanda ya riga ya shiga jininka AbNoor na yarda dakai lokacin da kacemin Billy ce farko saboda ta faɗa min zata rayu dakai ko ba aure nasan halin wasu matan akan namiji har shirka suna iya yi da Billy tayi nesa damu sai nayi tunanin shikenan ka daina AbNoor ina sama da ƙoƙarina wajen ganin na sama maka nutsuwa amma bana gamsar dakai kafi samun nutsuwa da matan waje ok Daddyn Hisham babu abinda zan iya akai komai kaje kayi Allah yanaji yana gani Insha Allahu bazan ƙara magana ba amma ka sani na gaji da gwamutsa halalina da ƙazanta" Koda ta tashi bai dakatar da ita ba domin bashida wata karyar kare kansa da zai yi mata comdom a jikinsa kuma a cikin kayansa ai bai isa yace ba nasa bane, to waishi meye ma matsalarsa ne da neman mata meye baya samu a gurinta? Abincin da bai iyaci ba kenan ya tashi ya shiga ɗaki ya rinƙa zagayashi kalma ɗaya da zata faɗo masa da zai iya gamsar da ita ya rasa dole. Ya nemi guri ya zauna nesanta kansa da ita zai bashi damar yin tunani me kyau ko Allah zaisa ya samu mafita da wannan ya kwanta baccin ma a ranar baiyi ba da asuba ya tashi ya fita zuwa Masallaci bayan ya dawo ya kwanta wani feeling yakeji yana bijiro masa tun daga tsakiyar kansa har yatsun ƙafarsa zuciyarsa na raya masa kodai ya tashi yaje gareta ne tashi yayi ya fita zuwa ɗakinta ya buɗe zaune ya isheta saman sallaya tana karatun Alkur'ani mai tsarki duk ta jiƙe peper na Kur'anin da hawaye ya zauna kusa da ita tare da zare ƙur'anin ya rufe ya ɗago kanta ta Lumshe idanunta yace “Ina kwana Noor!" Sake rintse idanunta tayi ya janyota don shigar da ita jikinsa taƙi tama miƙe zata fice ya tashi da sauri yace “Ki bari Noor Ni me laifine kullum a wajenki zaki gyara ɓarna da ɓarna ne? Idan na kasance mazinaci in kika gujemin gyaruwa zanyi ko lalacewa?" Tureshi tayi tace “Ina ruwana da gyaruwarka Ni na cire tsammani da gyaruwarka ai kawai kaje kayi rayuwarka nima zanyi tawa" Zuciyarsa bata cika ɗaukar turjiya ba dannewa yakeyi kawai don ba burinsa su samu matsala ba gyarawa yakeso suyi amma ta tubure masa nema take tasashi yayi abinda baiyi niyya ba cikin fusata Yace “To wai da kike wannan haukan Ni an faɗa Miki ana sani nayi abu da haka ne irin naki hukuncin kenan? Ki hanani halalina idan a baya babu ke cikin lalacewata yanzu fah kullum matar aure cikin binciken laifin mijinta take saboda ta samu dama ta azabtar dashi da haka karuwan da kike jin haushi in nayi mu'amala dasu fah? Rafi'ah kullum cikin tunanin me zasuyi su jiyar dakai daɗi suke duk wata manhaja ta jin daɗi ita suke Saita maka amma yanzu ke saboda kin kama comdom a aljihuna kin raba shimfiɗa dani na aje duk wani girma na biyoki don samun daidaito kin kuma tashi zakimin hauka to wlh tallahi kinji na rantse indai haka kika zaɓa Nima na zaɓi hakan zanje naci gaba da biya ana kashemin yunwata duk sanda naso" Juyawa yayi ya fice a fusace bata saurareshi ba bare tabi ta kansa ta koma tayi kwanciyarta duk inda zashi ma yaje ta shiryawa hakan. Tun daga wannan lokacin basu ƙara zaman farin ciki ba kullum cikin rigima suke har cikinta yakai watanni bakwai wata rana tana kwance a ɗakinta da dare taji tsayuwar motarsa dama bata shirya bi takansa ba tayi zamanta a ɗaki washegari ta tafi asibiti tun kafin ya fito ta fice daga gidan lokacin data dawo taga ƙofar a buɗe tayi tunanin ko shine a ciki ta shiga sai taga Billy ce da wata ƙawarta Cristiana ta tsaya a bakin ƙofa Billy na ganinta ta shiga hankalinta domin dukan da tayi mata wancan karon har yanzu da tabonsa a Jikinta. Ɗaure fuska tayi tamau tace “Ke ubanme kikeyi a gidannan?" Cikin tsoro tace “Yaya Audu ne yace na jirasa anan yana zuwa" a fusace tace “Ki jirashi anan yace Miki? Shi Daddyn Hisham ɗin to ki tashi ki ficemin ki nemeshi a inda kuka saba haɗuwa kuyi iskancinku in kuma kinƙi na rantse da girman Allah sai nasa an gwaleki nayi Miki kaciyar maza ƴar iska karuwar banza da wofi" Sumsum Billy ta tashi taja ƙawarta suka fice tana shiga babu jimawa Mommy ta kirata take faɗa mata tana garinsu rokon Mommy ta rinƙayi harda kuka tana cewa ”Mommy baki taɓa kawomin ziyara ba dama don Allah kizo gidana ko sau ɗaya ne tak na ganki nima inna haihu zanzo ko Daddyn Hisham bai barni ba Mommy ina kewarku sosai" Daƙyar Mommy ta amince zatazo gidan ɗiyar tata domin itama tanason ganinta zuwa yanzu tanason sake jan ƴarta a jiki don fahimtar zahiri ta nuna akwai jumurɗa cikin auren na Rafi'ah don dai tanada zurfin ciki ne. Hayar mota tayo har barikin Rafi'ah ce ta leka rasa Abdulkarim yaje ya taho da Mommy suka rungume juna suna farin cikin ganin juna bayan Rafi'ah ta bata abinci da sha ta taɓa kaɗan suka fara hira take faɗa mata dalilin zuwanta Port Harcourt ɗin suna tsaka da hira Abdulƙadir ya shigo kamar an jefoshi dukkansu hankalinsu ya koma kansa zubawa Mommy idanu yayi na ɗan lokaci ya mayar da kallonsa kan Rafi'ah yace “Ina Billy?" Ya faɗa da ƙaraji ta riga ta dake yau ta shiryawa duk abinda zai yi mata shiyasa tace masa. “Tazo ta tafi" “Ta tafi ko kin koreta?" Ya faɗa ta ɗauke idanunta akansa ya sake daka mata tsawa yace “Uban waye ya bawa wannan watsattsiyar karuwar damar shigomin gid...." Bai rufe bakinsa ba ta sauke masa yatsunta cikin wata irin rawar jiki tace “Karka ƙara Abdulƙadir na rantse da Ubangijin dake da rayuwata a hannunsa ko zai zama sanadiyyar raina zan rabu dakai akan mahaifiyata baka isaba kaima ai ba akan daidai kake ba sai na uwata ne ya zama abin magana...." Batayi aune ba ya shaƙeta ya haɗata da bango ta fasa ƙara yayi watsi da ita ya bita yayi ball da ita Hisham ya rugo da gudu ya riƙeshi yana kuka yana cewa “Daddy Mommy is sick ka daina dukanta" bai saurari yaron ba ya kuma yin ball da ita ƙofae bayan dake saman benen ta buɗe bisa tsautsayi Rafi'ah ta daki kofar kawai tayo ƙasa gabaɗaya ya biyota yana huci Mommy da hankalinta ya tashi tayi ƙasa da mugun gudu tana cewa “Na shiga uku Ni Bara'ah Rafi'ah auren duka...." Bata rufe bakinta ba taji yace “Dama nasan wannan ranar zatazo tunda aka samu akasi ba tarbiyya ce ta raineki ba wlh ko baya ke babu wata mace na gama auren ƴar karuwa kije da uku wani me tsautsayin ya ɗauka ko kuma kiyi sana'ar uwarki"........ _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU*_ _*Oum Hairan*_ Yar uwa kina zaune Kullum da waya a hanunki amma bakisan ta yadda zakiyi business dashi kisamu kudiba Yakamata kizo kiji yadda zakiyi kina zaune acikin đakinki kimalake kuđi indai kinyi register da metar force bb abunda bazaki samuba nanda lokacin kadan kizama millioniers Inaso don ALLAH kowa yayi tambaya akan abunda yake son sani game d META FORCE Kudena wasa d damarku😱 Abun nan abude yake kowa yasan gaskiya ne📌 Sannan kana d damar d zakayi research🔎 akansa (META FORCE) META FORCE yana gaf dafin karfin talaka wlh Daga lkcn d FORCE COINS wato coins din META FORCE yafita kasuwa labarin zai canja💃 ALLAH yagani mun fita hakkin ku mun faɗa muku iya gaskiyar mu📌💯 META FORCE ba wasan yara bane b abune d za'a dunga wasa dashi b awannan lokacin🧏‍♀️ Kowa mafita yake nema a rayuwar nan, ALLAH yakawo🤲 amman Arewa muna wasa d ita😔 Bayan muna gani kasashen d sukaci gabama sun rukeshi hannu bibbiyu, sai mu ne muke wasarere dashi🤦‍♀️ Duk abun mukeyi munayi ne don mugudu tare mutsira tare🫂 ALLAH y ganar d wanda yake kokwanto akan META FORCE ALLAH yabamu SA'A🤲 Wanda yagane yahuta Wanda begane ba Allah ya ganar dashi. Kar ki yarda ki yi irin zaman ban za ƴer uwa.ban Kitashi ki yi abin arziqi sis🧏‍♀️ Akwai kuɗi 💰a META FORCE Tashi ki diba💃💃 Dan Allah wadda tasan koh yasan dagske yake zai yi register toh yabini pc Wanda Kuma bai shirya ba Dan Allah kar mu batama juna lokaci nagode 07026020745/09131164861 me niman karin bayani ya tuntubeni ta wanna layi https://chat.whatsapp.com/IxPjKawUjfX7IjrSrZL5vT _*25*_ Duk da matsanancin yanayin da take ciki hakan baisa ta kasa jin saukar kalmar Rafi'ah na gama aurenki na sakeki saki uku....." Fuuu ya janye Hisham ya jefa yaron mota yaja ya fice daga harabar gidan da mugun gudu ya nufi gidan Abdullah hargowarsa ce ta sanya Abdallah daya shigo yanzu fitowa ɗaure da towel ganin yanda jikinsa yake rawa yasa Abdallah tsayawa turus ya tako ya iso gareshi ya sauke masa Hisham yace “Kar wani abu ya samu yaron nan kuma kada tsautsayi yasa nazo ɗaukar sa na ishe bayanan" daga haka ya fice yaron yanata kuka yana kiran Mommy Daddy idan mutum ya fado daga bene mutuwa yakeyi ka jefomin Mommy...." Kasaƙe Abdallah yayi yana sauraron abinda yaron yake cewa kafin yayi kukan kura ya shiga mota ya fice ɗaure da towel har gidan Abdulƙadir yana zuwa masu gadi suka sanar dashi yanzu nan wata mata ta tafi da Madam cikin mawuyacin hali jini ma taketa zubarwa" hawaye ya share yace “meye ya faru?" Samuel ne yace “Sudai basusan komai ba sunga wata mata me kama da Madam tazo shima Oga ya dawo babu jimawa kuma sukaga ya cillota daga bene ya ɗauki Hisham ya fice babu ɓata lokaci ya dawo ya karɓi biro a wajensa ya rubuta wata takarda ya cilla mata ya fice wannan matar tana rokonsa ya taimaka ya kaita asibiti ita kaɗai ta mallaka matsayin ɗiya amma bai sauraresu ba ya shige gida ya rufe abinsa. Wata irin suya zuciyar Mommy ta rinƙayi har zuwa lokacin da suka isa asibitin aka fara bata taimakon gaggawa dake magana ake ta kuɗaɗe kuma akwaisu babu ƙaryar ƙarya haka aka fara kula da Rafi'ah jinin kawai suka samu ya tsaya Mommy ta kira Daddy ta sanar dashi abinda ke faruwa ya kuwa bata umarnin duk inda suke su taho Kano saidai kafin tayi yunkurin neman wata hanya ta barin garin second Daddy yayiwa garin tsinke ta hanyar bin location ɗin wayar Mommy ya iso har asibitin idanunsa sun kaɗa sunyi jawur da farko bai damu ba lokacin da yaga saƙon Abdulƙadir a wayarsa ya rubuta masa. _Duk da nasan cewa zan wahala da rashin Rafi'ah Daddy kayi haƙuri Ni Abdulƙadir Ibrahim Barzah na saki matata Rafi'ah saki uku...."_ Daddy bai wani damu ba domin yasan aure rai garesa amma da yaji irin wulaƙancin da yayiwa ɗiyar tasa saida ya girgiza don tashin farko iyayensa ya kira ya sanarwa Abba yace yaji komi a wajen Abdallah su haɗu a Port Harcourt ɗin second Daddy yace a'a zai tafi da ita Lagos ne" yana zuwa kuwa baije inda suke ba saida ya fara zuwa ya gama files na tafiya da ita sannan yaje yaganta a kwance kamar gawa sai ledar jini kawai dake Jikinta ya dubi Mommy yace “Kije kawai Bara'ah zan tafi da ita Lagos ne" taso tace a'a sai kuma ta tuna Abdulkarim tun da can ma baya magana biyu shine kawai yasata shiru tana kallo aka gungura Rafi'ah a gadon marasa lafiya aka sata a mota ta bisa da sauri tace “Zan iya zuwa nayi jinyar ɗiyata?" Jinjina mata kai yayi yace “Zaki iya" ya shiga motar suka dunguma sai airport wani katafaren asibitinsa aka kaita kulawa kam an ƙareta gabadaya anan cikin hukuncin ubangiji babu karaya a Jikinta ko ɗaya shine dalilin da yasa abin yazo da sauƙi. A ranar Saida iyayensa sukazo Lagos dukkansu babu wanda ya iya cewa komai banda tur da suke da baƙar zuciyarsa da tambayar dalilin sakin Mommy ce tace to itadai ta fahimci kamar rigimar akan wata Billy ne amma batasan meye abinda ya kawo rigimar ba jinjina kai Ya Hajja tayi tace “Ai shikenan yayiwa kansa Rafi'ah Allah ya baki wanda yafishi amma Audu ka cuci kanka munyi rashin suruka ta ƙwarai" Kwananta ɗaya ta farka daga doguwar sumar da tayi sunansa ne kawai ya fara zuwa bakinta bayan salatin Annabi sannan ta fara kallon kowa daidai second Daddy first Daddy Mommy da Abba Lumshe idanunta tayi Amon muryarsa na tashi a kunnenta “Ko ke kaɗai kikayi saura mace na gama zama dake tunda dama ba irin tarbiyya bace akanme zan damu sai kinyi aikin masu tarbiyya kije da uku wani me tsautsayin ya ɗauka..... Wata ƙara ta saki ta diro daga gadon Daddy da Abba sukayo kanta ta riƙe Daddy tace “Ƙarya kunnena yakeyi bai sakeni ba ko Daddy? Abba ina Daddyn Hisham na yarda na karɓi laifin nayi kuskure dana kori karuwarsa a gida yaci gaba da kawota...." Rufe mata baki Abba yayi zuciyarsa ta karye kullum Suka samu matsala shine me laifi wannan auren Gara ma da ya mutu kowa ya hutu shekara huɗu tunda akayi ba'a huta ba rigimar yau daban ta gobe daban. Daƙyar da kalami suka samu ta nutsu amma bata daina kukan rashin masoyi ba taci gaba da samun kulawa gurin likitocin asibitin Daddyn nata Saida ta haihu sannan suka koma gida ta haifi ɗiyarta mace yarinyar kyakkyawa kama take da ita saidai yanayin fatarta na ubanta ne batada haske sosai. Kiran Mahaifinsa akayi aka sanar dashi haihuwar yayiwa Allah godiya shi kuma second Daddy lokacin zai tafi Indonesia don haka yayi mata siyayyar ban mamaki ya basu damar tafiya Kano da ita dake yamma ce akayi haihuwa washegari bata tashi ba Iya Lami ta shigo tace tanada baƙo ta yunƙura ta tashi tace “Koma waye bananan" da sauri Iya Lami tace “Hajiya Mommy ce tace a faɗa Miki inji Daddynki ne yace a faɗa miki kinada baƙo" jin an ambaci Daddy ne yasata cewa ok koma waye ki shigo dashi parlou" Fita Iya Lami tayi ta tashi ta shirya ta sanya hijjab ta fito a ƙofar dakin taci birki ganinsa tsaye yana zagaya ɗakin taji wata faɗuwa gaba ta dirar mata ta daidai lokacin da Daddy ya iso ya karɓi yarinyar yace “Ka zauna mana ka tsaya Audu" ajiyar zuciya ya sauke idanunsa kan Rafi'ah da takeyi masa wani mugun kallo da yakasa Fuskantar ina ya dosa yana shirin zama yaji ta datso ƙofar ɗakinta sosai baiji daɗin irin tarɓar daya samu a wajenta da wajen mahaifiyarta ba duk da cewa yasan shi ɗin cikakken me laifi ne a gurinsu amma ya kamata su saurari dame yazo inda hanyar da zaabi ayi amfani da ita wajen gyara wannan kuskuren daya aikata. Duban Daddy yayi yace “Daddy inason magana da Noor" nuna masa ƙofar yayi yace “Ka shiga mana tana ciki" kallon babyn yayi ya miƙe ya nufi ɗakin ya tura ƙofar ya shiga tana zaune gefen gado ta zabga tagumi ya matsa kusa da ita ya zauna kan Bedside drower ya kira sunanta sai a lokacin tasan ya shigo ɗakin ta ɗago da sauri tare da tashi zata fita ya riƙe hannunta ya miƙe shima yace. “Ki tsaya ki saurareni Rafi'ah don Allah karkiyimin hukunci da abinda na aikata kawai zanen ƙaddara ne yazo a haka Kinga yanzu kinyi idda Please ki bani damar sake rayuwa dake wlh duk inda mafita take zan nemeta...." Tureshi tayi idanunta ya ciko da hawaye tace “Wa? Ni kake tsammanin zanji daga wannan ƙazamin bakin naka Abdulƙadir kana tsammanin zanci gaba da ba ruwa a busasshiyar gona ne? Na gama wlh na gama na tsaneka Daddyn Hisham da gaske bana ƙaunarka dakai da duk wani abu da yake da nasaba dakai...." A zafafe ya riƙota yace “Har ƴaƴan mu?" Jinjina kai tayi tace “Indai dakai na haifesu to harsu na tsana" sakinta yayi cikin matsanancin tashin hankalin da baitaɓa riskar kansa a ciki ba yaja baya a hankali har yakai ƙofar ɗakin yace “Okay Rafi'ah bakida laifi Ni na jawa kaina amma ki sani nima bansan komai game da hakan ba ....." Ficewa yayi da sauri yabar dakin a parlour yaba Iya Lami babyn da iyayen kayan daya siyo ya jima a mota ya kifa kansa da sitiyari yafi 30 minutes a wajen kafin wani soja yazo ya shiga motar yaja suka tafi tun ranar yake kiranta a waya taƙi ɗagawa ƙarshe ma cire layin da gaske take nadamar saninsa abubuwa da yawa ya canza mata lissafinsu Abdulƙadir ya taka rawa matuƙa wajen canzawa taswirar rayuwarta falsafa ya cusa mata tsanar aure da irin rayuwa ta gidansa gashi kullum Mommy itama nuna mata takeyi dama abinda ta rinƙa jiye mata kenan a auren da ta nace sai tayi yanzu wa gari ya waya ya mayar da ita yarinyar Bazawara. Da wannan tunane tunanen akayi suna ya bata zaɓin suna ta sawa ƴarta sunan Gana Hajja Hauwa'u take kiranta da Ablah second Daddy ne ya sanyata nemo takardunta tunda dama da isasshen karatunta ya buɗe mata masarrafar magani a Lagos tunda itaɗin tanada shahadar Degree biyu a pharmacitucal lab mommy tayi ƙoƙari wajen ganin ta Bama yar tata ilimi me zurfi kuma a ƙananun shekaru babu ɓata lokaci Rafi'ah ta goge ta shiga sahun manyan yara kyau dama ba baya ba ya sake fitowa jikin nan kalar madara yayi lukuikui dashi sai ɗaukar hankalin ƴan maza ga yarinyar ta itama me shiga rai dayawan mutanen da suke mu'amala dasu musamman maza sukance badan babyn na kama da ita ba da bazasu yarda ita ta haifeta ba takanyi dariya kawai wai don ma basusan itane ƴarta ta uku ba tana yawan samun kiran Daddyn Hisham bata ɗagawa ne kawai ta rasa ina yake samun number ta duk layin data canza saiya samu harma ta haƙura ta daina canzawa ɗin wata rana sunje wani Babban taro da za'ayi da manyan ƙusoshin ƙasa second Daddy ne ya turata a Texas ne ƙasar Amurka taji daɗin taron domin yayi daidai da lokacin hutunta ta shirya tafiya ita da ƴarta suka tafi hankalinta kwance a wannan tafiyar ne Ubangiji ya haɗa ƙawance ta da Munirah ƴar wani hamshaƙin ɗan kasuwa ne matar wani minista babba a ƙasar nan tunda suka kalli juna Munirah taji taso ƙulla abota da wannan tauraruwar matan tabbas wasu matan suka kasance kamar sune sukayi kansu gata da siffar ilimi zamani da Islama ga kuma kwanciyar hankali ga ƴar babynta da alamun mijinta yanaji da ita abinda ita ta rasa mijinta bashi da lokaci saina aikinsa sai kuma na tafiye tafiye takan shafe tsayin watanni goma bata samu cikakken kwana ɗayansa ba idan tayi magana yace mata aiki meye ta nema ta rasa ƙarshe gata da aurenta ta zaɓi neman maza don kashe mata kirshirwar sha'awarta har takai ma taji gara ta haƙura da auren domin ta gaji da bacin rai babu biyan buƙata meye take nema a gurin Salahuddeen kuɗi suna ko daukaka? Wanne ne babu a gidansu? Da wannan kawai ta aika shi kotu shikuma yaga kamarshi ƙasƙanci ne mace takai ƙararsa akan tanaso ya saketa kawai ya saketa shine fah taketa yawon shakatawarta daga wannan ƙasa zuwa waccan. A airport ne suka haɗu Munirah tayi mawa Rafi'ah murmushi tace “Sannu fa baby fine girl ya Daddy" murmushi Rafi'ah ta mayar mata tace “Na gode" har tayi gaba taji Munirah tace “Sunana Munirah Kabir Sawaba kefa?" “Rafi'ah Abdulkarim Jamal Shuwa" “Wow! Kina nufin AJShuwa ne mijinki? Gsky biri yayi kama da mutum dama kalar molu ɗinsu ce " Girgiza kai tayi tace “Aa mahaifina ne" murmushi tayi tace “Nima mahaifina ne Kabir Sawaba Ni ba matar aure bace ke fah?" Rafi'ah ta kosa da tambayar haka dai don na ɗabi'arta bace wulaƙanta ɗan Adam tace “Nima haka" “Babyn fah?" Tsayawa Rafi'ah tayi tace “Oh God Munirah!... " Ɗaga mata hannu tayi tace “sorry mah zamu iya zuwa masaukina kamar na fahimci ke baƙuwa ce a ƙasar nan" Girgiza kai tayi tace “Inada masauki" zata shiga mota ta bita tace “Saidai kiyi haƙuri dani fah ni zan biki masaukinki tunda Ni dama a hotel zan sauka yawon shakatawa na fito" duk da Rafi'ah tasan labarin Alh Kabir Sawaba amma saida tayiwa Munirah ƙeƙe da ƙeƙe ta tabbatar da ƴarsa ce sannan ta saki jiki da ita suka isa masaukinta Washegari suka fita domin fara halartar taron nan Munirah take faɗa mata ita fah wani Alh ne suka taho tare so ya taho da matarsa shiyasa ya nema mata hotel shima taron yazo" mamaki da tsoro ya cika zuciyar Rafi'ah tace “Mijinki ne?" Girgiza mata kai Munirah tayi tace “Idan mijina ne meye zaisa na raba tafiya dashi kawai ɗan iskan garine shaƙatawa mukeyi wato Alhajin akwaishi da daɗi wlh in yana bani ji nake kamar karya daina ga bala'in sakin Data shifa a haɗuwa ɗaya kyautar sa sai kiyi shekara bakiyi talauci ba" Shiru Rafi'ah tayi tana tunano abubuwa da yawa da suke faruwa a cikin shekara ɗayan nan da take shirin rufawa babu aure duk inda ta shiga tayin Rayuwar da akeyi mata kenan kuma duk matar da zata zauna da ita indai zasu mu'amalanci juna ko a office ko a shagunan ta na gyaran jiki yawanci matan bariki ne to wai meye yake janyo hakan ne? Kodai itace a cikin duhu ne wannan rayuwar itace daidai?" Firgigit tayi ta ɗago saboda jin ƙarar wayarta tana dubawa taga number America tayi mamakin wannan kira sai tunanin ta ya bata ko abokan tafiyarta ne da Second Daddy yace zai haɗasu, dagawa tayi da sallama ajiyar zuciyar da taji an sauke ce tasata janye wayar a kunnenta da sauri ya sake sauke numfashi yace “Noor kina lafiya?" Tsaki taja me tsayin daya kusa tsinka na'urar kai saƙo brain ɗin Abdulƙadir ta kashe wayarta tun daga ranar bai kuma kiranta ba haka sukayi sati Uku a America suka koma Nigeria ta sauka a Lagos a ƙa'ida Munirah Abuja zata wucce amma sai tace zata zauna tare da Rafi'ah yanda Munirah take harkokin ta yana bawa Rafi'ah mamaki takanso yi mata nasiha saidai abinda yake bata tsoro duk sura ko hadisin da ta ɗauko domin yi mata tafsirin sa saita iske Munirah ta sani dole ta zubanta idanu ana haka ne Ablah ta cika shekara guda tun saura sati ta fara shirye-shiryen yiwa ɗiyar tata birthday ta kashe manyan kuɗi Second Daddy yana tayata domin shima akwaishi da biyewa duk shirmen data ɗebo a Kano ta shirya birthday din ta gayyaci manyan mutane kuwa da abokan aikinta ana gobe Birthday suka tafi ita da Munirah tuni Mommy ta kama musu hall Washegari da wuri suka gama komai sun tafi gidan kwalliya har Mommy suna dawowa sukaga wasu manyan motoci dama dake ita da Mommy ne Munirah ta wucce Hall ɗin don ƙarasa gyarawa. Jikin wadda tafi kowacce girma da tsada ta hangeshi tsaye yana danna waya gabanta ya yanke ya faɗi tayi saurin yin baya ya ɗago yace “Noor! Ina zaki kuma ko kin manta ne na faɗa miki dama ranar 21/5/2017 kika haifi Hauwa'u zan barmiki ita badon inaso ba sai don banason shiga tsakanin ƴa da mahaifiyarta shekara ɗaya kacal ta isa a samu wannan shaƙuwar da soyayyar yau 21/5/2018 nazo don karɓar ɗiyata da kika tabbatar min da baki ƙauna tun washegarin ranar da kika haifeta, dole zan tafi da Ablah yau ɗinnan Rafi'ah amma fah ba laifina bane ke kikaso hakan har yanzu ƙofa a buɗe take in kin shirya dawowa rayuwata ni zan nema mana mafita mu rungumi yaranmu inasonki har gobe..,..... _VIP kuyi hƙr kwana biyu banyi muku post yanda ya dace muna biki ga ciwon kai da mura dake damuna._ _Paid book 300 VIP 600 via 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank shaidar biya ta 09013718241_ _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU26*_ _*Oum Hairan*_ Yar uwa kina zaune Kullum da waya a hanunki amma bakisan ta yadda zakiyi business dashi kisamu kudiba Yakamata kizo kiji yadda zakiyi kina zaune acikin đakinki kimalake kuđi indai kinyi register da metar force bb abunda bazaki samuba nanda lokacin kadan kizama millioniers Inaso don ALLAH kowa yayi tambaya akan abunda yake son sani game d META FORCE Kudena wasa d damarku😱 Abun nan abude yake kowa yasan gaskiya ne📌 Sannan kana d damar d zakayi research🔎 akansa (META FORCE) META FORCE yana gaf dafin karfin talaka wlh Daga lkcn d FORCE COINS wato coins din META FORCE yafita kasuwa labarin zai canja💃 ALLAH yagani mun fita hakkin ku mun faɗa muku iya gaskiyar mu📌💯 META FORCE ba wasan yara bane b abune d za'a dunga wasa dashi b awannan lokacin🧏‍♀️ Kowa mafita yake nema a rayuwar nan, ALLAH yakawo🤲 amman Arewa muna wasa d ita😔 Bayan muna gani kasashen d sukaci gabama sun rukeshi hannu bibbiyu, sai mu ne muke wasarere dashi🤦‍♀️ Duk abun mukeyi munayi ne don mugudu tare mutsira tare🫂 ALLAH y ganar d wanda yake kokwanto akan META FORCE ALLAH yabamu SA'A🤲 Wanda yagane yahuta Wanda begane ba Allah ya ganar dashi. Kar ki yarda ki yi irin zaman ban za ƴer uwa.ban Kitashi ki yi abin arziqi sis🧏‍♀️ Akwai kuɗi 💰a META FORCE Tashi ki diba💃💃 Dan Allah wadda tasan koh yasan dagske yake zai yi register toh yabini pc Wanda Kuma bai shirya ba Dan Allah kar mu batama juna lokaci nagode 07026020745/09131164861 me niman karin bayani ya tuntubeni ta wanna layi https://chat.whatsapp.com/IxPjKawUjfX7IjrSrZL5vT Matsawa ta rinƙayi tana girgiza masa kai ya tako ya sanya hannu zai karɓi Ablah data kanƙame uwarta tasa kuka kamar tasan meye yake faruwa. Mommy ce ta karɓi yarinyar ta miƙa masa tace “Wannan dai ka biyo ko? To gata domin ita kadai ce ta saura tsakaninmu sai kuma abi wani sarkin" bansani ba ko baiyi tunanin za'a bashi yarinyar cikin sauƙi haka ba e shiyasa ya samu ƙwarin gwiwar zuwa oho yanayinsa ya nuna firgici amma saiya dake itako Rafi'ah da taga ya juya ya shiga mota fisgewa tayi ta nufi motar da gudu yasa aka fizgeta suka bar gidan ta zube a wajen ta fashe da kuka tace “Shikenan zai kashemin ita Mommy Ablah batacin komai sai nono don Allah ya dawomin da ita idan na yayeta ya karba" “Juyawa Mommy tayi ta shiga gida cike da tausayin yar Tata da wannan kara da kiyashin data ɗebowa kanta, tun daga wannan ranar bata ƙara lafiya ba saida tayi doguwar jinya ciwon nono da ciwon rashin ɗiyarta daga kuma wannan lokacin ne data tattara rabar Kano bata ƙara shigowa ba sai wannan karon da Gana Hajja ta rasu. Tunda rayuwarta ta koma Lagos ta kasa samun nutsuwar zuciya a cikin hakan kuma bai daina bibiyarta ba ita kanta batasan daga daidai lokacin data fara yarda da maza ba har take iya sakin jiki dasu suyi rayuwa ba zadai ta iya tuna wata rana da ta kwana batayi bacci ba feeling ya dameta. Washegari da safe Mommy ta kirata take faɗa mata akwai wani Alh Bashir daya ganta wata rana a Kano ya nuna yanasonta da aure so tadai bashi dama ya zo ya sameta anan Lagos ɗin Saisu tattauna. Zuwansa ya kirata yana wani hotel taje ta sameshi a cikin ranta bata aminta da zuwa hotel ɗin ba saidai kuma tayi alkawarin ta daina yiwa Mommy gardama don haka ta shirya suka fita itada Munirah hotel ɗin babbane Munirah ce ta rakata domin itan batasan kowacce kusurwa ta garin ba basuyi jira ba ya shigo suka shiga wani daki ne me haɗe da parlour suka gaisa tunda suka shiga ta lura da yanayin kallon da yakeyi mata kawai dai bata yanka masa bane sun ɗan taɓa hira Munirah ta dubi agogon tace “Zanje na dawo Rafi'ah koma dai ma haɗu a gida" tana fita Alh Bashir ya taso ya dawo kusa da ita yace “Rafi'ah da gaske muyi magana inason ayi komai a gama cikin abinda bai wucce sati biyu ba tunda kinga Hajiya ta sanar dani irin rabuwar da kukayi da tsohon mijinki gashi har yanzu bai daina bibiyarki ba meye kike ganin ya dace muyi game da hakan?" Miƙewa tayi tace “banki ta taka ba Alh amma babu aure a tsarina" magiya ya fara mata yana cewa nifa bazan hanaki rayuwarki yanda kikeso ba Rafi'ah ki yarda dani wlh zakiyi fahari da aurena" juyawa tayi kawai tayi ficewarta tun daga wannan rana Alh Bashir yaci gaba da bibiyarta cikin hakan kawai ciwon feeling ya kamata ta fara gazawa daukar wahalar da takesha a fannin feeling ɗin ta fara tunanin nemawa kanta mafita to ko bawa Alh Bashir dama zatayi a daura auren?" Saurin girgiza kai tayi rana ta farko data kira Mommy take gaya mata halin da take ciki Mommy tayi murmushi tace “Kinason mafita a gurina?" Cikin yanayi na rashin madafa tace “Eh Mommy help me don Allah" murmushi tayi tace ok bari ina zuwa" Tananan kwance taji Mommy ta kirata tace “Ki fita get na gidanki akwai baƙo" amsawa tayi da to ta miƙe cikin rashin hayyaci da wahalar yanayi ta nufi harabar gidan tama manta da yaloluwar rigar dake jikinta ta bawa megadin umarnin buɗe get ɗin ya buɗe wata arniyar mota ta shigo get ɗin tayi parking tana tsaye wani matashin attajiri ya fito a motar Dan gajere baƙi amma bashida muni. Zubansa idanu Rafi'ah tayi tana masa kallon sama zuwa ƙasa zuciyarta na kwadaituwa dashi takowa yayi har gareta ya rungumeta yayi kissing nata ya sake saukar mata da kasala juyawa tayi ta nufi ciki ta zauna a kujera wannan mutumin bai bata damar tuna komai ba sai bayan komai ya kammala ta samu nutsuwa dashi saidai ita bataji kamar yanda takeji da Abdulƙadir ba bayan daidaitawar komai ne kawai ta tsinci zuciyarta cikin wani irin kunci da bata taɓa shiga ba hawaye ya wanke mata fuska ta rinƙa kuka me ban tausayi da tsananin tsabar kai karon farko a rayuwarta data fara aikata abu mafi muni abinda ta tsana fiye da komai kaiconta kasa gane kanta tayi bare mutumin nan ya gane ta sai bayan ya tashi zai fita ya ajiye mata madaidaiciyar jaka ya fice daƙyar ta iya rarrashin kanta tayi wanka ta kwanta tananan kwance har Munirah ta dawo daga gantalinta take bata labari ta rungumeta tace “Barka da shigowa duniyar hutawa Rafi'ah yanzu zamanin ƙunshe abu a zani ya wucce ki ware kiji daɗinki wlh yanzu bazance duba amma mata da yawa sun gane sun daina batawa kansu lokacin aure rayuwarsu sukeyi me yanci" _Subhanallahi Sunnar Annabi ce bata lokaci a wajen wasu Allah ka ƙara tsarkake mana zuciyarmu_ Sai bayan sunci abinci Munirah ta buɗe jakar ta zaro ido tace “Dollars Rafi'ah waye wannan?" Kallon kudin tayi duk da ita ba baƙuwar kuɗi bace amma wannan sun firgitata dama abinda yasa mata suka zama mazinata kenan ashe da manyan kuɗaɗe ake fansar ƙimarsu?" Jinjina kai tayi tabbas ko zatayi bariki bazatayita don neman kuɗi ba. Wata ƙaramar takarda ce a cikin jakar Rafi'ah ta ɗauka ta buɗe tare da zare idanu tace “Alh Bashir...." Saurin dubanta Munirah tayi ta miƙa mata takardar _“Karki damu da cewa sai kin zama mace ta gari kamar yanda kikayi ƙoƙarin zama a baya Rafi'ah ko zaki rinƙa kowa maza gidana kamar yanda yau nasan damuwarki na nema miki me kashe miki sha'awarki na biyaki shima na biyashi zanci gaba dayi miki haka Ni kawai burina na aureki"_ Girgiza kai tayi hawayenta ya dawo sabo dama abinda yasa ya nace saiya aureta kenan irin auren Mommy da Daddy yakeso suyi turr. Daga wannan lokaci kulashi ma bata kuma ba ta kulle number ɗinsa taci gaba da rayuwarta kamar kuma masifa saiya zamana in bata samu me cinta ba taba samun nutsuwa a hankali duk da kuncin da takeji bayan kammaluwar komai dole hakan ya zame mata jiki ta kasa dainawa ita kanta tana tambayar kanta yaushe zata daina? Gashi Mommynta ta mayar da ita kamar jarinta ita da mijinta kullum cikin haɗata da manyan alhazai suke burinsu tabasu kanta tunda ita batason kuɗin su ake turo musu Takai tun second Daddy bai fahimta ba saida ya gane ranar ya ta sauka daga saman ya shiga har part ɗinta. Ya zaunar da ita yayi mata nasiha sosai ta rinƙa kukan nadama tare da yin alƙawarin dainawa yayi mata fatan dainawar amma ana kwana biyu ta manta taci gaba da rayuwarta har ta zama wata fitacciyar da ba kowanne shege ke samun damar ta ba karuwa ce ta manyan ƙasa. Abdulƙadir yana bibiyarta ta I.G twitter da sauran kafafen sadarwa kuma ya sanyawa motsinta idanu a baya baya wani damuwa saboda yasan a kame take lokacin daya fara shiga tashin hankali lokacin da ya fara ganin hotunanta a ƙasashe daban daban kuma da mutane mabanbanta ya shiga ɗimuwa da tashin hankali lokacin daya samu labarin ta zama cikakkiyar karuwa ranar bai iya rintsawa ba saboda matsanancin kishi da damuwa gami da tashin hankali tun daga ranar ya sake shigowa rayuwarta da gaske yaje ya samu mahaifinta da nufin su samo bakin zaren abinda Daddy ya sanar dashi “Abdulƙadir Bakada gudummawar bayarwa a rayuwar Rafi'ah ta yanzu kaine silar komai Audu da bakai ta aura ba ƙila da bata zama haka ba ƙila da har yanzu tana gidanta tare da mijinta da ƴaƴanta, Abdulƙadir damuwa...." Da sauri ya kalli second Daddy ya jinjina kai yana share hawaye yace “of course Abdulƙadir dole ka yarda damuwa ce Rafi'ah ta tashi da ƙazamar tarbiyya cikin hakan addu'ar da nakeyi mata tayi tasirin bata kariya ta tseracewa zina ta nemoka tanajin a ranta ta samu maganin matsalarta ta ɓata da kowa akanka tayi hƙr ta jurewa duk wani ƙalubale burinta kawai tsira da mutumcinta saidai hakan ya gagara samuwa ka saketa lokacin da take buƙatarka saki me muni har saki uku babu damar gyarawa sannan ka rabata da ƴaƴanta Audu nida Rafi'ah ta fadamin ta gama aure kuma ta cire lissafin rayuwarku cikin tata ba iya kai ba har ƴaƴanta ta fadamin naji a raina banida wasu jikoki idan ƙaddarar nayi jikoki ce gaba Allah zai kawo mata sanadin samunsu" Tsananin nadama ne yasashi gabaɗaya yakejin duniya tayi masa zafi gashi ya kasa iya barin yaran a Maiduguri yana tare dasu daga Hisham har Ablah da tasha lalura kafin ta warware wai donma da kulawa ya ɗauki masu aiki kala² akan yaran saidai baya yabawa da ƙoƙarinsu ya zamana guda ɗaya ce tayi try a gurinsa itane Umman yara daya dauko a gidan marayu ya ninka mata albashi sau uku take kula masa dasu ya zamana cikin shekaru biyar ɗin baisan sau nawa yake tamawa yin aure ba matsalar duk wacce ya tunkara sai yaga bazata maye masa gurbin Rafi'ah ba Abba ne ma yayi karambanin nema masa auren yar Sanata Ali Hamisu y kuwa ce a'a shifa mijin mace ɗaya ne Rafi'ah zata dawo lokaci ne baiyi ba, yanzu gashi har takai ga ya fara kisa ya kashe Engineer Hussain akanta anya kuwa ta bakin Mommy Abdulƙadir bashi da sign na taɓuwar ƙwaƙwalwa?...... _Marnege muna cikin hada²r biki ne._ _Paid book 300 VIP 600 via 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank shaidar biya ta 09013718241_ _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU27....*_ _*Oum Hairan*_ *Alhamdulillahi 💃💃💃💃Meta force yayi anshamu a online business da na cuta da yaudara, Amma meta force yazo yawarkar damu,Meta Force Yafi kowanne crypto project a ynz , inhar kanada qashin arziki zo kusan menene Meta Force kuyi register zakuyita godemin tsawon ryw😃 in kana da rabo acikin wannan tafiya zaka iya zama millionaire ckn kankanin lkc, Alhamdulillahi da zuwan Meta Force alkhairin Allah 💃💃inhar Zaka jajirce 7200 kacal zai iya kaika 1m acikin wata daya kacal👌meyafi wannan, duk Mai Neman Karin bayani ya nemeni*_akan wnn number 08141390323_ _*ASALIN LABARI*_ Ɗala mata dukan da taji anyi ne yasata dawowa daga wannan dogon tunani data tafi ta kalli Munirah itama itan take kallo tace “Yauma ya tafi ya barwa zuciyarki saƙo ko? Rafi'ah na rasa meye yake damun kanki da kika kasa gane Abdulƙadir shine test ɗinki nifa duk inda kike tunanin nemawa rayuwarki mafita Allah babu kamarsa wlh na rantse babu kaffara Rafi'ah har ki gama rayuwa bazaki samo saman soyayyar da Abdulƙadir yakeyi miki ba yayi ƙoƙari matuka lamarinsa abin uzuri ne kinada ƙarfin addu'a a baya shikuma yanada rauni akan addu'a lamarinsa dake da gaske kamar akwai sa hannu in kika tsaya kikayi tsam zakiga yafiki shiga damuwa a duk lokacin da yaganki cikin damuwa idan kuma ya ɓata miki shine zai ɗauki lokaci yana rarrashinki har sai yaga kin sauka kinga kenan akwai ƙauna mazambata ne sukayiwa masoyan yawa....." Miƙewa tayi tana mawa Munirah kallon rainin hankali ta ɗauki wayarta ta shiga ciki ta watsa ruwa ta kwanta bacci ya ɗauketa cikin baccin taji wayarta tana ring tana dubawa taga number sa taja tsaki tayi rejecting ta koma baccinta ya kirata yakai so nawa batasan sanda ya fara saɓa ƙa'idarsa ba sau daya yake kiran waya saidai ita yanzu yana kiran tata yafi sau ɗari. Tashi tayi ta zauna ta zubawa Munirah idanu da taketa chat ɗinta ta juyo ta dubeta ta ɗaga mata gira ta lumshe idanunta tace “Istibra'i zanyi..." Da sauri Munirah ta jefar da wayar tace “Why?" Miƙewa tayi tana zare rigar jikinta ya rage daga ita sai ɗan ƙaramin wandon jikinta manyan cinyoyi nan da suka lailayu da mayuka na ubansun sai ɗaukar idanu suke ta watsa gashinta baya tace “Yeah Munirah zanyi istibra'i zanyi aure" zubanta idanu tayi ta miƙe ta iso gareta tace “Wa zaki aura?" Lumshe idanunta tayi tana ɓalle bra ɗinta tace “Yusuf....." Da sauri Munirah taja baya tace “kinyi hauka ne Rafi'ah ki fito daga bakin kura ki fadawa zaki ubanme zakiyi da wannan tatsitsin yaron ai Gara ki nemi wani isasshen kuyi auren in da gaske kikeyi barema banda taɓewa ubanme zaki ciwo a auren?" Jinjina kai tayi tace “Bazaki gane ba Munirah wlh na gaji da Takurar Daddyn Ablah inason na nesanta dashi a baya indan akace nayi aure gani nake mutum baya sona da arziki amma yanzu fah dole nayi aure don ɓacewa ganin wannan mayen mutumin inason Abdulkadir ya fita daga rayuwata gabaɗaya ne" Murmushi Munirah tayi ta zauna tace “Bakuwa zai fita ba Rafi'ah domin ba irin Abdulƙadir ake cirewa cikin rayuwa ta sauki ba ki nutsu kada kiyi abinda zai zame miki makunnin sake Kunno matsala cikin rayuwarki, yanzu ke zaki iya tunkarar Mommy kice mata zakiyi aure kuma auren ma ki rasa wa zaki aura sai ƙasan uban yayanki haba ai cigaba akesowa rayuwa ba baya ba" Bathroom ta shiga tayo alwala ta fito 11:30pm daidai sa'ar wayarta tayi ring ta duba da sauri taga number Yusuf ta ɗaga a hanzarce tace “Ka shigo ne?" Numfashi ya sauke yace “Ina Central Hotel yanzu haka amma ina fuskantar barazana Maryam" murmushi tayi ta zura rigar baccinta tace “Matsoraci baya zama gwani Ka jirani" key na mota ta zara ta fice a parlour ta ishe Mommy da alama shigowarta kenan tace “Hey Mommy good night" taɓe baki Mommy tayi ta nufi samanta ita kuma taja mota ta fice a gidan da mugun gudu bata tsaya ko ina ba saida tayiwa Central Hotel tsinke tayi parking ta fito ta nufi sama ta ƙwanƙwasa ɗakin daya faɗa mata yana ciki aka buɗe mata ta shiga ta mayar da ƙofar ta rufe tana zare after dres na jikinta batare data juyo ba tace “Amma fah Kanada lucky Yusuf kai kaɗai zan iya fitowa a wannan lokacin....." Maganar ce ta kasa ƙarasa fitowa saboda tashin hankalin data gani tsaye a gabanta cikin kaɗuwar zuciya tace “Yusuf yaudarata kayi kenan kaima....." Fuskarsa a daure ya tako gareta tana janyewa yana matsarta har suka ƙure kusurwar ɗakin ya damƙi gashinta ya ɗago kanta ya karkato bakinta ya ɗora nasa a kai suka saki ajiyar zuciya a tare ya fara aika mata da saƙon wani fitinannen kiss. Haɗa ƙarfinta tayi da nufin tureshi ta kasa sai hawaye daya wanke mata fuska ya ɗagata cak zai ɗorata a gadon ta hankaɗeshi da sauri tana cewa “Na shiga uku Daddyn Ablah meye hakane me kakeso da rayuwa ta da bazaka barni na rayu kamar kowab...." Rufe mata bakin yayi da nasa ya ɗora faffaɗan ƙirjinsa saman nata ya sanya hannunsa biyu ya riƙe nata yanda bazata iya wani yunƙuri ba ya soma aika mata da wani masifaffen kiss me gigita kwanya yana romancing nata ta ko ina duk da cewar yau a mugun buƙace take da namiji itakam bashi take buƙata ba meye ribarsu daga ita harshi ya tashi daga miji ya koma farka wannan ai taɓewa ce. So take ta fahimtar dashi saidai yaƙi bata dama gabaɗaya bayada wata nutsuwar nunawa sa'a kawai lugwigwitata yakeyi yana mata wani irin romance me narkar da zuciya sun jima a haka yanajin kukanta a cikin zuciyarsa saidai ya kasa rabuwa da ita a baya yayiwa kansa alƙawarin bazai ƙara aikata zina ba domin itane silar galgalcewar rayuwarsa saidai kuma muhimmancin Rafi'ah yafi gaban kudurinsa zai iya yin komai indai zai hanata sake mu'amala da wani Namiji a duniya. Zare mata komai na jikinta yakeyi tana masa wani kuka me kashe jiki tana Girgiza masa kai tana cewa “Don Allah... Don Allah Abdulƙadir wlh bantaɓa sha'awar wannan ƙazamar rayuwar dakai ba kabarni nayi mu'amala da waɗanda dama hakance ta haɗam...." Ɗumin bakinsa da taji saman nipples ɗinta yasata ƙara sanyawa kukanta jiniya shikuwa gabaɗaya baya cikin hayyacin da zai iya ƙyaleta kawai tsotse mata nono yakeyi zuwa duk wani guri da yasan makunnarta ne nandanan yaji ta fara sauke ajiyar zuciya duk da haka bata daina kokarin kwace kanta ba yau da tasan baƙin yanayin da zata tarar kenan wlh da bazata fito ba. Tanaji tana gani batada ikon ƙwatar kanta hakanan Abdulƙadir ya ratsata ta ƙanƙameshi tana rushewa da kuka rana mafi muni a rayuwarta kenan da ta kasa gogewa cikin tarihinta namijin da taso kamar ranta matsayin kololuwar daraja yau shine a samanta matsayin kwarto tur da wannan rayuwa ta rashin makoma, lokacin daya gama daidaita kansa ne a cikin jikinta yaji wani daɗi daya kasa gogewa a ruhinsa Rafi'ah daban a cikin mata yanzu haka nan saboda sakacinsa da rashin lissafa rayuwa take rabarwa da wasu ƴan iska fadarsa ta hutawa wannan abu yana masa ciwo baisan wani abu da yake karyar masa da zuciya da sanyashi nadama bayan wannan ba, hawayensa ne ya fara ɗiga saman fuskarta yana cinta yana wani irin kuka ne haɗe da shassheƙa yana kiran sunanta ya furta Noor tafi ɗari kafin yayi release ya kwanta luf a jikinta yana shafa sumarta yanajin yanda taketa ƙoƙarin ƙwacewa ya sake sakar mata nauyinsa yasan da can ma ba iya tureshi takeyi ba bare yanzu Sun jima a haka babu me rarrashin wani tsakaninsu ita tana kukan baƙin ciki shi kuma yana na nadama daƙyar ta samu ya ɗagata ta tashi ta zari kayanta ta zura ta nufi ƙofa zata fita ya riƙota da sauri yace “Aa Rafi'ah babu inda zaki da wannan daren biyu saura" tureshi tayi tana wani irin kuka me taɓa zuciya tace “Ni ka barni bazan zauna ba Gara na mutu na huta Abdulƙadir ka cutar dani ka munafurceni ka zalumceni ka barni na fita na faɗa maka ni sai na fita...." Kiran sunanta yayi da ƙarfi ya ɗago kanta yace “Nace bazaki fita ba wlh kikayi wani yunkuri kinsan shayar da mutum mamaki ba abune me wahala a gurina ba oya wucce mu kwanta" Sumsum ta koma gefen gadon ta zauna a ƙasa taci gaba da rera kukanta ya rasa ta inda zai rarrasheta dole ya zubanta idanu kawai don yayiwa shukarsa ban ruwa take wannan kukan to su waɗanda take rabawa a gari suma haka takeyi musu ko kuwa shine data tsana? Yanda yake huci kamar zai fashe zuciyarsa ke tafasa jikinsa yana ɗaukar rawa da a bayane da tuni ya balbaleta da masifa maimakon haka sai taji ya miƙe ya ɗagota ya ɗorata a gadon ya zauna yasa harshensa yana lashe mata hawayen ya ɗago hannunta yaga har yanzu zoben daya sanya mata lokacin aurensu yananan yaja ajiyar zuciya yace. “Ya kikeso nayi ne Rafi'ah na gaza haƙurina ya ƙare da alwashin bazan ƙara aikata zina ba amma bazan iya ba wlh inada lafiyar da cikin satittika ma galaɓaita nakeyi bare watanni har shekaru Rafi'ah zan rayu dake a duk yanda kika tsara in hakan zai sanyaki farin ciki zanyi miki duk abinda kikeso indai zaki bani damar kanki Rafi'ah nayi nadama ki yarda mu rayu tare na rantse da Allah bazan taɓa rayuwar farin ciki babu ke ba Please...." Janyewa tayi cikin shaƙaƙƙiyar murya tace “Naji Daddyn Ablah ka barni na tafi gida ni bazan iya kwana anan ba" baison takura mata shine dalilin daya sanyashi ɗaukar key ɗin motarsa yace “Okay muje na kaiki" Girgiza masa kai tayi ya fusata yace “Kingani ko Noor da abinda kike fusata zuciyata kenan har nazo na aikata abinda yake zamemin kaico ki bari banason musu kinsani" idan ta cika zaƙe mishi tsaf zai iya canza mata lissafinta dole tabi bayansa maimakon taga yabi hanyar unguwarsu kawai sai taga ya sharari hanyar Sharaɗa ta dubeshi da sauri shima ya kalleta ya kawar dakai daga haka babu wanda ya kuma cewa ƙala har suka isa wani katafaren gida tsoro da firgici ya shigeta ne lokacin da taga wani rusheshen soja ya buɗe musu get ya sunnah motar ciki yayi parking ya dubeta yanason magana amma ya rasa ma meye zaice mata har yanzu wannan izzar ta jini tananan fita yayi ya buɗe mata kofar tasan meye yake nufi amma sai tayi fuska taki fitowa to me zatayi anan tasan dagani babu tambaya gidansa ne. Fincikota yayi ya ɗagata cak ya shiga da ita parlour ya azata a kujera ya fita batasan meye yayi ba itadai taga ya dawo ya haura sama can ya fito ya iso gareta ya sake ɗagata nan ta farayi masa shure² tana kukan ita ya sauketa yayi murmushi ya manna mata kiss yace “Haba matar Air Marshal Abdulƙadir Ibrahim Barzah wai da gaske kin ɗauka ina loosing ne Noor tabbas nayi amma bazan kuma ba" bathroom ya shiga da ita ya direta yace oya ayi wanka ina zuwa" batada zaɓin daya wucce tayi wankan don in batayi Bama ba fasa aiwatar da nufinsa zaiyi ba dole tayi wanka ta tsarkake jikinta har yanzu ta kasa daina zubar da hawayen nan na baƙin ciki mijinka uban ƴaƴanka ya zama dadironka wannan abu da ciwo yake. Bata jima da fitowa ba ya shigo ya zare kayansa ya nufi bayin shima yayi wanka ya dawo ya kashe glub ya janyota jikinsa duk turjiyarta saida ya kaita ƙirjinsa ya zare after dres na jikinta ya rage daga ita sai rigar bacci ya kama fatar kunnenta yace “Farin cikin daya gudu daga gareni inason ya nunamin ya dawo gareni" janyewa tayi daga jikinsa ya matsa ya ɗora kansa a bayanta cikin sanyin murya da salon rarrashi da yaudara irin ta wayayyun maza ya fara rera mata waka a kunnenta “Kalarki daban siffarki daban kwarjininki daban nidai a gurina.... sannuki gimbiya mai mulkin zuciyaaa uwargida amarya farin cikin gidanaaaa...... Dake na kasa bacciiii kisoni nayi ƴanciiii na kasa cin abinciiiii a da'ira ta mulkiiii....." Riƙo tayi jikinta na rawa tace “Abdul...." Ɗagowa yayi da sauri idanunsu ya haɗu tayi ƙasa da nata tace “Me kakeso na fahimta ne?" Lumshe idonsa yayi yace “Inasonki har gobe Noor don Allah ki yarda dani ki bani dama muyi rayuwa tare idan kika tabbatar da na shiryu sai ki bani damar rayuwa dake ta har abada" Miƙewa janyewa tayi ta koma gefe tace “Na yanke hukunci" hargitsota yayi ta koma gaba ya kafeta da ido tasan abinda yake nufi ta buɗe baki cikin muryarta me kashe jikin lafiyayyen namiji tace “Aure zanyi....." Yanda ya zabura ya miƙe ta firgita yace “Haba Noor ni na mutu kenan don Allah karki kuma jifana da wannan mugun fatan naki Allah da gaske rayuwata tazo ƙarshe indai kika sake fita a cikinta" _Paid book via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_ _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU28....*_ _*Oum Hairan*_ *Alhamdulillahi 💃💃💃💃Meta force yayi anshamu a online business da na cuta da yaudara, Amma meta force yazo yawarkar damu,Meta Force Yafi kowanne crypto project a ynz , inhar kanada qashin arziki zo kusan menene Meta Force kuyi register zakuyita godemin tsawon ryw😃 in kana da rabo acikin wannan tafiya zaka iya zama millionaire ckn kankanin lkc, Alhamdulillahi da zuwan Meta Force alkhairin Allah 💃💃inhar Zaka jajirce 7200 kacal zai iya kaika 1m acikin wata daya kacal👌meyafi wannan, duk Mai Neman Karin bayani ya nemeni_akan wnn number 08141390323* _Paid book via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_ Lumshe idonta tayi ta gyara kwanciyarta tare da jan bargo abinta ya jima yana mata magana tayi masa banza ƙarshe bacci ya ɗauketa jin da gaske bacci tayi ta barshi tsaye kamar poul yasashi komawa ya kwanta ya shige jikinta tanaji yana shafa mararta zuwa nononta tayi masa banza da haka bacci ya daukeshi amma yaƙi sakinta, da safe da wuri tunda tayi sallah bata koma ba shi kuma sai rara gefe yakeyi mata ganin yanda ta daure fuska ne yasashi shan jinin jikinsa ya fice ya dawo da cock ya dire mata kayan karin safe kala² ƙin ci tayi ta miƙe cikin ta fito cikin Sa'a taga key ɗin motar ta a parlour ta ɗauka ta fita taga motar ta shiga ta figeta sojan dake gadi a lokacin ya buɗe mata ta fice a speed tana zuwa gida ko motar bata rufe ba ta shige ciki ta tarar da Munirah tana kwalliya suka kalli juna Munirah tace “Amma yau kinji daɗin kwanan nan keda asuba keyi miki a gida kece har goma" zama tayi tana sauke numfashi tace “Ba kamar kullum bane Munirah me Abdul yake nufi da rayuwata ne? Da mamaki Munirah take kallonta tace “Kullum matsalarki Abdul meye ya faru yanzun? Ina Yusuf ɗin?" Kwanciya tayi tace “Banganshi ba" kuma naje har ɗakin daya fadamin" “aa to ina kika kwana?" Iska ta furzar tace “Gidan Abdulƙadir...." Nan ta kwashe komai ta faɗa mata tayi dariya sosai har saida Rafi'ah ta fara jin haushi sannan tace “Amma guy ɗinnan ƙwallon ɗan iska ne Rafi'ah duk inda kike tunaninsa ya wucce nan to ya maganar auren naki?" Lumshe idanunta tayi kamar tana bacci kuma ba baccin takeyi ba kawai tsabar damuwa ce. Abin duniya yayi mata zafi abu ɗaya ya kamata tayi wanda take ganin shine mafitarta kawai Tana kwance Mommy ta shigo take sanar da ita second Daddy yace takoma Lagos babu musu domin dama Kano ta ɗaukar mata zafin da idan ta ƙara ɗaukar lokaci a cikinta zuciyarta zata iya bombin da wannan ta shirya Munirah bata gidan lokacin sai bayan taje airport take faɗa mata itafa ta tafi Lagos bayan saukar ta ta huta kenan ta buɗe wayarta ta riske saƙon Yusuf ta buɗe sanar da ita yakeyi ya kirata bata shigaba. Sai bayan tayi wanka ta huta sannan ta kirashi take sanar dashi tana gidanta na Lagos shima ya sanar da ita yana Lagos ɗin babu daɗewa sai gashi yazo suka gaisa ta dubeshi sosai idanunta cike da tuhuma yaja numfashi yace “Ba laifina bane Maryam ..." Ɗagansa hannu tayi tace “karka damu kanka da son saina yarda Yusuf zanyi mamaki matuka kacemin Bakada masaniya game da abinda ya faru jiya anya Yusuf kodai kaima aiki kakeyi masa?" Murmushi yayi yana kwanciya a gado yace “Yaushe nasan alaƙarki dashi da zanyi masa aiki kece dai nake tunanin meye alaƙarki dashi da yake shiga rayuwarki kai tsaye haka wannan kutsen yayi yawa abin tambayar ya akayi yasan zakizo gurina?" Da mamaki ta kallesa tace “kai zan tambaya ai “sumarsa ya yamutsa yace “to akwai wani abu dake faruwa ni ina ɗakin dana faɗa Miki naji ana ƙwankwasawa na fito a wanka kenan na bude ina buɗewa naganshi tsaye jikin ƙofar ya janyoni waje yasa wasu ƙaratan sojoji suka ɗaukeni cak suka watsani ɗaki number biyu tazararsa da wannan suka zaunar dani tare da sanyamin budemin wata ƙatuwar leda cike da tsire sai lemuka harda Wine sukace maza naci hannu ya mikamin ya karɓi wayata bazan iya komai ba wlh koshi kaɗai ne bare da wadannan basawan a tare dashi hakanan na bashi ya fita bai jima ba ya dawo ya karamin a kunnena a hannunsa nake lokacin da nakece miki na iso ke nake jira amma ina fuskantar barazana.... Kashe wayar yayi ya fice da ita nikuma suka sani a gaba saina cinye naman nan haka na rinƙa cin naman tun ina masa cin daɗi har na koma yi masa na wahala gumi ya fara karyomin ke har kuka saida nayi musu nidai bansan meye ya faru ba can naji ya kirasu yace su ƙyaleni kuma wayata tana Dakin dana kama Rafi'ah iya abinda na sani kenan" Girgiza kai tayi tace “Nasan ka samu labarin wani abu game dashi Yusuf Shi Air Marshal Abdulƙadir Ibrahim Barzah tsohon mijina ne kuma uban ƴaƴana mun rabu dashi rabuwar da nakeso ta zama ta har abada amma shi yaƙi rabuwa dani Please mubar duk wani wasa da shashanci Yusuf matanka nawa?" Bai tsammaci wannan tambayar zatayi masa ba yace “Matata daya yarana uku suna Yola da zama" “Okay Kanada ra'ayin ƙara aure ne ?" Jinjina kai yayi yace “Gsky In so samu ne inason ƙara aure Rafi'ah saboda inason samun matar da zan ajiye anan Lagos kuma wacce zata iyani sosai yanda idan ta dafamin Allah ya shiga lamarina na daina harka da matan waje" Tashi tayi ta matsa ta riƙe hannunsa tace “Nayi maka?" Da sauri cikin rashin tsammani yace “Raf...fi..." Rufe masa baki tayi tace “Baso nake ka duba matsayina ko sunana ko mahaifina ba kar kaji a ranka Rafi'ah shugabar gamayyar kamfanonin sarrafa magungunan AJSH ce a gabanka a'a Yusuf ka kalleni tsirarata banida rigar komai a wajenka nake nema ka sani a ma'aunin ka kagani zan samu karɓuwa a zuciyarka ma'ana zaka iya aure na?" Ɗagowa yayi idanunsa sun canza launi ya zuba gwiwowinsa a ƙasa yace “Alhamdulillahi ya Allah na gode maka daka tabbatar da rahmarka da jin ƙanka gareni wlh Rafi'ah tun farkon ganina dake da kika zo min a Maryam ba kallon Karuwa nayi Miki ba nayi mu'amala dake ne zuciyata tana tabbatarmin da baki cancanci haka ba kamata yayi ace mata ce ke inasonki Rafi'ah ko baki da komai kuma zan rayu dake a duk yanda kike" Murmushi tayi tace “Ok ga compliment card na Daddy na zan gabatar dakai jibi idan naje California domin dama ya nemeni kuma nasan bai wuce issue na aure ba" idan komai ya zama yanda ya dace zanyi maka magana sai ka tura ayi magana amma ka rufe bakinka babu wanda yasan maganar nan dagani saikai sai Munirah" Tashi yayi yana mata godiya sukayi sallama ya tafi zuciyarsa wasai cike da farin ciki yau ya samu awo daidai ƙirjinsa zaiji daɗi duk ranar daya buɗe ido yaga Rafi'ah ta zama mallakinsa shi kaɗai shi dama baitaɓa mata sha'awar wannan rayuwar ba domin baiga abinda take tsinta a cikinta ba ita ba kuɗi take nema ba ita ba suna take nema ba duk tana dasu an nema mata tun kafin tazo duniya. Rungume hannunta tayi tana kaiwa da kawowa sai take ganin kamar zaɓin nata baikai ba to amma waye take dashi da zata samo cikin wannan yanayin samanshi. Zama tayi tana tunanin irin makomar da rayuwarta zata samu idan ta yarda tayi aure namiji zata sake yarda dashi kuwa anya namiji zai sake samun zuciyarta to ita meye yasa yasa dole sai tayi auren ne? Wuntsilawa tayi kan gadon tayi murmushi tace “Badon kaina ba don na ɓacewa ganinka Abdulƙadir kaine kawai matsalata da gaske nakejin tsanarka" a wannan yini babu inda taje tana kwance a gida har dare tana kwance bacci ya fara daukarta taji shigar saƙo wayarta daƙyar takai hannu ta duba Mazajen kuɗaɗe ne suka shiga acct ɗin ta miƙe zaune da sauri tare da ɗaukar waya ta kira Daddy da sauri yana ɗagawa tace “Daddy banida buƙatar kudi fah kullum ina faɗa maka meye yasa kakeson ka rinƙa turomin kudaden da banida abinyi dasu?" Shiru tayi shikuma ya ɗora da cewa “Bani bane Rafi'ah" cikin mutuwar jiki sukayi sallama tana kashe wayar taga saƙo ya shigo wayarta ta buɗe “Meye na kiran Daddy bayan kinsan nafi Daddy kusanci dake Noor ba wani abu bane fah daɗin da kika jiyar dani jiya bazan iya biyanki ba wannan kawai kyautatawa ce tsakanin zuciya da zuciya" ƙwafa tayi wato Abdulƙadir yana raina mata hankali tashi tayi ta fara haɗa kayanta Nigeria ta fara daukar mata zafi gara ta matsa ko ta samu sa'adar zuci fita tayi bayan ta ɗauki passpost ɗinta jirginta 9:00pm zai tashi zuwa California. Rayuwarta tayi mata daɗi a kwanakin da tayi a California batada wata damuwa sai guda ɗaya ta kasa gane yanayin jikinta kullum batada lafiya daga ciwon kai sai zazzaɓi haka ta shafe watanni biyu daidai lokacin da takejin lokaci yayi da zatayiwa Daddy maganar Yusuf daidai lokacin ne kuma ya kirata a waya tana kwance a ɗakinta ƙudundune da duvet sanyi na ratsata daƙyar ta tashi taja jacket ta sanya doguwa ta fito parlour suna zaune shida wani matashin magidanci Balarabe kyakkyawane sosai fari sol irin kallon da taga mutumin yanayi mata saida gabanta ya faɗi ta zauna a ƙasa suka gaisa da Daddy tana gyara zama Second Daddy yace “Ummana bakiga bako bane" ɗagowa tayi ta gaisheshi cikin larabci da mamaki ta sake dubanshi jin ya amsa da Hausa cikakkiya murmushi Daddy yayi mata yace. “Ba Arab bane uwata Buzu ne Wannan shine Shamsunddeen ɗane gurin Alh Badaru Mangal tun shekaru biyar baya mahaifinsa yayimin magana akan Deen yaganki kuma ya nuna shi ke yake da muradin aure, to a lokacin banyi miki magana bane saboda sanin yanda zuciyarki ta ɗauki zafi sai yanzu naga dacewar yi miki magana uwata in so samu ne inason a nunamin iyakar darajata a wannan lokacin idan zai yuwu a karɓeshi matsayin da aka kasa ɗora kowa insha Allahu bazaa kuma kokawa ba kinji" Tunda second Daddy ya soma maganar taji wani sihirtaccen gumin masifa yana karyo mata ta ɗago manyan idanunta ta saukesu kan Deen da shima ita yake kallo yanason fahimtar yanda ta karɓeshi batakai da yin magana ba taga Daddy ya miƙe yana cewa “Deen ga ƙanwar taka nan ku tattauna saidai kuma kayi hƙr na sanar dakai ƙudurinta duk yanda kukayi mayi magana da Alh Badarun tunda gobe dama munada zama dashi" godiya yayi masa ya miƙe ya iso gabanta ya zauna tare da zare hularsa kyakkyawar sumarsa me kama data larabawa ta sauka a saman fuskarsa ya gyarata yace “Hajiyata Barka da wannan lokacin kiyi haƙuri da Kutse na cikin rayuwarki da soyayyarki nasan komai game dake Rafi'ah tun kafin ke ki sani na soki tun kafin nasan wacece ke saidai na kasa samun dama a wajen mariƙinki hakanne yasani haƙura Mammah na ta samomin mata a danginta nayi aure don inada buƙatarsa shekara takwas kenan da aurena yanzu matata shekararta shida da rasuwa dalilin zata haifamin baby. _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU29....*_ _*Oum Hairan*_ *Alhamdulillahi 💃💃💃💃Meta force yayi anshamu a online business da na cuta da yaudara, Amma meta force yazo yawarkar damu,Meta Force Yafi kowanne crypto project a ynz , inhar kanada qashin arziki zo kusan menene Meta Force kuyi register zakuyita godemin tsawon ryw😃 in kana da rabo acikin wannan tafiya zaka iya zama millionaire ckn kankanin lkc, Alhamdulillahi da zuwan Meta Force alkhairin Allah 💃💃inhar Zaka jajirce 7200 kacal zai iya kaika 1m acikin wata daya kacal👌meyafi wannan, duk Mai Neman Karin bayani ya nemeni_akan wnn number 08141390323* _Paid book via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_ Alfarma ɗaya tak Sarauniya ta don Allah karki kalleni ki duba mahaifinki da baitaɓa neman wata alfarma a wajenki ba kiyi dominsa insha Allahu bazan bashi kunya ba Please kar rashin samun kulawar namiji ɗaya yasa kiyiwa dukkanmu kudin goro ki bani dama..." Miƙewa tayi da sauri tabar masa parlourn ya bita da kallon mamaki cike da tausayawa irin rayuwar auren da aka bashi labarin tayi har takai da ta tsani auren gabaɗaya a ranta Girgiza kai yayi ya juya ya fita ya shiga motarsa yaja zuwa unguwar da yake zaune anan California a fili yace “Mace baiwar Allah mace abar tausayi mace me rauni mace uwa mace mata mace ɗiya amma wasu mazan sukan ɗauketa kamar baiwa bayan Addinin Musulunci ya bawa mace dama me yawa kuma ya kirata ƙurratul Ayn sannan sanyin zuciya kuma nutsuwa ga mazaje ashe itan dole tana buƙatar kulawa da kuma uzuri saboda rauninta? Murmushi yayi cikin sanyin yanayinsa na halitta yace “Inasonki Rafi'ah Insha Allahu saina goge miki damuwar data sanya kikewa maza kallon marasa tausayi saina sanya miki jin cewa ashe kinso cutar kanki da kin biyewa dokin zuciya zan jiyar da rayuwarki daɗi kuma zan sanyaki farin cikin da sai kin manta kin taɓa aure kafin Ni" Yana zuwa gida wanka yayi yayi Sallah ya zauna yana tasbihi ga Ubangiji tare da tura masa zaɓi akan abinda yakesonyi na jihadi ko bayason Rafi'ah ya kamata yayi jahadin cire ta a wannan ƙazamar rayuwar da takeyi bare ya sota tun bata gama sanin kanta ba koda kaddarar manyan ƴaƴanta ba nasa bane shikam yasan harda mariƙinta a taka rawa wajen hanashi power neman aurenta a wancan lokacin da ya ganta a airport zasuje Cairo da Mommy Kiran Alh Badaru Ali Mangal ne ya katse masa nisan tunanin ya ɗaga da girmamawa yayi gaisuwa ta ban girma irin tasu ta sarakai Alh Badaru yace “Deeni ya akayi ne najika da sanyi" numfashi ya sauke ya tashi zaune yace “Allah ya taimake ka don Allah karta suɓce min da gaske nakeson Rafi'ah kuma kaima ka yarda da ƙudurina Mai martaba a yanayin yarinyar har yanzu da tsoron maza a tattare da ita" dariya sosai Alh Mangal yayi yace “Son kanason Rafi'atu da yawa karka damu insha Allahu zaka sameta da wuri zanyiwa mahaifinta magana yanzu" kashe wayar yayi Deen yaci gaba da kallon wayar yana murmushi so yakeyi ya kirata yana tsoron karta yarfashi hakanan ya kwanta kawai badon yaso ba sai don rashin mafita. Ita kuwa tana zaune tana tunanin wannan tutsiyen da Daddy yayi mata tana share hawaye tayiwa Yusuf alƙawarin aure meye yasa Daddy be shigo da Deen ba saida ta riga ta tsara komanta? Girgiza kai tayi tasan ko runhu taci bazata iya watsawa Daddy ƙasa a ido ba dolenta ta karɓi wannan zaɓi nasa karon farko da ya nemi wani abu a wajenta ita kuwa wacce irin ɗiya ce mara albarka da zataƙi yin biyayya gareshi?" Komawa tayi ta zauna cikin sallamawa ta ɗauki wayarta dake rurin neman agaji ta ɗaga tare da cewa “Daddy" “Na'am Rafi'ah zo mana" miƙewa tayi ta fito ta buɗe ƙofar ta nufi ƙasan Daddy yana zaune a parlour ya baje system yana dubawa ta zauna ya miƙa mata hannu ta matsa ya shigar da ita jikinsa yana shafa bayanta yace “Bakiyi na'am da zaɓina ba ko Ummana?" Girgiza kai tayi da sauri yace to mene yasaki tashi kika barshi?" Sunkuyar dakai tayi yayi murmushi yace “Addini yabawa zawara damar zaɓen abokin rayuwarta dakanta Rafi'ah nayi miki zaɓi ne don cancanta wlh nagaji da rayuwarki a haka raina tana ciwo da tuna Ubangiji zai tsayar dani ranar da bani da hujjar kare kaina game da rayuwar da kikeyi Rafi'ah ki taimakeni ko bazaki karɓi Deen ba ki fito da wani kiyi aure inason tuhumar Ubangiji tayi sauki gareni..." Rungumeshi tayi sosai tausayin mahaifin nata yana kwaranya a zuciyarta cikin suɓcewar kalami tace “Na amince da zaɓinka Daddy saidai inajin tsoron..." Ɗago kanta yayi yace “Tsoron me?" Janyewa tayi tace “Ina tsoron na ƙara bada yardata abinda ya faru ya kuma faruwa Daddy" dariya sosai Daddy yayi yace “Shi jini baya ƙarya Rafi'ah na tsorata da butulcin mata tun inada ƙuruciya na kasa sake haɗa rayuwata da wata mace ina rayuwata ni kaɗai tunda Bara'ah ta gujeni nasha wahala Rafi'ah har ciwon hauka nayi kakanki shine yayimin magani gani kuma ina rayuwa rayuwa me inganci karkiyi kallo gareni ni namiji ne kuma na roki Allah ya bani kariya bantaɓa sha'awar aikata zina ba Ummana rabona da aure shakara ashirin da bakwai kenan, ke fah kin samu rauni a ɓangarori da dama kuma idan kika tafi a haka Ubangiji zaiyi fushi dakene ya jarabceki saboda jarabawar da yayi miki ne ma kika lalata rayuwarki" Girgiza kai tayi da sauri tace “Allah na tuba Daddy...." Rufenta baki yayi yana murmushi yace “Bazan yarda da tuban muzuru ba aure kawai zakiyi na tabbatar da kin tuba" sunne kanta tayi a ƙirjinsa tana dariya shima dariyar yayi yace “Ummana kenan tashi kije ki kwanta zan nemeki" komawa tayi ciki ta kwanta ba bacci tayi ba wayoyine suketa karakainar shigowa wayarta Abdulƙadir Yusuf sai Munirah sannan Mommy duk taƙi dagawane domin tasan kowa meye zaice mata Munirah Zata tambayeta Ina take ne Abdulƙadir shirmensa ne zaiyi mata Yusuf inda maganar aurensu ta kwana zai tambayeta, Mommy kuwa bai wucce ta nemi kuɗi a wajenta ba, Wayoyin suna gama shigowa ta kashe wayarta gabaɗaya ta kwanta bata kunna ta ba sai washegari shima washegarin Daddy ne yace ta kunna tana buɗewa saƙo ya shigo da wata baƙuwar number hakanan ta kwadaitu da son sanin meye a cikin sakon. _"Happy maried life My Wife, ina rokon Allah ya bani ikon zamowa mijin da zai zama abin alfahari gareki_ Dirowa tayi daga gadon gabanta ya shiga wani irin lugude zuciyarta na neman barin ƙirjinta kafin zuciyarta ta samu damar tuno mata wani abu kiran Daddy ya shigo ta ɗaga cikin rashin makoma tace “Hello" daga muryarta ya fahimci batada wata nutsuwa yace “kinada baƙo" tashi tayi ta sanya hijjab ɗinta ta fito bata ishe kowa ba sai Daddy a zaune yana duba jarida ta rusuna ya ɗago ya dubeta yace “Mijinki ne ke jiranki a waje zakuje medical test" ta rasa meye yasa a duk lokacin da akayi maganar blood test sai taji faduwar gaba haka ta miƙe Jikinta babu ƙwari ta ɗauki wayarta ta fito yana zaune a motar ƙafafunsa na waje ta isa wajen waya yakeyi da alama kuma wayar ta ɗauke hankalinsa hakan ya bata damar ƙare masa kallo kyakkyawa ajin farko hasken fatarsa har ɗaukar idanu yakeyi.... Kawar da kai tayi lokacin da taga ya juyo ya sakar mata murmushi tare da buɗe mata ƙofa ta zauna a kasalce yaja motar suka tafi sunyi nisa sosai ya rage sautin karatun Alqur'anin da yake tashi a motar yace “barka da yini ƙurrah" kunyarsa ce ta kamata ta sunkuyar da kanta cikin cinyarta batare data amsa ba har yanzu gabanta faɗuwa yakeyi bai kuma ce mata ƙala ba don bayason takurawa rayuwarta da magana shi ba mutum ne me shiru da bakinsa ba Allah yayi masa baiwar magana ita kuma ya lura irin silent nature ɗinnan ce. Sun isa wani katafaren asibiti yayi parking ya fita bai jima ba ya fito ya tsaya jikin motar yace “Mu shiga ko" zuro ƙafafunta tayi ta fito duk takunta guda ɗaya daidai yake da karin sautin bugun zuciyarta ta rasa meye yasa take tsarge da kanta bata tsoron ciki bata tsoron HIV tasan duk tanada kariya a wannan fannin amma ita kanta tasan ta samu matsalar Infection tun baya data fara bariki daka, wani ɗaki suka shiga me masifar sanyi suka zauna saman kujeru har yanzu ta kasa haɗa idanu da Deen wanda ta lura kallonta yaketa satar yi ta sauke ajiyar zuciya lokacin da likitan ya shigo suka gaisa da Deen ya sake yi masa bayani ya nuna masa wani guri yace ya zaune itadai batasan meye akayi ba taga ya tashi itama ance ta zauna komai Normal kamar yanda ta zata sai abu ɗaya wato sanyi shine babbar matsalarta ita kanta tasan akwaishi donma wai itan babbar ƙwaruwa ce a fannin magani tana bakin ƙoƙarinta, shikam komansa normal bashida wata matsala hatta gwajin ƙwaƙwalwa da akayi musu kowa ya tsallake ta sauke ajiyar zuciya a ranta tana ayyana yanzu zatayi aure ta haƙiƙance ba mahaukaci zata aura ba duk wani abu da zai biyo baya daga iskanci ne. Bayan kammaluwar komai ne ya dubeta fuskarsa wasai yace “Zan ɗan ga Dr kiyi haƙuri kaɗan" Lumshe idanunta tayi ta kwantar da kanta jikin mota tana lallatsa wayarta kiran wayar Mommy tayi cike da faɗuwar gaba don batasan me zata faɗa mata game da wannan auren da ake shirin kullawa ba tasan tanason aure saidai batayi zaton shima zaizo mata a bazata irin yau ba sallama tayi ma Mommy ta amsa mata ranta wasai tace “Rafi'atuna Ya Daddyn naki ɗazu munyi waya yake faɗamin ashe aure aka ɗaura Miki ɗazun nan haba da wannan jaraba ta wancan mahaukacin sojan naki ai gara kiyi aurenki kowa ya huta" Wata ajiyar zuciya ta sauke me ƙarfi tace “Wai Mommy da gaske ne an Ɗaura da Shamsunddeen ɗin" Dariya Mommy tayi tace “Oho ke kikasan sunan mijinki nidai naji daɗi ne kawai da kika yada ƙwallon mangwaro kin huta da ƙuda yaushe ne tariyar kuma?" “Zan kiraki Mommy" ta faɗa tana gimtse wayar daidai lokacin daya ƙaraso wata nurse tana riƙe da ledar da alama ta nuna magunguna ne buɗe motar yayi ta sanya maganin a kujerar baya ta zagaya ta shiga yaja suka tafi. Sunyi nisa sosai ya sake parking ya fita bai daɗe ba ya dawo ya ajiye kayan hannunsa ya sake yiwa motar key suka ɗauki hanya ya ɗago yace “Ina mukayi gidanmu ko gidan Daddy" “Gidan Daddy" batare data ɗago ba ta bashi amsa a gajarce shima bai kuma ce mata ƙala ba ya juya akalar motar zuwa gidan Daddy sukayi parking daddy dake tsaye a sama yana kallonsu suka fito suka shiga ya sauko yana cewa “Aa ya haka Deeny ince tun ɗazu mun gama magana daga asibiti gidanka zaku wucce ko da matsala ne?" Da sauri tace “Eh Daddy akwai...." Saurin tare numfashinta yayi yace “Aa Daddy babu wata matsala kawai dai tace nan zan kawota ne" daƙuwa Daddy yayi mata yace “Ungo nan Ummana ya zakiyi haka indai kun tabbatar babu matsala nikam ku tafi gidanku zanfi samun nutsuwa Deeny Rafi'ah matarka ce tariga ta sauka daga sashi na tun daga lokacin da sadakinka ya shiga acct ɗinta shaidu kuma suka tabbatar da ɗauruwar wannan aure me ɗumbin tarihi wanda aka fara nemansa aka gama a cikin kwana guda ina fatan Ubangiji yasa ƙarshen kukan Ummana ne yazo ayita haƙuri Deeny zama da yaro sai ankai zuciya nesa" Shafa kwantacciyar sumarsa yayi yace “shikenan Daddy dama banason takura mata ne nafiso ta yarda ta bini da kanta" matsawa kusa da ita yayi ya kama hannunta yace “Ummana zakibi mijinki ko?" A ranta ba son bin nasa takeyi ba amma bazata iya watsawa Daddy ƙasa a ido ba dole ta ɗaga kai yayi murmushi yace “To aje ayi biyayyar kuma ayi hƙr Wlh Rafi'ah zanyi shaidar mijinki fiye dake dana haifa bashida matsala yaron nan ki riƙe Deeny zaki yaba" Nasiha sosai yayi mata zuciyarta ta karye kuka sosai takeyi tana ayyanawa wai yau itane zata tafi gidan wani ba Abdulƙadir ɗinta data sadaukarwa komai ba bata gane ashe ƙaryar ƙiyayya takewa Abdulƙadir ba saida Daddy yasata a mota Deeny ya rufe yaja motar suka ɗauki hanyar arear da gidansa yake daidai lokacin ta ƙarawa sautin kukanta ƙarfi shikenan ta faru ta ƙare anyiwa mai dami ɗaya sata ya tabbata fitar rabo ce tasa Abdulƙadir yanke musu wannan mummunan hukuncin shikenan ta rabu dashi ta rabu da ƴaƴanta ta rabu da ahlinsu mutanen kirki?..... _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU30....*_ _*Oum Hairan*_ *Alhamdulillahi 💃💃💃💃Meta force yayi anshamu a online business da na cuta da yaudara, Amma meta force yazo yawarkar damu,Meta Force Yafi kowanne crypto project a ynz , inhar kanada qashin arziki zo kusan menene Meta Force kuyi register zakuyita godemin tsawon ryw😃 in kana da rabo acikin wannan tafiya zaka iya zama millionaire ckn kankanin lkc, Alhamdulillahi da zuwan Meta Force alkhairin Allah 💃💃inhar Zaka jajirce 7200 kacal zai iya kaika 1m acikin wata daya kacal👌meyafi wannan, duk Mai Neman Karin bayani ya nemeni_akan wnn number 08141390323* _Paid book via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_ Kuka takeyi da ita kanta bazata iya tantance wanne iri bane tasani Deeny baya cikin nau'in mutanen da zakace kanajin tsanarsu saidai ita fah bataji tasoshi ba kuma batayi wani maraba da shigowarsa rayuwarta ba amma ya zatayi dashi dole ta tara hannunta ta karɓeshi matsayin zaɓin mahaifinta kuma kaddararta dole tayi masa kallon alkhairin rayuwarta domin tanada yaƙinin zaɓin zai zame mata na alkhairi. Wata ajiyar zuciya ta sauke me ƙarfi kasantuwar bakon al'amari da taji ta a ciki ta fara buɗe idanunta a hankali ta saukeshi saman yalwataccen ƙirjinsa da yayi mata gurbin kwanciya a Shi yanda yake yawo da hannunsa a bayanta Saida taji jijiyoyin da suke kai saƙo brain ɗinta na neman yin spark tayi ƙarfin halin janyewa a jikinsa tana kallon yanda ya Lumshe ido ya ɗora kansa saman sitiyari ya buɗe bakinsa yace “Bamu fara rayuwa ba Ƙurrah karki hora kunnena da zuciyata da sauraron sautin kukanki inaso ya zama a lokuta datattu zanke ji ko ganinsa lokacin da zai zamana indai na gansa zan shiga ɗimuwa da tashin hankali Ƙurrah don Allah ki daina kuka haka kina sani tuhumar kaina ko nayiwa rayuwarki kutse ne ko kuma ban cancanta da matsayin dana taka bane..." Girgiza masa kai tayi ya buɗe mata motar yace “Nan nake rayuwa Ƙurrah duk da ina yawan zuwa Niger nafi zama a ƙasarku da Canada saboda harkokina da kasuwanci na sunfi ƙarfi a can" riƙo hannunta yayi suka shiga cikin parlourn ta saki wani ɓoyayyen numfashi da alamun shi ɗin yanada tsafta komai nasa a tsare yake. Yana janta da hira har suka haura sama anan ne ya shammaceta ya sunkuceta tayi dariya tana zillewa yayi sama da ita ya azata a wani katafaren gado na babansun ya bita ya kwanta a samanta ya ɗora kyakkyawan lips ɗinsa saman kuncinta ya sauke mata wani sahihin sihirtaccen kiss me tada taumin manyan mata tare da sanya harshensa yana lasar gurin ta saki wata siririyar ajiyar zuciya batason su cika kusantar juna batada juriya akan lamarin namiji. Bata fahimci meye yake shirin aikatawa ba saida taji hannunsa saman ƙirjinta tayi saurin riƙeshi tare da mirginawa ta mike ta nufi ƙofar toilet ta shiga ta watsa ruwa ta fito ɗaure da, Rafi'ah tun a baya ba me kunyar fidda Jikinta bace bare yanzun. Shiko yana kwance yayi matashin kai da hannunsa yaji fitowarta ya tashi ya nufi bathroom ɗin shima ya watsa ruwan ya fito sallar magrib sukayi yajasu sukayi nafila raka'a biyu ya kama kanta yayi mata addu'o'i yana rokon Allah alkhairin dake tattare da ita koda yaso suci abinci kin ci tayi tace ta ƙoshi dole yayi mata taci kaɗan sannan suka kwanta a wajen kwanciyar ne sukaso su samu matsala yanason shigewa Jikinta ita kuma taƙi. Ganin yanda yaketa shafa bayanta zuwa ƙasan mararta ne yasata jan zuciya tace “Deeny!" Yanda ta kira sunansa ne yasashi nutsuwa ya dakata da abinda yakeyi saukar muryar nata na sake kara masa ƙarfin yanayin da yake ciki can ya kuma tsinkayo muryarta tace “Deeny Dakai mukaje asibiti kuma kai suka sanarwa matsala ta inasha magani duk da cewa ban tsammaci aure a wannan lokacin ba saidai dama nasan bazan daɗe ba zanyishi shiyasa na fara aiki da wasu magunguna don Allah kayi alfarma gareni ka barni zuwa lokacin da zan samu lafiyar....." Kallon da yake yi mata ne yasata ɗan shiga yanayin tsoro kaɗan ta kasa ƙarasa maganar tayi ƙasa da kanta “Kamar kwana nawa?" Batayi tsammanin zai bata wannan damar ba duba da yanayin da tagani a ƙwayar idanunsa hakan yayi mata daɗi tayi ƙas da murya sosai tace “Maganin watanni uku aka ɗorani akai yanzu sati shida kenan dana fara using dasu" Six weeks Ƙurrah?" Tashi tayi zaune tana ƙoƙarin sanya idanunta cikin nasa amma yaƙi bata dama saboda Lumshe nasa da yayi yana shafa mararsa da wata Murya me narkar da ruhi yace “Shikenan ga wasu can ma zakici gaba da amfani dasu gabaɗaya amma fa ni badon kaina na yarda da wannan tsarin ba kawai dai na fahimci kamar kinason samun wani ilimi ne a kaina kafin ki sallama min kanki...." “Wlh ba haka bane Deeny na gama ilimi akanka tun daga lokacin da ka zama zaɓin mahaifina" janyota yayi jikinsa ya kama fatar kunnenta yana siɗa na tsayin lokaci tayi luf a jikinsa ɗumin jikinsa yana ratsa Jikinta yace “Ban damu ba Ƙurrah wlh a takure da addu'a da azumi na kawo shekara shidan nan shaiɗan bai huda zuciyata ba ni ki barni zanci a haka kinji" Rintsa idanunta tayi cikin muguwar faɗuwar gaba tace “Aa Deeny..." Harshensa taji yana tsotsar dokin wuyanta ta Lumshe idanunta wasu hawaye masu ɗumi suka ziraro mata tanajin yanda yake yawo da harshensa kan wuyanta zuwa bayan kunnenta, wani salo yaketa zuwar mata dashi me cike da nutsuwa da tsayawa a rai duk yanda takeson bijire masa ta kasa Deeny ya laƙanci mace fiye da yanda ta kalleshi a farko tanaji tana gani ya rabata da duk wani abu na'in sutura na Jikinta hatta Barimar dake kunnenta Saida ya cire mata da yazo zare mata zoben hannunta ne ta riƙe hannunsa tana girgiza masa kai ya Lumshe idanunsa ya buɗe tare da juya zoben a yatsansa ya zareshi ya ajiye shi guri daban yaci gaba da aika mata da saƙonninsa da suka mantar da ita komai tanajin yanayin tasa baiwar Saida ya kamata a hannu sannan ya rage musu hasken ɗakin yayi addu'ar kusantar iyali ya shigeta ta riƙeshi da sauri ta saki ƙara da gaske taji kamar zai haɗeta saboda kaurin dick ɗinsa da tsayinta. Saida ya huta sosai bayan ya shiga fadar tata sannan ya ɗora da sha'aninsa yau Rafi'ah take tantance tabbas akwai maza akwai muna maza akwai ku tashi ga mazan sunzo tasani a cikin maza samun namiji me iya sarrafa mace kamar Abdulƙadir aiki ne a baya haka take dauka ashe shima da ubansa yau tashiga hannun mazajen na gaske baiyi wani dogon zango ba saidai duk wata taswirar nutsuwarta ya kwance da nasa salon koda taji yayi release Saida ta sauke ajiyar zuciya domin idan yaci gaba da cinta daɗin da takeji zaisa ta fara yi masa ihu kuma yayi wuri da yawa ta fara zubar da kanta ya gano lagonta. Bayan lafawar abubuwa ne ya maƙaleta a jikinsa yana shafa bayanta yana yabawa da samun mace kamarta tabbas Allah na sonsa da arziki daya bashi mace kamar Rafi'ah shikam yayiwa Allah godiya kuma dole yayiwa Abdulƙadir godiya da jinjina daya samu ikon sakar masa matarsa ya aure abarsa. Shassheƙarta ne ya dawo dashi hayyaci yayi saurin ɗagota yace “Ƙurrah!" Saurin kai hannu tayi tana share hawayenta ya kunna hasken tayi saurin jan duvet ta rufe Jikinta ya zubawa fuskarta idanu yace “Kukan me kikeyi?" Sunkuyar da kanta tayi tana kai hannu zata ɗauki zobenta ya rigata ɗauka ya damƙe a hannunsa annurin fuskarsa gabaɗaya ya ɗauke yaja iska yakai cikinsa ya furzar ya miƙe ya nufi bathroom duk sai taji zuciyarta ta ƙuntata amma yazatayi ne ita, a baya tanajin kamar ta cireshi a rayuwarta saidai daga jiya zuwa yau ji take yi kamar shine rayuwar tata ta ina zata fara ne Deeny mijinta zaɓin ubangiji kuma zaɓin mahaifinta.... Haɗa kanta tayi da gwiwarta tana kukanta data kasa rarrashin zuciyarta fitowa yayi ɗaure da towel yana tsane jikinsa ganin yanda ta ƙudundune a cikin hijjab tanata jan zuciya yasashi duk yaji ya muzanta boxes ɗinsa ya sanya kawai ya sanya wata riga buɗaɗɗiya don ta tsane masa ruwan dake jikin gashin jikinsa ya haura gadon ya sanya hannu ya ɗago fuskarta ya fara share mata hawayen sun jima a haka kafin ya buɗe bakinsa yace “Kiyi haƙuri Ƙurrah Ubangijin da ya rabaki da Mijinki yafi kowa sanin dalilin da yasa ya aikata hakan nasan kinason mijinki ko bakiyi haka ba kuma da sanin hakan naji nima inasonki Rafi'ah Da gaske ni shaida ne wlh tallahi billahillazi la'ilaha illahuwa Air Marshal Abdulƙadir Ibrahim Barzah yana sonki so me tsanani saidai a cikin hakan bazai hana Allah ya kwaceki daga garesa ya bawa waninsa ba" Iska ya shaƙa kana yaci gaba da cewa “Ki daina raba ɗaya biyu kuma ki godewa Allah da uban ƴaƴanki ba mutuwa yayi ba...." Da sauri ta ɗago tace “Mutuwa Deeny meye zai kasheshi?...." Murmushi yayi yace “Rabo Ƙurrah ya kike tsammani ace bai sakarmin ke ba nifa banji haushinsa ba duk da cewa a farko nayi baƙin ciki da naji labarin irin sadaukarwar da kikayi masa ya butulce Miki Rafi'ah Na samu labarin komai na rayuwar aurenku kamar ina gurin ta bakin babban Aminin Abdulƙadir wato Abdallah bai ɓoyemin komai ba har ya ƙaramin da Indai mace nakeso ta kirki me sadaukar da duk wani farin ciki don mijinta to karna barki har ya ƙaramin da shi kansa badon tsoron tashin hankalin da zasu fuskanta shida amininsa ba da tsaf zai nemi aurenki, kuma da ƙarfafa gwiwarsa da kuma taimakonsa na samu ganin Daddy da farko Daddy bai amince min ba don yaji nace masa nasan Abdulƙadir sani na sosai har Saida Abdallah ya shiga maganar sannan Daddy ya ɗan nunamin naje nayi addu'a. Nasha wahala daga karshe Shine na samu Mai martaba Mahaifina na sanar dashi abinda ke faruwa Rafi'ah inada magana amma inada zurfin ciki Mai martaba ne ya fahimci banada walwala shine ya fara tuntuɓata daga ƙarshe na labarta masa komai wlh ƙarya bata cikin tsarina amma ban faɗawa Mai martaba Rayuwar da kikeyi ba a bincikensa ne ya gano hakan kuma bai dakatar dani ba yama ƙarfafa gwiwa ta tare da sanar dani Alh Abdulkarim Jamal Shuwa mutuminsa ne sosai zaiyi masa magana. Daga shigarsa maganar gashi har anyi an gama to ya zanyi ne Ƙurrah inasonki kinason wanina a haka zamu rayu kenan?" _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU31....*_ _*Oum Hairan*_ *Alhamdulillahi 💃💃💃💃Meta force yayi anshamu a online business da na cuta da yaudara, Amma meta force yazo yawarkar damu,Meta Force Yafi kowanne crypto project a ynz , inhar kanada qashin arziki zo kusan menene Meta Force kuyi register zakuyita godemin tsawon ryw😃 in kana da rabo acikin wannan tafiya zaka iya zama millionaire ckn kankanin lkc, Alhamdulillahi da zuwan Meta Force alkhairin Allah 💃💃inhar Zaka jajirce 7200 kacal zai iya kaika 1m acikin wata daya kacal👌meyafi wannan, duk Mai Neman Karin bayani ya nemeni_akan wnn number 08141390323* _Paid book via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_ Miƙewa yayi yana gyara musu makwancin ya kamata ta miƙe suka shiga bathroom kallonsa tayi tace “Ni la fita zanyi wankana Ni ɗaya" bai ja mata ba don ya lura itan hukuma ce sai rarrashi hakan ya bashi damar ƙarasa gyara gadon ya feshe ɗakin da Room fresher ya kunna Room hitter wajen ya ɗauki wani yanayi me daɗi tana fitowa taji yanayin ya birgeta yanda ta ganshi yayi sujjada sai taji ya bala'in bata sha'awa ta duba agogo biyu da rabi na dare riga ta sanya daidai lokacin da yayi sallama ya taso yana kashe musu hasken ya jata suka kwanta yana shafa sumarta zuwa bayanta yana hura mata iska a kunnenta da haka bacci ya ɗauketa yanajin numfashinta ya sauya ya zare jikinsa a hankali shi ba ma'abocin shagala da bacci da dare bane haka yaci gaba da ibadarsa har aka fara kiraye²n asuba ta tashi ta ganshi zaune da alƙur'ani me tsarki a hannunsa ta shiga bathroom tayo alwala tayi raka'atainul fajri ta zauna. Tana zikirorinta har lokacin sallah ya ida yajasu sallah sukayi bata iya zaman azkar ba a gurguje tayita ta kwanta saboda wani irin bacci me nauyi da taji tanaji a ƙasan ta zame ta kwanta ya gyara mata kwanciya a jikinsa yaci gaba da azkar ɗinsa, lokacin daya kammala baccinta yayi nisa ɗagata yayi ya azata bisa gado ya gyara mata kwanciya shima ya kwanta bacci me daɗin gaske yayi tafiyar ruwa dasu. Kiran wayarsa ne ya farkar dashi ya mika hannu ya ɗauki wayar number Amminsa ya gani yaji kamar karya ɗaga saidai bashida kwarin gwiwar aikata hakan shine kawai dalilin da yasa ya danna accept yace “Assalamu alaikum Ammy kin tashi lfy...." Katse shi tayi da cewa “Aure kayi Deeny saidai ni banda isar da zaka sanar dani wa zaka aura saidai naji a media yanzu Deeny kana ganin kayiwa kanka zaɓi na kwarai kenan Ka zaɓawa ƴaƴayanka International Karuwa matsayin uwa..." “Ammy Please Falyaƙul khairan auliyasmut don Allah karki aibatamin mata inasonta kema ki sota matata tanada nagartar da yawancin mata suka rasa...." “Dakata sallamamme sauna tunda ranka yanaso ai dama bazaka gano aibun hakan ba yanzu yaushe zaka dawo?" “Sati uku ya rage na gama abinda nazo yi amma yanzu bazan dawo ba sai nan da 2 months saboda Ƙurrah tanashan magani" “maganin me?" Ta faɗa da sauri, sai yanzu ya fahimci katoɓarar da yayi yayi saurin gyarawa da cewa “Sorry Ammy tanada matsalar ciwon ciki ne so amma an ɗorata akan magani" murmushi tayi badon ta yarda ba sai don bata cika son yawan jan magana dashi ba. Shafa bayanta yaci gaba dayi yana hura mata iska a saman kanta taja ajiyar zuciya tace “Meyesa baka sanarwa Ammy aurenmu ba?" Gyara musu kwanciya yayi sandar girmansa tana miƙewa ya sake matseta yace “Rigimar Ammy ce kawai nima sai bayan an daura auren na samu labari" yana maganar yana kama kunnenta yana lasa ta saki ajiyar zuciya tare da miƙewa ya kamota suka kalli juna ya kashe mata ido yace “Please Ƙurrah yanayin yana bukatar fire" Lumshe idanunta tayi tana watsa gashinta baya ya cafkota cak yaja musu bargo. Ta ƙanƙame jikinta itakam asalin gajiya ce take damunta shi kuma ta fahimci so yake ya fitineta shine kawai yasa ta bashi haɗin kai nutsuwa sosai ya sama musu tare sukayi wanka ya fita ya haɗo musu take away sukayi breakfast suna tsaka da break ɗinne wayarta ta fara ring suka ɗaga kai a tare Air Marshal abinda ta gani kenan takai dubanta ga Deeny shima ita yake kallo ya ɗauki wayar ya kara mata a kunnenta taƙi magana ya kara a nasa yayi sallama shiru ce ta ratsa na tsayin lokaci can yaji an sauke ajiyar zuciya an kashe wayar ya kalleta yana miƙewa yace “Idan ya kiraki ki daga ku gaisa kun riga kun haɗu bazan hanaki waya da uban ƴaƴanki ba saidai ki kula da haƙƙin aure Ƙurrah" Binsa tayi da kallo zuciyarta cike da tunanin shi wanne irin mutum ne? Kiran ne ya shigo ta ɗauka jikinta ya mutu murus karawa tayi a kunnenta tare da yin sallama ya sauke ajiyar zuciya yace “Happy married life Rafi'ah ina tayaki murnar samun miji kamar Deeny tabbas shi ɗin daban yake kin tsinci dami a kala zakiji daɗin rayuwa dashi bashi da damuwa don Allah ki kula dashi ta yanda ko rabuwa kukayi Allah bazai jarabceki dalilin cutar dashi ba...." “Abnoor ina Hisham da Ablah?" Abinda ta tambaya kenan yaja numfashi yace “Hisham yana America Ablah kuma tana gidan Salmah" “Gidan Salmah kuma Abdulkadir amma meye zai hana ka bani su?" Murmushi yayi yace “Aa Bazan iya ba duk da nasan zasu samu duk abinda zan basu Noor kamar ni ina raye zai zama abin kunya ƴaƴana suyi agolanci amma alfarma ɗaya rak" kallon Deeny tayi da yake shigowa ya miƙa mata hannu ta miƙe ta matsa jikinsa ya rungumeta daidai lokacin da Abdu yace “Komai daɗewa inaji a jikina zaki dawo gareni Rafi'ah da wani kika aura ba Deeny ba to ki tabbata mazanki zasu zama biyu saidai bazan iya wasa a wannan gonar ba na haƙura na sallama badon na cire rai ba saidon rungumar zanen ƙaddara don Allah ki hana kanki haihuwa banason mu cuɗanya yaranmu da wasu...." Ƙit Deeny ya kashe wayar ya ɗago fuskarta tayi saurin rufe idanunta ya ɗora lips ɗinsa a goshinta yayi perk nata yana ssuke ajiyar zuciya yace “Kiban aron yinin ki masoyiyata niko na baki kwana.... Badaban ganin ido ba habibiya dakin ganni tunda rana...." Dariya tayi ta buɗe idanunta tana lakace masa dogon hancinsa tace “Wai kai baka fushi ne?" Murmushi yayi ya ɗagata cak yace “Inayi mana bari kiga kalar nawa fushin" sauketa yayi saman gadon ya bita ya turmushe suka kama kokawa daƙyar tana zillewa tana masa magiya ta samu ya sarsra mata yana mayar da numfashi yayi ƙasa da muryarsa daidai kunnenta yace “Daɗine dake Ƙurrah" Tureshi tayi tana mita tana bubbuga ƙafa ta shiga bathroom ta gyara jikinta ta fito ta isheshi yayi bacci ta tasheshi shima yayi wanka suka koma bacci. Wata ni'imtaccciyar rayuwa suka fara shimfiɗawa me ban sha'awa da burge kowa sun kwashe wata biyu da sati biyu a California sannan jirginsu ya daga zuwa Nigeria sunyi kwanaki biyar a Nigeria ana jibi zasu tafi Niger ne yace ta shirya suje su gaisar da Mommy, mamaki ya cikata da tunanin hali irin na Deeny, iyakar rayuwarta da Abdulƙadir baitaɓa bata damar zuwa ta gaisar da mahaifiyarta ba hassali ma idan ta nuna masa sha'awarta da hakan ransa ɓaci yake har ya faɗa mata maganar da zata sosa zuciyarta amma shi Deeny gashi shine yake bata umarnin ta shirya suje su gaishe da Mommy, lallai ta yarda maza iri² ne kowanne da irinsa. Wannan ya ƙarawa Deeny martaba a gurinta ta shirya sukaje suka gaisa da Mommy Mommy ta nutsu sosai ta tarɓesu tare da sanyawa aurensu albarka har tana cewa yanzu ne Ƴartata ta samu irin mijin da takeyi mata fatan samu itadai kallonsa kawai takeyi da suka tashi tafiya yayiwa Mommy kyauta ta girma da daraja amma fir Mommy taƙi karɓa abinda take faɗa masa ita dai burinta a zauna lafiya a riƙe amanar juna sai ajiyewa yayi suka tafi a hanya yake cewa da ita. “Akwai Gimbiya Zabba ƙanwar Mai martaba ce tana auren Ɗan Sarkin Bauchi kuma anan Ƴankaba gidansu yake ko muje mu gaisa ne Ƙurrah" murmushi tayi tace “Yanda kace mana Allah ya taimake ka" kalmar tayi masa daɗi yace “Shikenan bari mu ƙarasa mu gaisa tanada kirki sosai halinta halin Mai martaba sunada kara da girmama ɗan adam da ace Mai martaba ne Kilishi wato Ammy da kinji daɗi kuma kin shaida kin mori suruka amma yanzu saidai ko kiyi haƙuri Ƙurrah muma data haifa hakuri mukeyi da ita musamman ni saukinta ma ba'a gari muke tare da ita ba" Horn yayi jikin wani ƙaton gida zubin na sarauta aka leƙo tare da wangame masa get ya sunna hancin motar yayi parking masu hidimar gidan sunata gaisheshi yana daga musu hannu tare dayi musu alkhairi me gwaɓi har suka shiga ɓangaren Gimbiya Zabba ya kirata ya sanar da ita zuwansu ta fito tana dariya tana cewa “Ni babu ruwana dakai Deeny shine zan samu ƙarin ɗiya ko ka sanar dani saida naje Niamey nakejin ashe ka daura aure" shafa sumarsa yayi yace “Affuwan Uwata maganin kukana ku daina zargina auren ne yazo a haka dagani har Ƙurrah babu wanda ya shirya kawai labarin daura sa mukaji" Kamo Rafi'ah tayi ta zaunar da ita tace “Ai naje Niamey Kilishi tananan ta haɗiya tana jiranka" murmushi yayi ya zauna yana cewa “To wai ita me take buƙata ne duk abinda Allah ya shirya shine zai faru burinta nayi aure kuma nayi Gimbiya yaushe ne Kilishi zata daina yi min kallon yaro ne" murmushi tayi tace “Sai ranar da taga ka cika gda da yara dagwai dagwai tana shigowa suna harɗeta" idanunsa ya sauke kan Rafi'ah tun ranar da sukayi waya da Abdulƙadir yaji yana rokonta karta bari ta haihu ya ɗora ayar tambaya akanta baiyi mata magana bane yana jiran yaga abinda lokaci zai nuna amma da gaske yake buƙatar shima ganin babynsa shima dagwai dagwai a gabansa. _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU....*_ _*Oum Hairan*_ *Alhamdulillahi 💃💃💃💃Meta force yayi anshamu a online business da na cuta da yaudara, Amma meta force yazo yawarkar damu,Meta Force Yafi kowanne crypto project a ynz , inhar kanada qashin arziki zo kusan menene Meta Force kuyi register zakuyita godemin tsawon ryw😃 in kana da rabo acikin wannan tafiya zaka iya zama millionaire ckn kankanin lkc, Alhamdulillahi da zuwan Meta Force alkhairin Allah 💃💃inhar Zaka jajirce 7200 kacal zai iya kaika 1m acikin wata daya kacal👌meyafi wannan, duk Mai Neman Karin bayani ya nemeni_akan wnn number 08141390323* _Paid book via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_ Yana jinsu suna gaisawa Gimbiya Zabba nata jan Rafi'ah da hira shikam wani sabon shauƙi ne ya ɗarsu a zuciyarsa da ya fara tunanin faruwarsa kowanne lokaci, miƙewa yayi yana cewa da Rafi'ah zanje na dawo ku gama gaisawa fatan alheri tayi masa ya fice sukaci gaba da hirarsu Gimbiya Zabba nata bata labarin yanda takejin Deeny a ranta har tana sanar da ita ashe ma kusan a wajenta ya girma batayi mamaki ba domin yanayin kararsu da mutumtakarsu yayi kamanceceniya dama anan ta yini bai shigo gidan ba sai yamma likis yana zuwa yace ta tashi su tafi Gimbiya Zabba nace masa ya tsaya yaci abinci amma ta lura hankalinsa yayi gaba haka ya ɗauke matarsa suka tafi. Kai tsaye ba gida sukayi ba ganin inda ya kawo su ne yasata kallonsa da sauri shima kallonta yayi yayi murmushi yayi parking kana ya kalleta yace “Inason baby Ƙurrah kawai naji zuciyata bata aminta da zamanmu haka ba yana da kyau a bincika lafiyarmu ta wannan fannin shin zama mu iya samar da ɗa a tsakaninmu" sosai tsji gumi ya karyo mata tayi saurin cewa “Amma Deeny idan muka jira jira ma lokaci zai nuna kansa ai" girgiza kai yayi yace “Hakane saidai bincikawar yana da amfani" bata kuma cewa komai ba suka shiga asibitin shikam yau ma bashida wata matsala kuma zai iya bawa kowacce mace ciki abinda likitan yace kenan da yazo kanta ne ya ɗago ya dubeta yace “Madam mahaifarki a ɗaure take kinsan da haka?" Jinjina kai tayi tace “Na sani" cigaba yayi da bincikensa ya jima sannan yayi rubuce²nsa ya fita itama ta tashi tabi bayansa office suka shiga suka ishe Deeny zaune yana danna wayarsa ya aje wayar yana kallonsu dukkansu likitan ne yace “Itama Madam batada wata matsala babba kawai dai mahaifarta a ɗaure take ne ranka ya daɗe in anason a samu abinda akeso saidai ayi aiki a kwance ta" “To ayi mana Dr..." “Aa Deeny don Allah..." Kallonta yayi da tsananin mamaki yace “Aa fa kikace Ƙurrah why?" Ƙasa tayi da kanta tana matsar hawaye yaja ajiyar zuciya yace “Ok shikenan sai yaushe" yanda yayi maganar muryarsa na rawa kai dagaji kasan ƙoƙarin danne dukan da maganar tayi masa yakeyi saida ya bata tausayi tayi ƙarfin halin cewa “Ba abinda kake tunani bane Deeny inashan wahala shiyasa na haƙura da haihuwa" saukowa yayi gabanta ya kama hannunta yace “Ko ɗaya ne don Allah Ƙurrah da gaske inason baby kar kiyimin wasa da damar da nake da ita har lokacina ya ƙure Please...." Zatayi magana ya miƙe yace “Bazanyi miki dole ba Ƙurrah amma dai ki sani inason baby" daga haka ya fice. Miƙewa tayi tabi bayansa a jikin mota ta tarar dashi ya kifa kansa a samanta ta rungumeshi ta baya tace “Na amince indai zakayi farin ciki Zaujh jannah" wata runguma yayi mata ya ɗagata cak yace “Na gode Ƙurrah ina zuwa" komawa cikin asibitin yayi bai jima sosai ba ya dawo ya shiga motar itama ta shiga yaja suka tafi. Bayan sunje gida sunyi wanka sunyi dinner yake nuna mata magungunan da Dr Aleem ya bashi yace “Ya faɗamin idan kikayi amfani dasu Insha Allahu za'a samu abinda ake nema saboda dama zaren da aka ɗaure mahaifar yayi rauni" itadai jinsa kawai takeyi da kunne domin ba wani murna tayi da hakan ba. Maganin ya ɓalla ya bata tare dayi mata bayanin kowanne ta karɓa tasha suka kwanta washegari suka ɗauki hanyar Niger suna sauka airport Sarkin mota yazo ya ɗebesu suka isa gidan sarautar gidane babban gaske me matuƙar ƙayatarwa ta kalli gidan ta kuma kallonsa ashe shiɗin daga babban gida na sarauta ya fito haka? Lallai Allah shine yake halittarsa yanda yakeso shi daya kamata yaji izza da girman kai bai ɗorawa kansa ba shikuwa Abdulƙadir ya ara ya yafa. Wani babban ɓangare a gidan suka shiga ɓangaren Hajiya Kilishi suka fara zuwa da gaske ta amsa Kilishin domin yanda take amsa gaisuwarsu tana yatsina tana batsewa yasa jikin Rafi'ah sanyi ya dubeta yace “Ƙurrah Mahaifiyata kenan ina fatan zaki jita a ranki kamar yanda nake jinta" sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta Ya miƙe yace “Zanje na gaisa da Mai martaba ina dawowa" fatan alkhairi tayi masa har yanzu Kilishi batace komai ba ya fice bai jima da fita ba Kilishi ta mike ta nufi wata ƙofa tace da barorinta su kawo mata komanta can itadai Rafi'ah ta cika da mamakin rashin darajar matar dake amsa sunan suruka a wajenta haka ta wanzu a wajen kusan 1 hour sannan ya shigo duk ta ƙosa da zaman wannan dalilin ne yasata miƙewa ya dubeta yace “Ina Kilishin take Ƙurrah?" Murmushin yaƙe tayi ta nuna masa inda ta shiga. Wata hadima da tazo wuccewa ya kira gefe ya tambayeta yaushe Kilishi tabar gurin ta sanar dashi ta jima da tashi ya jinjina kai ransa ya sosu sosai baisan meye yasa Kilishi batason kwanciyar hankali ba yanzu meye aibin zaɓinsa da zata fara nunawa Rafi'ah ƙiyayya bayyane? Kiranta yasa hadimar tayi ta fito yana tsaye jikin mota kallo ɗaya tayiwa fuskarsa ta fahimci yau ran mazan ya sosu tayi ƙasa da kanta yace “muje" da sauri tace “Kace Ammy su uku ne a gidan kuma naga bamuje sauran part ɗinba" juyowa yayi ya zubanta manyan idanunsa da kusan ba kowa yake gane yanadasu ba saboda lumshewarsu yace “Zuciyata tafasa takeyi Ƙurrah kizo kawai muje gida in na samu nutsuwa ma dawo" Ba ɗabi'arta bane musu shine kawai dalilin da yasa ta shiga motar yaja suka koma ɓangarensa saboda girman gidan kusan tafiyar ta zama me ɗan tsayi suna parking ya fito ya buɗe mata ta fito barorin gidan sunata kwasar gaisuwa suka shiga ciki a daidai kofar shiga asalin inda ɗakunan suke yace “Ok Jakadiya ina buƙatar a samo masu hidima amintattu da zasu rinƙa yiwa Gimbiya hidima" amsawa tayi da “Godiya nake Ranka shi daɗe anyi an gama a huta lafiya santali masgaye gaba salamun baya salamun..." Shigewa yayi ciki Rafi'ah tafi bayansa ta mayar da ƙofar ta rufe ta juyo zatayi magana ya riƙota ya zaunar da ita ya tsugunna a ƙasanta ya tallafo fuskarta yace “Kiyi haƙuri da Ammy Ƙurrah itaɗin murɗaɗɗen hali gareta Sogiji tafita daɗin azanci ita da Gimbiyar Dutse" shafa sajensa tayi tayi masa farr da ido tace “Meye zaisa a rinƙa bani hƙr akan abinda yake rayuwata meye Mahaifiyata zatayi min da zaisa a rinƙa jin laifi ne Deeny nifa in kaci gaba da yimin haka zakasa zuciyata a kokwanto" Mamakinta ya cika shi sosai ya Girgiza kai ya janyota jikinsa ta kwanta luf a jikinsa tana sauke ajiyar zuciya Deeny yaci gaba da shafa sumarta ta janye ta shiga bathroom ta haɗa ruwan wanka tazo ta fara cire masa kayan jikinsa ta jashi sukayi wanka tun kafin gama wankan ya fara rikice mata tayi masa murmushi tace “Kaifa ko" “Jarababbe ko?" Rufe fuskarta tayi da hannunta tana dariya shima dariyar ya tayata suka zube a gadon suka fara bawa shukarsu ruwa. Tundaga wannan rana rayuwar ta fara canza musu Hajiya Kilishi bata ƙaunar ganin Rafi'ah a da'irarta amma Gimbiyar Dutse da take ita ce mace ta biyu a gidan mugun ƙauna take nunawa Rafi'ah hakan ya sanya mata daraja gurin Deeny watansu biyu a Niamey ciwon bacci ya sarƙi Rafi'ah basu kawo komai ba sukaci gabada rayuwarsu a haka sau dayawa takan fara aiki taji bacci ya kamata ta yanda bazata iya ƙarasawa ba hakanan zata kwanta lokuta da dama saidai idan ya shigo yayi murmushi ya gyara mata kwanciya ya sanya a ƙarasa mata ko ya ƙarasa. Da wannan yace ya ɗauke mata girki ta daina saboda tsaron lafiyarta. Bashi ba ita kanta bata kawo komai ba haka saida suka ɗauki tsayin watanni biyar wata rana Yayarsa Safiyyah tazo gidan dake bata ƙasar suka dawo tunda tazo Rafi'ah ta fito suka gaisa ta kishingide suna hira sai bacci ya tashi yana cewa Gimbiya sai haƙuri ƙanwar taki ciwon bacci ya sameta ba'a doguwar hira da ita" murmushi tayi tace. “Ai dama ana samun irin haka wani laulayin kashe jiki da bacci yake sawa saidai fatan Allah ya inganta ya raba lafiya" fasa tafiya yayi ya zauna yace “Wai da gaske Gimbiya Sofsy cikine da Ƙurrah?" Kallonsa tayi da mamaki tace “Au kai nan baka fahimta ba kakeso kacemin Deeny matsayinka na likitan ƙasa da ƙasa kuma naji ance itama Pharmacy Dactor ce" zubawa Rafi'ah idanu yayi so yake ya fahimci abinda zuciyarsa take raya masa gaskiya ne ko ƙarya amma ya kasa hakanan ya miƙe yace “Na fahimci sauye² da yawa a jikinta da yanayin halittarta Gimbiya abinda yasa ban kawo cikina ke jikinta ba saboda tace tanashan wahala sosai amma bari yanzu nasa a bincika ta. Duk abinda akeyi bata sani ba domin baccin nata da nauyi yake ɗaukarta. Tashi tayi zaune yace “Unguwa zamu je yanzu zamu dawo" ƙara narkewa tayi tace “Unguwa Zaujh jannah Allah jikina duk a mace yake banjin ƙarfi" “Daure yanzu zamu dawo ba daɗewa zamuyi ba" tashi tayi dake dama da hijjab a jikinta Gimbiya Safiyyah tace “Ato nikam tafiya zanyi Allah ya inganta" sauketa sukayi a gidanta sannan suka wucce asibitin hoto yasa akayi mata abin mamakin da baitaɓa kawowa a yanzu ba Ƙurratul Ayn ɗinsa ciki gareta ya zarce watanni biyar ya shiga na shida tsabar farin ciki baisan sanda yayiwa Ubangiji sujjada ba yana zuba masa kirari tare da tasbihi gareshi buwayi gagara misali gwani Sarkin hikima ashe zai kuma jin irin wannan farin cikin da yaji a shekaru bakwai baya? Miƙewa yayi ya matsa inda take zaune ta kifa kanta a cinyarta yace. “Na gode Ƙurrah kinga hikima ta Ubangiji ko zaki haifamin baby nima ina mutum zaiyi da rabon wani a hannunsa wannan rabon shi kadai ya isa hana kwanciyar hankali...." Maganarsa ce ta katse lokacin daya ɗago fuskarta yaga yanda take hawaye kuka da gaske ya shiga mugun mamaki da tashin hankali tare da tunanin dalilin kukan nata yace “Innanillahi Ƙurrah me nayi miki" zamewa tayi ta kwanta a jikinsa ta rungumeshi tana shassheƙar kuka tace “Zaujh Jann ciki fah yanzu kaima saika fara wulaƙantani da juyamin baya akan hakan...." Rufe mata baki yayi ya sakar mata murmushin ƙarfafa gwiwa yayi kissing nata yace “Allah ya kasheni kafin zuwan wannan rana da zanyi butulci ga kyautar da banida ikon yiwa kaina Ƙurrah mafi alkhairin duniya samun mata ta ƙwarai ta haifa maka ƴaƴa nagartattu ku basu tarbiyyar addini ta yanda ko bayan ranka zasu kasance masu yi maka addu'a yana cikin ayyukan ɗan adam masu gudana ko bayan baya numfashi, don Allah Ƙurrah ki daina munanamin zato ko iya zaman nan namu na wata takwas ya kamata ki fahimci suna ne kawai mukayi tarayya da tsohon mijinki wato maza amma kowa halinsa daban Ni inason yara sosai Ƙurrah don Allah kiyita haifamin masu kama dake kinji" _*Oum Hairan*_ [11/17, 7:25 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU....*_ _*Oum Hairan*_ _Paid book via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_ Shafa bayanta yaci gaba dayi har saida tayi shiru sannan ya fita ya ɗauko musu magunguna suka tafi gida suna zuwa gida ta zube a kujera tace “wlh bacci nakeji" murmushi yayi yace “Ki kwanta kiyita bacci daganan har ranar da babyna zai buƙaci zuwa duniya bakida matsala kinji" lumshe idonta tayi ya shiga kitchen ya haɗo mata tea me kauri domin ya daɗe da fahimtar shi takeso dakansa ya rinƙa bata Saida tasha isasshe sannan ya fita ita kuma ta kama baccinta. Daƙyar take tashi tayi sallah ta koma dake ta samu daurin gindi tun kafin yasan matsalarta ya hanata komi saida ya shigo bayan Isha ya ɗagata cak tun shigowarsa tajisa bata buɗe idanunta ba sai bayan ta sanya hannu ta saƙalo wuyansa ta sauke masa wani mayen kiss ta fara lasar wuyansa tana shafa ƙirjinsa cikin Muryar raɗa tace “Yau kayi dare Zaujh Jann ina ka shiga" sauketa yayi a gadon yabita ya danne yana lalubar bakinta ta riƙeshi tare da kanne masa ido tace “Aa Zaujh muje kayi wanka ka huta mana" noƙe kafaɗa yayi yana kama fatun kunnenta ya fara lasa. Lumshe idonta tayi tana karɓar saƙon nasa saida ya gama abinda zaiyi tana tayashi sannan sukayi wanka tare duk jikinta yayi laushi daƙyar ta ciyar dashi yanacin abincin yana zubanta santi tare da bata labarin yanda suka kwashe da Ammy lokacin dayaje don sanar da ita alkhairin daya sameshi sosai bataji daɗin irin abinda yace tayi masa ba duk da cewa abubuwa da yawa baya sanar da ita abu ɗaya daya sani kawai ya kangeta daga zuwa wajen Ammy ko gidan sukaje baya barta ta daɗe zaice ta tashi su tafi amma a ɓangaren Gimbiyar Dutse yakan barta ta jima sosai. Yaso fahimtar ta damu da abinda ya sanar da ita saidai tafisa dabara ganin yana shirin ganota ta hanyar tambayoyinsa yasata riƙe ciki tana cewa “Ahhh Zaujh marata" yowa kanta yayi da sauri yana tambayarta meye damuwar me i sameta da wannan ta mantar dashi wancan sanadin ganin ya damu ta ware sukaci gaba da harkokinsu. Kwanci tashi saiga cikinta ya shiga wata na tara tun watanni bakwai ya gano abinda ke cikinta ba ɗaya bane ya shiga tsananin farin ciki yayiwa Allah cikakkiyar godiya da tasbihi sukaci gaba da rainonsa har kawo yanzu da lokacin haihuwa ya matso basu taɓa samun matsala dashi ba kullum yana ƙoƙarin ganin yayi abinda zai sanyata a farin ciki ne sosai ta saki jiki dashi suke rayuwarsu me armashi da kulawa. Yau juma'a misalin biyu da rabi na dare bayan sunyi al'amuransu sun gama bacci ya gagaresu ciwo kamar bazata kai labari ba tun farkon ciwon yaso su tafi asibiti amma fir taƙi yarda ce masa takeyi zaiyi sauki yaƙi ganin sauƙin a ƙarshe babu shawara ya rakiceta suka tafi asibitin ita ke ciwon shine da azabar don yafita shiga tashin hankali gani yake itama tafiya zatayi ta barshi kamar yanda Rahana ta tafi ta barshi da wannan ya shiga office ɗinsa yayi wasu cike² ya fito daidai lokacin da Gimbiyar Dutse tazo asibitin yake faɗa mata Gimbiya ina ganin aiki kawai zaayiwa Ƙurrah" kallonsa tayi da sauri tace “Akanmi Deeny dama bata haihuwa da kanta ne?" Sharce gumi yayi yace “Haihuwarta ta farko ta bani labarin da tazo da irin wannan jinkirin Cs akayi mata Gimbiya ina tsoron kar itama ta tafi ta barni...." Fitowar wata nurse ce ta katse masa zancen da cewa “Yallaɓai ta sauka yaranta biyu duk maza" bata gama rufe baki ba tuni shi ya shiga ɗakin ya isa inda take kwance tana mayar da numfashin wahala ya shafa kanta tare da sunkuya yayi kissing goshinta yace “Say alhmdllh Ƙurrah" lumshe idonta tayi wahalar da tasha bata sata jin ɗigo na haushin mijinta ba saima wata sabuwar ƙaunarsa da taji tana mamaye duk wata kusurwa ta jikinta cikin kasalar harshe tace. “Alhamdulillahi bi ni'imatihi tatimussaliha Zaujh Jann na gode" kama hannunta yayi ya matsa ga yaran suna kwance sai tsotsar hannunsu sukeyi babu wanda yayi kama da ita duka dashi suke kama ƴaƴan buzaye kamar ɗiyan larabawa murmushi yayi yace “Duka nawa ne Ƙurrah?" Gimbiyar Dutse ce data shigo yanzu tace “Aa nawa ne Deeny" Murmushi yayi yana shafa sumarsa yace “Gani nakeyi kamar mafalki Gimbiya" lakace masa hanci tayi tace “Kyautar Allah kenan Deeny ka rasa ɗaya kayi da matarka yanzu ga biyu da matarka an baka" ajiyar zuciya ya sauke tare suka gyara yaran suka shiryasu cikin kayan sanyi suka kwantar dasu Gimbiyar Dutse ta haɗa mata ruwa ta taimaka mata ta gyara jikinta tana fitowa kiran Daddy ya shigo wayarta daƙyar ta ɗaga saboda jirin da takeyi kasantuwar ta zubar da jini sosai ta kara a kunnenta tace “Daddyna" dariya yayi sosai yace “Ina sabbin ƴan Niger?" Murmushi tayi tace “Aa ƴan Nigeria dai ko Daddy" “Haba yarinya Nigeria da larabawa ne ai saidai Niger ɗin wadannan kyawawan yara haka masha Allah Ubangiji ya ɗorar da lafiya ya bada lafiyar shayarwa ki kula da shan magani sosai Deeny yace kinsha wahala har jini ma da zasu sanya miki shine ya hana saboda gudun matsala" Godiya tayi masa sukayi sallama ta juya ta kalli Deeny da yaketa juya shayi ya diba a cokali yakai mata bakinta ta karbi cup ɗin tace “Yunwa nakeji Zaujh" saida ta shanye tea ɗin ya duba drip na hannunta yace “Sunci kinyi tear sunyi miki ɗinki ko?" Jinjina kai tayi yace “Ok" Kwana sukayi a asibitin sai da safe suka tafi gida ƙarfe tara kuwa saiga Mommy da Munirah wannan haihuwar ta zamo mata daban da sauran haihuwarta uku mijinta na tattalinta da kulawa da ita ga mahaifiyarta tare da ita sannan ga ƴaƴanta ababen so ga kowa, kwana ɗaya Mommy taso tayi a gidan taga jikokin ta amma fir Deeny ya hanasu tafiya saida akayi suna saiga Mommy harda gayyatar danginta daga Gombe sukazo suna ƙanwarta da matar yayanta daga Maiduguri ma dangin Daddy sun zo harda Hajiya Nuratu tayita santin yaran tana yabawa da kulawar da Deeny yakewa Rafi'ah “Yanzu kikayi aure Rafi'ah" ta faɗi haka yafi a ƙirga da dare ne da suka keɓe take tambayarta ina su Ablah da Hisham tayi murmushi tace “Hisham Yana United state of America yana karatu Ablah kuma tana gurina ya haƙura ya sallamata da yaga Allah ba wasa ba, kinsan yayi aure matar tace bazata iya zama da ƴaƴansa ba shine ya saketa ya kawo Ablah garemu yaci gaba da zamansa haka" Bataji daɗin labarin ba ta rasa ya zatayi ta cire lissafin Abdulƙadir cikin rayuwarta shi mutum ne da baya ciruwa a zuciya duk da cewa tasan mijinta yafi kowanne namiji dacewa da zama abokin rayuwarta kuma zaɓinsa alkhairi ne gareta miji ɗaya tamkar da billions samun irinsa a wannan zamanin da maza suka cika da son kansu sai an tona zata zauna dashi ta rayu dashi da gaske da zuciya guda dan yafi kowa cancanta kuma zataci gaba da koyawa zuciyarta sonsa domin yafi dacewa data soshi. Ranar suna yaran sukaci suna Jamil da Jalal akasha taron suna aka watse kowa ya kama gabansa kwanaki uku dayin suna Deeny ya tafi Canada ya kasance daga ita sai bayin dake hidima a ɓangaren dake duk abinda akace yaji akwai baya zama damuwa idan aka ɗauki yaran aka kai su gurin Gimbiyar Dutse saita manta ma tana da ƙananan yara suke dawowa kullum sukan kasance a chat suna hira soyayyarsa sannu a hankali mamayarta takeyi kafin ta ankara ya jima da huda zuciyarta sannu a hankali har ya cire mata kowa a ranta ita da kanta take ganin wautarta da tayi garajen zaɓi ashe rabon yin ilimi ne gareta tabbas yanzu takejin ta samu abokin rayuwar da bazata iya sakacin ya suɓce mata ba zata riritashi kamar ƙwai zata darajashi fiye da dutse diamond domin duk wani matsayi shiɗin a samansa yake. Kwanaki sukayita tafiya saida yaranta sukayi watanni biyu sannan ya dawo a Nigeria ya ishesu tunda sukazo yawon arba'in yace tayi zamanta a gidansa na nan kawai basai ta koma ba domin shi kawai yafison zamanta a Abuja, can yaje ya samesu yayi wata guda yace tare zasu koma batayi masa gardama ba domin itama tafison rayuwa kusa dashi suka ɗaga zuwa Canada sukaci gabada rayuwarsu a can cikin nutsuwa da kwanciyar hankali Ƴan Hausa sukace tafiya sannu sannu kwana nesa shekara kwana sai gashi ta samu shekara goma tare da Deeny lokacin yaransu huɗu Jamal Jalal Hameed da Hameedah suna rayuwarsu cikin soyayya da kulawa wata rashin lafiya da Mai martaba yayi ne yasasu komawa Niger urgent har lokacin Kilishi basa wani ga maciji da Rafi'ah ko guri ɗaya basa zama abin na damunta saidai ta kasa magance matsalar ta rasa meye yasa da surukarta da yan'uwan mijinta da suke daki daya duka basa ƙaunarta Gimbiya Safiyyah ce kawai Zakka a cikinsu itane kawai suke ɗasawa. Abinda yake bata mamaki ko ganin waɗannan yaran da suke tsakaninta da Deeny sai takega ya kamata koma meye a ransu ya wucce su ɗauketa matsayin tasu domin ko bata tare da Deeny sun riga sun haɗu haihuwa huɗu ba wasa ba. Watanninsu biyar a Niger wannan karon saida tayi ziyara sosai har Maiduguri sukaje ganin yaranta sunyi murna da ganinta musamman Ablah dake mace kamarta da mahaifiyarta ta fita sosai shikam Hisham sak ubansa ne hutu yazo kwanansa ɗaya da dawowa haka sukayita shige mata Hisham ya ɗebi ƙannensa suka fita sun jima sosai dake ya girma sosai shekara sha tara. Gidan Daddynsu ya nufa da yaran ya tarar dashi kwance a parlour yana danna waya yana ganinsa ya tashi zaune yace “Son, wow! Masha Allah ina ka samo yaran larabawa?" Zama yayi yace “Ƙannanmu ne Daddy Mommyn mu ce yau ta kawo mana ziyara kamo hannun yaran yayi zuciyarsa na bugawa da ƙarfi yace “Rafi'ah ce tazo ganinku Hisham itan yanzu tana ina?"..... _*Oum Hairan*_ [11/21, 11:41 AM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU....*_ _*Oum Hairan*_ _Me son complete book One 300 via acct 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank proof of pay 09013718241_ *End book One* _Don Allah karku zargeni da son kai cikin wannan littafin babu wani abu dana canza yanda labarin yake haka yake tafiya rashin lokaci ne yasa yake tafiyar hawainiya._ _Sannan dayawa suna cemin to meye yayi saura Rafi'ah ta auri Deeny har sun haifi yara biyar kuma nace akwai part 2 na labarin to ku sani wannan labarin yanada faɗi zan iya gajarce shi kuma zan iya tafiyar dashi yanda yake duk wanda kuka zaɓa shi zanyi muku, in kunce na gajarceshi shikenan in kuma in tafi dashi yanda yake ne to zaku ƙara payment 300, sannan wannan karon bazanci gaba da VIP ba zan tafi dashi single ne course zanyi wani uzuri shima me cin lokaci kuma shima aikin ƙwaƙwalwa ne,_ _*35*_ Zama yaron yayi yace “Tana gida naji tana anan zata kwana gobe zata wuce Dubai ne" jinjina kai yayi can yace “Ok" daga haka ya koma ya kwanta yana mawa Hameed da Hameedah wasa sune ƙananu don haka dasu ta taho a ransa yana raya wai Rafi'ansa ce ta auri wani bashi ba har ta haifa masa waɗannan kyawawan yaran kuma bayan wadannan ma da wasu? Zuciyarsa yaji tana neman karyewa ya tashi ya shiga ɗakinsa ya zura kayansa ya fito yana cewa da Hisham “Son kaje gida zan kawosu in mun dawo daga shopping" tsalle Hameedah ta fara tace “Daddy harda sweet zaka suyi mana" murmushi yayi yanajin a ransa dama shine ya saka ƙwan ta ƙyanƙyashe masa yaransa sun girma yana buƙatar ƙari gashi ita tanada shida shi kuwa ya maƙale a biyu. Fita sukayi ya yawata da yaran ya kuma haɗo musu shop sannan ya wucce dasu gidan lokacin da yaje akace batanan mijinta yazo sun tafi amma akwai driver da zaizo ya ɗauki yaran, zama yayi suna ɗan taɓa hira da Ya Hajja nan ta shiga yi masa nasiha akan aure yaja fasali yace “Hankalina ya koma kansa Zanyi Ya Hajja na rasa irin macen da nakeso ne wlh" murmushi tayi tace bazaka samu wacce zatayi maka daidai da wacce kake hange ba Audu ba'a ɓari a kwashe duka" miƙewa yayi kullum haka take faɗa masa kalamin kashe gwiwa shikam ya haƙura da lissafa waiwayowar Rafi'ah rayuwarsa zai rayu yanda Allah ya tsara masa. Wani gurin cin abinci ya nufa ya zauna ba don cin abincin ba saidon samun nutsuwar zuciyarsa kawai Hawayen daya zubo a idanunsa ya ɗauke zahiri Rafi'ah rayuwarsa ce ya kasa samun madadinta tun yana lissafa yini ya koma kwana ya koma wata yanzu shekaru yake lissafawa suma kuma sun fara nauyi alama ta bayyana masa haƙuri da cire matar wani a ransa shine yafi masa alkhairi. Wayarsa ya ɗauka ya daga kiran Abdallah yace “Mutumin ashe Gimbiya Rafi'ah ta shigo ganin ƴaƴanta wlh yanzu sukazo gidana da mijinta kaga yanda ta zama babbar mace..." Katse shi yayi da cewa “Kana ina kenan Abdallah inason a nemomin mata wlh zan zauce in ban samu me kula dani ba" dariya yayi yace “ya za'ayi na nemo maka mata Abdulƙadir ka aura da kanka ma ka kun kasa fahimtar juna..." Just please Abdallah na shiryu rashin Rayuwata ya bani darasi ta kasa barin raina ita kuma tana rayuwarta da mijinta da yaranta cikin kwanciyar hankali. Jinjina kai Abdallah yayi yace “Ok kayi addu'a Allah zai baka mafita" godiya yayi sukayi sallama ya tashi da niyyar barin gurin daidai inda zai shiga mota yaga wata arniyar Jeep ta parker ya wani Balarabe ya fito riƙe da jakar mata a hannunsa ya xaga ya bude ɗaya ƙofar wata matashiyar Hajiya ce ta fito da cikinta tsoho idanun Abdulƙadir ya sauka a kanta itama shiɗin take kallo zuciyarsu ta buga da ƙarfi daidai lokacin da Deeny ya kamota yana zuba mata sannu yana cewa “Kinsan dake keɗin ta musamman ce yanzu ma twins zaki yimin Kinga haihuwa uku yara shida ko?" Inda take kallo ya kalla ganin wanda ke tsaye a wajen yasashi sakinta ya taka daidai lokacin da Abdulƙadir ya sauke wata ajiyar zuciya baitaɓa ganin dacewa irin ta Gwanar tasa da mijin nata ba lallai zare yana hawa ne da kalar yadi. Jikinsa yayi matukar sanyi zuciyarsa ta karye yau kam ya cire rai ya sallama yasan ya rasa kenan da na biyar zata haifa mawa Deeny, a lissafi na gaskiya ko shine akayi masa fatan rabuwa da matar da suka haifi yara har biyar to ya tabbatar ansa son zuciya da buƙatar ruhi amma indai domin Allah za'ayi mai biyu manya shine ya dace da haƙuri ya rungumi hukuncin ubangiji. Miƙa masa hannu Deeny yayi yana cewa “Barka Marshal munje gidan ai Hajiya tace baka daɗe da fita ba" amsawa yayi yana ƙaƙalo yaƙe yace “Eh wlh nakai yara ya gida da iyali" “Alhmdllh sai godiya dama cewa nayi bai kamata mu tafi bamu gaisa ba" jinjina kai yayi yace “Hakan yayi na gode Allah ya bar zumunci" gaisawa sukayi da Rafi'ah babu yabo babu fallasa domin duk sanda ta ganshi sai yanayinta ya juya ko kaɗan a nesa dashi ne takejin ta cireshi a ranta ƙosawa tayi su tafi fahimtar hakan yasa Deeny takaita gaisawar suka tafi ko a mota saida yanayinta yaso fallasa sirrin da takeson ɓoyewa ya dubeta duba na nutsuwa yace. “Kinata farin ciki duk inda mukaje amma daga ganin Air Marshal gabaɗaya mode naki ya canza Kodai na ɓata miki rai da ganinsan" Ajiyar zuciya tayi tace “Please Deeny kayi shiru" murmushi yayi yace “Nayi matar Deeny" daga haka babu wanda ya kuma cewa komai har sukaje hotel ɗin daya kama musu. Anan suka kwana washegari da wuri suka bar Maiduguri suka ɗauki hanyar birnin Riyadh dake ƙasar Saudi wannan karon anan suka tsara zata haihu kwanansu bakwai ta haifi yarta budurwa sati guda suka dawo Canada rayuwarsu me cike da nutsuwa suke wanzarwa. Wata ranar Laraba da yamma suna filin motsa jiki su da yaransu Ammy ta kirashi Mai martaba jikinsa ya tashi hakanan kwana biyu suka ɗauki hanyar dawowa suna isa sukaga gidan sarautar maƙare da mutane gabansu dukka saida ya faɗi suka kalli juna yayi saurin cewa Kabir driver “Kabiru wani abu ya faru ne?" Girgiza kai yace “Allah ya taimake ka bikin naɗin sarautar ka akeyi yau ya tabbata kaine Sarkinmu" haɗe rai yayi batare da yace komai ba yace “A juya" da sauri Rafi'ah ta dubeshi tace “Akanme Zaujh?" Baice mata komai ba ya kuma bawa Drivern umarni amma kafin ya juya Fadawa sun zagaye wajen daki kujerar yace. “Banaso Ƙurrah Ni banason sarautar su wlh indai sai na cika sharaɗinsu ne Gara na rayu matsayin da nake su bawa Deeny second mana shi ai yanaso tunda dama matansa biyu dole saini Please Ƙurrah wlh wannan makircin na Ammy ne saboda tanata kwaɗaitamin nayi aure nace banida ra'ayi shine ta ɓullo min ta bayan gida" Rungume jaririyar ɗiyarta tayi Hurriyah tana shafa mata sumarta ta haɗiye wani abu me ciwo tace “Saboda karkayimin kishiya shine yasa zaka saki gadonka? Lumshe idonsa yayi tayi murmushi tace “kar ka damu Zaujh idan kayi aure kawai burina ka zama adali idan zuciyata tana tuna uban ƴaƴana adali zan ƙara samun karfin gwiwa bayan haka Zaujh taya za'a tabbatar da nagartar me mace ɗaya, ba'a gane jarumin namiji kuma adali saiya auri mace sama da ɗaya anga yanda ya tafiyar da gidansa Zaujh ina maka fatan nasara" Tana faɗin haka ta buɗe ta fita zuciyarta na mata wani mugun zugi kishin gado na shuwa Arab ya motsa tunda ta fito aketa yi mata kirari “Gyara kimtsi Giwar Mangal gyara kimtsi larabawan Afrika gyara kimtsi Uwar marayu masu arziƙin gado Takawarki lafiya Uwargida sarautar mata Kofa fitilar gidan sabon Sarki zuciya me motsi jini me kwaranya korama me bada ruwan daɗi, gaba salamun baya salamun uwar marayun Mangal...." Duk wannan abinda akeyi zuciyarta bata da nutsuwa tana shiga ciki ya biyota daidai lokacin da Jakadiya ta iso da sauri gareta tana cewa “Allah ya taimaki uwar ɗakina jirgin Amaryar Sabon Sarki ya sauka kuma kece me masaukinta sannan har dake za'a tarota a airport..." “Waye ya tsara haka Jakadiya?" Zubewa tayi tana rawar jiki tace “Allah ya taimake ka Wannan tsarin Kilishi ne" cikin hassala yace “Kije kice mata bazataje ba inji ni..." “Aa Zaujh" ta faɗa tana juyawa wa Jakadiya hawayen da take ƙoƙarin shanyewa ya kwaranyo mata tace “Kice mata Ina fitowa da izinin Allah" juyawa tayi ta shiga ɗakinta ta ajiye Hurriyah ta juyo gareshi tace “Don Allah ka daina yimin haka Zaujh duk rintsi ka daina fifita damuwata fiye data Kilishi Allah maɗaukakin sarki yana cewa (Laƙad kalakal insana fih kabadin) aya ce a cikin Kur'aninsa me tsarki yake tabbatar mana cewa “Lallai na halicci Mutune a cikin wahala" Zaujh akanme don nayi farin ciki zaka zaɓi saɓawa mahaifiyar ka Ni wa na saɓawa cikin iyaye na akanka Zaujh ka bari sannan kai kasan Allah yace mana mu bisu akan tafarkin Allah da Manzonsa sannan kar muce dasu uffan don Allah kayiwa Ammy biyayya ba ita ta ɗorawa kanta ƙina ba kamar yanda kaima bakai ka ɗorawa kanka sona ba" Jikinsa ne yayi matuƙar sanyi yanda take kukan ya firgita yanayinsa ta tsugunna ta riƙe ƙafarsa tace “A wajen mu mutane mutum biyu ne a saman ka Mommy da Daddy a wajen Ubangiji kuma kaine kololuwar daraja a wajena Ka haɗa siffofi da dama a cikin matsayinka guda ɗaya ka amsa aikin Uba, uwa, yaya, ƙani, ƙawa, dangi, sannan gaka miji uban ƴaƴana, Shamsunddeen don Allah karka juyamin baya kamar yanda Abdulƙadir ya juyamin..." Ɗagota yayi ya haɗata da jikinsa yana shafa bayanta yace “Ina rokon Allah ya ɗauki rayuwata da ganin wannan rana Ƙurrah wlh ina Miki son fansar rayuwa ki yarda dani ki bini mubar ƙasar nan na bar musu sarautarsu bana ra'ayi bata dace dani ba Bazan iya adalci ba wlh koda magani Bazan so wata samanki ba Bazan zauna da Ummi ba Rafi'ah...." Rufe masa baki tayi tana Girgiza masa kai tace “Idan ita alkhairin zuri'armu ce Allah ya kawota da alkhairinta shine kawai abinda zamuyi addu'a akai Zaujh Allah baya sabon aiki muyi masa godiya kuma ka karɓi matarka da duk alkhairin da tazo maka dashi"...... “A Fito Gimbiya Ummi ta iso masarautar Zinder" Guɗar da aka rinƙa kwaɗawa ce ta sanya kalaman Rafi'ah datsewa ta janye a jikinsa ta faɗa bathroom ta kulle ta zauna kan komin wankan taci gaba da share hawayenta tare da zaro wayarta ta latsa wayar Mommy da tuni ta nutsu ta tubarwa Allah tana dagawa ta sawa kukanta jiniya tace “Mommy kishiya...." Saida Mommy ta miƙe tace “A ina Rafi'ah?" “A gidana mijina Mommy Daddyn Jalal ne yake aure yau" wata irin ajiyar zuciya Mommy ta sauke tace “Innanillahi wa inna ilaihir raji'un, to yanzu Rafi'ah shine baki faɗamin ba sai yanzu" cewa tayi “Ba haka bane Mommy shima baisan da naɗin sarautar tasa ba bare auren sai yau ɗinnan da muka dawo muka iske komai"........ *End book One* Littafi na biyu sai December zan fara post nashi in kuma na gama Research na Project ɗina kafin December ɗin to kuyi hƙr uzururruka na ne bana shirya musu ɓakatatan suke faɗomin. _*Oum Hairan*_ [11/25, 8:03 PM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU...*_ _*Oum Hairan*_ Jinjina kai Mommy tayi tace “To ai shikenan inma dai ke baki sani ba to tabbas shi yasani don babu yanda za'ayi ayi masa naɗi batare daya sani ba yanzu dai rage kishi saisaita zuciya tunkari aikin gabanki Rafi'atu na kishiya baƙar kadara ce mara daɗin azanci wlh duk daɗinki da miji indai akayi miki kishiya saikin ragu kuma dama raguwar akeso kiyi shiyasa akayi miki to ki nutsu ki kula da lamuranki kar kibada ƙofar fahimtar ɓaraka tsakaninku Uwar mijinki bata sonki danginsa ma haka to yanzu duka zasu tattare wajen kishiyarki ne zakiga abubuwa iri iri kiyi haƙuri zai wucce ki danne zuciyarki da yawan ambaton sunan Allah da neman ɗaukinsa" Godiya tayiwa Mommy sukayi sallama fitowa tayi da mamakin ganinsa zaune gefen gadon ya haɗe kai da gwiwa ta matsa gareshi ta rusuna ta ɗago kansa tsoro ya kamata ta ja baya da sauri tace “Kuka Deeny meye yayi maka zafi haka?" Maimakon hawayen yayi ƙasa saima ƙaruwa da yayi ya riƙota ya ɗagota jikinsa yace “Wlh ke kaɗai zakiyimin takaba Rafi'ah bazan zauna da ita ba na faɗa miki Rafi'ah meye yasa ba'ayimin auren dole tun a farko ba saida aka nemi yardata koda zuciyata bata ga Rahina amma na samu nutsuwar zama da ita, Ƙurrah sai yanzu zaayimin auren dole" Kwantawa tayi luf a ƙirjinsa ya matseta yace “shekarata sha takwas da aure ƴaƴana Biyar Ni Rafi'ah ni auren dole?" Murmushi tayi tace “Aa fah Mai Martaba kayi hƙr zaka sota...." Rufe mata baki yayi da nasa tayi ƙoƙarin ƙwacewa ta kasa da haka suka shiririce daidai lokacin da Hajiya Kilishi ta shigo ɓangaren tana zage² faɗi takeyi wlh tallahi indai Ni na haifeka yau sai ka rabu da wannan karfar yarinyar na tsani zamanka da ita uwarme take tsinana maka uwar me kake tsinta a wajenta..." Angaza ƙofar tayi daidai lokacin da sukayi nisa cikin duniyar ma'auratan da suka macewa ƙaunar juna maza tayi taja bargo ta rufeshi yayi luf a jikinta yau ta zame mata rana mafi muni cikin rayuwarta tayi maza ta zame a jikinsa ta shige bathroom ta sakarwa kanta ruwa shiko baima iya tsayawa wankan ba ya zura wandonsa da jallabiyarsa ya fice yana fita Kilishi ta daukeshi da wani masifaffen mari da yasa Rafi'ah dafe kuncinta daidai lokacin da take fitowa tayi saurin zura doguwar riga ta nufo hanyar fitowa saboda shirun da taji parlourn ya ɗauka a kuma sa'ar ne Kilishi take cewa “Wlh Indai ba Rafi'ah ce tayi naƙudarka ta haifeka ba to yau kuma a wannan lokacin saika bata takardar sakinta in kuwa kaƙi Deeny zan tsine maka zan kuma Barka da mace tunda ita ka zaɓa, yanzu Deeny ni zaka wulaƙsnta ni zaka tozarta na nemo maka auren ƴar ƙanina ɗiyar tarbiyya tsatson arziƙi bana iya duniya ba amma ka rasa dame zaka gode min saida daddagewa ka rubuta min saƙon godiya ta hanyar rattaɓawa Zainab saki har uku rigis lokaci guda...." Numfasawa tayi ta ɗora da cewa “Duk da nasan kasani itama makirar matar taka ta sani bana ƙaunarta cikin zuri'ata amma ban shiga rayuwarka da itaba sai itane ta shiga tsakanin biyayyata dakai Shamsunddeen na faɗa maka ka rubuta ko ka furta duk ɗaya ne saki uku kayiwa Zainab kazalik uku zakayiwa Tsinannar matarnan taka" shigowar Jamal da Jalal Hameed da Hameedah ne suka sanya Deeny zubewa bisa gwiwarsa yace “Kilishi duba fa kingansu fah don Allah karki tursasani yin abinda zai zama ya wargatsa rayuwar farin cikin iyali na Kilishi Rafi'ah rayuwata ce uwar ƴaƴana ce idan kika rabani da ita dawa zan rayu kuma wace zata bani farin ciki? Kilishi ƴaƴanmu biyar da ita ta zama jijiyar rayuwa ta...." Ɗaga hannu tayi zata kuma ɗauke shi da mari Rafi'ah tayi mazantakar riƙeta idanunta na zubar da hawaye tace “Ko babu ɗiyansa a gurin Hajiya Deeny yafi ƙarfin duka akaina meye burinki ne? So kikeyi ya sakeni inadai shine burinki? Ok Ammy bazaki tsinewa Deeny akaina ba inason a gaba dani dashi muyi umarni ga ƴaƴanmu suyi mana biyayyar yanke take shine kawai Deeny kayiwa Allah da Manzonsa kayiwa Ammy biyayya...." Janyota yayi ta fado jikinsa ya matseta yana cewa “Kinji Ƙurrah zuciyata bugawa takeyi idan hakan ta faru komai zai iya faruwa dani Please...." Tureshi tayi tace “Alkhairi da albarka zai tabbata gareka idan kayi wannan biyayyar Deeny akwai abinda ka kasa hange akaina ƙila wanda Ammy take hango maka zai zame maka mafi sauƙi idan ka sakeni a lokacin da nasan bada ra'ayin kanka bane tursasaka akayi Zaujh me kake tsoro wlh indai nice na gama aure matuƙar bada kai zan rayu ba inasonka kamar jinin dake gudana a jikina Please Deeny Ni takace karyawa Ammy rantsuwarta...." Maimakon ya furta sakin sai kawai ya miƙe ya nufi hanyar barin parlourn saboda idan yaci gaba da sauraren su zuciyarsa tanada matsala zai iya samun matsala wannan ne kawai yasa yaji ya fice yafi alkhairi amma maimakon hakan sai Ammy ta shaƙoshi tace “Deeny ko zaka mutu saika saketa" wani abu ta matse a hannunta ɗaya ya juyo da sauri idanunsa da muryarsa duk sun nuna gazawarsa domin hawaye yake zubarwa da gaske muryarsa na rawa yace. “Shis...shi...ke...nan... Ƙur...rah... Ammy na saki Ƙurrah Sakiy...." Yanke jiki yayi ya faɗi sukayi kansa gabaɗaya daidai lokacin da Mai martaba ya iso parlourn domin labari ya isheshi na sakin da yayiwa Zainab ganin ɗan nasa kwance cikin mawuyacin hali yasashi ƙarasawa Rafi'ah ta matsa gefe tana Girgiza kai gabaɗaya jikinta ya mutu wannan saki yafi wanda Abdulƙadir yayi mata Girgiza ruhinta tambayar kanta takeyi ita meye tayiwa mutane da suka tsaneta haka ne meye abinta kuka take sosai ta shiga ɗakinta ta fara haɗa kayanta ta ɗauki Hurriyah ta goyata yaran dukka suna kallonta ta Kama hannunsu duka dai kuma ta fashe da kuka tace “Jamal Jalal don Allah ku kula da kanku kunji hukuncin ubangiji ya sauka tsakanina da mahaifinku kunji" Hameed ne ya matsa gabanta yace “Mommy ina zaki karki tafi ki barmu Ammy batason mu...." Bankado kofar da tayi ta shigo ne yasa yaron yin shiru ta nuna musu hanya tace “Bakar mayya da kikaga na rabaki dashi shine kika kama sa zaki lashe kowa ya rasa to kuwa ta Allah ba taki ba insha Allahu Deeny ya rabu da kwallon mangwaro ya huta da ƙudaje, sai aje abi wani sarkin ko a koma Igabi bakin gada aci gaba da karuwanci..." Hawaye ne ya wanke mata fuska taja zuciya tace “Iya hakama Ammy na gode ko iya nan rayuwata da Shamsunddeen ta tsaya nasan kinyi farar haihuwa kuma kin haifi ɗan halal mijina farin cikina uban ƴaƴana inason Deeny domin shima ya soni" daga haka bata kuma cewa komai ba ta ɗauki jakarta ta fita zuwa mota ta shiga taja da gudu tabar gidan tana hawaye ta isa wani hotel ta kama gurin kwana yau kwanan zaune tayi a ranta tana raya aure be karɓeta ba, babbar damuwarta yanzu tayi ƙarfi a Niger ya zatayi da dukiyarta data baza? Siyarwa... Abinda yazo ranta kenan, haka ta kwana ta hantse bacci ko barawon bai ɗauketa ba washegari tun asuba ta sanar da Daddy abinda ke faruwa yayi caraf yace “Ok maza kiyi gaggawar baro ƙasar ina Abuja ki sameni acan saimu wucce California" taji daɗin hakan sosai wannan karon ko Mommy bata sanarwa abinda ke faruwa ba tayi shirinta ta nufi Abuja zuciya duka babu daɗi tana sauka wanka tayi taci abinci Daddy yake tambayarta meye ya faru? Nan ta kwashe komai ta sanar dashi yayi jim can yaja fasali yace. “Shikenan Ummana Allah yasa hakan shine yafi alkhairi kin sanar da Bara'ah kuwa Girgiza kai tayi yace “Meye yasa ki kirata ki sanar da ita tana Gombe ma ina tunani" tashi tayi ta koma ɗakinta ta zubawa Hurriyah idanu tanason sanin halin da Deeny ke ciki saidai batasan hanyar da ya kamata tabi ba, Gimbiyar Dutse ce ta faɗo mata ta ɗauki waya da sauri ta kirata kira ɗaya ta daga tace “Rafi'ah ina kika shiga kika barmu da tashin hankali?" Zuciya taja tace “Ina Zaujh Gimbiya ya tashi hope yana lfy na kira wayarsa a kashe" Numfashi taja tace “Wanne lfy jiki ya rikice ai tunda ya farka ya nemeki Kilishi ta sanar dashi kin tafi tun daren jiya shikenan ya sake rikicewa wlh yana cikin yanayin da duk me imani saiya tausaya masa likitoci ma sun tabbatar da cewa zuciyarsa ta samu matsala fiye da ko yaushe. Hawaye ne ya wanke mata fuska taja zuciya tace “Iya hakama Ammy na gode ko iya nan rayuwata da Shamsunddeen ta tsaya nasan kinyi farar haihuwa kuma kin haifi ɗan halal mijina farin cikina uban ƴaƴana inason Deeny domin shima ya soni" daga haka bata kuma cewa komai ba ta ɗauki jakarta ta fita zuwa mota ta shiga taja da gudu tabar gidan tana hawaye ta isa wani hotel ta kama gurin kwana yau kwanan zaune tayi a ranta tana raya aure be karɓeta ba, babbar damuwarta yanzu tayi ƙarfi a Niger ya zatayi da dukiyarta data baza? Siyarwa... Abinda yazo ranta kenan, haka ta kwana ta hantse bacci ko barawon bai ɗauketa ba washegari tun asuba ta sanar da Daddy abinda ke faruwa yayi caraf yace “Ok maza kiyi gaggawar baro ƙasar ina Abuja ki sameni acan saimu wucce California" taji daɗin hakan sosai wannan karon ko Mommy bata sanarwa abinda ke faruwa ba tayi shirinta ta nufi Abuja zuciya duka babu daɗi tana sauka wanka tayi taci abinci Daddy yake tambayarta meye ya faru? Nan ta kwashe komai ta sanar dashi yayi jim can yaja fasali yace. “Shikenan Ummana Allah yasa hakan shine yafi alkhairi kin sanar da Bara'ah kuwa Girgiza kai tayi yace “Meye yasa ki kirata ki sanar da ita tana Gombe ma ina tunani" tashi tayi ta koma ɗakinta ta zubawa Hurriyah idanu tanason sanin halin da Deeny ke ciki saidai batasan hanyar da ya kamata tabi ba, Gimbiyar Dutse ce ta faɗo mata ta ɗauki waya da sauri ta kirata kira ɗaya ta daga tace “Rafi'ah ina kika shiga kika barmu da tashin hankali?" Zuciya taja tace “Ina Zaujh Gimbiya ya tashi hope yana lfy na kira wayarsa a kashe" Numfashi taja tace “Wanne lfy jiki ya rikice ai tunda ya farka ya nemeki Kilishi ta sanar dashi kin tafi tun daren jiya shikenan ya sake rikicewa wlh yana cikin yanayin da duk me imani saiya tausaya masa likitoci ma sun tabbatar da cewa zuciyarsa ta samu matsala fiye da ko yaushe ki dawo cikin iyalanki Rafi'ah yafi miki alkhairi mijinki yana sonki kiyi domin Allah ki duba halin da yake ciki ke kaɗai yakeson gani" shiru tayi na tsayin lokaci can ta ajiye wayar ta tsunduma duniyar tunanin abinda ya dace wata special number taga an kirata da ita ta ɗaga da sallamarta jin Muryar babban mutum yasata nutsuwa “Rafi'atu kin gane wake kan layi?" Numfashi ta sauke tace “Lahh Mai Martaba Barka da wannan lokaci" murmushi yayi yace “Sannu Rafi'atu ya haƙurin rayuwa kuma, yanzu kina ina?" Shiru tayi kafin tace “Ina California Allah ya taimake ka" shiru yayi can yace “Yanzu babu yanda za'ayi ki dawo kenan _*Oum Hairan*_ [11/25, 8:03 PM] OUM HAIRAN: _*AKWAI IRINSU...*_ _*Oum Hairan*_ Shiru tayi ranta yana kai kawo a ƙirjinta bazata iya cewa da Mai Martaba a'a ba domin itama tana on sanin halin da Deenya yake ciki “Bakice komai ba Rafi'atu mijinki yana buƙatar kulawar ki jikinsa ya rikice kamar komai zai iya faruwa Yakamata in ya rasa kulawar uwa ya samu ta matarsa Rafi'ah nake Kilishi ke ƙi ba mijinki take ƙi domin ba ita ta haifeshi ba shiyasa take faɗa da duk abinda yakeso karki raba kanki da mijinki domin yafi kowa dacewa da zama jagoranki shiɗin uban ƴaƴanki ne" numfashi ta sauke cike da tausayin kanta da kuma na Deeny ya jima yana faɗa mata meye yasa Kilishi batason farin cikinsa ya jima yana cewa shi baitaɓa ganin uwa irin tasa ba duk wani abu da yake alkhairi gareshi bata ƙaunarsa shin ya zaiji lokacin daya fahimci ashe Kilishi ba ita ta haifeshi ba ya zaiji duk lokacin da ya tuna irin karfa ƙarfar data rinƙa yi masa da baya? Kaico da uwa irin wannan lallai ne zata komawa mijinta tunda yana sonta abu ɗaya dake karyar mata gwiwa Kilishi tayiwa aurensu rauni to wai shin ma saki nawa yayi mata ne?" Miƙewa tayi ta fita tana cewa “zan shigo Mai Martaba" aje wayar tayi ta nufi ɓangaren Daddy tana shiga yana fitowa ta tsaya tace “Niamey zan tafi Daddy" kallonta yayi kallo na nutsuwa yace “Jikin Deenyn ne?" Ƙasa tayi da kanta tace “Bayan hakan ma inason komawa daki na" murmushi yayi yace “Akwai uzuri na dole dake faruwa a Nigeria nima yanzu shirin tafiya nakeyi ki shirya saimu tafi gabaɗaya" taji daɗin hakan duk da cewa batayi tunanin samun matsala dashi ba dama. Yini daya suka ƙara ya nema musu urgent flight suka tashi zuwa Nigeria taso a yau ta kwana a Niger amma abin ya faskara saboda Daddy ne yace tayi hƙr suje Maiduguri tukunna, tunda ya ambaci Maiduguri gabanta yake faɗuwa hakanan jiki duk sanyi suka tafi tafiya ce ta kurame saidai lokaci zuwa lokaci takanga Daddy ya duba agogo suna isa Filin jirgin saman Borno suka fito drivern Daddy har ya hallara ya ɗebesu a motar ne taji Daddy yana waya yana cewa “Sun iso an kawo gawar?" Gabanta ya yanke ya faɗi jin yace “Ai a America ya rasu" ta sake shiga ruɗu tuni zuciyarta ta soye ta damƙi hannun Daddy tace “Hisham ne ya rasu Daddy dama bashi lafiya ba'a faɗamin ba..." Ganin yanda ta ruɗe ne yasa Daddy kwantar da kanta a cinyarsa yace “Kullu nafsin za'iƙatul maut Ummana babu wata rai da zata gocewa wannan lokaci shi tashi ma tayi kyau yayi kyakkyawar cikawa saidai fatan Allah yasa kwanciyarsa ta zama hutunsa" Galala take kallon Daddy har ya ida fadar abinda zai faɗa daidai lokacin da sukayi parking gaban wani Arnen gida na uban babansun Kofar gidan maƙil yake da motocin sojoji sai zagaye sukeyi haka suka kurɗa suka shiga ciki suna shiga taga wata ƙatuwar akwati a harabar gidan rubutun dake jikin akwatin ta kalla (R.I.P AIR MARSHAL ABDULƘADIR IBRAHIM BARZAH)..... Wata ƙara ta saki tayi zaman ƴan bori a gurin jikinta na rawa tace “Abnoor innanillahi wa inna ilaihir raji'un a'a bashi bane ya mutu don Allah karku cemin Abdulƙadir ya mutu burinsa bai cika ba...." Ji tayi an kwanta a jikinta an rushe da kuka daya bangaren ma an kwanto mata ɗagowa tayi juwa na ɗibanta a zaune ta dubi ƴaƴan nata Hisham da Ablah ta rungumesu suka rushe da kuka a tare Hisham yace “Mommy ya mutu shikenan mun rasa Daddynmu mun rasa soyayyar sa...." “Mommy meye yasa Daddy zai mutu a daidai lokacin da muka fi buƙatarsa yanzu waye zai bamu kulawa Mommy shikenan babu ke babu Daddy mun rasaku dukka..." Sake rungume yaran ta kuma yi tana kuka me tsuma zuciya ta ji tayi an dafata ta ɗago idanunta ganin Alh Ibrahim Barzah yasata miƙewa yace “Ku shiga gida" shiga sukayi suka zauna kusa da Ya Hajja data haɗe kai da gwiwa ɗagowa tayi suka kalli juna suka sake fashewa da kuka sun jima a haka sannan akazo aka kira Iyalinsa domin suyi masa bankwana bata tashi ba saida Hajiya ta riƙo hannunta tare suka tafi suka shiga dakin da akayi masa sutura yana kwance sunkif cikin likkafani ta tsugunna gabansa tana kuka me tsuma zuciya abubuwa da dama da suka faru a baya tsakaninsu sunata dawo mata hawayenta yaƙi tsayawa daƙyar ta iya yi masa addu'a yaran sunata kukan rashin mahaifinsu ɗaukarshi akayi Hisham yabi bayansu zuwa gidansa na gaskiya. Sai lokacin ne suka gaisa da Ya Hajja tare da yiwa juna gaisuwa itadai Rafi'ah banda kuka babu abinda takeyi bata taɓa jin mutuwar data Girgiza duniyar ta kamar wannan mutuwa ba shikenan manyan ƴaƴanta sun zama marayu tana zaune ne bayan an dawo daga kai Abdulƙadir makwancinsa Alh Ibrahim Barzah ya shigo ya kirata ta miƙe ta fita zuwa wani daki dake cikin parlourn mamaki ya cikata ganin Mai Martaba da Deeny da Abdullah ga kuma Daddynta sai Hisham duk a zaune kallon kallo sukeyi tsakaninta da Deeny yana mata kallo me cike da ƙauna da tausayawa ita kuma tanayi masa kallon tausayin irin ramar da yayi zama tayi a gefe Mommy ta shigo Ya Hajja ma ta shigo suka zauna. Mai Martaba ne ya buɗe taron da addu'a akayiwa Marigayi Abdulƙadir addu'a sannan taron ya fara da cewa “Muna masu miƙo saƙon gaisuwa ga wannan ahli musamman ma iyayen Abdulƙadir da ƴaƴansa bayan haka Alh wata magana mukazo da ita kuma Alfarma ce da zakuyi mana muma don musamu ladan maraici duba da Mahaifiyar waɗannan yara tana hannunmu karkashin kulawar mu wannan dalili yasa Sarkinmu kuma mijin mahaifiyar waɗannan marayu yake neman alfarmar a bashi waɗannan yara su koma karƙashin kulawarsa da mahaifiyarsu. In hakan yayi muku to mu a shirye muke da tafiya dasu bayan an share makoki amma me kuka gani?" Babu wanda yaja da wannan ƙudiri domin babu abin jan in kuɗi suke magana akai Mangal family sunyi musu Zarrah in mulki ne sune mulki domin nasu bana siyasa bane na sarauta ne idan addini ne ko ilimin zamani suɗin kankat ne" wata takarda Ya Hajja ta fito da ita ta mikawa Rafi'ah tace “Wannan Audu ne ya bani kafin rasuwarsa ya gargaɗeni karna baki ita sai bayan an binneshi kuma kada wani ya buɗe ta saike" Kallon Deeny tayi ya jinjina mata kai tasa hannu ta karɓa ta buɗe. _“Assalamu alaiki Noor inayi miki wannan rubutun ne ina kukan rasaki da nayi da kuma rasa dama ta tsayin rayuwata wadda na fidda tsammanin dawowarta har numfashina na ƙarshe._ _Na rasa da wacce kalma zan goge kaina nayi haske a gurinki Noor Inasonki kuma zan mutu ne da sonki, ina rubuta miki wannan takarda ne saboda rokon alfarma ta ƙarshe da gajerun kwanakina suke tabbatar min da bazan rasa a wajenki da mijinki ba,_ _Noor inna mutu kiyimin addu'a kuma kisa ƴaƴanmu bakwai su rinƙa tunawa dani a addu'o'insu, idan zai yiwu bazai zama na takura muku ba Abdulkarim da Hauwa'u inason su rayu ƙarƙashin kulawar ki da mijinki Shamsunddeen don Allah ki roƙeshi akwai sabon Companynki na magunguna dana gina miki saboda inajin kin cancanci samun wani abu cikin dukiyata komansa yana gurin Hisham, a ƙarshe ina me ƙasƙan da kaina don Allah ki yafemin"_ Iya abinda aka rubuta kenan ta saki takardar tare da kwantar da kanta jikin Deeny daya riƙe takardar ta sake saka marayan kuka shafa bayanta yayi yace “kiyi hƙr nima wataran zan mutu..." Rufe masa baki tayi tace “Aa Deeny don. Allah karka mutu ka barni wlh nima mutuwa zanyi...." Miƙewa yayi suka fice suma suka koma gida kwanaki uku sukayi aka gama karɓar gaisuwa sannan suka ɗauki hanyar Niamey harda yaran A cikin gidan sarautar ashe anyi wani musulmin gini na haɗuwa anan suka sauka da yaransu Bakwai Hisham da Ablah sai Jalal da Jamal Hameed da Hameedah sai auta Hurriyah. Rayuwa ce suka tsarata me daɗi da kwantar da hankalin me kallo lokaci yayita tafiya shekaru suka tura har shekara biyar a lokacin ne Hisham ya haɗa Mastering degree ɗinsa a lokacin ne kuma Mai Martaba Deeny ya zabo masa mata cikin dangin mahaifinsa Nuratu Yar aunty Zahra ƙanwar mahaifinsa ita aka haɗasu aure Ablah kuma da Nura ɗan wajen Aunty Amina. Ansha biki sati biyu akayi ana shagali aka ɗauki Ablah zuwa Lagos shi kuma Hisham aka kai masa amaryarsa Niamey domin anan yake da zama kusa da iyayensa. Shekara bata dawo ba saiga Rafi'ah da jikoki Ablah ta haifo danta namiji Nuratu ta haifi namiji itama. Akasha suna yara sukaci sunan kakanninsu maza Na Hisham yaci sunan Deeny wato Shamsunddeen na wajen Ablah kuma yaci sunan Abdulƙadir" Ranar sunan yaran ne aka mayar da auren Mommy da Daddy domin tuni ta tuba ta koma saliha sun daidaita da mahaifinta kafin ya rasu wai ashe First Daddy ne yayi mata asiri take wannan barbaɗar tun lokacin daya nuna yanasonta tana budurwa Mal Geloro mahaifinta yace shi bazai bawa ɗan iska auren ɗiyarsa ba shikenan bayan auren ta da second Daddy sai rigima kala kala ƙarshe ma aka farraƙasu ya saketa babu shiri kuma ya ɓata ɓat lokacin da cikin Rafi'ah yana karami don a lokacin ko sati Uku baiyi ba. Shine fa ta koma gidansu to a zaman iddarta ne kuma abubuwa sukayita rikicewa matar babanta bata da mutumci sukayita rigima karshe dai ta haɗu da first Daddy ya hure mata kunne suka gudu ya ajiye ta ta haihu sukayi wannan barbaɗaɗɗen auren nasu da bai hanasu iskanci ba ashe shine ya fara koya mata bin maza tun tanaki harta haƙura ta saba idan tayo iskancin ya karɓe kuɗin da haka suka raini Rafi'ah, yau dai ƙarshen tukatukituk komai yazo ƙarshe har tayi iddarta tun shekaru da dama baya da farko ita taƙi auren amma yanzu da Rafi'ah ta dameta ta yarda an daura rayuwa sabuwa ta dawo kamar wani abu bai taɓa faruwa ba. _Tammat bih hamdullah_ _Nan na kawo ƙarshen wannan labari don Allah ina rokon duk wanda na ɓatawa a wannan labarin ya yafemin banyi da niyya ba saidai kunsan dake duk ɗan adam ajizi ne kuyimin uzuri._ _Domin samun complete wannan littafin zaku tura 500 ta wannan acct ɗin 3184512451 Fauziyya Tasiu Umar first bank._ _*Oum Hairan*_