*💥MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI💥 (A LOVE STORY) 01 BY MARYAM YARMAMA *APOLOGY* AM SO SORRY MY followers I CANT CONTINUE ,THE STORY *CAPTAIN SHAYEEDA BUT I WISH ONE DAY I WILL CONTINUED,I NEED UR PRAYER *starring* Adorable minal Stubborn gal aziza Hansome guy annur Play boy safwan Ummi Saudat Hasiya AND OTHERS.......... *VOTE OF THANKS* zahrah bukar Asykhaleel Salma ali wada Halal dady gal Hauwa mamee Maman hafsy(hajara) Lubna(lalata writter) Miss xoxo Raz Aisha gana Pretty minnah And others friends *KANO CITY* Kuka minal ta saki sakamakon mafarkin datayi na mahaukacin masoyi,kuka tafara tana wai yaushe zanga mahaukacin masoyina iye,mahaukacin masoyi ka nunamin kanka,meyasa kake firgitani a mafarki,wlh ina matukar kaunarka.idan bakai bazan iya rayuwa ba pls ka cikamin burina my blue eyes Aziza dake faman sharar bacci tashi tayi taja tsaki tace" nifa minal kina damuna,da wannan banzan mafarkinki,haba dan Allah akanki akafara soyayya mutumin ma dabaki taba ganiba amafarki kika ganshi,dan Allah kiyi mana shiru ko kuma inje inkira umma Rufe baki minal tayi tana kuka mai tsuma zuciya tace yar uwata bazaki gane son danakewa mahaukacin masoyinnan bane,wallahi inna hadu dashi agaske wallahi kinji na rantse da Allah ko ya yake saina auresa Razane ido aziza tayi tace yar uwa kina da hankali kuwa lalle kuwa zaki dakko ruwan dafa kanki ba kadan ba iye lalle ma,kinga kwanciyata saida safe Minal ta doshi hanyar waje ta dauki ruwa a buta tadauki buta tayi alwala tazo tafara nafilfila tana rokan Allah ya bayyana mata mahaukacin masoyinta, ;:::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::: Washe gari,gidansu minal ko sanwar abinci babu, kanwarsu auta da yake bata jure yunwa yarinyar shekara hudu,sai kuka take tana,wayyo cikina,zan mutu yunwa nakeji, umma ki taimakeni Minal uwar tausayi ta fashe da kuka,ta kalli umma datayi tagumi tace umma yazamuyi ne,nifa nafi tausayin auta,kuma kinga tanada sickler karya tashi wlh ina tsoro Umma cikin taurin zuciya tace to minal yakikeson inyi mukune,saidai inzakije gidansu hasiya wajen baffa ki tambayo mana kudin gadonmu wanda yace zai yi mana jari dashi ,in sunki subada sai mu barsu da Allah, dama mun dade muna hakuri Hawaye yafara kwaranya a idonuwan aziza tace a a umma abarsu kawai,Meye gado,mutum ma yana mutuwa yana barin duniyar balle gado,ai kayan duniya na shedanne?a tsirara mukazo a tsirara zamu koma meye zai damemu,Allah zai sakamana kawai abar maganar gadonnan Idon autane ya fara kakkafewa da sandarewa. Minal ta rungumo auta tana ihun auta auta karkiyimin haka,umma mutafi asibiti, Saka hijjabi minal tayi ta fita dagudu kan titi tana rungume da Auta da numfashinta yake sama sama, Su umma ne suka rufa mata baya Adaidaitasau suka tara suka shiga,nasarawa hospital suka nufa,sunashiga aka karbi auta aka shiga dakin emergency da ita. Likitane ya kira minal yana lashe baki,umma zata bishi yace a a umma ita kadai nace zatayi signing a office dina Aziza tace anya umma anya likitannan akwai Allah a lamarinsa ,daga ganinsa dan iskane jibifa wai minal ce kadai zata bishi office Umma tace kul kidaina fadin zarcenan,ai Allah yana tare damu, Allah ba azzalumin bawansa bane Minal tsayawa tayi acikin office din, Kanne ido likitan yayi yace baiwar Allah kizauna mana A tsorace minal ta zauna,tana kallon kyakyawan likitan,matashi tace ina ...kwana Murmushi yamata lfy matsowa kusa da ita yayi har suna iya gogon juna,minal a tsorace tace pls yallabai kaban takardan dazanyi signing mana, Lashe lebe ya tashi kamar zaije ya dakko takardan ,bayan minal yabi ya dafata,yana fadin gaskiya kin burgeni Kuka tafara rusawa tana dan Allah likita banson irin wannan kuda aka sanku da taimakon al,umma, kaji tsoran Allah Kokarin sa bakinsa yake abakin minal,yana zura hannu a hijjabinta,kuka minal tasa;tayi iya karfinta ta hankadasa gefe,tafita da gudu Karo sukaci da aziza,da take faman sharbar kuka tace kema minal yanaga kina kuka likitan ya gaya miki auta ta rigamu gidan gaskiyane? Cikin mamaki,minal ta kalli aziza tace da gaske,auta ta ta tafi, Aziza tace tabbas ta mutu saidai hakuri,yanzuma gawarta zamu dauka mu koma dashi Kukan zuci minal take tana mudai haka rayuwarmu zai kasance ina umma Jawo hannunta aziza tayi tace tana dakin da gawar auta take,bata wani tashi hankalintaba,Allah ne ya daukewa auta karshen wahalarta naciwon sickler dinnan Minal kukanta yafito fili dataga wannan likitan kamar mutumin kirki yanata bawa umma baki, Mamaki ya cika minal to tawani kofa yashigo,har ya iso dakinnan Yana ganin su minal ya kallesu da alaman tausayi a fuskarsa yace sannu yanmata sai hakuri,zaro dubu goma yayi yabasu yace gashi wannan asiya abin sadaka. Aziza uwar son kudi ta kawo hannu da niyar ansa,minal ta amshe ta watsawa likitan kudin a fuskarsa tace munafukin Allah bama bukatar kudinka,meyasa tun wuri baku taimaki rayuwar yan uwataba sai yanzu zaka taimakemu, kaji tsoran Allah kuma ka tuna zaka mutu Ji tayi an bata mari tas,batason lokacin da ajijiya ya kamataba tafada jikin likitan da tafi tsana aduniya Taku kulllum Maryam yarmama [11/03 11:44 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*02 By Maryam yarmama Dedicated to All my fans _wannan shafin nakine *aunty yar mitsila* saboda kaunar da kikewa littafina,kina karamin karfin gwiwa,you are in tha part of my heart,i wish you more happiness and beautiful life and age_ Umma ce cikin kunar rai tace ke tsabar ke shedan ce ammana kyauta kinki ansa,to kisani gidanmu bada halinnan muka tashiba,har Mahaifinki ya koma ga mahallacinsa kullum mutane kyakyawar sheda akemai, Tashi minal tayi ta durkusa agaban umma tace umma ki share hawayenki indai akaina ne bazaki sake kukaba,zakiyi alfahari dani,zanyu biyayya agareki har karshen rayuwata,ta kalli likita tace kayi hakuri mungode da kyautar da kamana Likita safwan nan yaji yarinyar kaunarta ya kara dilmuwa azuciyarshi yaji gaskiya bazai iya rabuwa da itaba,yace bakomai muje insa a saukeku agida Umma tace haba dannan kai da wahala haka ashe kanada kirki haka, Minal azuciyarta tace,tab umma dakinsan me yake shirin yiminba, Amma dai koma menene Haka suka fito daga asibitin suna kuka,safwan ya bude musu bayan haddaden motarsa,umma da aziza suka shiga,har minal zata shiga umma tace a a minal kishiga gaba,mana,nan yayi kadan kuma ga gawar auta Minal tanajin an ambaci gawar auta ta rushe da kuka tana ashe dagaske auta ta mutu Safwan ya kalleta da idonsa mai narkar da yanmata yace yanmata kishiga mana sai hakuri wanda ya mutu ya riga yamutu,sai hakuri Takasan ido,minal ta gallamai harara tace ina ruwanka da kukana,kallon kafanta tayi sai yanzu ta lura kafarta ba takalmi,buzu buzu yake,kunyane yakamata tashiga motar shima safwan yashiga yana tukawa a sannu a hankali,yana satar,kallon kyakyawar fuskar minal daya rine da hawaye Jin kukanta yake har ransa,amma ba yanda zaiyi yahanata, yarinya mai tsoran Allah haka Minal kallon titi take,gano wani kyakyawan mahaukacin masoyin datake mafarki tagani,gashinsa yayi luf luf kamar ns indi,a ga idonsa dara dara,yana dauke da faffadar kirji,dogo;fari kal dashi,ga hanci har baka,amma kash daga ganinsa bashi da hankali,kai duk inda ake neman namiji,in aka cire safwan to mahaukacin masoyi yakai,domin safwan ba baya bane awajen kyauba. Kara minal tasa tace likita ka tsaya ka tsaya dan Allah,naga wani abun dana dade ina muradi da nema Cin burki safwan yayi,da gudu minal ta bude murfin mota,ta duba hagu da dama sama da kasa bataga abin sontaba,hawayene ya fara shatata a idonta,ta dawo cikin mota jiki asanyaye Umma dake bayan mota takalli aziza tace wai meye minal ta tsayar da motane? Aziza tace oho ita zataki tambaya,don inaga minal takusa zaucewa Umma tace Allah ya kyauta ;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;,;;;;,,,;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;; A kofar gidansu minal likita safwan ya tsayar da motarsa,yana kallon rubabben gidansu cikin tausayawa da jimami,duk gidan ne yafi kowa muni a layin gabaki daya, Bude musu motar yayi,ummi suka gani a tsaye a kofar kyakyawan gidansu,tana ganinsu ta fara murmushin jin dadin ganinsu minal ta taho,ta dafa minal tace besty nashiga gidanku naga shiru lfy Fashewa da kuka minal tayi,ta fara nunawa ummi gawar auta tana ihu da kukan auta ta mutu auta tabarmu aduniyar nan mai cike da wahala da kuncin rayuwa Salati da ihu ummi ta zunduma ta nufi wajen umma dake rike da gawan auta,jijjiga auta take tana auta auta abokiyar kowa,auta akwai ki dashiga rai meyasa kika barmu innalillahi wa,innahilaihi raji,un Makotane sukafara fitowa wasu nakukan rashin auta,wanda duk cikin yayan umma tafi shiga rai,da son wasa,kowa natane Haka akafara zaman makoki Umma da takejan chasbahana tacewa aziza taje gidansu abba ta gayamai rasuwarnan tunda yanzu shine uba, Safwan sai hidima yake,komai shi yayi agidan mutuwarnan Can anjima saiga aziza tashigo gidan da kuka tafada jikin umma tace umma wallahi ba Allah a zuciyar abbansu hasiya,haka yace bashi ya kashetaba balle yaxo,indai don abin sadakane wai saidai mu mutu bamuyi sadakarba,wai ahaka zamu kare ba rayuwar kwanciyar hankali Yan gidan mutuwa suka fara jimami suna ta Allah ba tasaba saidaishi ya mutu badai kuba Haka aka share zaman makoki ,komai safwan ne yakeyi,ya canja kamannin gidansu umma,an mai gini mai kyau,ya zuba kujeru da fridge,da t.v da jennareto,yacika store da abinci da komai. Umma sai shimai albarka take,minal ko ajikinta ta tsani safwan,itadai burinta ta karacin karo da mahaukacin masoyinta Abbane kanin babansu ya tako gidan ranar yazo da rashin mutuncinsa,yaga gida yayi kyau,nan ranshi ya sosu yace lallema matar nan,tafara tura yayanta duniyar karuwanci kenan Shiga gidan yayi ba sallama, ga gidan an chanja shi harda tyles,wani uwar ashar ya dura yace ke karya ina kike kifito, ki gayamin inda kika samu kudi har kuka can a fasalin gida Aziza dake goge tyles da mopping stick tace karka kara cewa uwata karya saidai na tsayanne bakin kare, Alade irinka Nufota yayi yace wallahi zanga uban daya tsaya miki agidannan kike cemin kare,mara kunya kawaj Aziza ta dankaramai harara tace to tsohan najadu inajiranka, ai wallahi ka gama zubar da mutuncinka a idona, kai da kare a wajena, wallahi kare yafika mutunci da imani... Zaiyi magana amma ya cize yatsa yana daukar Alwashi Minal dake girki a kitchen tafito ta durkusa har kasa tace abba ina wuni Abba yace ban wuniba munafuka yar iska,karere, shegiya sumi-sumi mutum a fuska Dafe kirji minal tayi tace abba nagode,ta kalli aziza tace haba yar uwa yakikeson karya umarnin mahaifiyarmu kinsan tashiga,gidan hajiya tace duk wanda yazo ya takelemu da fada karmu biye masa,pls ki daure kibi umarninta Aziza tace to shikenan taci gaba da aikinta,minal takoma kitchen tanata girki Abba sai zage zage yake,dayaga bawanda ya kulasa,yayi tafiyarsa By Maryam yarmama [11/03 11:44 am] salmah💍💍: _PERFECT WRITTER FORUM_(P.W.F) *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁* BY MARYAM YARMAMA *DEDICATED TO* MY FANS *WANNAN SHAFIN NAKINE MAMAN HAFSAT,INA FATAN ZUMUNCINMU ZAI DORE HAR ABADA,KINA RAINA* bayan kwana biyu umma ta aiki minal zuwa gidansu,abba ta karbo mata ankon bikin hasiya Hijjabi ya wuce gwiwa minal tasa,tana cike da farin ciki yau,tayi mafarki tayi zata hadu da mahaukacin masoyinta mai kaunarta Ta tsantsara kwalya dama gata chocolate colour ga hanci har baka ,ga ido ,tayi masifar kyau,minal nada hakuri,gason karatu,da saukin kai,batta da surutu so silent zaka ganta,bazaka taba gane tanada tsiwa ba saika kula sosai Tafiya take a sannu a hankali,kamar tana tausayin taka kasa,ji tayi an rike mata hijjabi ta baya,faduwar gabanta ya tsananta... Wani murya mai uban dadi taji abayanta yana anty ki gaya musu su daina tsokanata sunacemin mahaukaci A hankali ta juyo karo taci da wanda take muradi wanda koda yaushe yakE manne a birnin zuciyarta,ya kara kyau dahaske,rufe ido tayi tanajin sansayar iska yana kadawa sonsa nakara narkuwa azuciyarta Firgigit ta farka daga dogan tunanin da take sakamakon jin ya kara ambatar anty ki gayamusu su daina tsokanata Kallon gefensa tayi,yarane sunfi ishirin sun tsaya suna kallonsa,dayan yaronne yace kash gaka kyakyawa amma ba hankali Tabule fuska yayi yace anty ki gayamusu ni wlh Minal ta kyalesa cikin sanyin murya tace,to ka sakeni zan gaya musu ,kallon yaran tayi tace haba kukuwa idan yayankune kodan uwanku ya ke da wannan laluran yazakuji iye? Jikinsu yayi sanyi a hankali suka fara watsewa suna barin wajen Kallonta yayi yace aunty nagode zaki aureni,ki dinga korar min yaran, basu da mutunci fa a shagwabance yayi maganar Dariya minal tayi tace hmmmm mai kyau ya sunanka? Cikin alamun jin kunya yace sunana annur sunana aunty kiyi alkawari zaki aureni muryarki da dadi Minal tace,a-a ni kadaina cemin aunty minal sunana ba auntyba ai zan aureka in Allah ya yarda Ihu gami da tsallen murna yayi yace wooo aunty nagode dafatan zaki dingamin wanka kisamin pampers Kunyane ya rufe minal tace kaga sai anjima ma hadu kasan gidanmu nan bayan layi kazo ka dinga karban abinci Murna annur ya fara yafece aguje. Jikin shaukin kauna minal takallesa tana in Allah ya yarda sai na auri annur na maidasa mutum kamar kowa Tafiya taci gaba dayi abba ta tadda a kofar haraban gidansu maikyau yana ganinta tundaga nesa ya fara yar maula ki koma ai yau ba jumma,a ba, ko ummarku bata gaya mukuba *pls my fans am so sorry ,this is a short page ,am so sorry,am studying* By Maryam yarmama [11/03 11:44 am] salmah💍💍: _PERFECT WRITTER FORUM_ *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-4 By Maryam yarmama Dedicated to All my fans Kunya ta kama minal,domin akwai dandozon mutane awajen, A sannu a hankali ta iso wajen abba ta durkusa tace abba ina wuni,abba yace ban wuniba yar mace meya kawoki gidanmu? Minal tace dama munji haseeyace zata yi aure,abba ya amshe zancen shine kikazo ki rusa ko to ta Allah batakuba,minal tace aa anko nazo amsar mana naga bikin saura sati biyu,washe baki abba yayi yace ai bama kusaniba mai kudi sosai zata aura,anya zaku iya siyan ankon don ankon kala biyar ne?kuma sai yaran manyane zasu iya siya Minal tace in Allah yayarda ko kala dayane zamuyi,bari inshiga ciki Tashi tayi abba nata yada mata bakakken maganganu. Shiga ciki tayi tana kallon gidansu nada wanda aka kwace musu karfi da yaji lokacin da abbansu ya mutu,hawayene ya subuto mata amma tayi saurin gogewa Su haseeya da luba suna zaune da kawayensu a harabar tsakar gidan suna cin kaza a plate sunata hira Suna ganin minal kowacce ta hade rai daga,dariyar dasuke Minal tace sannunku A yacine luba tace yauwa ya akabar tsohuwar yar bariki, naji wai kun canza salon gida, tsayama ina wannan Azizar mara kunyar nan take Minal tayi murmushin takaici tace hmmm ,ta kawar da zancen da cewa hasiya munji labarin aurenki tom Allah ya sanya alkhairi Allah ya doramu a danshinku Rangada buda sukayi luba. Ta amshe zancen tace ai Allah bazai taba doraku a danshinmu ba ,ahaka zaku kare kuna rayuwar kunci da bin maza Minal tace kema binta kinsan da azizace tazo nan saikunyi dambe kuma kinsan ni bamason gashin hankali anko nazo na amsa,ni Allah ya doramin hakuri dayawa kullum burina muja juna ajiki Haseeya ta kalli dayar kawarta datasha bleeching tace kinga wannan mabaraciyar metake fada,wayake tsoran azizar,ai suk ruwan bala,in aziza bata kainiba,kidai shiga ciki kar a mana halin bera mama tana ciki Minal jikinta tayi sanyi lukus,tashiga kofar dazai sadata ga falo, .shiga tayi mamace a falon ta dora kafa daya kan daya,ga katon naman kaza a filet sai ja take tanaci Hadiyar miyau minal tayi ,tace ina wuni mama, Tsawa mama ta dakamata,firgita minal tayi ta rakube agefe,sannan tace to diyar mayu maiya kawoki gidanann Cikin sauri gami da tsoro Minal tace dama mama ce tace nazo ansar ankon haseeya ne Mama tadan saki murmushi,don duk maison bikin hasiya bakaramin dadI takejiba ,tace ok Allah yasa zaku iya anko din, bari in dakko miki,kima daina tunanin zantafi in bar kazata,don dashi zan shiga ciki,bazanma nuna muku lefenba,karkuje ku nuna halin bera, Amma kaya yayi kaya yan bakinciki saidai su mutu Shiru minal tayi,mama tashiga ciki Idon minal ya sauka akan wani jaka mai kyau rataye a falon,ahankali tatashi ta dauki jakar,tana budewa abinda taci karo dashi yasata razana,sarkan gwal din da agogon gwal din da lokacin da babansu yake darai ya siyawa ummansu a dubai ta gani Daukewa tayi ta aje jakar a inda yake ta sa sarkar da agogon a cikin rigarta ,faduwar gabanta ya tsananta,sai ta tuna lokacin da babansu ya mutu yana rashin lfy umma ta nemi sarkar da agogon ta rasa,abinda aka siya kimamin,miliyan biyu,shine su mama suka sace Mamace tafito da kyallen ankon ahannunta,saida ta karewa falon kallo taga komai daidai yake,sannan ta wurgawa minal ankon tace kussan bikin saura sati biyu don haka ana saura sati daya zakuzo saboda akwai ayuka diyawa ,sora kuki zuwa wlh saina muku rashin mutunci Minal tace in Allah yayarda zamuzo Allah ya kaimu lokaci sai anjima Ko bata amsa mama batayiba taci gaba dacin namana Tashin da minal zata tashi sarkan ya fado,mama bata luraba ,minal ta wullar da yadin tayi kamar kyallen ne yafadi ta dauka ,tayi hanyar waje .su hasiya suna ganota suka kwashe da dariya suna ihun inna ta gaida assha Minal fita tayi tana tafiya taga motar safwan ya tsaya,zuge glass yayi ya fito yace gimbiya sarautar mata Minal ta hade rai Safwan yace nidai saidai duk abinda namiki ki yafemin,don gobe zan tafi kasar england karo karatun shekara uku,gashi iyayena ba,anan suke ba balle kisansu, gashi Allah ya doramin kaunarki kina wahalar da zuciyata Minal taji ba dadi ,duk tsanar da takewa safwan taji yabata tausayi ,shirrin kuka tafara tace yanzu bazakuje kuyi bankwana da ummaba Safwan yace a a saura hour biyu ,girgin mu yadaga,but tunda na ganki ga sako ku bawa su umma,miko mata leda yayi mai nauyi,da wani envelope Safwan yace wallahi minal i will miss you,wayarsa ta dakko yana tamata hoto Kuka minal tafara tana tunanin wannan shine haduwarsu ta karshe, sunyi rashin mai taimaka musu kenan?? Safwan shima yaji hawaye ya tahomai,yace karki soma ki daina kuka nidai ki jirani,zakiga wasika daya naki daya na umma Shiga mota yayi yana daga mata hannu Minal ta kara fashewa da kuka,safwan ma dake mota shima yakara kukansa kamar yafasa tafiyarnan,tunda ya fuskanci minal ta fara kaunarsa Minal barin wajen tayi,tayi hanyar gida tana shiga ta fara zubar da hawaye safwan ya musu hallaci sosai,sai yanzu take missing din muryarsa da kalamansa da kamshin turarensa da kyawun fuskarsa, Aziza ce tafito daga daki,daga ita sai best da ta dora zani da alamu daga bacci ta tashi,ta kalli minal datayi tagumi tana kuka ga katon leda ahannnta,tace yar uwa badai wayannnan yan iskan bane suka tabamin ke Kara rushewa da kuka minal tayi ta labartawa azixa labarin safwan Zama turus aziza tayi jikinta yayi sanyi lukus;shikenan wahalarsu ya dawo,tunda gatansu ya tafi Minal ta kalli aziza tace a a Allah zai kawo mana chanjin rayuwa tunda naga sarkan gold din umma da ta dade tana nema. *labari yanzu aka soma karku damu da gajertar page,labarin tanada tsaho* Da yanma zancigaba By Maryam yarmama [11/03 11:44 am] salmah💍💍: _PERFECT WRITTER FORUM_ *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-5 By Maryam yarmama Dedicated to my fans Ihun murna aziza tasaki,umma data fito daga bayi,itama butar dake hannunta ya subuce ya fadi tace dagaske kinga tsarkan dana dade ina nema iye Minal ta kwashe labari tabawa umma,murna umma tafara tana godiya ga Allah,haka rami sukayi auka binne sarkar saboda sunsan idan su abba sukaga ba sarkar gwal dinnan, zasuzo nema Bude ledar safwan sukayi,makudan kudine aciki zasukai dubu dari biyar,ga katon hotansa mai kyau wanda yayi elajiment tafkeke Sai wasiku biyu masu kyau suka fado,minal ta dauki wanda taga ansa sunanta radau ra fara karantawa kamar haka; _assalam hasken annuriyata_ _minal ina kaunarki kaunar da banawa kaina,tunda na seta idona akanki naji ina kaunarki,minal ki rikemin alkawari ko badade ko ba jimawa zan dawo gareki muyi aure,inaso ki fara karatu mai nisa ,ki daukar min alkawari bazaki gujeniba_ _zanyi kukan. Rashinki,i love you minal_ _by_ Safwan hamza sadauki Tsaki minal tayi ta faki idonsu umma ta yaga wasikar Azizace tafara karanta letter umma kamar haka _assalam ya ummata,dafatan kina lfy,kiyi hakuri tafiyata tazo ba tsammani,pls ga amanar minal ki rikemin zan dawo in aureta,ki rike alkawari umma ina kaunar minal,zan dawo gareta nan daba jimawaba_ By Safwan hamza sadauki Umma tace hmmm Allah ya bamu damar rike alkawari Kwafa minal tayi ta shige daki tana gunguni Ba,a jimaba sukaga abba yashigo gidan shida wasu kartin maza hudu Umma dake zaune tana karanta al,qur,an ta rufe kur,anin ta aje acan nesa takalli abba tace baban yara lfy badai minal taje ta muku wani abunba Cikin masifa abba yace yimin shiru munafuka kawai karuwa Azizace tafito daga kichen hannunta rike da chokali ta kalli abba tace karka kara cewa uwata karuwa Baffa ya nufi wajen minal dake buya a bayan umma ya damko gashinta iya karfinsa,ya gwarata da bango ji kake jini yana shatata a goshinta Yace dan ubanki ina tsarkar gold din da kikaje gidana kika dauka iye? Zafi da radadin fashewar goshi yasa minal tace abba kayi hakuri ban daukaba Umma tazo ansar minal,cikin zafin nama abba ya daddage ya wankawa umma mari,umma ta kife akasa tana kukan zuci Aziza ta fusata tana zuwa wajen ta kwadawa abba chokalin akai,ihu abba yasa yace lalle yarinyar nan nikika kwadawa,chokali abisani ya kalli yan dabansa ya basu umarnin suwa aziza fyadan daukar rai, kuyi mata abinda bazata taba mantawa dani ba, yau zakiga rashin imani na Kuka aziza tasa tana ja da baya tana wallahi kar wanda ya tabani,da gudu yan daban suka iso wurin,suka rirrike aziza dake ta faman kuka da neman agaji Da yake unguwar na masu kudine,ko yakake ihu bawanda zai jika akaton gidanshi Sai kuka suke,uma tana rarrafe;ta matso kusa da abba tabashi hakuri tana Abba karka cutarmin da yaran nan, sune idona Kara minal tasa tace annur kazo ka taimakemu Wannan yayi daidai da tsayuwar annur akofar gidansu minal A guje yashigo hannunsa rike da katon icce yana zuwa ya dinga rafkawa yan daban da abba Aguje suka fice daga gidan,annur ya rufa musu baya Cikin mamaki umma tace wannan waye kuma bawan Allah yazo ya taimakemu Murmushi minal tasaki ta kalli umma tace shine *mahaukacin masoyina wanda nake burin mallaka* By Ur lovely maryam yarmama [11/03 11:44 am] salmah💍💍: _PERFECT WRITTER FORUM_ *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-6 By Maryam yarmama *Dedicated to my fans* Rike baki umma tayi tace mahaukacin masoyi kuma? Aziza data gyara xama tace tabbas umma minal tana yawaita adu,a da mafarkin samun mahaukacin masoyi,kullum tana rokan Allah ya bata shi,har rantsuwa tayi in Allah ya bayyanashi zata auresa Salati umma tasaki ta kalli minal tace ke yanzu rantsuwar da kikayi kenan,lalle kam kin dauro ruwan dafa kanki :::::::::::;;;;;;:::::::::::::::::::::::::::::::::::: Bikin gidansu asiya ya matso,su ummi da su aziza sunyi anko,ummace ta matsa musu karsu rike kowa a zuciya,ko bakomai yan uwansune Tun ana biki saura kwana biyu su,a aziza suka shirya tafiya Minal ce take shirya musu kaya a ghana must go Ummi ce tashigo dakin ta tuntsure dadariya harda rike ciki tana nuna ghana must gon tace minal ai wannan zubar da mutuncine kina nufin da ghana must go zamu tafi, kisa sukara rainamu kenan Murmushi minal tayi tace to meye aciki wasuma nema suke sun rasa Aziza ta shigo rike da kwalayan takalma guda uku ta jefa akan gado ta kalli minal tace kekuma meye haka,haba ai wannan kauyancine ya zaki tafar mana da ghana must go,dallah cire mana kayanmu akazamin ghana must go dinnan Rike baki minal tayi tace haba yan uwa bai kamata kukai kanku inda Allah bai kaimuba,don munje da ghana must go meye aciki Tsaki aziza tayi tace dallah matsa chan saikace bakiyi makarantaba,ummi jeki gidanku ki dakko mana akwatinnan Tashi ummi tayi tana dariyar keta,yayinda minal ta daka mata harara tayi zamanta akan gado,tana karewa tafkeken hoton safwan kallo,ko yana ina oho,ko yana raye oho Hawaye taji yana malala a idanuwanta,saurin gogesu tayi Aziza dake kallonta tace dama kinsan kinason safuwan kika bari ya tafi baki nunamai ba?kinga yanzu bakisan inda yake ba kuma kin kamu da kauna. Jijjiga kai minal tayi tana hawaye tace yar uwa ba haka bane,ina tuna ranar da safwan zai dawo ya ganni nayi aure ina tare da annur mahaukacin masoyina Aziza tace haba yar uwa yakamata ace kin daure ki jira safwan Minal tace a a da son mahaukacin masoyina na rayu dasonsa zan dauwama,shinake buri in aura duk danasan yanada larura haka nake sonsa Aziza tace hmmmm bazaki taba fahimta bane,namiji badan goyo bane,kinsan mahaukaci baya da hankali zai iya miki illlah Minal tayi murmushi tace hmmmm zanso haka,indai wanda nakeso ne yamin illah ko ya nakasani ba damuwa By Maryam yarmama [11/03 11:44 am] salmah💍💍: *_(P.W.F)_* *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-7 By Maryam yarmama Dedicated to my fans *TUSHEN SU MINAL* Alhaji imran.a.maigari dane ga maigarin adammawa,a rugar fulani,su biyu iyayensu suka haifa shida abubakar (abba) saboda kasancewarsu yaya tilo maigari yadasu a makarantar boko da arabic, maigari yana kaunar imran saboda yakasance mai hangen nesa da taya mahaifiyarsa acikin gida saboda batta da mace,abba yanajin haushin son da akewa imran,shine ya dauki tsanar duniya ya doramai,basa jituwa,abba baya kaunar karatu kokadan,yafi kauri a lalata yayan mutane ya sato kudin maigari ya bawa yarinya yayi lalata da ita,yan mata basa kinsa domin ba baya bane wajen kyau,shiyasa mata suke rubibinsa suke sallamamai komai,rashin lafiya yakama maigari,imran yafi kowa shiga tashin hankali,duk ya fice a hankalinsa,shiko abba ba abinda ya damesa Allah Allah yake mai gari ya mutu yaci gado don ya hango garken shanu da gonaki,ana cikin haka mai gari ya amsa kiran mahallacinsa,imran ya firgice sosai,mahaifiyarsu halima tanajin maigari ya mutu zuciyarta ya buga itama ta fadi ta mutu,imran yafi kowa shiga tashIn hankali Haka aka musu rabon gado sauran aka bawa dangi,imran ya tafi birni ya fara sana,ar siyar da dankunne yari,yazo yafara kaurin suna haryana fita dubai dakko kaya,gwala gwalai,dasu atampopi,bawanda baisan imran da taimakon al,ummaba,haka ya gina tafkeken gida,yana zuwa kasar saudiyya sukaci karo da hindy nan suka kulla soyayya,amma dakyar aka dauramai aure da hindy kyakyawar mace,dayake ta fito daga gidan talakawa,akayi biki ,suka dawo gida nigeri,a da zama. Imran ya tafi kauye yaga duk abba ya addabi gari da lalata yan mata har yawa wata yarinya ladi ciki,iyayenta suka kekeshe saiya aureta Agaban imran aka daura auren ya biya komai suka tahi birni,tunda ladi ta bude ido taga,hindy ta dauki karar tsana ta dora mata,haka imran ya siya musu gida maidan kyau flat,abba ya dau aniya azuciyarsa indai yana raye sai ya raba imran da dukiyarsa Ladi ta zubar da cikin,abba bai mata maganaba Cikin hindy yashiga wata tara ta haifo danta santallele,imran kamar ya mutu don dadi,ya gayyaci yan uwan hindy yan saudiyya ya biya musu kudin jirgi Tunda babbar yayansu hindy taga dan ta kwallafa rai,dayake tayi aure bata taba haihuwaba,ran suna ya zagayo dangin imran sunzo,sa,biyu aka yanka ansha shagalin suna da yaci sunansa,shamsudeen Da yan saudiya zasu tafi, babban yayarsu ta dinga ihu da kukan abata shamsi zata kula dashi Imran yaki yarda amma daga baya ya bata shi badan yasoba,saboda bayason ran hindy ya bace Haka da murna suka bar gidan suka hau jirgi suka tafi kasar saudiyya amma a hanyar zuwa sukayi hatsari,bawanda ya rayu acikinsu,hindy tayi sumar tagaji,haka sukaje saudiyya suka ginawa iyayenta gida?imran yabawa iyayenta jari Ba,afi shekaraba hindy ta kara samun ciki, bayan wata tara ta haifi mace kyakyawa fara kamarta,ranar suna aka samata hadiza amma anace mata aziza,ana cikin hidimar suna ladi tahaifi yarta ya mace lubabatu,amma ana ce mata luba Haka rayuwa yaci da tafiya ,aziza tana wata biyar umma ta karasamun cikin minal ta haifo minal a kyawu aziza bazata kami minal ba saida ta nunamata fari kawai Itama ladi minal nada wata daya ta haifo hasiya,fara kyal da ita Arzikin imran sai kara habaka ykk,haka yadauki su aziza da minal dasu,lubaba yasasu a makaranta mai shegrn tsada,a makaranta kullum cikin fada suke,saboda dukansu aji daya akasasu,minal da aziza sunfi kowa hazaka da kokari,lubaba kuwa kullum sai an jibgeta Abotar ummi da minal tasamo asaline amakaranta sun shaku,har agida ansan abotarsu ummi da minal da aziza Ko antashi wataran agidansu ummi suke zama,har sukaje ss1 Inda minal take da burin zama likita,yayinda aziza take burin zama bussiness woman,ita kuma ummi *yar jarida* Nan mahaifinsu minal ya fara ciwo mai tsanani ciwon suger,duk dukiyarsa abba ya mallake,ko ance ya kawo kudin magani sai yace ai yasamu karayar arziki,sai abba ya tabawa mahaifinsu minal,abincin da likitoci suka hana abasa,su minal nada shekara goma sha uku a duniya Allah yawa mahaifinsu rasuwa sun shiga tashin hankali bakadan ba, Karantunsu ya tsaya,ga umma ta laulayi,haka abba ya musu korar kare ya mallake gidan tunda wai bata da yara maza,maman ummice hajiya ta bawa su minal karamin fillin ta wanda yake fuskantar gidanta , Umma sukayi ginin gidansu daidai gwargwado,da taimakon hajiyar ummi,akayi komai, Umma duk ta rasa kadarorinta,duka,hajiya tana taimaka musu sosai,har aka haifi auta,(jawahir)itama hajiya bawani karfine da itaba,yayanta uku Allah yawa mijinta rasuwa,daga yayansu ummi nasir da ke karatu a kasar waje,sai yayar ummi dake auren d.p o a abujah,sai ummi data kusa ta kammala karatunta a yanzu, Su minal sun ga kuncin rayuwa da wahala,haka wataran suke hakura basacin komai Har auta data mutu kwanaki da suka wuce,wannan shine takaitaccen labarinsu minal Ayanzu ahaka minal tanada shekara goma sha bakwai a duniya,takasance doguwa wankan tarwada ga dara daran idanuwa,ga hanci har baka,tanada diri;gason kwalya da faran faran da jama,a ahakuri minal ta dakko halin umma,yayinda aziza take fara kal harta zarce minala diri,tana da dan jiki kadan,ita burin aziza ta auri maikudi,duk saurayin dayazo wajenta bata kulasa,saidai tamai bala,i ta koresa,batta da hakuri samsam ,aziza tana shekara goma sha takwas, Itama ummi fara ce kyal saidai batta da hanci sosai but amma akwai kyau da iya ado,yanzu ummi haka tanada mijin dazata aura lawyer,sainanda shekara daya akasa ranar *wannan kenan* *DAWOWA LABARI* BY MARYAM YARMAMA [11/03 11:44 am] salmah💍💍: *_(P.W.F)_* *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-8 By Maryam yarmama Dedicated to all my fans ;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;,;;;,,,;;;;;;;;;;,,,;;,,,;;;;;;;;;;;; Haka su minal suka shirya,sukayi sallama da umma,ankon dogon riguna sukasha,na kanti,sunyi matukar kyau,duk inda suka dara kowa saiya kallesu Gaban minal ne yafadi dataga sansanyar iska yafara kadawa,wannan ya nuna alamun mahaukacin masoyinta zai bayyana Waige waige tafara, ido hudu sukayi da mahaukacin masoyinta,duk kayansa ya yayyaga,rike yake da taya ya nufota yana kwalla mata kira aunty aunty Murmushu minal tasaki,ta gyara tsayuwa Ummi tace wayeshi,kafin minal ta bata amsa aziza tace wai shine wanda take da burin aura Ummi ta dake kirji munshiga uku minal kuwa bata samu tabin hankaliba kuwa,mahaukaci kike da burin aure Harara minal ta dankara mata tace ai mahaukacin mutumnr Allah ne yayisa Annur ne ya nufo wurin aguje haryana neman hankade aziza yace aunty kizo in rage muku hanya Cikin bacin rai aziza ta dakamai tsawa tace kai kaga munyi kallar yan uwanka,yar uwata ba sa,ar auranka bace,kaje ka auri mahaukaci ya kamar ka Ran minal ya bace tace aziza! Daga mata hannu aziza tayi tace dakata,in banda abinki wannan wawan zaki aura maiya sani arayuwar aure,iye sannan ta kalli annur ta dakamai tsawa tace barnan sauna ba amfani Idon annur yayi jaa,hawaye ya fara malala a idonsa ,ya juya da niyyar tafiya,minal tasha gabansa tace annur ni inasonka,lafiyanka kalau karya suke kai ba mahaukaci bane. Hankade minal yayi,yayi tafiyarsa yana share hawaye Aziza ta kalli minal tace Allah ya kara ,ai indai wannan dutsen. Kikayi rantsuwa zaki aura yanzu kika fara gani Aziza zatayi magana taji an zura mata bulala a bayanta zuwet,saboda zafin bulalan tayi ihu wayyo mamana,suna juyawa suka gano,annur ne rike da katuwar dorina sharbebiyya,aguje suka fanna Yayinda minal tatashi ta ruko bulalar annur tace a a annur masoyina hasken idaniyata kayi hakuri ,ka kyalesu Girgiza kai annur yayi yajuya yayi tafiyarsa Minal ta kyallesa tana zuzuta kyan halitarsa, Acan nesa ta gasu aziza sai maida numfashisuke,minal ta matse dariyarta ta nufi wajen aziza sai faman harararta take Minal ta kyalkyale da dariya tace,a a kike hararana bani naja mukuba bakinkune ya jawo miki Ummi tace munji muguwa kuzo mukarasa gidan bikin Abbane zaune da abokansa sunfi ishirin anaci anasha,sai raha ake Ga gefe An daure shanaye biyu awaje Yana hango su minal ya hade rai,amma yana. Hango wasu bare,ya saki. Murmushi harda gaishe gaishe,karasowa wajen sukayi minal ta durkusa har kasa ta gaisheshi amma aziza,tana tsaye ta kwashi gaisuwa Abba ya kalleta yace ke wace yar iskan yarinyace ,kin tsaya akaina ko haka kike zatonzan baki. Sadakar. Ne? Banza. Sakarai Tabe. Baki aziza. Tayi,ta. Kallesa shekeke tace nidai ba yar iskabace,kuma inma ka bamu Sadakan. Ai da kudin mahaifina kake bushasha. Abba dayaga aziza zata Bashi kunya,yayi shiru ya basar Yaci gaba da gaishe-gaishensa Azixa ta gama yadamai bakaken magagganu,tashige ciki Bin bayanta sukayi ,suna shiga asiya ta taresu damurna,abin ya basu mamaki ko din zatayi aure tayi hankali AZiza ta hade rai yayinda hasiya ta dafa minal suna tafiya harta kaisu masaukin yan mata Yan matane a dakin birjik. Sai kwalyan. Kamu ake. Lubaba. Sai yarfa mata fulawa ake tana. Ganinsu aziza ta fara harare harare ta daga murna tace to jama,a kowa yayi hankali da jakarsa akwai masu. Halin bera anan Amshe zancen aziza tayi tace to Allah ya rabamu. Da masu halin jaba ma Yan mata suka. Amsa amin Lubaba. Ta dinga yada habaici iri iri,har sukaso suyi. Dambe. Da ummi Hasiyace tashigo tace aziza wai kuzo inji mama zaku gaisa da su dangi dasukazo daga kauye Tsaki aziza tayi tace wlh ba inda zani waya taba zuwa ya dubamu ba wanda yasan darajarmu. Don haka ba wanda zanje in gaisher Minal hawaye na. Zuba a idanunta tace aa yar uwa in mukaki zuwa umma taji labari,bazaji. Dadiba,ko bakomai danginmune Lubaba ta rangada buda tace wama zaije wajenku abinda bakuda abin hannu ai kudi su suke magana yanzu Ummi tace ai arziki nufin. Allah ne bawanda aka haifa da kudi ko mulki Lubaba ta fusata,tace to karere yar kallan dangi muna maganar mu na dangi meye zakisa mana baki iye? Minal ta jawosu ummi da aziza suka nufi dakin mama,minalne taga yan uwan mahaifinta,kwasar gaisuwa sukayi Nan yan uwa aka dauki kukan,mutuwar alhaji imran akafara jimami Minal Ma tarushe da kuka Aziza ta tsaya yana musu kallon munafukai Mama ta kalli Aziza tace ke me zuciyr fir,auna ke ko kwalla bazakiyi ba ,waya. Saniko ke Kika. Kashe. Mahaifinki, daga ganin idonki da Alama ke yar ruwace Aziza tace Kece Babbar fir,auna. Wallahi ma aka bincika akwai sunanki ajerin yan wuta,ai wanda ya danne hakkin marayu shida rahamar Allah. Har abada,da kike cewa mahaifiyata karuwace,ai. Indai karuwa ake nema aka samu kamarki an gama Mama. Ta fashe da kukan munafurci tana ni dama yarinyar nan ta tsaneni tun tana karama Dangin. Mahaifinsu suka tunzura suka dinga zagin aziza suna tsine mata albarka, Minal ta. Rushe da kuka yayinda. Aziza ko ajikinta ta kalli yan uba tace dallah chan ba wanda yakaiku mugunta ai da mahaifinmu yananan ba yar. Iskar data isa ta mana kallon raini,tunda ya mutu me kukayi mana Daya. Tsohuwatace aziza nice mune. Yan iska? Aziza tayi dariyar keta tace and so what ai. A duniya bawanda na tsana kamarku. Ayanzu By Maryam yarmama [11/03 11:44 am] salmah💍💍: *(P.W.F)* *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*_9 mama ta tashi ta fashe aziza da mari Har aziza zata rama,minal tayi saurin rike hannunta ,suda ummi suka jata waje,suna bata baki,dakyar aziza ta huce ba kukan data tsana ta gani irin kukan yar uwarta minal,washe gari aka shirya tafiya dinner,minal tayi matukar kyau da tsari sunsa ankon kawaye,sun daura blue din rosis da takalmi blue komaima blue,dama ankon swiss less ne pink,aziza sai mita take tana danasan anko kawaye mukayi da banyiba Abokan angone suka fara zuwa kwasar yan biki,minal suda aziza da ummi sun tsaya,wani hadden mota ya faka a nesa da su,yace minal tazo,a sannu a hankali take tafiya ta nufi wajen hadadden gayen maijini ajiki Cikin yanga gayen yace sunana yusif shehu abukakar,ni dane ga shugaban custom,nagankine kuma kinyimin sosai in ba damuwa inasonki da aure Minal tayi yar murmushi tace ai saidai kayi hakuri anmin miji ,indai kana kaunata ga yar uwata chan aziza sai ku daidaita Yusif yace amma banji dadyba,amma inason yar uwarki tunda naga kuna kama sosai farine ya rabaku dadan jikinta,minal tace to bari inkirata,nufar wajen tayi tawa aziza magana,aziza ansamu abinda takeso ,ta nufi wajen suka gabatar da kansu ga juna,ya kwashesu;dukansu taje ya siya musu dankareriyyar waya ya basu kudin niki,aziza ana gaban mota anata zuba soyayya. Minal suda ummi sai dariya suke abayan mota,dama haka aziza ta iya soyayya take wulakanta samari, Taro yayi taro,ashe ma mijin hasiyan tsohone sa,an abbane ma Aziza tace lalle kuwa auren kudi su mama sukawa hasiya,minal tace Allah yasa ta zauna M.c taji yana cewa to jama,a yan mata da samari saidai kuyi hakuri prince annur adams saraki bazai samu hallataba amma yabada gudunmuwar miliyan daya Gaban minal ya fadi tace waye mai irin sunan masoyina kuma,prince annur adam saraki? Inason ganinsa Wasu mata tagani suka fashe da kuka wata tace wlh saboda prince annur nazonan ,na aro kaya naci ado amma baizoba,meye wannan abin dan Allah,wlh sonsa zai kasheni, Minal zuciyarta ya fara bugawa da sauri tana tausaya musu lalle daga ganin prince dinnan ya hadu,tunda gashi rabin yan matan wajen basuji dadiba Aziza ta kyalkyale da dariya ta kalli minal tace wa ummi kinga minal yanda ta kame kamar kunki inaga ta tuno da masoyintane Ummi tace shareta indai akan wannan mahaukacinne wanda bashida kyan gani zatayi zata gaji,duk fuskarsa yayi baki kamar anshafa baki tsabar rashin wanka Minal kota kansu batabi ba Haka akayi taro aka watse yusif ya maidasu gidan biki Washe gari aka daura aure,aka chashe su umma da hajiya sukazo suka tafi,aka kai amarya ring road, Wanke wanke tuli awaje Mama tashigo dakin taga su minal nata hada kaya,mama ta rike kugu tace me kuke nufi tafiya zakuyi bakuyi wanke wankeba eye? Harara aziza ta dankarawa minal dataga tatashi tayi hanyar waje da nufin taje tayi wanke wanken,bashiri minal ta koma ta cigaba da hada kayan Mama tace au bazakuyiba,to wallahi baku isa kubar,gudannanba dole kuyi Aziza suka gama hada kayansu aziza tace wlh bawanda ya isa yasamu wanke wanke,a tsakiyar daren nan, Bangajeta sukayi sukayi wucewarsu suna zage zage ummi da aziza Mama ta ce wallahi zamu hadu daku yayan mace kawai. Yusif ne ya daukesu ya saukesu a kofar gida,minal da ummi suka fita motar suka shiga cikin gida suka,umma suka tadda batanan,gidansu ummi suka shiga suna tambayar hajiya umma tashigone,hajiya tace ai muna dawowa daga gidan biki muka rabu kuje ku duba bayan gidamana Minal tace to inaga tafita muje dai mukara dubawa umman da bata yawa daganan gidan sainan gidan Shiga cikin gidan sukayi,wata farar takarda suka gani ga takalmin umma a yashe a wajen, Minal ta fara karanta takardar kamar haka *dafatan kuna lfy yayan umma* _mu barayine masuyin asiri da garkuwa da mutane,mun dauke ummanku kuda ganinta sai a lahira_ *daga boyayyen mutane* Ihu minal ta saki ummmmma ta zube a wajen sumammiya Yayinda ummi ma tasaki kara ta nufi waje da gudu aziza na zance da yusif,suka fara tambayar lafiya? Kuka ummi tasako tace ansace umma Aziza tace dagaske banson wasa Ummi ta rusa kuka tace wlh dagaskene minal ma ta suma Ihu aziza tasa ta shga gidan aguje,tana minal umma namu ya kare,itama ta zube awajen ba numfashi😭😭😭 By Maryam yarmama [11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-10 By Maryam yarmam *dedicated to* *all my lovely fans* 😭😭masoya kunji shiru kwana biyu ko,wlh karatu nake,ku dinga mana adu,a masoyana ,adinga hakuri damu _wannan shafin nakine kawata rabin jiki,ba abinda zai ce miki saidai ince nagode sosai *my salmati Ali wadah*nagode sosai Allah yabar zumunci_ Kuka ummi ta rusa yayinda yusif yaje motarsa da sauri hankalinsa a tashe ya dakko faro bottle water,ya shigo cikin gidan ya rasa takan wazai fara jikinsa sai rawa yake ya kwarawa ,minal,sannan ya kwarawa aziza,ajiyar zuciya minal tayi,itama aziza ba,a jimaba ta farfado,kuka suka dinga rusawa Hajiya ce tashigo gidan tana lfy lfy nakejin ihu da kukanku ummance har yanzu bata dawoba ko Yusif ya gaishe da hajiya yace eh yanzu nake tunanin muje police station,muyi reporting don abin nan bana zama bane ace an sace umma Dafe kirji hajiya tayi tace dagaske sace umma akayi tayaya haka ta faru,duniya ina zaki kaimu Minal tace dan Allah mu tafi police station har gidan radio a yada ta kara rushewa da kuka Yusif yace haka za,agi ku taso mu tafi Anyi cigiya an sa jami,an tsaro abu yaci shirya shiru kakeji,saboda basu da karfi donma yusif yananan,gashi saura sati biyu ya tafi course Aziza ta damu matuka shikenan basu da gata yanzu,minal tayi hakuri ta dangana kullum acikin adu,ar take Allah ya bayyana umma Minal na zaune a tsakar gida tayi tagumi gidan ya mata fadi,ba umma,kallon aziza, minal ta fara da taga hawaye na zuba a kwaryan idanuwanta Minal zuciyarta yayi rauni ta fashe da kuka ,ba tsammani sukaga baffa ya shigo da wasu mutane guda biyu sun sha malin malin Cike da tsoro minal bakinta na kakkarwa tace abba ina wuni, Abba ya nunata ya murtuke fuska yace ni ba abbanku bane abbanku yana kasa,inaso kafin sati biyu ko wacce shegiya ta fito da mijn aure in mata aure kokuma kubi uwarku wanda ta fantsama duniya yawan karuwanci,donni siyar da gidan zanyi Kuka minal ta fashe dashi tace wayyo umma ina kikene abba ka tuna mu marayune bamu da komai gidannan ne ya rage mana, ina zamu nufa Abba ya kyalleta yace to marainiya nima ai marayannan ne,kuma ai ubanku ni ya barwa dukiyarsa kafin ya mutu Aziza ta mike tsaye tace to azzalumi kasani komai mai karewane,inka siyar da gidan sai me?kuma kace babanmu yana kasa karka manta kulli nafsin za,ikatul maut,kaima kana tunanin bazaka shiga kasar bane,kokuma kana tunanin da gida da mota da gwagwalai za,a binneka Kafin aziza ta karashe kalamanta,taji an tsinka mata mari,dagowar da zatayi taga daya daga cikin alhazawanne wani kato dashi baki kirin,yace ke bakki da kunya kike zagin tsohonnan Aziza ta dafe kunci tace nika mara to wallahi ka tsinkawa uwarka mari,banza azzalumi bakin mugu,da gudu aziza ta shige dakinsu tasa sakata tana zage zage Abba ya durkusa yana bawa mutanen hakuri harda daukan alwashin dukanta Minal tana kuka tace abba nidai inada tsayayya zance ya turo magabatansa ayi auren Cikin sauri abba yace dan waye,a garinnan,bafa zaki auri maikudiba fa Murmishin takaici minal tayi tace abba badan kowa bane mahaukacine mai bin bola,yana neman abnci kuma bansan asalinsaba Abba yaji kamar ammai albishir da gidan aljanna yace maxa maza kice ya turo da magabatansa ai dama yar karuwa sai mahaukaci,ku da kuka gama zubar da mutuncinku a kwararo wani dan arxikin ne zai tsaya ya aureki saidai mahaukacin Kuka minal tasaki,yayinda aziza dake daki ta ce aikune mahaukatan da kukecin hakkin al,umma Ran abba ya bace ya karbi makulli a hannun dayan alhajin,ya karkame kofan dakin da aziza take aciki,yana kya dandana kudarki yau *masoya captain shayeeda amin afuwa gobe zan cigaba* Daga taku mai debe muku kewa Maryam yarmama [11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁* -11 By Maryam yarmama Dedicated to *All my fans* Aziza dake garkame da kwado bata sadudaba tace ai zanso ka kasheni inka isa sunanka abba, Minal ta durkusa tace dan Allah abba ka budemin yar uwata ,karta mutu ita kadai ta ragemin ka taimaka ka budeta wallahi tana da asma kuma chronic ne Abba yace mai ruwana da asmarta tsabar karya waya bata asma ai inyana dashi zamu sani,kinga tafiyata dakey din Har kofar gida minal tabisu abba tana kuka da basu hakuri,daga bisani ma abba ya hankadeta ta fadi kasa wanwar har bakinta yadan fashe ,minal kuka tasa dataga sun shiga mota sunja sunyi tafiyarsu Taimakon wa xasu nema,bayan su hajiya sun tafi abujah hutu,kuka ta kara fashewa dashi,ji tayi an wullo mata abu ya fadi kasa makulli tagani da dan karamin takarda ansa _daga boyayyen masoyinki banson kina kuka ki share hawayenki_ Dafe kirji minal tayi tace waye kuma wannan inaga ma wucewa yazo yi kokuma ma makullin karyane,jefar da makullin minal tayi tana neman mafita ga aziza tana ta faman sheka uban tari. Ba shiri minal ta dauki makullin tana adu,ar Allah yasa ya budu,kafin kace me kofa ya bude,da gudu minal ta fada dakin tana aziza, Aziza dake faman sheka tari tace minal dakko min drug dina in shaka yi sauri,da gudu minal ta fita daga dakin ta nufi dakin umma inda umma take aje magunguna ,abin mamaki tana daga robar maganun ya kare,ihu ta kwalla tace ya Allah ka kawomin agaji kar in rasa yar uwata Minal ta fito daga daki cin karo tayi da maganin irinshi,ba tantama ta dauka ta kaiwa aziza,aziza tana shaka tana fesawa abakinta tayi ajiyar zuciya cikin nishi sama sama tace wlh sai naci uwar abba dan bantan ubansa Cikin damuwa minal tace yanzu aziza kina nufin baki sadudaba kenan, Aziza ta gyara kwanciyarta tace ai wlh sainaga bayansa ta sanadinsa muka rasa babanmu ta sanadinsa karatunmu ya tsaya muna ss2 gashi har ummi ta kusa zama nurse amma mu sai zaman gida,ta sanadinsa muka daina jin dadi da walwala muka rasa auta muka rasa umma,tayaya zan saduda in Allah ya yarda sai yayi mutuwar wulakanci,bazan taba yafe masaba. Minal tace haba aziza ki dinga godewa Allah ai Allah ma yana yafewa mutum balle mu yan adam ajizi,ni yanzu na tsani auran maikudi da in auri maikudi gwanda na zauna ba aure har abadan abada Zaro ido aziza tayi tace ke wace irin sokuwace ke ana neman inda za,a huta ai munfi kala da matan manya,nidai in bamai kudiba wlh bazan auri kowaba Subhanalllah minal take fadi tace anya kinada hankali kuwa meyasa kike da hangen dala, Tunzura aziza tayi ta wanke minal da mari tace ai gwandani ban tare a gindin mahaukaciba dan uwarki Kuka minal tasa tace yar uwa nikika mara kika zaga,ko wanine ya zageni saikin dau mataki,ko kin manta amanata yana hannunki a yanzu,kece uwata kece ubana kece gatana,ke yakamata ki nunamin madaidaiciyar hanya amma tunda bakya sona gidannan bari in kwashe kayana in tafi in barmiki gidan,minal ta tashi da niyyar fita aziza ta ruko hannunta tana hawaye tace a a yar uwata ba inda zaki,kiyi hakuri ki yafemin By Maryam yarmama [11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-12 By Maryam yarmama Dedicated to all my fans Kuka minal tasa ta rungumi aziza suna kuka mai tsuma zuciya Bayan kwana biyu minal zaune da kyakyawan mahaukacin masoyinta a tsakar gida ,sai gabzar lomar abinci yake yana santi kai aunty haka kika iya abinci dama Kallonsa minal take komansa burgeta yake Dago ido annur yayi,dara daran idonsa suka hadu dana minal nan minal ta kara dumaucewa duk kwarjininsa ya cika mata ido sunkuyar da kanta tayi, Annur ya kyalkyale da dariya,yace kai aunty ke matsoraciyace idona kike tsoro iyeh kika sunkuyar da kai kamar munafuka Minal batasan lokacin da dariya ya subuce mata aziza ma dake waya a kuryar daki saida ta dinga dariyar data dade batayiba Minal tace kaga nidai abinda nakeso kaje gida ka gayawa umma da abba,su kawo lefe a daura mana aure Ihu annur yayi ya rufe fuska yayi waje da gudu,dariya minal ta fashe dashi aziza dake waya a daki hawaye ya zubo mata shikenan yar uwarta mahaukaci zata aura,oh yanzu yar uwarta zata shiga sabon rayuwa, ;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;; Washe gari minal tana sharar tsakar gida,taji sallama,amsawa tayi baki uku tagani tsofaffi uku mace daya, duk kayansu yasha ruwa gasu rike da karamin akwati daya tal Minal ta gaishesu cikin ladabi da biyayya ta shimfida musu taburma ,aziza dake bacci ta farka fitowa tayi ta gaishesu, ta zauna a gefensu Wata farar tsohuwar tace mudai mune iyayen annur wanda yake yawan bamu,labarin minal wacece amaryar tamu Sunkuyar da kai mainal tayi Tsohuwar taci gaba da cewa shine yazo mana da magana gadan gadan wai kince ya kawo kayan auransa,muka karyatashi yana da larura wazai auresa,kuka ya dinga mana harda zazzabi gashi muba haline damuba,annur marayane iyayensa sun mutu.mu muka rainesa tun yana karami yake tare da laruran nan,shine muka hado akwati daidai karfinmu ku kira ummanku da abbanku Aziza jikinta yayi sanyi tace ai mu ma marayunne Jinjina kai dattijan sukayi ,sukace Allah yaji jansu to waye zai wakilci auranne Minal ta musu kwatancen gidansu abba,aziza takaici ya kusa ta kasheta dataga an bude dan karamin akwatin sarka dan saba,in guda uku,dan kunne dan goma goma dozin biyu,turare dan dari biyu da hamsin guda biyu,takalmi dan dari uku guda daya tak,bacilin da gyalle daddaya,sai turmin atampa biyu. Aziza kamar ta rusa ihu takeji,ai wannan gwanda basu kawoba ko sadaka albarka minal taja musu zagi agari shikenan sun zamo abin nuni agari ::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::;:::::::: Abba yaji dadin wannan auren minal da dan talaka atake ya yanke aure kwana uku masu zuwa Minal kullum bata rabo da mutane,yan tsokana mata da maza,suna mata gorin auren mahaukaci, Minal ko ajikinta,hajiyace suka dawo daga abuja taji labarin minal zata auri mahaukaci,ummi kamar tayi hauka tsabar takaici dama ashe minal bata sadudaba Hajiya ta kasawa minal magana data ganta cikin farin ciki da annashuwa kawai ta mata adu,ar Allah ya kawo Zuriya masu albarka,sannan ta siya mata katifa da kayan kitchen da taburma makeke Kuka aziza da minal suka dingahi suna godiya,hajiya tazama uwa agaresu By Maryam yarmama [11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*13 By Maryam yarmama Dedicated to my fans Aziza suka yanke shawarar daukar gwal din dasuka taba boyewa da umma,da nufin siyarwa amma suka nemesa suka rasa abin ya basu mamaki, Jikinsu yayi sanyi kodai barayin dasuka sace umma sun tafi dashi Kuka minal tafara tace wai sai yaushe zamu daina kuka da bakin cikine rana tayi zafi inuwa kuna babu sanyi Aziza tace muyi hakuri mu dangana,muje amana kunshi da fulawa kawai kinsan gobe daurin aurenki ke da masoyinki annur Murmushi minal tayi yayinda taji takun takalma lubabace tsaye suda mama ,mama ta rangada buda tace ahayye kaikayi ya koma ga mashekiya andaiji kunya anrasa mijin aure an fake da auran mahaukaci ,wanda baisan gaibuba Lubaba ta anshe zancen ai saura ke aziza in Allah ya yarda dan maye zaki aura yata lakada miki duka Aziza tayi tsaki duk jikinta yayi sanyi,aziza dana sani da rashin kunya da raina mutane bata kyalewa taja bakinta tayi shiru hawaye na malala a idanunta tace duk mai kukamana duniyace ta ishi kowa riga da wando Lubaba suka rangada buda suka tafa da mama sai kace kawaye mama tace su kanwar fir,auna baki ya mutu kenan ai kadan ma kuka gani banzaye jakuna Ba wanda ya tanka musu har suka gama sambada rashin mutuncinsu sukayi tafiyarsu ba wanda yace kala acikinsu minal Rana bata karya saidai uwar diya taji kunya,yau mutane shida suka shaida auran minal da annur akan sadaki naira dubu biyu,wanda suka hallaci daurin auren daga abba sai abokinsa sai,baban annur da liman,ana watsewa abba yasa dubu biyun a aljihunsa yayi gaba abinsa A gida minal dasu ummine a zaune sunhi dan girki,yusif ya kawo wa minal gudunmuwar kayan abinci su shinkafa lemo faro,katon din taliya biyu,turmukan atamfa sabulu dadai sauransu Yusif ya sanarwa da aziza zai tafi course zuwa port harcour zai yi wata biyu in yadawo zasuyi maganar aurensu Aziza jikinta yayi sanyi gani take kamar karshen haduwarsu yazo ,anya yusif ba guduwa zaiyiba ,wata zuciyar tace a a bazaimin hakaba Da daddare akasa dan kayan minal a kura su katifa dasu abubuwan da take bukata,a kafa su ummi suka kaita kwarbabben gida kuma na jar kasa Kuka aziza ta fashe dashi suka jera gadon minal aciki da yan kayanta Minal kuwa sai farin ciki da annashuwa suke saida aziza sukazo tafiya ta fashe da kukan rabuwa,dakyar suka banbare jikinsu daga jikin juna suna kuka Ba,a jimaba aka kawo nepa haske ya gauraye dakin, ya gauraye da haske,dakin yadanyi kyau,dauro alwala minal tayi tayi sallah ta,cire riga daga ita sao dan singlet saboda zafin da ake tafkawa,kwanciya ringingin tayi. Annur ne ya taho da bataliyan yara,yana kuzo kuga mata ta yara,minal ta kokarin saka hijjabi suka danno kai dakin Rufe ido annur yayi sakamakon ganin rabin dukiyar fulanin minal awaje yace laaaa dama aunty ke yar iskace? By Maryam yarmama [11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-15 _BY MARYAM YARMAMA_ _MASOYAN LITTAFINA_ Ina muku dimbin godiya ba abinda zance muku saidai godiya _this page is dedicated to adorable *my ummie jafar,awesome salma ali wadah,my sweet and beautiful hauwa mamee*_ _thank you for ur special love and care you guys you are in ma heart_ ♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥♥ Annur yace anty,nizanyi wanke wanke karki damu jeki kwanta na iya Murmushi minal tayi batason ,ta musamai ta nufi,daki tana gyarawa,annur yasamu bayan tukunya ya lakuta ya dauki wani kofi fari kal yace kai kofinnan yayi fari diyawa yakamata ace, nachanjamai kala zuwa baki Duk fararan kwanukan minal annur ya lanbata baki akai suka dawobaki , ya dauki dish da nufin wankewa ,yaran jiya sukashigo,tashi tsaye annur yayi ya saki dish din ya fadi ya tarwatse,yana murnar ganin abokansa K'aran ne ya jawo hankalin minal dake faman gyara dakin,a guje ta fito hartana tuntube tace dear mezan gani haka iyeh,haba dear wannan ne iyakacin dish mukuma . Annur ya zaro ido kai anty,yanzu akandan wannan abun ranki ya bace to yahakuri bansaniba bazan karaba,anty bakiga na maida kwanukan da kofinnanba sun dawo baki abin sha,awa Minal ta zaro ido tace mezan gani,nashiga uku ni minal Annur ya ,hankade minal suka shige daki suda abokansa sunata tsalle tsalle da ihu akan gado Minal cikinta ya duri ruwa,tace nadakko ruwan dafa kaina Ihun annur minal taji yana fadin anty nayanke kizo wayyo zan mutu Aguje minal ta fada dakin kukatasa,ta zauna a kan gado ta rike dan yatsan daya yanke wanda jini keta zuba,tausayinsa ya kama minal itama tafashe da kuka ta rungume annur ,duka dakin yadauki kukan abokan annur da minal dashi annur din kansa, Sai rusa uban kuka suke,minal harda shessheka,azizace tayi sallama ta fado dakin tana waye ya mutu? 😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂 By Maryam yarmama [11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-14 _by_ _maryam yarmama_ _wannan shafin nakune masoyana saboda kaunar da kuke nunawa littafina ,masu bugomin waya masu yimin text da fadin sunanku kuna diyawa,naga sakonku kuyi hakuri next page zan fado sunanku kuna diyawa i love you too😍😍_ Dafe kirji minal tayi yayinda tayi saurinsa hijab,tayi yake dataga dandozon yaran sunata lalata mata risho, Minal cikin sanyin murya tace ku bari mana annur ka gaya musu Annur yace haba anty ai abokainane dasu muke wasan langa awaje,shiru minal tayi ,annur yace anty ina kazar da ake bawa angwaye tunda nima angone,minal ta kyalkyale da dariya tace ai amare ake bawa badai angwayeba Annur yacewa yaran abokaina ku fita ku tafi gida gobe ma hadu ayi langa,ku zo gobe muci abincin anty Ihu yaran suka dingayi suna sai gobe sai gobe Minal tatashi taje ta rufo kofa,ta cire hijjabin tace ana zafi,wlh baxan iya jurewaba Annur ya kalli shayeeda ya kawar da kai ,matsowa daf dashi minal tayi tana kallonsa,shafo fuskarsa tayi tace haba dear meye nacemin yar iska bayan kasan ni matarkace sai yanda kayi dani na zamo mallakinka,ina kaunarka kai nake mafarki kaine uban yayana Matsawa gefe annur yayi ya murtuke fuska yace a a anty ki daina shafani karki iskantani,nidai yarone badan iskaba Minal taji dariya ya subuce mata ta dingayi harda tsugunawa tace ai kai ba yaro bane ka wuce shekara talatin Annur ya zaro ido yace amma ummata tacemin shekara biyar nake shine take bani biyar,tunda yanzu shekarata talatin nera talatin za,a dinga bani daga bisa ya kwanta a gado ,nan take barci ya daukesa. Dariya minal tasa tace oh na hadu da masoyi,gyara mai kwanciya tayi itatama ta kwanta tana shafamai laulausan gashin sa daya kwanta kamar indi,a Washegari minal ta tashi ta hura wutar murhu ba kalanzir a risho tanason daura wa annur shayi Iccen danyene ,duk gidan ya kaurw da hayaki sai hawayene yake ta zuba a idanunta Annur ne ya fito daga daki, ya nufi wurin ya kalli idon minal duk yayi jajur,kamar, gauta yace sannu anty in nemo miki makamashi Murmushi minal tayi. Tace daka kyauta my dear Da gudu annur ya shige dakin ya dauki wuka ya yanki rabin sabuwar taburman minal😂😂 dagudu ya fito ya cusa a murhun nan wuta ya tashi fuuuuuu Tambul minal tayita koma gefe dafe. Kirji minal tayi tace dagaskene gizo idona yakemin taburmata a wuta? Annur yace ai anty saiki godemin , nasha wuya wajen yanko taburman,ma Ko daya minal bataji haushiba,ta yi murmushi tacenagode ta dora tunkunya akan wutar dake ci Tahadamusu. Shayi sukasa, By Maryam yarmama [11/03 11:45 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-16 By Maryam yarmama *wannan shafin nakine maman hafsat(sayyada hajara)i love you so much* Minal ta kara rushewa da kuka tace yar uwa mijina ya yanke wlh ya yanke,ki taimakamin kar,in rasashi,kinga jini yanata zuba a hannunsa ,minalta dago hannun annur masu laushi da taushin bala,i Aziza ta rike ciki😂ta rinka sheka dariya harda hawaye saida tayi mai isharta ta kalli minal da ranta ya sosu tace dame ya yanke,banza minal tayida ita,yayinda aziza ta dauki tsumma,ta kulla a hannun annur Ihu annur ya kwalla anty a cire zafi ,aziza ta kara kyalkyalewa da dariya harda faduwa kasa tace haba angon minal kaifa namijine ba mace ba ko kunya bakaji ga minal azaune kana kuka aisaita rainaka Rufe ido annur yayicikin alamun kunya yace nidai anty ki bari nadena kuka,yanzuma wasa zamu tafi Zaro ido aziza tayi tace la ai ango baya wasa,sai amaryarka ta rainaka ta dingama wanka,ai azamanin nan ka dinga zama agida tana koyawa a.b.c d Annur yace la aiko inason in iya a.b.c d.don yanamin dady duk abokaina sun iya nikadai na rage ban iyaba Aziza tace laaikwa gwara ka koya donwata rana in baka iya a.b.c diba ba wanda zai yi wasa dakai Annur yace. Dagaske anty bari in dawo daga wasan taya,sai antyna ta koyamin Aguje ya fyace yayinda abokansa suka rufamai baya Aziza tace lalle kam minal sannu da hakuri Minal tace ai abinda kakeso shi yake wahalar dakai sai hakuri haka duniya ta gada mu dingahakuri, wai ya ake ciki har ne Aziza tace ai nasiyar da duk wata abubuwanmu na amfani,najena bude mana account na zuba,bakiga akwatina a wajeba,na dawo gidannan. Da zama na barwa. Baffa gidan Gobe su hajiya ma zasu yafi abuja final By Maryam yarmama [11/03 5:31 pm] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-17 By Maryam yarmama *After a long break yarmama is back,for the countinuty of this novel,my fans thanks you for ur patience* Minal tace ayyah yanzu hajiya tafiya zasuyi,sune fa yanzu gatanmu,ya takene abba ya tafi,umma bawanda yasan inda take,su hajiya zasu tafi,shikenan namu ya kare mun zama marayu karfi da yaji,bamu da kowa Annur ne ya bankado labulen ya shigo yace anty ki daina kuka kuna dani ni jarumine,innayi kudi zan siya miki mota Aziza tayi dariya tace nifa annur Annur ya noke kai yace a a banda ke ke,bakya dariya saina mugunta Aziza dariya takarasa saki tace oh munada catoom a gidannan,tabbas annur shine farin cikinmu yanzu,yusif kona bugamai waya bata shiga,inagama a black list yasani Annur yace anty anty ki koyamin a.b.c d Aziza tace a a nidai kace minal ta koyama badai niba,ni bacci nakeji Annur ya murtuke fuska yace anty dama kinzone ki cinye mana abincinmune?to bamu yardaba ki tashi ki koma gidanku Minal tace a a yar uwatace anan zata zauna tare damu By Maryam yarmama [11/03 5:31 pm] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-18 By Maryam yarmama Annur yayi murmushi yace hmmmm anty dafatan ba taci kamar shanuko Aziza tace aini buhun shinkafa nakeci arana Kuma acikina yake dafuwa Annur ya zaro ido yace anty mekike nufi kina nufin hadiyewa kikeyi kamar gara iye kai anty ki dai rageci Aziza tayi bamza dashi tayi kwanciyarta,minal ma ji tayi tanajin bacci itama ta haye kan gado ta kwanta Annur ya tsaya ya kurawa kyakyawar fuskar minal ido,yana godiya ga Allah,dariya ya kece dashi Kuka ya fara kuma yana anty yunwa nakeji zanci abinci anty zanci abinci Aziza ta tashi tace ohhjj kaidai kafiya takura wollah,zama kusa dakai gwanda zama kusa da toilet Annur ya dinga ihu wayyo anty minal,ki tashi ta kirani da mahaukaci Minal ce tatashi ta fara aikin lallashi tace haba nawan jaruman maza basa kuka,ka koyi juriya Annur kokari ya fara ya tare kukan,amma chan ya kara fashewa da kuka yace anty anty bazaki gane bane,buhun shinkafarmu nake tunani,yanzu muka yi bacci,anty zata hadiye,niko wallahi bazanci tuwoba Fashewa da dariya su minal sukayi harda tafi minal tace ai bazata cinyeba,tasanni zaneta zanyi sosai Ka kwanta anjima na dafa mana shinkafa mai dadi Dariya annur ya fashe dashi ,ya rufe ido da tafukayen hannunsa,ys fita a guje kamar zai tashi sama :::::::::::::::;;;;;::::::::::::;::;;;; Abbane zaune awajen boka yana fadin ya bokana kamar yanda nayi sanadiyar mutuwar babansu ,nawa uwarsu kuruciya tabi duniya,ta shige daji,nasasu sukayi bakin jini,nasa kanwar ta auri mahaukaci To haka nakeso awa fitsararriyar nan asiri,duk wanda ya nufeta da niyyar auranta fuskarta sai ya zamemai wata dodanniya,kuma inason tayi bakin jini awajen kowa,inason dukansu daga ita har yar uwarta suyi bakin jini kowa yakisu Kyakyalewa da dariya bokan yayi yace angama kasan yaran akwai ibada,inason ka debo kasar kabarin mahaifinsu da gashin yaran,in sunyi tsifa sun taje sai ka dakko warin takalminsu,shikenan an gama,zasuga bakin cikin da basu taba ganiba a rayuwarsu;a wahala zasu kare Abba yace gaskiya saidai kasa aljani kamus ya dakko amma ni bazan iyaba Boka ya sheke da dariya yace wannan ba damuwa bace,ajiye kudi kaga aiki da cikawa. Damin kudi abba ya aje yana murmushin mugunta, By Maryam yarmama [11/03 5:31 pm] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYYAYEN MASOYI🦁*-19→20 By Maryam yarmama Minal ce zaune a tsakar gida tanawa wa aziza tsifa,tajewa aziza kai takeyi,wata guguwa ta taho,gari yayi bakikirin Takalminsu da gashin dasuka taje yayi sama, Aziza da gudu tayi daki,yayinda minal taja baya bakinta ya furta ayoyi A hankali guguwar ta lafa ,ta tafi da takalmarsu Aziza ta fito daga daki tace minal kenan ta tafi da takalmarmu lalle da sake wannan guguwa haka Minal tace hmmmmm Allah zaimana maganin komai,zomuci gaba da tsifar da mukeyi saimu dora girki Wani almajirine yazo yayi sallama wai aziza tazo inji yusif Ihun murna aziza tayi tace da gaske? Yaron yace eh Tace jeka cemai ina zuwa,kawai yanzu shafshaf Aziza ta shiga cikin dakin tasa hijjab ta shafa hoda daman lebe Minal ma murmushin murna take tana kallon yar uwarta yanda take dokin,ganin sahibinta tace Allah yasa a fita asa,a Aziza tana taku daidai tana fita taci karo da yusif. Yusif kara yasaki yanufi mota da gudu,ya ja da karfi yabar layin Ran aziza ya bace tace aha,yusif dama zuwa yayi yamin wulakanci lallema bari inkirashi Daukar wayarta tayi ta kirasa bugu daya ya dauka, Aziza ta haushi da masifa yusif wannan wani irin wulakancine daga ganina saika kama guduwa saikace kaga dodo Yusif yace haba aziza yazakiyimin wasa da fuskar dodanni ba kyan gani Aziza ta cika fal da mamaki tace wallahi ba abinda nasa a fuskata ina ganin gizo nama Yusif yace wannan ba gizo bane gaskiya indai hakane to kina da shafar aljanu Aziza tawani lankayo ashar ta duramai tace yusif inkasamu wata basai ka tsaya kanamin wulakanciba, Yusif yace bawa minal wayar nasan zatafi fuskantata Gida azixa tashiga ta mikawa minal wayar a sanyaye,tace yar uwa gashi inji yusif Minal ta amsa bayan gaisuwa yusif ya kora mata bayani Mamaki ya cika minal ta tuna mafarkin datayi da abba shekaran jiya ya biyosu da wuka yana nuna aziza itada samun aure har abada,sudajin dady har abada Kashe wayar minal tayi tana zubda hawaye ta kwashe mafarkin datayi ta gayawa aziza Wani ihu aziza tayi tace shikenan burin abba yacika ya lalata mana rayuwa,aziza tashiga daki ta dakko kalanzir a galan,ga maganin kwari a hannunta Minal ta kuka ta tashe tsaye ta tashi tace yar uwa mezakiyi,dashi Ran aziza a bace tace sha zanyi inmutu in huta da wannan wahalar,wai me mukayiwa abba bayason ganinmu iyeh,wallahi gwanda nasha kalanzir na mutu,in huta,galan ta dauka ta kafa abakinta tanata kwankwada. Ihu minal tafara ta taho da gudu,amma tayi latti aziza ta sha mai isharta,tafadi akasa kumfa na fita abakinta. Kuka minal tasa tana aziza karki mutu kibarni awannan duniyar,mu biyu muka rage aziza ,,jama,a taimako yar uwata Da gudu ta tashi da niyyar fita karo sukaci da wani yaro,hannunsa rike da madara caton yace wai gashi inji *boyayyen masoyi* Ayar tambaya shin wanene boyayyen masoyinman mai taimakansu, Shin aziza tamutune? Jama,a labari yanzu aka soma kuta bibiyarmu By Maryam yarmama [11/03 5:31 pm] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYYAYEN MASOYI🦁* By Maryam yarmama Minal ce zaune a tsakar gida tanawa wa aziza tsifa,tajewa aziza kai takeyi,wata guguwa ta taho,gari yayi bakikirin Takalminsu da gashin dasuka taje yayi sama, Aziza da gudu tayi daki,yayinda minal taja baya bakinta ya furta ayoyi A hankali guguwar ta lafa ,ta tafi da takalmarsu Aziza ta fito daga daki tace minal kenan ta tafi da takalmarmu lalle da sake wannan guguwa haka Minal tace hmmmmm Allah zaimana maganin komai,zomuci gaba da tsifar da mukeyi saimu dora girki Wani almajirine yazo yayi sallama wai aziza tazo inji yusif Ihun murna aziza tayi tace da gaske? Yaron yace eh Tace jeka cemai ina zuwa,kawai yanzu shafshaf Aziza ta shiga cikin dakin tasa hijjab ta shafa hoda daman lebe Minal ma murmushin murna take tana kallon yar uwarta yanda take dokin,ganin sahibinta tace Allah yasa a fita asa,a Aziza tana taku daidai tana fita taci karo da yusif. Yusif kara yasaki yanufi mota da gudu,ya ja da karfi yabar layin Ran aziza ya bace tace aha,yusif dama zuwa yayi yamin wulakanci lallema bari inkirashi Daukar wayarta tayi ta kirasa bugu daya ya dauka, Aziza ta haushi da masifa yusif wannan wani irin wulakancine daga ganina saika kama guduwa saikace kaga dodo Yusif yace haba aziza yazakiyimin wasa da fuskar dodanni ba kyan gani Aziza ta cika fal da mamaki tace wallahi ba abinda nasa a fuskata ina ganin gizo nama Yusif yace wannan ba gizo bane gaskiya indai hakane to kina da shafar aljanu Aziza tawani lankayo ashar ta duramai tace yusif inkasamu wata basai ka tsaya kanamin wulakanciba, Yusif yace bawa minal wayar nasan zatafi fuskantata Gida azixa tashiga ta mikawa minal wayar a sanyaye,tace yar uwa gashi inji yusif Minal ta amsa bayan gaisuwa yusif ya kora mata bayani Mamaki ya cika minal ta tuna mafarkin datayi da abba shekaran jiya ya biyosu da wuka yana nuna aziza itada samun aure har abada,sudajin dady har abada Kashe wayar minal tayi tana zubda hawaye ta kwashe mafarkin datayi ta gayawa aziza Wani ihu aziza tayi tace shikenan burin abba yacika ya lalata mana rayuwa,aziza tashiga daki ta dakko kalanzir a galan,ga maganin kwari a hannunta Minal ta kuka ta tashe tsaye ta tashi tace yar uwa mezakiyi,dashi Ran aziza a bace tace sha zanyi inmutu in huta da wannan wahalar,wai me mukayiwa abba bayason ganinmu iyeh,wallahi gwanda nasha kalanzir na mutu,in huta,galan ta dauka ta kafa abakinta tanata kwankwada. Ihu minal tafara ta taho da gudu,amma tayi latti aziza ta sha mai isharta,tafadi akasa kumfa na fita abakinta. Kuka minal tasa tana aziza karki mutu kibarni awannan duniyar,mu biyu muka rage aziza ,,jama,a taimako yar uwata Da gudu ta tashi da niyyar fita karo sukaci da wani yaro,hannunsa rike da madara caton yace wai gashi inji *boyayyen masoyi* Ayar tambaya shin wanene boyayyen masoyinman mai taimakansu, Shin aziza tamutune? Jama,a labari yanzu aka soma kuta bibiyarmu By Maryam yarmama [12/03 9:33 pm] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*26-30 BY MARYAM YARMAMA _IN DEDICATION TO_ *MY BESTY SALMA* aziza ta dauki kudin taje ta biya, Akayi treating din minal, Minal ta shafe saati uku tana jinya,kamar bazatayi raiba Itadai burinta taga. Sanyi idaniyanta annur Aziza tayi fadan tagaji,ta fidda damuwa,ahaka aka sallamesu Abin mamaki suna dawowa gidasukaga gidan ya kone kurumus Minal da azizasuka fashe da kuka dasuka shiga gidan sukaga komai ya kone Minal ta dora hannu aka tace nashiga uku annur dina Harara aziza ta dankara mata tace kekika damu dawani annur ni ta kayana nake Minal tace haka aziza raifa akace miki,ko kiyashima yana darai balle mutum,niban damu da in rasa rainaba indai annur zairayu wannan ba matsalata bane,kafin ta karasa maganar ta taga yara suna shigowa dadirka dirkan akwatuna guda hudu,ga kayan masurufi da sauransu Ajewa suka farayi ,minal tace kuko wani irin sabani kukayi haka? Dayan yaron yace basabani mukayi ba wanine waishi boyayyen masoyi yace in kawo muku Dayan yaron yamika wasikar yace wai gashima yace abawa wata minal Sahannu minal tayi ta ansa,ta sallami yaran,bubbude kayan sukafarayi,kayanemasu shegen kyau adinke suke,ko wanne da gyallensa,harda bedshit Rawaa azizata fara tana murna,yayinda minal tayi tsaki tace aini bai burgeniba. Fara karanta wasikar tayi kamar haka Assalamu alaikum Kiyi hakuri dear natafi da mijinki,amai aikin kwakwalwa nanda sati biyu zan dawo miki da mijinki;lafiya kalau,saiya sakeki ni in aureki Kuka minal tasatace. Wallahi bawanda ya isa ya rabani da mijina har abada, Aziza dariya ta sheke dashi tace aigwanda ki auri *boyayyen masoyi* ya fiye miki alkhairi akan wannan mahaukacin,ki godewa Allah ma yamiki hallaci Minal tace wallahi ba abinda. Yamin wani hallaci yamin bayan yarabani da abin kaunata? Kwalin chocolate aziza ta bude ta dauki daya ta faraci tana santi Yayinda minal tayi tsaki tayi tagumi. Aziza tace inmazaki dauka ki dauka kici inta mutuwane mu mutu tare. Minal tayi. Rau rau da ido itama ta dauka suka. Dinga ci. Shigar dakayan sukayi daki,suka kulle,dakin suka fito tsakar gida kamar sunsan abba zaizo Suna hira abba,ya shigo gidan yana tafiyar kasaita Kallo daya sukamai kowacce ta dauke kai,aziza harda guntun tsakinta Abba yace,to shedanun bariki saiku shirya kubar gidannan domin nasiyesa zan gyarasa sabuwar amarya zanyi Aziza tace kutumar chan wai abba mai mukama bakason ,kaga mundan fake,kafiso mu zauna atitin Allah to wallahi kayi karya ubangiji Allah yafi karfinka tsohon najadu Tattabata minal take alamun tayi shiru aziza tace ke dallah sokuwa kyaleni inciwa wannan wanda yafi fir,auna muganci mutunci kuma in kwana lfy ,kasan ba tsoranka mukejiba wallahi ko yanzu akan wuka saina lumama Tafi abba yayi yace good niko nayi rantsuwa saina ga bayanku,keda aure har abada,kekuma minal ke dajin dadi kinyi hannun riga dashi Minal ta fashe da kuka ta durkusa tana ta rokan Allah ya yaye masu bakin cikinan Yayinda aziza ta dauki tabarwa tawani duro uwar ashar ta nufi wajen abba ta kwalamai akafa Ihu abba yasa yayinda aziza ta kara kwalamai akafa tace bari in karya kafar zuwa gidan boka, Da gudu abba ya fice rai abace aziza ta nufi daki tana kuka Minal ce tashigo tace aziza meye kike kuka Aziza ta hargitsa gashin ganta tace minal bazaki gane yanda nakeji bane naso ace na kashe abba a take inyaso nima a kasheni Subhanallah minal ke fadi tace haba aziza ki dinga sawa ranki ruwan sanyi,mekike ci nabaka na zuba,karki manta watara sai labari ,God time is the best By Maryam yarmama [12/03 9:33 pm] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*31-35 By Maryam yarmama This page goes to my unique fans,i gave you a vote of thanks for ur love and caring about this novel Aziza ta share hawayenta tace shikenan yar uwa nabarwa Allah,in umma ta raye Allah ya bayyanata Minal tace ameen sannan ta dora da ya Allahu,ya rabbi mai sammai da kassai,mai kowa da komai,ina rokanka da sunanka tsarkaka kuma kyawawa,ka kare umma duk take,in tana raye ka bayyanata,inya mutu ya ubangiji ka mata rahama kasadamu da ita a aljannah firdaus,ya ubangiji ya Allah ka nuna ikonka akan mijina ka warkar dashi,kabawa aziza miji nagari wanda zaizamo gatanta nikuma ina rokanka ka dawomin da mijina Shafa sukayi a tare,yayinda ,aziza ta fara danne danne awayarta,a group dinsu sai hirar prince ake Kullum minal cikin kuka take Allah ya dawo mata da mijinta lfy Kwatsam tana zaune atsakar gida tana zaune ta wanke kayanta ,wani yaro yashigo ya bata wasika ya tafi,karba tayi ta fara karantawa *daga boyayyen masoyi* _ki godewa Allah mijinki ya warke_ _garau yake yanzu,sai sunanki yake ta ambata_ _gaskiya yana masifar sonki, sati daya masu zuwa zai dawo,don haka ki dingacin abinci ki maida jikinki,kiyi kwalyar tarbarsa_ Minal bata karasa karanta wasikarba tayi ihun murna,aziza dake chatting ta fito tana tambayar meye faru? Rungume aziza minal tayi tana wayyo dady kasheni annur ya warke ya warke nanda sati daya zai dawo Itama aziza cike da murna tace dan Allah kai Allah abin godiya,wayayi wannan sai Allah Minal tace kwarai kwarai farincikina yadawo amma naso umma tananan Nan jikinsu yayi sanyi, aziza tace Allah yabamu hakurin jure rashin umma Minal tace ameen yar uwa Minal mikewa tsaye tayi tana ta adu,a dacin abinci tayi kyau,da kiba tayi bul da ita Saura kwana daya mahaukacin masoyi yadawo,minal anje an shiga saloon anyi gyara,anyi lalle Tayi masifar kyau,tun dare suka fara toye toye,dama akwai raguwar kudin da boyayyen masoyi yabasu Minal sai walwala take jira take gari ya waye,amma daren yayi nisa Aziza sai tsokanarta take amaryar annur ,sai doki kike Minal tace nadole inyi dokiba inason in ji muryar mijina,muyi magana mai dadi ta fahimta,mu shaku da juna,annur din da da yanzu ba daya bane;annur din da yaro karami ne but annur din yanzu babban mutum ne mai hangen nesa Dariya aziza ta sheke dashi tace lalle kam By Maryam yarmamat [12/03 9:33 pm] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*36-40 By Maryam yarmama *DEDICATED TO* _SALMA ALI WADAH_♥ Yau take sallah awajen minal,ta chaba ado cikin wani material mai shegen kyau Itama aziza taci kwalya cikin wata atampa an kashe dauri Minal tun safe take zuba idon ganin annur,harta fara fidda rai da zuwansa,harta fara fitar da kwallah Aziza tace ke meye haka saikin bata kwalyarki? Kara da horn din mota taji Hadadden gayene yafito a motar ya nufo gidansu minal Tsaye yake kekem ,suit ne blue ajikinsa,yayi masifar kyau, Tashi minal tayi kamar tasha ruwa akasa Miko mata hannu annur yayi alamun tazo Kunyane ya rufe minal a hankali ta taho ta shige jikinsa ta fashe da kuka mai tsuma zuciya Kara maidata yayi ta kwanta luf akirjinsa yace meye haka dear ki daina kuka,ni nakine har abada,gaskiya nayi sa,a Nagodewa Allah daya bani ke Aziza farinciki ya kamata tace yaya annur sanda zuwa Shima yana murmushi yace yauwa auntynmu,pls ki hado kayayyakinku,ku raba abincin da kukayi,sauri nake Ba musu aziza tafara,harhada kayansu,ta wucesu ta kira almajirai ta raba musu abubuwa Annur ya bude bayan boot din sabuwar motarsamotarsa yasa kayansu minal,suka kulle gidan,suka zauna shida minal agidan gaba,yayinda aziza ta zauna a gidan baya Annur ya kalli minal data zubamai ido ko kiftawa batayi,yakashe mata ido daya yace my soulmate kallon ya isa haka ko? Kunyane ya rufeta ta sunkuyar dakai tana kallon fulawar datayi,kama hannunta yayi,wani yarr taji , Bai basa shafa fulawarba yana zuzzuta kyan dayayi, Hanyar airport suka nufa Airport suka shiga kwasar gaisuwa aka fara,nan minal tafara shan jinin jikinta Suna fitowa,annr suka gaisa da pilot din ya saramai,ya rungume minal ta dora kanta akafadarsa,tana tsoron hawa jirgi(😂abinka da sabon shiga)aziza tana biye dasu abaya suka shiga jirgin,suka zauna asit dinsu Minal sanyi takeji ta kwanta acinyar annur ,annur yace ki tashi ki dora belt jirgi zai tashi Dora mata belt annur yayi,minal ta kyallesa tace waikai wanene annur *kuma ina zamuje* Murmushi annur yayi yace asannu zaki gane kiyi hakuri Aziza tayi shiru tayi jigum,har jirgin yasauka a airport din abujah Annur ne ya rike hannun minal suna sakkowa daga matattakalar bene,aziza tana biye dasu,wani kyakyawan rug caper dogo aka shinfida ansa *WELCOME BACK PRINCE ANNUR* Mutane cike a airport din suna tsammanin sakkowarsa,sai watsa fulawa masu kyalli da shekki ,sai busa sarewa da algaita ake masu gangaga nayi Kusan sumewa minal tayi dataga annur yana daga musu hannu Mominsa wata kyakyawa hamshakiyar mace ta nufo wajen,da gudu annur ya nufi wajenta yana oh my mum i really miss you Dadynsa yayi shaking hands dinsa suka gaisa yace my son congratulation ashe kun cinye gasar kallon kafa aturai,amma prince kayi kokari,yan jarida suna son magana dakai Momy ta nuna minal tace wanne itace kake bani labarinta taho nan ya ta Zamewa minal tayi tafadi kasa sumammiya. Dama annur yaudararta yayi ba mahaukaci bane,dan sarkine?wanda taji labarinsa ya cika gari shararren footballer dinnan Jama,a kuci gaba da bibiyata labari yanzu akasoma By Maryam yarmama[15/03 6:12 pm] Maryam Yarmama: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*41★45 By Maryam yarmama *Dedicated to* _my sweet salma Ali wadah_ _i gave this page to my fans ,thank you for ur support and caring_ Annur cikin sauri ya tarota yana ambaton sunanta ,minal minal ki tashi Mummy tace kaga sata a mota inmukaje gida awa saudat bayani Mummy ta kalli aziza dake zare ido tace amma ke yayartace ko wow kunada hankali dafatan zaki zauna a wurina Aziza tadan ritsina ta gaishe da mom,momy ta kamo hannun aziza,daga bisani akashiga motoci sama da talatin aka nufi katon haddeden estate dinsu annur da ake kiransa da king estate,gate ne ya bude da kansa,motocin suka kutsa kai ciki Aka budewa annur mota,aka shimfidamai cafet,kuyangi suna watsa fulawa,annur rike yake da minal da har yanzu bata farfadoba A katon falo akayi masauki wanda fadin haduwar falon nan karyane,yan uwa da dangi suka zauna anata gaisawa da annur,anamai murnar samun mata ta kirki Saudat ce tashigo daga ita sai dogan riga mai hannun singlet,tayi buzu buzu da gashinta;sai taunar cingum take, Mamakine ya cikata da taga wata matasshiyar budurwa a cinyar annur,tana bacci,wani uwar ashar ta dibo tace kai annur aina kasamo karuwa ,daga bisani ta kalli mai martaba tace dad kana kallonsa da wata daba tasaba amma kayi shiru shiyasa nace an tsaneni wallahi antsaneni Tsawa momy ta daka mata tace ke saudat ki shiga hankalinki,kamar yanda kike matar prince annur haka itama take awurinsa don haka kimana shiru kizauna,ko akwai sa,anki anan dakike mana shouting Ihu saudat ta zunduma ta dora hannu akai tace nashiga uku anci amanata an hadamin munafurci wayyo dadyna Cikin lallashi mai martaba yace saudat yahakuri ki zauna a warware matsalar nan Harara saudat ta dakawa mai martaba tace anki azauna din wallahi dolema ya saketa donni ba,ayi ni don in zauna da wata yar talaka ba. Annur ransa ya bace,amma yasan yana magana mai martaba zai taresa,yayi shiru yana shafa fuskar minal, Dakyar aka roki saudat ta zauna tana kumbure kumbure da daukar alwashi iri iri Mai martaba yace son inaso ka bani labarin yarinyar nan yar wacece,aina ka sameta kuma tayaya akayi ka aureta?kasan a tsarin gidannan ba auran yar talakawa ko wata bare ko? Annur yaja doguwar zuciya yace,lokacin naje kano,don koyawa kano pillars wasan buga kwallo ina cikin motata,na hangeta tana tafiya,binta nayi har kofar gidansu na gani,na nemi labaribta naji,nasamu,tausayinsune yakamani,sai na fito mata a siffar mahaukaci,abin mamaki yarinyar nan bata kyamaceni ba,tanada hangen nasa haka ta aureni,namata abun bacin rai kala kala bata damuba,komai tasamu nawane,haka annur yabasu tarihin minal da yanda mahaifiyarsu ta bata,da yadda rayuwarsu tazama,da zaluncin da abba ya musu Kuka aka dingayi,har mai martaba,banda saudat data tabe baki sai harare harare take tana magana kasa kasa wayasani ko karyama yake Mai martaba yace allahu akbar gaskiya yarinyar nan yar kirkice don haka annur ka lura da ita sosai,ita kuma yayarta intana da burin cigabada karatu,saita zabi kasar da takeso ta tafi karatu duk abinda takeson karanta Nan falon ya dauki tafi da sowa yayinda aziza ta fashe da kukan farinciki,dama akwai ranar da burinta zai cika?na karasa karatunta Momyce ta rungumota tace yata karki damu wannan kadan daga cikin karamcin king estate house. Mai martaba yace annur dauketa ku tafi gidanku,inyasa saudat tabiyoku daga baya ,Allah yamuku albarka. Annur ya dauki minal cak,wani tsalle saudat ta daka tace wallahi ba,a isaba tab,lallema ,wallahi baza,a hadani dayar talakawa ba tab haka kurrum ta shafamin talauci ina. Bawanda ya kulata,annur ya fita daga falon,bin bayansa aziza zatayi,momy tace a a kidawo daughter bazaiyu ki barni ni kadaiba daga yau kin zama yata tajini Murmushi aziza tayi ta dawo tazauna akusa da momy tana tunanin ya yar uwarta zata tsinci kanta,i tunda tanason annur yana sonta aishikenan ba damuwa Ahaka falo ya watse aka bar saudat sai zage zage take,momy tana danasanin auren annur da saudat diyar sarkin gombe By Maryam yarmama [15/03 6:15 pm] Maryam Yarmama: Y *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*46☆50 By Maryam yarmama *Dedicated to* My salmaty Tukasu ake,motoci bibbiyu gaba da baya,hmmmm jinin sarauta,mai martaba,ne yakira annur yace prince ka shirya gobe akwai hadadden party dana hada muku,donhaka ku shirya Murmushi annur yayi,yace Allah yaja zamani dad,godiya nake. A hankali minal ta fara bude kyawawan idonta tana karyata,lamarin anya ba mafarki takeba,yakamata dai ace ta farka,kara bude ido tayi,sanyin a.c din motar ne,yasa jikinta ya fara kyarkyarwa,annur ya ciro suit dinsa yasa lulluba mata Tashi tayi cikin kunya tace annur meyasa ka yaudareni?meyasa ka zabi kasamu farin cikinka fiye da nawa why annur,?kamin karya ka dora wa kanka ciwon karya Annur yace minal nasan ku yayan talakawa ba kasafaffai kukeson auren masu kudiba,shiyasa na taho miki awannan sirfar kuma gaskiya nayi dace nasameki yanda nake bukata,kina da tawwakali,hakuri juriya,kin nunamin soyayya dan Allah,badan kudinaba?kuma saidai kiyi hakuri inada mata masifaffiya yar sarkin gombe ce sunanta saudat,saidai kiyi hakuri da halinta domin gida daya zaku zauna, Murmushi minal yayi tace Allah ya bamu zaman lfy mai dorewa ,to dan Allah waye *boyayyen masoyin da ya taimaki rayuwarmu dana yar uwata*wlh inason ganinsa inmai godiya, Murmushi annur yayi yace hmmmmm zagi ganshi watarana, nima kaina bansansa ba amma ina mishi godiya bisa kullarmin da wiffy dina. Minal tace wallahi inason ganinsa,Ubangiji yasamakai da alkhairi,nima in Allah ya yarda saina yimai fiye da yadda yamin Dariya annur yayi yace ameen my wife Rufe ido minal tayida taffukayen hannunta tana murmushi Wani tafkeken gida gari guda naga an nufa,gate ya bude da kansa,sojojine suke gadin gidan,sai sarawa annur ake,shiko yana daga musu hannu yana murmushi,harabar gidan abin kallone Wajen ajiye motoci suka yi parking,bude musu akayi,minal ta kalli annur dayake taku daidai tace annur pls ka daina sawa ana budema mota,da kuruciyarka. Za,a dingama hidima yakamata ace komai kanayi da kanka,ba wanda yasan gobe, daukaka daga Allah ne,mulki daga Allah ne, yakan bawa wanda yaso, Murmushin farinciki annur yayi,har hawaye ya ziraro a idanunsa yace ya Allah nagodema da ka bani minal,minal nagode da tunatar dani da kikayi, Riko hannunta yayi yasa pasport a kofar dazai sadasu ga general falo,sunan minal ne a falon tafkeke ,a katon glass din hoton da akayi elergiment da sunan minal,minal tacika da mamaki Haduwa iya haduwa falon yahadu,sai sambarka Bangarenta annur ya kaita komai lemon green and orange colour ne part din ya mata kyau sosai,wanka ta fada ,tsullum taga annur a bathroom,kara tasaki ta tsuguna ta annur dan Allah ka fita, Annur ya shagwabe fuska yace uhummm nima nazo anty tamin wanka,anty nifa badan iska bane Minal dai tana rakube acikin bath tub,amma dariya take kasa kasa,bata ankaraba ya fado bathtub din,wani kara tasaki, Amma ahaka ya mata wanka tana mammake jiki,ya goyota yana ai my wife yanzu babu kunya atsakinmu mun zama jini daya, kin manta lokacin dakike ban abinci a baki? Minal ta tuno littafin data karanta na ma,aurata,kissa da kissina dashagwaba Murmushi tayi tana bayansa daure da tawul,dan cizo ta gantsaramai a kunne,kara yasaki,tazame tafada kan gado tana dariya kanta a sunkuye, Annur yace taho in shafamiki mai Hararar wasa tamai tace tab sai kace wata baby anki wayon Karbar man tayi tanashafawa,ta je wardrobe kaya tagani sunfi Kala dari ajere,wani doguwar riga ta hango pink mai adon fari da dankwalinsa sawa tayi,wow yayi masifar kyau ,fadin annur Gaban katon madubi ta nufa,ta fara tsantsara kwalya,tana kallon annur daya kafa mata ido yana murmushi,martani ta maidamai,tadan sunkuyar da kanta alamun kunyatace dan Allah kaje kasa kayamana annur Annur ya matawani kallo yace a chanzamin suna in bahakaba zamu shekara anan Minal a hankali tace to *my husband* Annur ya noke kai yace a a ba wannanba, Minaltace to heart beatfa Annur yace good ficewa yayi daga dakin yaje yasako riga t_shirt shima pink colour da farin wando Shigowa yayi,minal tace kai yamukayi anko nidakai Murmushi annur yayi yace aiduk kayan da kike dashi anan gidan inadashi,zo mudanyi hoto mana dear,kamota yayi,suka dinga daukar selfie,sannan ya mata ita kadai,kunyane ya cikata dama haka annur yake da iya soyayya?in Allah ya yarda ba wanda ya isa ya rabani da mijina Karar fashewar abu sukaji a general parlour Minal ta tsorata ainun,annur ko ajikinsa yace zamuje dear nasan bazai wuci mahaukaciyar nan ne tazoba don kadan daga aikinta Annur ya rungumi minal suka wuce general falo,aikwa saudat ce dauke da katon wuka a hannunta,gashi tayi raga raga da hotan minal da akayi elergiment da sunanta Annur yace ke dabbar inace kishi haukane,ko mamanki ita kadaice a gidanku,ai itama alfarmar wata taci Saudat tace ni kake ciwa mutunci annur ta ubanka mai martaba kake zagi,tsohon najadu,mugu azzalumi Annur yace zanso saudat ki fadi abinnan agaban mai martaba,yaji dama albarkacinsa kike ci,kuma tunda kika zagarmin mahaifi saina babbalaki a gidannan Cikin karaji da takama tace bismillah inda jini aka haifeka kazo ka tabani wallahi dagakai har yar iskarnan da kuka gama wattsakewarku a titi sainayi ajalinku Zuciya tadauki annur da nufin zuwa yawa saudat mugun duka,minal ta rije hannunsa tana kuka tana jijjiga kanka tace dan Allah karkaje,bakaga wuka bane a hannunta kar ruddun shedan yadauke ta yima illah Annur yace kinga minal sakeni innunawa yar iskarnan kura kurenta Saudat ta nufo wajen da kudu ta fara jibgar minal,tana yakushinta da dogayen faratanta na kanti,annur ya hankade saudat shima ya dinga jingarta Kokuwa kakeji ,saudat tana ihu,da kukan saita illata minal,wuka salma ta dauka tana bin minal dashi,sai zagaye falon suke minal taga tashin hankali sai kuka da ihun kiran azizatake Annur ne ya sha gaban minal ya boyeta abayansa,yana inkin isa ki kasheni tunda ke mahaukaciyace Cikin huci saudat tace ka matsamin ko in hadaku tare in kasheku Da gudu saudat ta nufi wajen ta cakawa annur wuka By[19/03 11:14 pm] salmah pinky💅🏼💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*51-55 By Maryam yarmama Dedicated to My salmaty Cikin zafin nama,annur ya rungumi minal suka tsuguna,wukar tabi iska Ran saudat yabace kamar tayi hauka tace wallahi kayi karya annur kaci amanata kazaba niko ita. Annur ya wanketa da mari kyawawa guda uku yace nazabeta akan mahaukaciya irinki,aini ko zanyi butulci bai kamata inwa minal rabin rayuwata butulciba tasoni ina mahaukaci banda komai. Amma kefa na tabbata da kece na rike miki hijab kamar yanda na rikewa minal da tuni zakisa a shekeni bakida asara Ran saudat yabace cikin bambamin fada tace wallahi inkasan wani bakasan wataba,saina kashe minal din inyaso nima akasheni saime? Minal dake faman rusa kuka tana bayan annur,annur ya juyo gareta yace masoyiyata kiyi hakuri nan gaba zan raba muku gida kizabi,state din dakikeso in rabamuku gida Saudat tace a a ba gida zaka raba mana ba ranka zaka rabama asararre rago kawai,aini nazata zakamin tsinannen duka ashe zuciyarka a muce yake irin ta ubankane. Ritse ido annur yayi dabadan alkawarin daya daukarwa mahaifinsa na rashin dukan yarinyar nanba dasai yaci ubanta da duka kuma ya duki banza abanza.,hannun minal yaja sukabar saudat awajen tana ta zage zage. Tare suka shiga kitchen ,minal tayi shiru sai hawayene ke tsiyaya a kwaryar idanuwanta ta kalli,annur da fuskarsa alamun damuwa tace annur shikenan mun rabu da aziza kenan? Annur yace kiyi hakuri karatu zata tafi kasar waje amma ai zata dinga zuwa hutu karki,damu da wannan zancen annur ya kwantarwa da minal hankali tadinga walwala Ahaka suka dirji amarcinsu cikin jin dadi da kwanciyar hankali,minak tayi fresh tayi kyau,duk hantarar da saudat take mata bata damuba,ko wucewa minal tazoyi sai saudat ta bangajeta tayi wucewarta tana zaginta da nuna kyama a gareta Minal ce zaune akan dinning,annur ya tafi kasar waje buga ball,tana danne danne wayarta *iphone*tanacin abinci fried rice a hankali,ji tayi an dauki abincin an watsa mata ajiki Saudat ce tsaye tace ke yar talakawa jikar talakawa da akwai abinda yafi talauci dana kiraki dashi,anzo an zauna anacin abinda ba,a saba ba ,to ga wankina chan kije kimin Minal tace zanyi karki damu da wannan but kisani talaka da maikudi duk ubangijin talikaine yayisu,kuma yayimu talakane bawai don baya kaunarmuba,bawanda yafi wani awurin Alllah,sai wanda yafi imani da tsoransa,don haka ki daina nuna bambamci dukanmu yayan adam ne da mamanmu hau,wa,u Rike baki saudat tayi tace Allah?i see idon mage ta waye donhaka inzakiyi wa,szinki kije chan kofar massallaci ki dauki loudspeaker kiyi zakifi samun lada banza a banza kawai Haka kullum daban rashun mutuncin da saudat take shukawa har annur ya dawo bata fasa halintaba By Maryam yarmama [19/03 11:14 pm] salmah pinky💅🏼💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*56→60 By Maryam yarmama *DEDICATED TO* SALMA ALI WADAH ®online hausa writters Minal ce zaune a main parlor tana kallon zee aflam an sako wani film mai dadi yatafi da hankalinta,ji tayi an zagayota bayanta an, rufe mata idanuwa. Tasan waye murmushi tayi tace nawan harka dawo kenan. Aziza tace to yar soyayya bashi bane nice nan. Tsalle minal ta daka tajuyo,cikin murna tace oyoyo yar uwa ashe da rabon zamu hadu kafin ki tafi london? Murmushi aziza tasaki tace kinsan gobene tafiyarfa shekara uku zanyi,kinga lokacin saidai inzo in tadda yarki ko dangi dan shekar biyu Minal jikinta yayi sanyi tace aziza shikenan nida ganinki sainan da shekaru uku ai sai mai rai. Aziza tayi murmushi tace meye zaki damu bayan ga farincikinki a kusa,abinki kwadeshem Dariya minal ta kyalkyale dashi,saudat ce tafito daga shashinta tana tafiyar kasaita,ta kalli minal tace ke yaki kizo ki wankemin inner weaes dina. Har minal tatashi azixa ta daka mata tsawa ta koma ta tashi taje gaban saudat ta nunata dadan yatsa tace ke ba baiwarki bace ,kuma bakida iko akanta mijinkune yake da iko a kanta bawai ke ba,kuma kisani kinyi nafarko kinyi na karshe karki karasata aiki Saudat tace keeeeeh kinsan wacece nikuwa au minal din bata baki labarinaba? Dariya gami da tafi aziza tayi tace tabbas nasanki ke mara kunyace,mai zagin iyaye ,yar rainin,hankali,raina miji,saike,kuma saidai ki nuna mana dukiya that all Ran saudat yabace tunda take ba wanda yataba jefarta da munanan kalamai sai aziza daga hannu tayi da niyyar dauke aziza da mari,aziza ta yarfar da hannun tace keeee?karki kuskura ki taba lafiyar fuskata inbahaka saikinyi nadama. Minal cikin kuka tace aziza zoki fice ki tafi banson tashin hankali Cikeda mamaki aziza ta kalli minal tace minal ina matsayin ysr uwarki kike korata kin zabi ki zauna kita bauta,? Cikin kuka minal tace eh tunda mijina yanasona aishikenan bazan damuba na rokeki aziza ki tafi banson rigima. Saudat ta kalli aziza tasheke da dariya tace aike ko mayyace yaci ace kintafi tunda yar uwarki da kuke uwa daya uba daya ta koreki,minal taji zafin kalmar nan amma ba yanda zatayi Haka tanaji tana gani aziza tadauki jakarta ta nufi hanyar kofa,sai alokacin minal tace aziza,daga mata hanni aziza tayi ta fice daga gidan Kuka minal take saudat ta kalleta tace malama tashi ba kuka zakiyiba ki tashi kije ki wankemin kayana. Jiki a salube minal tatashi ,saudat tace tsaya malama anan in dakko miki karki shafamin farar kafa,shiga ciki tayi ta dakko,su kayan abokiti tace ,to gasunan sora amin halin sata don ranar dakikamin wanki breziyana daga aka kawomin daga dubai banganiba kawai nayi shirune,kuma karki wankemin a machine. Bude baki minal tayi tace nida sabon sharri,haka ta dauki wankin ta nufi bangaren washing machine,tafara zanzage kayan kwayoyin maganin zubar da ciki tagani kala kala,abin yabata mamaki badai saudat zubar da cikin annur tadingayiba,tausayin annur ne yakamata yanda yake matuwar son yara. Amai taji yataso mata kwararawa tadingayi,nan ta fuskanci tanada ciki,murnane yakamata tana bazata gayawa annur ba harsaiya gane da kansa,kuskure bakinta tayi taci gabada aikinta tana murmushi ya annur zaiyi inyaji wannan batun, By Maryam yarmama Minal ce sai jibgar [19/03 11:14 pm] salmah pinky💅🏼💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*61→65 By Maryam yarmama Dedicated to My besty salmaty *this page is given to my sweet friends, _seemaluv,sunhera,ummy agos,dijah waziri,cwtjiddah,mixx xoxo,asykhaleel,zahrah bukar,autar hajiya and others_* Minal ce kwance a cinyar annur yana mata tsifa,annur tace my wife wai meye naga saiwani fresh kike kinyi bul bul dake abinki kodai na girba abinda na shukane? Fari minal tayi da ido tace idon matambayi? Annur yace haba wife ki gayamin mana har yanzu bakiji wani alert ba. Minal tace niko naji alert tunda yau watana biyu nayi batan wata Wani uwar ihu annur ya daka yace dagaske?alhamdudillah dole su mom suji labarinnan,wow mezan siya miki, Minal ta tabe baki tace zuciyarka nakeso,ina bukatar kulawarka dear,nidai kabari incikinnan yayi kwari saika gayawa duniya ka godewa Allah ma baibani wani wahalaba. Annur yace tab lalle dole mutafi asibiti yanzu duk likitan daya faramin albishir shi zan bawa kyautar gida bari in kira abokina likita safwan da jiya ya dawo daga london Jin an ambaci safwan gaban minal ya fadi sai yanzu ta tunada safwan tsohon masoyinta wanda yafara,taimaka musu arayuwa dariyar yake tayi tace Tom Allah ya kawoshi lfy Annur yace gaskiya dole inmiki wani abu daga yau bake ba aiki acikin gidannan Minal tace kaidai da naiman rigima kake sokake in nazo haihuwa insha wahala ,ai ana son mace tadinga exercise Annur yace banson mussu kiyi abinda nakeso banson ki wahalarmin da babyna. Karar takalmin saudat sukaji tashigo tanacin cingum kas kas tace annur inada wani magana dakai in bazaka damuba Annur yace maizai hana ki gayamin anan kinga yanzu ina busy. Saudat tace auhakane?ta kwalla kira yar labai kashigo. Wani matashin saurayine yashigo yasha kayan alfarma ya kalli minal yace wa annur dama wannan matarkace? Annur yace bangane me kake nufiba mallam matatace ta sunna mana. Mutumin ya kalli minal yace minal kinci amanata dama baki da aure kike zuwa hotel din danake,muna aikata sabon Allah mukayi alkawarin aure? Cikin rudu da mamaki minal tace ni?gaskiya to bani bace Mutumin yace haba minal abin yaudarace ke da har waya mukayi dake inzo gidanku kina dauke da cikina? Annur ya tashi tsaye yace what?karyane wannan zancen wallahi karyane na yarda da matata. Saudat tayi murmushi tace kaito bawan Allah ka nuna mana shaida mugani mana, Mutumin yace hakane kinyi gaskiya,hotuna ya dakko sama da goma ya mikawa annur. Hannun annur yana karkarwa ya anshi hotunan,minal ce kwance ajikin wannan mutumin,minalce a club daga ita saidan kanfai da bra,hannunta dauke da barasa,sauran hotunan kuma minal ce da wannan mutumin suna aikata masha,a ,wullar da hoton annur yayi ya zube a kujera yana numfashi sama sama innalillahi wa,innahiraihi raji,un kalmar da minal take nanatawa daukar hoton tayi taje ta durkusa agaban annur tace mijina wallahi sharrine hadani akeso ayi dakai,wallahi bazan taba cin amanarkaba cikinnan da yake jikina nakane shi kuma wannan bawan Allah bansan shiba karya yakemin Saudat tace wai borin kunya sharare sharare gashi munga abu baro baro ai saiki rufawa kanki asiri ki auri mutumin nan tunda yana sonki Annur rike yake da kirjinsa yana numfashi sama sama,ihu munafurci saudat tasa ta nufi wajen da annur yake kwance tana annur karka mutu ka barni wayyo minal zata kashemin mijina,ritse ido annur yayi shi yasan zafin da yakeji dama ashe saudat ce mutuniyar kirki ashe minal mutum a fuskace? Tsugune minal take tana rizgar kuka,saudat sai gwalo take mata gami da harara,mutumin yace nidai natafi minal inkin haihu ki bawa mijinki na yafe dan ko yar Saudat ta rushe da kuka tace ina mijina bazai rike shegeba ina wallahi Mutumin yace oho dai nidai kunga tafiyata,fita yayi daga falon minal yayi tafiyarsa Kukan minal ya tsananta annur yaki magana ya ritse ido ya rasa wani hukunci zai dauka,a hankali ya bude ido Ya kalli minal yace minal kinyi daidai duk hallarcin danamiki ki rasa abinda zaki sakamin dashi sai cin amana dabin mazan waje,banyi mamakiba dama ai ance ku yayan talakawa bakuda tabbas ,zan kyaleki har sai ranar da kika haihu sai agwada ko jininane wallahi indai ba jininabane sai na daureki har karshen rayuwarki,kuma bani bake komai nagidannan ke zaki dingayi Saudat bataso hakaba taso ya jibgeta yamata saki uku amma zataga sharri kala kala wannan ma kadan tafara gani Kuka minal tasa yayinda annur yace minal kitashi daganan bana kaunar ganinki na tsaneki Kuka mai tsuma zuciya minal tasa hartana tuntube ta nufi dakinta ta dauro alwala tayi sallah da adu,o,i. Da neman mafita da rokan Allah ya bayyana gaskiyar lamari By Maryam yarmama [19/03 11:14 pm] salmah pinky💅🏼💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*66→70 By Maryam yarmama *IN DEDICATION TO* _MY SWEET BERRY SALMA ALI WADAH_ _WANNAN SHAFIN NAKUNE MASOYANA,NAGODE DA ADU,ARKU,SAKONKU YANA ISOWA GARENI AMMA KU DINGASA SUNA DON,INNA GANI NAYI REPLY,AYYUKA SUNMIN YAWA KU DINGA HAKURI DAMU WASU BANA SAMUN DAMAR AMSA MUKU,AMMA INA GODIYA SOSAI KARKU DAMU ZAN LISSAFOKU,CIKIN WANNAN LITATAFIN,DOMIN KUSAN NAGA SAKONKU_ minal ce ke girki a kitchen ,soya miya take saudat tashigo ta mata kallon karamar awaki tace ke jeki ki dakkomin wayata a falo. Minal tace bari in sauke miyar tunda yayi Saudat ta. Daka mata tsawa tace ke wanni irin taurin kaine dake kamar akuya zaki wuce ki dakkomin ko sai ranki ya bace Dasauri minal tawuce yayinda saudat ta yi murmushin mugunta tadauki gishiri ta zuba amiyar tadauki yaji tasa amiyar ta juya Ba,a dadeba saiga minal tashigo tace aunty banganiba Saudat tace antyn gidan uwarki wallahi munanan dake saina fitar dake agidannan snatcher kawai. Jikin minal yayi sanyi,tasauke miyar ,sauke miyar ta zuba duka a kula.ta kashe gas Wuce saudat tayi ta nufi dinning annur yana zaune yayi tagumi,yana ganin minal ya daka mata harara, Saudat yagano tanufo wajen sai kwarkwasa take ajiyar zuciya yasaki da murmushi yace gimbiyar mata zoki zauna muci abinci Zama saudat tayi tana fuskantarsa tace anya zan iyacin abincinnan honey wallahi tashin zuciya nakeji sosai Zaro ido annur yayi yace da gaske watanki nawa bakiga al,adarkiba Saudat ta yamutse fuska tace one month kenan. Wani fusata annur yayi yadaga gabjejiyar salma yana zagaya dinning da ita yana kissing dinta da sumbatu Saudat dariya take tayi azuciyarta tace kaji sauna uban son yaya to karya nake Minal ta tsaya tana kallon ikon Allah annur ya daka mata tsawa ke mayya kizuba mana abincin karki lashemin matata Cikin shagwaba saudat tace eh wallahi honey, Jiki asanyaye minal tafara zuba musu abincin ta tura musu Annur da kamshin abinci ya isheshi yadauki spoon yakai chokali daya ,tufarwa yayi yadauki ruwa yasha ,afusace ya tashi ya shako minal yayi sama da ita ya dire yayi ball da ita yadinga taka ruwan cikinta Allah sarki minal kokarin kare cikinta take,yayinda annur yace dan ubanki kasheni zakiyi duk ciwon zuciyar da kikasamin bai ishekiba Kuka minal take tatashi da gudu ta nufi shashinta amatukar galabaice,ta rufo tana kuka Annur yace wallahi saikin gand kuranki,cikin kissa da kissina saudat tazo wajrn ta jashi dakinta tana lallashinsa Washegari saudat tasa aka nemo mata jinin karya,ta shafa a kafafunta ta fadi a falo tana ihu da neman taimako,minal tashigo falon hankalinta atashe tana aunty mai yafaru? Saudat ta kalleta tace ubankine yafaru taci gaba da ihu da kururuwa Annur ne yashigo dagudu ya na neman akasi yanda yaga jini na malala ajikin saudat jini nabin kafafunta hankalinsa yatashi badai cikin daya kallafa rai akaiba yazube Saudat tace wayyo mijina ka taimakeni minal tagama dani tazubarmin da ciki . Cikin mamaki annur yace agarin ya? Saudat tace lemo nace takawomin ashe tasa magani aciki ka kaini toilet mijina Annur yace mutafi asibiti kawai ai wallahi minal dole in kira policawa a daureta tayi sati biyu acell dan ubanta, jarabar nan tata ya isheni a gida... Masifar yau daban gobe daban Mamaki yahana minal magana sai zaro ido take yawunta yakafe tama rasa me zatace Annur yatashi saudat ya tallafeta suka nufi toilet ta gaggayara jikinta tana kukan karyar zubewar cikinta. Ran annur yakare bacewa yakira policawa akayi arrest din minal data kasa kukama sai kukan zuciya Ran saudat yayi fari kal ,tanacin karenta ba babbaka,bayan sati biyu saudat ta takurawa annur yaje yayi belling ta Saudat har daki ta biyota tace oh su salihai ansha zaman cell Murmushin takaici minal tayi tace kisani aunty duk abinda kashuka shi zaka girba komin daran dadewa gaskiya zaiyi halinta ko bana numfashi aduniya zamu tsaya agaban Allah yamana hissabi tsakanina dake Tsawa saudat tadaka mata tace yimun shiru jaka aladiya dabba munanan dake ni yar jinin sarautace donhaka mu family dinmu ba,a mana kishiya asannu zanfuddaki daga gidan annur in mallake annur da dukiyarsa gabaki daya Haka minal ta dinga fama a gidan sharrin yau daban nagobe daban har cikinta yakai wata bakwai lokacin damuna ne. kullum cikin yi mata azaba suke,tarame tayi baki ,kullum cikin tunani da damuwa take,ranar tana fitowa daga wanka daure da tawul da katon hijab Mutumin ranar tagani azaune dagashi sai singlet akan gadonta yace babyna ykk Cikin mamaki minal tace wai menama bawan Allah kakeson shiga rayuwata Annur ne yashigo da belt yana dan ubanta ina take saudat tana biye dashi,mutumin yana ganin haka yabi ta dayan gefe yafita aguje Annur yace lalle minal kin tabbata yar iska to wallahi yau sainamiki abinda bazaki manta daniba Minal tana kuka tace annur ka yarda dani wallahi bansan wani namiji arayuwataba inbakaiba wallahi bansanshiba Saukar duka tadingaji ajikinta ihu take gami dagare jikinta,wani wawan duka annur yamata aciki,saudat kokari take a kashe abinda yake cikinta Annur yace minal bazan iya zama dakeba nasakeki saki daya Minal taji cikinta ya murde wani azababben ciwon mara yakamata,kara tasaki Saudat data fuskanci minal nakuda ne yakamata da kissa taja annur suka fita daga dakin suka banko mata kofa Nakuda mai tsanani minal take tana ihun neman ceto dariyarsu takeji a main falo,haka minal tanajan gwiwa ta je wajen sif tadauki reza din data tanada ,tanajan ciki tanufi toilet sai nishi take Kaffara tayi jariraya santalelliya ta fado kyakyawa da ita,cancara kuka tadingayi,mahaifa mata fado,minal tagyara jaririyar tadora ruwa zafi tamata wanka tasamata kayan da annur yasiya guda daya tal,awani super market dasukaje Dama yace a dubai za,akawo kayan jaririyar Wanka minal tayi,tafara harhada kayanta tana kuka, Wani zoben gwal tadakko tasawa jaririyar ahannu,ta nanadeta a shawul Minal ta dauki jaririyarta ta sa mahaifar a leda babba,tagyara dakin tsaf Tanajin kaunar jaririyar harcikin kogon ranta ta dauketa ko tsinke minal bata dauka gidanba kuka take tazo ta iskesu afalo Annur dayaji kukan yar ji yayi kamar ya kwaceta ahannun minal danso Saude ta kalli minal tace ashe an haifar mana shegiya ko shege agida to a kaita gidan ubanta in bata da uba a nufi gidan marayu Minal tace hmmm saudat kenan burinki yacika nabarmiki gida yanzu meye ribarki ,kaikuma annur sai nangaba zaka gane gaskiya inka shirya nemana saika nemeni kazo ka karbi yarka inkuma ka yafe na rungumi kaddara in riketa. Tafiya tafarayi,annur jiyake kamar yadawo da ita ya anshi yar Amma daya tuna wani Amma tayi nisa,tafiya minal take a tsakiyar dare shiru,ga hadari ya hadu yayi baki kirin Kuka minal tasa tana ya Allah ka dubeni da idon rahama ,ya Allah ka taimakemu Ruwa aka barke dashi tamkar bakin kwarya,jaririyar sai cancara kuka take Kuka minal take tana adu,ar Allahya kawo musu agaji Kwatsam saiga mai adaidaitasau ya haskesu da fitila,tsayar dashi tayi tace gidan marayu zaka kaini Dasauri tashiga,sai rawar sanyi take ,muryar jaririyar ya dashe takasa kuka da alamu mura ya kamata Rudewa minal tayi aiko mai adaidaitasan ya nufi gidan marayu da ita ,abakin gate din ya ajiyeta Shiru tayitana tunanin ina zata samu kudi tabashi ,kamar mai adaidaitasahun yasani yace kibar kudin nasan ke marainiyace ku abin tausayawane Godiya minal din tayi ta gaishe da securities din tace tanason a kaita office din shugabar gidan marayu Aiko wani hadadden office aka kaita,wata hadaddiyar matace zaune sanye take da glass tana bawa wasu yara abinci abaki tana musu wasa,dago da kyawawan idanuwanta tayi,ta kafa akan minal tayi murmushi tace sannunki da zuwa baiwar Allah Ahankali minal ta amsa mata tagaisheta zama tayi Matar tace ke wacece meya kawoki gidan marayu Labarin rayuwarta minal tabata,matar ta dunga zubar da kwallah ta karbi jaririyar tace wa minal daga yau kinzama yata karki damu zan kula dake sosai,zan gayawa duk wandayake gidannan ke yatace ,zan hadaki da kawaye nagari Du husna da khadijah suma marayune Kuka minaltasaki tana godiya yayinda hajiya mairo takira docton yara akayi treating din jaririyar minal. Watan minal biyu agidan marayu tacanza ta murmure,hajiya mairo ta maidata tamkar yarta ita take raba abincin marayu,kowa yana bala,in son minal Wani hamshakin attajiri matashi yazo yana bawa yara dubu goma goma Minal ce tafito suda hajiya mairo da sauran shugabannin gidan marayu da niyyar yimai godiya,yar minal da sukawa lakabi da malika tana hannun khadeeja yarinyar ga kyau dashiga rai sai dariya take da wangale baki tana kallon hajiya mairo Dagowar da minal zatayi abin da kwakwalwarta yakawo mata shine *safwan*tabbas shine tsaye yana rabawa yara kudi ya kara kyau ya goge Shima juyowar dazaiyi da mamaki a fuskarsa yagoge idonsa yace kamar minal masoyiyata nake gani By Ur perfect writter Maryam yarmama[21/03 6:34 pm] salmah pinky💅🏼💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*71-75 By Maryam yarmama *IN DEDICATION TO* _MY SALMA ALI WADAH_ _*MASOYANA KUYI HAKURI SAKAMAKON SHIRUN DA KUKEJI,KUNSAN SHA,ANIN JIKI DA JINI*_ malikace tafara cancara kuka,ansarta minal tayi ta jijjigata Tunanin safwan ya tsaya cikin mamaki gami da tsoro da fargaba yace minal badai kinci amanata kinyi aureba,minal ina kikeso insa raina,to mai yakawoki gidan marayu ina umma da aziza? Ihu minal tasa ta fashe da kuka Hajiya mairo tace a a minal meye abin kuka tunda kinsansa saiki bashi amsa,kije wani wuri indai akwai sirri a tsakaninku Safwan yace tabbas maman marayu akwai sirri a tsakanina nida minal munyi alkawarin aure da ita,kuma nazo naganta da ya'kuma sunyi kama sosai shiyasa abin ya dauremin kai Hajiya mairo tace kabiyoni office akwai magana,hajiya mairo taja hannun minal dake shesshekar kuka suka nufi office,safwan yana biye dasu Zama sukayi minal ta zauna a kujerar datake fuskantar safwan malika na sharbar barci acinyar hajiya mairo Hajiya mairo tace alhaji safwan naji anacema gaskiya minal ta auri dansarki Dafe kirji safwan yayi yace nashiga uku minal badai kinci amanataba yazanyi da rayuwata Kuka minal tafashe dashi tafara bashi labari har batan umma Safwan ya zubda kwallah ajiyar zuciya yayi ya durkusa agabanta yace minal dan Allah zaki aureni ?nayi alkawari ni zan zame uban yarnan,zan nuna miki gata zan taimaki rayuwarki zan nemo umma duk inda tashiga Kuka minal take tana girgizakai tace bazan iya aurenkaba maza Macutane . Hajiya mairo tace haba minal da hankalinki da tunaninki,ki tuna aure ibadane,akwai wanda suka fiki shan wuya,inma baki auri safwanba,ai kuka hadu da wannan dan iskan tsohon mijinki zaiyi takamar shine dama wanda yake sanki Safwan cikin kalan tausayi yace minal ki tausayamin kin san yau nakai shekara shida inadauke da sonki karkimin haka kitaimakamin kinji Minal tana kuka tace safwan nagoge da kaunar daka nunamin,kayi hakuri kozan iya auranka sai malika tayi shekara biyu,kayi hakuri Hajiya mairo takasa magana itama tana tausayawa minal,hawayene yakefita a idon safwan yatashi yana gogewa yafita yaje yadauka bandir bandir din kudi ya aje a teburin hajiya mairp yace maman marayu ga wannan dubu dari uku ne asiyawa malika madara da dubu dari biyu sannan dubu dari nakine Godiya hajiya mairo tafara tana shimai albarka Juyawa yayi da niyyar tafiya muryar minal yaji tace mallam kazo kadauki kudinka bama bukatar taimakon kowa yatace itakadai banson kowa yatabamin ita ni nasan wahalar danasha wajen haihuwarta Murmushin takaici safwan yayi,yadawo yace,hmmmm minal kenan ashe kinada tsiwa Minal tace eh inadashi kuma sanadinkune maza . Safwan yace good ai shedanne yake mayar da hannun kyauta baya nidaina bawa yata bake nabawaba Sallama sukayi da hajiya mairo,yayinda minal tabishi da harara,hajiya mairo itama yabitada wa,azi Washegari malika tatashi kowa da kuka,minal tabata nono takisha sai rusa kuka,take anyi lallashi ankaji kukanta sai daduwa yake Minal itama ta rushe da kuka,hajiya mairo ta ansheta amma sai kara cancara kuka take Motar safwan ne ya danno kai,parking yayi da sauri yafito daga mota Kukan malika yaji,dasauri yanufi office din da kowa yayi cirko cirko anrasa mai za,a bata tayishiru Sallama safwan yayi Amsamai sukayi,dasauri ya anshi malika daga hannun hajiya mairo,cillata yayi sama,ahankali kukan ya ragu ,jijjigata yake yana hura mata kunne,aiko yarinya ta murmusa Abin yaburge kowa,minal tashagala a da kallon safwan tana inama shine uban malika dataji dadi Khadijah ce ta dakkowa safwan kujera yazauna,yakarbi feedern dayake cike da milk yafara bawa malika,harta koshi tafara wasa Hajiya ta kalli dayar shugaban tace hajiya hanne kinga ikon Allah lalle kam malika tasamu uba Hajiya hanne tace i wallahi bari in koma bakin aikina tunda uwata tayi shiru,dukansu suka koma bakin aikinsu Office yarage daga hajiya mairo sai minal da safwan By Maryam yarmama [21/03 6:34 pm] salmah pinky💅🏼💍: ●●●●●●●●●●●●●●●●●●● *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*76★80 By ↓ Maryam yarmama *dedicated to* _my salma Ali wadah_← *®H.O.W*♣ _wannan shafin sadaukarwane ga kawaye na yan *HIQIYA ONLINE WRITTERS*_ _Shugabarmu *billyn abdul,classic feedoh,first lady,salma Ali wadah,eshart saleh,sweet jiddah,sunhera,Allah yakara mana dankon kauna da soyayya ,Allah yarabamu daga sharrin mahassada_ →☆Safwan yace hajiya mairo amin alfarma inaso aban aran minal da malika zanje muwa malika shopping din kaya Minal ta dakamai harara tace ba inda zani ,kuma wallahi ko kasiyo bazatasaba Hajiya mairo tace minal indai kin daukeni uwa kije kiyi wanka nizan shirya malika kuje Jikin minal ne yayi sanyi a hankali tatashi tana gallawa safwan harara,shiko murmushi yake mata tawuce gidan hajiya dake xikin gidan marayu katan gida ne wanda babu abinda babu aciki,tayi wanka tasa atampa,tadanyi makeup maishiga rai,tasanya hijjabinta mai hannu tayi masifar kyau Mota sukashiga safwan nadauke da malika,minal nabiye dashi sunyi matukar dacewa dajuna Zama minal tayi agaban mota,maman marayu da sauran kawayen minal da yara suna dago musu hannu,minal ma dago musu takeyi,suka fita daga gidan marayun Minal sai gunguni take ita kadai ambi an takurawa mutum saikace shi kadaine, Safwan yace hmmm matata kina burgeni wallahi zanso muyi aure mu tallafi rayuwar yarmu malika Minal tadakamai harara tace minal ba yarka bace yatace,gwandama kayi shiru kadaina zancenta Safwan yadanyi dariya yace amma tafisona kuma dazu kinga example. Shiru minal tayi har akaje tafkeken shop mall dinnan wanda sai dan wane da wanene ke shiga mall din M&H & UMMAH SHOPPING MALL Safwan ne yafaka mota,yafito anata chaje mutane ,amma shi dayazo wucewa security suka dinga risinawa suna kwasar gaisuwa Safwan yace minal yakikaga shoprite dinnan Tabe baki tayi tace yayi kyau mana aiko makawo yashafa yasan kyanshi balle ni Dariya safwan yayi yace yanzu in akace nakine yazakiyi ? Minal takara tabe baki tace zanji dadi in taimaki marayu Safwan yace to minal dawowana nigeria nagina shoprite dinman danaje gidanku naga anzamr dashi tafkeke nayi tambaya bawanda yace yasan inda kuke,nayi kuka da bakinciki,shine nazo abuja nagina shoprite mall mai sunanku nayi alkawari duk randa na ganku yazama mallakinku dake da ummah da aziza yanzu shoprite dinman ya habaka,bankinki dana bude muku shima yahabaka,har kamfanin motoci da gidan gona na bude muku,gashi ana ana siyar muku da gwala gwalai akasar waje ,kudin dayake bankinku,har jikkokinki sai sun mallaka,kuka duk acikin shoprite dinnan kuka samu daukaka yanzuma shirein bude muku asibitoci nake Hawaye ne zirara suka fara zuba a idaniyar minal tarasa kalmar dazatayi amfani dashi Safwan yadanyi gaba yace karkice komai banson godiyarki,ya miko mata hankerchief mai bala,in kamshi yace gashi ki share hawayenki kar mushiga ma,aikatanki su rainaki. Dariya minal tayi,suka shiga katon short din bangare bangarw suna zagawa,malika tana kafadar safwan minal nabiye dashi,ma,aikata sunata aikinsu da kwasar gaisuwa,harda cinema da katon restaurant da wajen ice cream da wajen wasan yara a shoprite din Su annur ne saudat suka shigo,minal tana wa annur magana,safwan yana waya,minal ta juya tana kallon kaya,ba abinda babu aciki Malika tasaki kuka,annur ne yajiyo yakalli safwan sukayi musahaba yace a a abawa uwarta mana,kasan niko inason yara Saudat tace eh wallahi dama kubamu Minal takasa juyowa sakamakon muryar annur dataji wanda yanzu tafi tsana aduniya shi yakewa safwan magana. Cikin harzuka ta dauki wata riga maikyau tajuyo tana yake tayi kamar bataga annur ba tacedarling kaga wannan rigar zaiwa babynmu malika kyau. Annur ya cire gilashin dake manne a idonsa da mamaki akan fuskarsa yace you?minal dama kinanan Minal ta kallesa ido cikin ido tace mallam bansankaba kai waye dazakamin magana? Annur yace annur nefa minal dama yar dake hannun wannan yatace bansaniba? Saudat tayi rau rau da ido nan take taji kaunar kyakyawar jinjiran ya shiga ranta(Allah da iko,to kwalelenki) yayinda minal tace au har wani yarka kake kiranta? ta nuna safwan to ga uban daya dace da ita ,shine mijina,wanda yasadaukar da rayuwarsa akan malika,kai ko kunyar fadar cewa yarkace bakajiba Annur yace wallahi sai anban yata ko mutuwa zakiyi saina karbi yata Safwan mamaki da kishi suka cikashi fal ,ji yayi minal takamo hannunsa tana honey zomubar nan mahaukacine ,wani shock safwan yaji ya kankame malika sosai bayason kowa yarabashi da ita Shan gabansu annur yayi yana zakuban sana kosaina kwata da karfi By Maryam yarmama An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya *🦋MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦋* (81) *BY MARYAM YARMAMA* _(QUEEN MEERAH)_ *After a long break am back... Ina godiya ga tarin masoyana... Bisa kaunar da suke nunamin, duk lokacin da naga sakonku.. Ko kuma kiranku, sai inji tamkar inyi kukan farinciki* _GARGADI_ _Ban yarda a juyamin littafina ba, ko canzamin suna... Baiwa ce ubangiji Allah yabani.... Don haka a guji juyamin littafina_ Da sunan Allah mai rahama, mai jinkai Cikin bakin kishi game da zafin nama annur ya fincike hannun minal, daga rikon da tayiwa safwan, yarfar da hannun yayi yana "Kina da hankali,? kina matata zaki dinga rike hannun wani kato, har kika barshi yana rikemin baby ta Murmushin takaici minal tayi cikin bacin rai ta kalli Annur tana"bawan Allah ka rabu damu, mu bamu sanka ba, ni wallahi bamma bantaba ganinka sai yau yaza'ayi kazo kana mana shouting akan abinda ba naka ba "..... Ka haukace ne... Tana gama fadin haka ta juya ta kalli safwan tace darling kaga zomu tafi inada abinyi... Safwan yabita zasu fita a shopping mall din , shi yama rasa me zaice saboda mamakin daya rufeshi cikin zuciyarshi yace tabbas wannan shine Annur mijin minal nada. ranshine ya kara baci Annur ne ya dakatar dasu ta hanyar magana Cikin zafin rai yace "karya kike minal kinsanni, kece mace ta farko da kika soni dan Allah, kika soni a haukace, ki ka zauna dani batare da kin kyamaceni ba, bakisan asalina ba haka kika zauna dani, kika kula dani... Idan har akwai wacce zanso a duniya kece yakamata inso... But saboda rudin shedan na kasa yarda bazaki ci Amanata ba.. Minal baiwar Allah kenan, wannan babyn jini nace"... Cikin kakkausar murya hawaye ya wanke fuskar minal ta kalli annur sannan ta maida kallonta ga kan saudat wanda tayi tsuru-tsuru, cikin sheshekar kuka minal tace" lalle mutum mugun icene, ban cancanci haka daga gareku ba... Ko ba komai ni marainiya ce wacce tasha wahalar rayuwa😭😭na zauna da dan sarauta, ban duba Asali ba..nayi rayuwa da mutumin danafi so a duniya... Annur bakada da kunya? Har kanada bakin magana innalillahir wa'innailaihir rajiun.... Malikar daka sheganta? Kukayimin shedar zina, kuka koreni gami da yimin saki a ranar danasha wahalar nakuda... Annur kasan maiya faru dani a ranar? .. Kabi son zuciyarka... Zamana dakai bantaba kokarin cutar dakai ba... Amma ka cutar dani da diyata malika, ubangiji Allah ne kawai zaiyi mana hissabi.... Fashewa tayi da kuka ta runtuma a guje sannan tayi Hanyar waje..... Safwan dake rike da Malika yabi bayanta.... Yayinda annur ya fashe da kuka mai tsuma rai yana" please minal ki dawo gareni, ina bukatar in kara rayuwa dake, nine mahaukacin masoyinki, ya Allah ka yafemin, idan na mutu mezan je nace maka" durkusawa yayi yana sharbar kuka mai tsuma rai... Saudat dake tsaye nan take taji tsanar minal yakara shigarta cikin zuciyarta tace " nadauka na kauda wannan tsintacciyar magen, nadauka bazan sake ganinta ba, na dauka Nida ganinta sai A lahira, gashinan yanzu tazo tafara kokarin rusamin farinciki.... Ina bazaiyuba. Murmushin mugunta tasaki cikin zuciyarta ta kara fadin " wannan Karon kam lahira zatayi bako... Mutum biyu zasu ziyarci lahira.... Minal da shegiyar yarta... Ku jira ni 😰 _wannan kenan_ Minal har taje gida tana kuka mai tsuma rai a duniya idan har akwai wanda ta tsana bai wuce Annur ba..... Kallon diyarta take cike da kauna, yarinyar sai wasanta take a hannun safwan wanda yayi shiru yana nazarin abu.... Hajiya Mairo ce ta katse wa safwan tunani da cewa " ashe haka tantirin yaron nan ya muku, lalle bashida kunya tom wallahi baza'a bashi yarinyar ba, saidai inda karfinmu yakare, shi ko kunya baiji ba irin cin mutuncin da yayi wa minal, don yaga tanada hakuri wannan karon kam zan tsayawa minal, saidai ayi yakin duniya"..... . Hajiya hanne tace "Kinga uwar marayu, yaron nanfa dan sarautane akwai karfin mulki zasu iya yin komai don suga sun karbi diyarsu don haka kawai minal a daura musu aure da safwan yau _yau subar kasar nan " A razane minal ta dago da idanuwanta da suka rine sukayi ja tace" ba inda zani, ina tare da momy bani da kowa saiku ba inda Zanje yanzu kune dangina kune gatana ".... Shiru wajen yadauka safwan yace" minal ina bayanki ba inda zaki kunanan, kuma nayi miki alkawarin sai munga umma... Ki shirya gobe zamuje kano, muje gidan baffanku.... Gaban minal ne yafadi yabada rass! Ta furta baffa * * * Kwance annur yake likita yana dubashi.... Yayinda saudat take gefe tana mishi sannu Gyada kai kawai yake iyayi... Saboda yanda zuciyarshi yake mishi zafi tamkar zai tsage tunanin minal yake da kyakyawar babynshi, da yanzu babynshi tana hannunshi yana mata wasa, minal kuma tana kusa dashi tana mishi hidima da kalaman soyayya, kara ya saki yana "ina bazai yuba dole a bani matata da diyata"..... Likitan ne yace "calm down Aboki ka kwantar da hankalinka a yanzu jininka yahau sosai ba'a bukatar ka dinga sa damuwa a ranka... Saudat ce ta Turo baki tace" doctor safwan rabu dashi, yasa kanshi a damuwar yarinyar da taci amanarshi, diyarfa ba yarshi bace.... Karuwanci Mina...... Kafin ta karasa annur ya daka mata tsawa"karki kara zagin minal idan ba hakaba Saina dau mummunar mataki a kanki, kinga get out kawai Cikin bacin rai saudat ta tashi ta fita tana magana kasa-kasa, sama tahau ta dau wayarta ta yi danne-dannen minti takwas sannan ta danna wani number ringing biyu aka dauka Daya bangaren akace "hello hajiya ranki shi dade da Alama samuwa ce tunda naji kiran nan "..... Saudat ce ta amsa da"Eh boss wallahi kwangila nakeso nabaka... Na tura maka hoto ta watsapp dinka(dama ta Turo hoton minal daga wayar annur, saboda tun a Mora tagama shirya plan dinta) , inason ka nemomin ita duk inda take, Akwai jaririya a hannunta ka hadasu ka kashesu, nasanka boss akan kudi bakada imani Amsawa yayi yadau babbar wayarshi yabude data yana duba hoton yayi zooming "cikin kasa-kasa da murya yace ai hajiya aiki yazo gidan sauki don yarinyar ma gatanan tsaye a bakin gate din gidan marayun HUTU... Su uku da wasu yan mata, kuma dayar tana rike da jaririya.. Kuma wallahi danayi zooming itace.... Cikin jin dadi saudat tace"boss meya kaika hanyar gidan marayu kuma, Amsa yabata yana fadin". Ai yarinyata da Mamanta ta rasu Wanda kowa Yaki amsarta ai nan nakaita, to shine yau nazo visiting, saikuma Kika kirani, hajiya kwantar da hankalinki, ai bindigata tana kwankwasona... Bari ma in Turo miki da hotonta ki tabbatar itace ko ba ita bace.... Zooming din minal yayi yadauke ta daga nesa bata saniba Ihun murna saudat tayi tace "yes! Yes itace wallahi... Yi maza kayi shooting dinta da duka yanmatan har babyn, kanada kyautar miliyan biyar da visa na barin kasar nan..... Katse wayar saudat tayi ta dire akan katifa tana "Alhamdulillah Pls a dinga sharing *🦋MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦋* (82) *BY MARYAM YARMAMA* _(QUEEN MEERAH)_ *After a long break am back... Ina godiya ga tarin masoyana... Bisa kaunar da suke nunamin, duk lokacin da naga sakonku.. Ko kuma kiranku, sai inji tamkar inyi kukan farinciki* _GARGADI_ _Ban yarda a juyamin littafina ba, ko canzamin suna... Baiwa ce ubangiji Allah yabani.... Don haka a guji juyaminv littafi a kowani siga_ Boss ya seta bindigarsa daga can nesa cike da murmushin mugunta yace yara taku ta kare.... Hannun yasa akan kunamar bindigar yana kokarin Harbawa, diyarsa abin sonsa yagani tafito daga gate din gidan marayu aguje... Cikin shaukin so ya sauke bindigar yafasa Harbin yamaida bindigar kugunsa..... Nufar wajen yayi, kafin yakarasa yar tashi ta taho tana murnar ganinsa... Nan minal da khadija suka dago da kansu daga dubar wayar da sukeyi suna murmushi, boss ne yadauki yarshi yakarasa wajen yana gaishesu da fara'a akan fuskarsa, Amma cikin zuciyarshi yana "bari ingama da yata zan dawo gareku "..... Amsawa sukayi sannan suka shiga cikin kofar gate din. Boss ne ya kalli yarshi yace " kaunata wannan kyau din da kikayi waye yake kullarmin dake"... Cikin farinciki yartashi ta kalleshi tace "Abba Aunty minal ce, tana da kirki sosai ita yakeyimin wanka tabani Abinci abaki sannan ta koyamin karatu har goyani take. cike da farinciki yace wacece minal kuma, amsa tabashi tace "wannan wacce suka tsaya anan kuka gaisa ai tanada yarinya, wannan jaririyar yarta ce".... nan take yaji tausayin kanshi Dana yarshi ya kamashi da tuni yanzu yakashe wacce take sa yarshi farinciki, nan tsoran Allah ya shigeshi, wayarshi yadauka ya turawa saudat kalamai na nasiha Sannan yasakata a black list.... Sallamar yartashi yayi yace idan tashiga tacewa minal yana godiya Allah yasaka mata da Alkhairi 😭😭😭😭. Saudat dake zaune a falo tana shan lemo cike da annashuwa karar shigowar sako taji ,da hanzari ta dauki wayar sakon boss tayi arba dashi tana gama karantawa cikin bacin rai ta danno wata uwar asharr tace"lalle boss kagama sanina ,dole ka rainani tsiyar yiwa talaka halacci kenan ,aiko zakayi bayani wallahi ".............. cikin fushi ta fara kirar numbarsa saitaji wayar akashe,tsaki tayi tana nashiga uku wallahi bana burin minal tadawo gidan nan ,idan tadawo wallahi asirina zai tonu ,aikam bazai sabu ba dole minal tabar duniyar nan gaba daya,karar intercom taji alamun tayi bako .saida tagama shan kamshinta sannan tatashi ta nufi hanyar babbar falo taje ta bude kofar. momy tagani tare da aziza fuskarsu ba annuri ...................................................................dam!dam!gabanta ya yanke yafadi amma dayake ita yar duniyace ta saki murmushi tana "oyoyo mummy saukar yaushe ..aha tafe kuke da auntyn minal"...mummy tace dakata bani zakiwa makircin nan ba,zuwa nayi inyi muku godiyar abinda kukayi wa minal keda mijinki Annur ina london nasami labari amma saboda corona yasa ban dau wani mataki ba,bansami hanyar dawowa ba sai jiya nadawo... ,amma hankalina a tashe yake musamman yar uwarta Aziza saboda halin datashiga first semester akayi withdraw dinta daga makaranta,kun kyauta ina mara kunyar nan ,butulu yake wanda bai san hallaciba ,yazo ya nemomin inda minal take ko kuma in tsine mai. "...... tsaki saudat tayi cikin rashin kunya ta hada girar sama dana kasa tace"to ai mummy bani zaki balbale da fadaba ,wannan kuma ai tsakanin danki da minal ne,ni bamma san mai akayiba cikin shege ta kawo cikin gida ,shine ya koreta"....Aziza cikin bacin rai tace"wallahi karya kikeyi yar uwata bazata taba yin hakaba ,nayi imani da ubangiji na.kuma yau asirinki yana gab da tonuwa ,yau zaki shuka abinda kika girbe,.....tsaki saudat tayi tace"au tafiyarki kasar waje tare kuke yawo kenan ,Ashe ke kika koya mata halin ai bazanyi mamaki ba saboda yayan talakawa haka suke ,shidai annur yace ciki ba nashi bane tuni ya seta mata hanya,duk munafikin daya gaya muku wulakanta minal mukayi to karya yake ciki dai bana Annur bane karuwanci tayi ta samoshi,juyawar da saudat zatayi tashiga ciki ...taci karo da annur ya wanke ta da mari kyawawa guda biyu ...cikin bacin rai yace "duk ranar da kika kara aibata minal a idon duniya sai na sakeki ,Albarkacin mahaifina kikeci .....muryar dady sukaji yana"Annur idan har ka haihu a cikina,idan ni mahaifinka ne, ,inason kasaki wannan mara kunyar yarinyar wanda yau Allah ya tona mata Asiri,dagowar da annur zaiyi saiyaga hawaye a fuskar mahaifinshi ,tunda yake bai taba ganin mahaifinshi yana hawayeba sai yau .....tunkaro inda mahaifinshi yake yayi ,ya rungumeshi yafara kuka tamkar karamin yaro ......saudat ce tashige falo aguje,tayi hanyar kitchen ta dakko wuka tana yau zan kashe annur ,na kashe kaina kowama ya rasa...ba macen da ta isa ta rabi kota zauna da annur 👦fitowa tayi daga kicin din ta nufi hanyar falo ..sannan tayi wajen kofar falon inda tabar su momy nan tasamesu kowa yana kuka ,annur kuwa yana rungume da mahaifinsa ..."yana dady na rasata"......ji yayi an chaka mishi wani karfe ta baya,kara yasaki ya zube a wanwar ".................................. *MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI* BY MARYAM YARMAMA 83 Saudat tsaye taja wan dogon numfashi da ajiyar zuciya ta dawo daga duniyar tunanin data shiga... Furtawa tayi shedan kayi karya, da kake so inje kurkuku... Tana gama fadin haka dakai dubanta ga aziza wacce suke tsaye Suda mommy, harara aziza ta daka mata sannan suka white falon... Suka barta tana kallon annur rungume da mahaifinsa... Annur ne yakamo hannun mahaifinsa yace" dad idan har sakin saudat shine BURINKA tom zanyi abinda kace duk da bansar hujjarka ba na cewa na saki saudat".....amma daddy meye hujjarka, saudat yar gidan amininka ce, kuma ku kulla Alaka da sarkin gombe mai karfi dadi meyasa kake so ka yanke wannan karfin Amintakarku?.. Cikin hawaye daddy ya kalleshi yace son muje ciki Labari ne mai tsaho... Takun kasaita sukeyi, wuce saudat sukayi tana tsaye jiki a sanyaye..ciki ya duri ruwa. Shigewa falon sukayi sannan suka zauna, cikin sauri saudat ta rufa musu baya itama yashiga babban talon tazauna tana wani daman yatsine da hararar dady, shiru wajen yayi yayinda daddy yafara magana da cewa "Yabo ya tabbata ga ubangijin talikai,Annur dafarko kayi kuskure mafi girma a rayuwarka, ka cuci rayuwarka"ina karatunka, ina iliminka da har kayi saurin yanke hukunci akan matarka minal wacce ta soka tun batasan kai waye ba, yarinyar nan bata cancanci haka daga gareka ba.... Duk Abinda yafaru naji ta bakin wanda yazo gidanka ya nuna shine mallakin cikin minal, sannan hotunan daka gani editing akayi, shi mutumin yazo ya sami maigadin gida yace yanason magana dani mai gadin yahanashi, sai ya kama kuka shifa yanason ganin mai martaba saboda yana cikin tashin hankali... Tom cikin ikon Allah na fito ina zagayawa, ina exercises bisa umarnin likita sai naji wannan hayaniyar, sai nace maigadi yabarshi yashigo, damai gadi yabarshi yashigo... Sai na umarta akawo mishi abinci, yacemin shi bazai iyacin abinci ba saiya furta abinda yake damunshi "tom cikin kuka gafara gayamin irin kulla kullan da matarka saudat tasakashi sannan yace shi yake mata aiki" duk abinda akace minal tayi duk Sharri ne, kuma saudat ce ta kulla sharrin sannan rana daka kori minal, sai datasa yabi sawun minal domin ya kasheta da jaririyar Amma Allah bai basu dama ba Kalmar Innalilahir wa'innahir laihi rajiun annur yaketa nanatawa, gumi ya tsofo mishi ta ko'ina a jiki,. Yayinda saudat sai zazzare ido take jiki na kyarma.... Daddy ne yace "Annur mutumin nan ya gayamin abinda yasa ya kasa samun kwanciyar hankali shine yace duk lokacin daya kwanta sai yaji kukan jarirai ta ko'ina, sannan yadinga yin mafarkin gashi yana wutar jahannama, shine da kwatance ya gano gidana domin yace yakasa zuwa wajenka bayason ku hada ido... Yana gama fadin haka, ya dakko MAGANIN kwari ya kwankwada, Kafin inyi magana ya kurma wani ihu, yayi hanyar gate yafita, fitar shi keda wuya mota ya bigeshi sai mutuwa.... Kuka Annur yasa yayi kan saudat ya shaketa yana saudat kinci Amanata, kin rabani da abar sona abar kaunata, bazan taba yafe miki ba..... Kije na sakeki saki uku... Ihn neman cero saudat take kurmawa, dakyar mommy ta amsheta a hannun Annur..... Ana amsarta ta saki kuka mai tsuma rai tayi hanyar saman benen falo da gudu, tafara hada kayanta yau shine karo na farko da tafara nadamar abinda ta aikata a rayuwarta kuka tasaka mai tsuma rai tana"minal kiyi hakuri na cutar dake na rabaki da abin sonki.... By maryam yarmama *💥MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI💥* 84 By maryam yarmama *KANO CITY* nifa Abban haseeya nagaji da ciyar dakai, nagaji da jinyarka gwanda ka mutu kowama ya huta da wannan wahalar naka... Mamace take fada cikin zagin rai gami da tsananin tsana... Kwance Abba yake cikinshi ya kumbura tamkar mai cikin wata Tara... Sai mishi yake dakyar hawaye masu zafi nabin idonuwanshi ya Kali mama yace"ladi kiji tsoran Allah a rayuwar na nayi komai ne donke da yaranki, Domin kuji dadin rayuwa, Amma dayake duniya ta juyamin baya shine kike tsanata,kike hantarata? Cikin masifa mama tace"dakata malam karkace kayi saboda ni wallahi karyanka kawai son zuciyarka kabi, ka yi ajalin danuwanka sannan ka cutar da marayun yaransa, gashi Kaga sakayya, ita haseeyar dakayi auren jari da ita, gashi tadawo gida, ga uwar danfarar da mijinta ya mana yasa muka zuba hannun jari, kaine harda saida kadarorin marayu, hatta Gidan da muke ciki ka daga ka siyar ka kawo mu rubabben gida.sannan kadai kudade kabashi... Karshe ai mijin haseeyar guduwa yayi ya barta da ciki da ciwon kanjamau . Tana gama zubo jawabin nan ta fashe da kuka tana wallahi ka cuceni, Allah ya isa tsakani dakai Wani irin Zafi Abba yakeji ga zagin ciwo shiru yayi yana zubar da hawaye shi yanzu burinshi kawai yaga umma da yaranta ya nemi yafiyarsu.. Kwalla mash dumi ne suka zubo mishi *ABUJA CITY* minal ce zaune dauke da wani karamin Hoton dasuka dauka annur yayi mata kiss suna Dariya ta kura mishi ido tana kallo..tana zubar da hawaye... Charaf taji an warce hoton juyawar da zatayi taga safwan tsaye yana mata kallon tuhuma, kunyane ya kamata tafara kokarin share hawayenta Hade girar sama dana kasa yayi yace"bana ce kar inkara ganin kukanki ba? Haba minal save ur tears,Dama ni nasan kinason Annur, saboda da wuya ki dena sonshi.....dakatar da safwan minal tayi ta hanyar cewa"enough safwan kawai ina kukane idan na tuna Abinda Annur yayimin, baiji tausayin diyar nanba haka ya wulakantamu... Bazan taba yafe mishi.... "Shiiiiiiiiiii" safwan yayi mata Alamar tayi shiru sannan yace "minal, Annur yana sonki Duk Abinda yafaru nasan ba laifinsa bane, sharrin macene and kuma wallahi Ranar Dan Ganshi a mall dinnan nasan yayi nadamar abinda yayi, karki manta shi gwarzon namiji ne kuma yarima dan sarauta, Amma ya dunkusar da kanshi yana kuka tamkar karamin yaro, tun daga Ranar na fara giving up nasan zaku dawo, kuma nasan kunfi dacewa dajuna, Cikin kuka minal ta Kate zancen safwan ta hanyar cewa " safwan ni dakai na dace bashiba, kai mutumin kirki ne Amsa safwan yabata yana"minal shima mutumin kirki ne, saboda sonki ya kwaikwayi hauka, yazauna dake acikin talauci don kawai yasameki, yayi rayuwa acikin talakawa saboda ke, Maman malika kiyi hakuri ki koma Gidan mijinki, ni na sadaukar da soyayyata, namiki Alkawarin auren yar uwarki Aziza, Dama tun da basona kike.... Jikin minal ne yayi sanyi shiru tayi sannan tace "hmmm safwan inaga Mubar maganar nan sai mun dawo daga kano".... Hajiya Mairo ce ta shigo office din bakinta dauke da sallama tana murmushi tace"minal kinyi baki fa Kafin minal tayi magana Aziza tashigo hannunta rike da baby malika.. Tsaye minal ta tashi kukan murna tafara tayi wajen yaruwarta ta rungumeta tsam, itama Aziza kuka tasaki tana"yar uwa Ashe zamu sake haduwa a rayuwa"kuka suka kara fashewa dashi... Momyn annur ne tashigo tana"haba daughters ya isa kar kanku yayi ciwo, sakin Aziza minal tayi ta nufi wajen momyn annur ta rungumeta tana gaisheta... Aziza dake rike da baby malika ta hangout safwan yana tsaye sai murmushi yake nan ta shaidashi tace"kamar safwan nake bani".... Cikin Myrna safwan yace bakiyi karyaba nine safwan dai na minal, Dariya tayi tace "kaikam akwai zolaya"... Nan aka bude sabon shafin hirar rayuwa, sai raha ake cike da annashuwa yau Gidan marayu kowa sai farinciki yake minal sai rarraba ido take ko zataga Annur (Allah sarki minal sarkin hakuri, haka akeso mutum ya kasance a rayuwa, ga yafiya)... Momyn Annur ce ta shiga lallashin minal da tayi hakuri ta koma dakin Annur... Inda harda su safwan Kuka minal take tana itafa bazata komaba,Aziza ce tace minal idan har don safwan ne karki damu mun daidaita kanmu... Dukan wasa minal ta kawo mata cikin kunya tace"wallahi kefa yar uwa sai a hankali,bakida dama dama Dariya da murna kowa yafara, nan dai mony suka roki hajiya Mairo da tabar su sutafi da minal, dakyar hajiya Mairo ta yarda nan... Momyn annur tayiwa su hajiya Mairo da hajiya hanne dumbin Alkhairi da Alkawarin kowani wata zata dinga taimakawa marayu... Kuka kam Yara da manya na Gidan marayu sun sashi minal kuka takeyi saboda tasan zatayi kewarsu... Haka Yaran kowa ya dinga Aunty zanbiki.. Minal sai takara fashewa da kuka tamkar karamin yarinya... Har kasa ta durkusa tana godewa hajiya Mairo da sauran matan Gidan... Nan suka shiga motocin Alfarma sai Gidan annur,tafkeken gate din aka bude musu suka yada zango cikin Gidan.... Annur dake kwance a falo da drip a hannunsa yanajin karar motocin ya fincike drip din ya nufi kofar dazai sadashi da harabar Gidan.. Fitowar sa keda wuya, aka budewa minal mota...santalelen chocolate color kafartane yafara fitowa daga mota... Sannan tafito tafiya take cike da nutsuwa , ta kara kyau,kalar skin dinta chocolate yakara fitowa tayi kyau sosai har wani sheki take... Turus Annur yaja ya tsaya yana kare mata kallo.itama cal ta tsaya azixama da mommy suka tsaya..hawayene yafara shatata a idanuwanshi, blue eyes dinsa yajuye yazama brown... Doso inda minal take yayi, wacce tuni ta hade rai itama zubar da hawaye take... Yana zuwa ya zube agabanta tamkar zaiyi shige kasa cikin muryar kuka yace"minal! Wallahi kunyarki nake, narasa yanda zanyi na Kali idanuwanki ince ki yafemin na rasa da wacce kalma zan baki hakuri... Minal I just know I can't leave without you.. Ruhina, rayuwarta, jinina, dukiyata fansace a gareki, kiyi hakuri ki yafemin ko bazaki komo gareniba pls minal kice kin yafemin"... Yana gama fadin haka ya rushe da kuka maicin rai.... Minal ji tayi an dafota tabaya juyowar da zatayi saudat tagani tana zubar da hawaye cikin muryar kuka tace "Na dauka dan talaka Ba mutane bane, nadauka mulki da sarauta sune jin dadin rayuwa, Amma sai na lura bisa tunani na Duk shirmene, komai na duniya banzane, Duk abinda yafaru tsakanunku da Annur nice sanadi, ni nayi kulla-kulla... Da ace mata da Dama zasu zama kamarki da sun morewa rayuwa.. Minal kiyi hakuri ki koma dakin mijinki,na gayawa annur Duk irin abubuwan Dana mulla miki, ki koma ki zauna ke kedai badanmu ba ko dan yarinyarki.. Ki yafemin domin duniya ta koyamin darasi yanzu narasa mahaifana kuma narasa annur har abada ".... Cikin kidima minal ta Kali saudat... Sannan ta fashe da kuka tace"wallahi Aunty bakiyimin komai ba, kuma na yafemiki idan harma kinyimin... Rungumeta saudat tayi tana godiya sannan tace'"ni nabawa su Momy da Aziza address din inda kike, Tunda sun samoki Alhamdilillh, zan iya yafiya yanzu Tunda kun yafemin... Nan daisukayi bankwana inda Saudat tahau motarta aka bude mata gate tafice daga Gidan.... Aziza ce takaraso wajen tace Haba ya Annur dan Allah katashi ba girmanka bane kana rokar wannan kwailar... Minal ce ta kalleta tayi wani dakuwa t share hawayenta... Da hannunta masu taushi ta durkusa ta tallafo annur ta rungumeshi tana "sugar kaima bakayimin komaiba ka yafemin..Allah ma Muna masa laifi yana yafe mana balle mu, na yafe maka"... Farinciki ne yarufe annur yakara rungumeta cikin muryar dady yace"omg dagaske kike matar mahaukacin masoyi, nagode Allah ya biyaki da Aljanna"... (Summa manta da awaje suke)....dasuka Ankara nan kunya ya kamasu annur ya waske ya saki minal sannan ya karbi babynshi a hannun momy... Yarinya tazo hannun ubanta sai Dariya take... Nan annur ya ga Kama tayi dashi sak har fatarshi... Nan yafara kissing dinta sannan yayi mata adu'oi a kunnenta... Ya rungumeta suka shiga ciki.... *KANO CITY* jikin Abba yakara Zafi ya rikice, hasiya da luba sai kuka suke rizga yayinda mama saicin tuwonta take tana"yo to ai kudena wahalar da kanku kuna zubar da hawayenku a banza ai mahaifinku abinda ya shuka shi yake girba.. Ke kuma luba saboda Allah da annabi duk mazajen da kuka aura Duk tsinannu ne, kinje kin auri dan dambe, gsshi ya ragargaza miki fuskarki kin dawo harda saki uku kema, yanzu gashi kin dawo gida, to wallahi kowacce takama sana'a bazan iya ciyar daku ba... Cikin kuka haseeya tace"mama yanzu da tsohon cikin zankama sana'a" Cikin fada mama tace yo Dama dan ubanki haka zan zauna dake ina ciyar daku da cikin dan danfarar nan.. Ai duk ke kika jawo mana wahalar nan.. Gashi yanzu gidansu minal mike ciki, Gidan Dama yafara rushewa, yanzu idan sun dawo wayasan inda zamu dosa? Aiko cikin gobe zaki haihu ne wallahi sai kin Kama sana'a.. Matar madamfari kawai haihuwarku wallahi batayin ranaba..... Bata gama rufe bakinta ba taji sallamar..mai sallamar ce tashigo Kara mama tasaki tana"umman Aziza" 💥MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI💥 85 By maryam yarmama *masoya daga Cameron, niger, chad da sauran garuruwa, ina mika sakon godiya musu kaunar dakuke nunamin, nagode Allah yabar zumunci* *SHAFIN KARSHE* *ABUJA CITY* Nan aka kara maida auren minal da annur, zokaga irin farincikin da suka shiga...bikin gargajiya akayi inda su minal da annur suka zaka kayan sarauta.. Minal taga gaga wajen dangin annur dayake da daya tilo, kuma ga dangi masu tarin tawa... Ana gama da kwana daya aka daura auren safwan da aziza... Bawani buduri akayiba saboda safwan yace shi bayason ayi wani buduri, Aziza kam taci burin akwana bakwai ana budurin bikin amma sagwan yaki haka ta hakura, su Aziza anshiga sawun manya, sunsha kuka suda minal lokacin da akazo daukar aziza domin akaita gidanta "Cikin shekshekar kuka minal tace"Allah sarki umma, inama kinanan, kizo kiga yanda yaranki suka zama, rushewa tayi da wani irin kuka maicin rai sannan itama aziza tadinga kuka, su hajiya mairo ne da momyna annur sukata basu baki, dayake agidan su annur akayi taron biki.... Dakyar aka banbare aziza daga jikin minal inda aka kaita gidanta dake abuja crown exculisive gida tamkar Aljannar duniya.. Aziza ta tsorata da ganin wannan gidan...(dama gata da uwar buri aranta)...... Nandai amarai suka tashan amarcinsu... Inda annur da minal suka kara kyau da gogewa, annur baya zuwa ko'ina, kitchen tare suke shiga, komai tare sukeyi sun zamto abin sha'awa ga kowa.... Annur kam yazama tamkar cingum yace bayason borori a gidansa Kwance minal take akujerar falonta tayi matashi da cinyar annur, shafa kanta annur yake cikin so da kauna yana kallon kyakyawar brown din fuskarta yace "babyn yakamata ace munje kano, mun binciko gidanku sannan mufara binciken inda zamuga umma".... Nan idon minal yakawo ruwa tace" heartbeat wallahi ba irin binciken da bamuyi ba, kaga umma har yanzu, amma ni a raina kullum inaji zamu sake haduwa da umma, sannan ko badon umma ba inason inje kano in nemi numbansu ummi kawata, domin mu dinga sada zumunci,.... Kuka ta fashe dashi yayinda annur yafara lallashinta cikin salon riritawa ya mantar da ita duk wani kunci da take ciki........ Annur da minal kenan... Mahaukaci da mahaukaciyar masoya.... Nan dai suka yanke zasu rankaya kano gobe, harda Aziza da safwan........ KANO CITY Cikin hawaye umma tace"ladi nice ba wata ba, yanaga kun dawo nan, meyasu Abbansu haseeya, ina kuma yarana innalillahir wa"inna ilaihir raji"un,... Ina kuka kaimun yayana? Badai kun koresu a gidan daya rage shine gatanmu ba... Cikin kuka mama ta kalli umma tace" umman minal kiyi hakuri, ki yafe mana, muma bamusan inda sukeba, tun lokacin da Abba ya daurawa minal aure da wani mahaukaci, sannan ya kori aziza daga gidan bankara jin labarinsu ba... Kiyi hakuri.... Kara umma tasa ta sunkuya a wajen tana"Abba ka cuceni! Me mukayi maka a rayuwa da zaka saka mana da irin wannan abin, dan uwanka imran mijina ya kaunace ka da zuciya daya, ya jawoka jikinshi, amma ka kasa rike mishi yaya"nashiga uku nawa yakare, nikam bazan iya rayuwa ba yarana ba.... Zaman dirshin tayi... Yayin abba dake kwance yake kallonta yana matse hawaye ga cikinshi sai kara kumburi yake"...... Dakyar ya iya cewa... "Dan Allah kiyi hakuri, nima nemansu nake in nemi yafiyarsu, kiyi hakuri ni nayi miki kurciya kika fita hayyacinki, ki kabar gida da yaranyi... Mijinki ma ni na kasheshi don in mallake dukiyarshi.....na zalunceku, nasan Allah bazai taba yafemin ba. Salati umma tasa yayinda inna ladi ta fashe da kuka... Kowa kuka, lubaba dake tsaye itama tayar da butar hannunta tafashe da kuka tana"Abba baka cancanci zama mahaifinaba, nayi nadamar saninka a rayuwa kanayin komai cikin son zuciyarka, to yanzu ai kaga karshenka Dakyar umma ta tashi da niyyar fita daga gidan,inda ta yanke shawarar gwanda tashiga gari ta nemo inda yaranta suke... Nan taji duniyarma yana juyi da ita, zubewa tayi a wajen sumammiya... Annur da minal rike suke da hannun juna, inda malika tana hannun yar aikin maisuna hajara, tafiya suke acikin airport ga bodyguard da dogarai suna take musu baya.. Annur sanye yake da blue din suit wanda ya amshi farin fatarsa, itama kuma minal sanye take da dogan rigar abaya dark blue, sannan tayi rolling, sunyi masifar kyau duk inda suka wuce sai an gaishesu domin prince annur sananne ne, Gashi kuma dan wasan kallon kafan da akeji dashi ne.... Nandai suka wuce inda passenger suke zama kafin jirginsu ya tashi.... Basu dade da zamaba Aziza da safwan suka tawo suna rike da hannun juna... Su Aziza anzama manyan mata sai takun kasaita ake, ita sanye take dadogan riga amma nata red ne, shikuma safwan sanye yake da shadda shampo, sunyi kyau sun kara gogewa... Suna zuwa aziza ta rungume minal cikin farincikin sannan ta karbi malika a hannun hajara tana"thats my baby".... Sannan ta kalli minal tace"matar mahaukacn masoyi yayane".... Dariya duka suka fara yayinda annur ya kalli aziza yace"yayarmu ai wannan tsohon labari ne"gaskiya kina kwafsa mana Azixa tace"ai nikam bazan mantaba yanda nasha bulala, a hannunka, inw zan manta, wai bakaji kunyar zamanka acikin dattiba" Sosa kai annur yayi yace"ai sone ya kawo haka, kuma nason yanzu duk duniya bawata mace da zata soni kamar my heart minal, shiya duk wani dukiyata, rayuwata komaina na mallaka mata and yau shine ranar dazan gaya muku nine boyayyen masoyin da kuke nema.... Mamaki yacika minal,, kafin suyi magana amfara kiran passenger... Nan suka shige cikin jirgin sai kano, ba wanda yasamu damar yiwa kowa magana har suka sauka a Aminu kano Airport KANO CITY Haseeya da tsohon ciki tana suyar awara a kofar gidan yayinda lubaba ke siyar da kunnun tsamiya... Mama ce ta leko tana musu masifar kar wacce ta karo aiko abata ruwa acikin gida, su siya da kudinsu.. Jiniyar dankara-dankaran motoci sukaji... Nanda motoci kusan guda goma suka faka a layin... Nancikin mama ya duri ruwa tana fadin"munshiga uku, kardai gwamnati ne tazo ta fitar damu daga gidan...duk da unguwarsu minal dan babban layine haka bai hana makota fitowa su ganewa idonsu meke faruwa.... Lubaba da hayakin iccen murhun ya balbalesu, tashi sukayi tsaye suna karewa motocin kallo,kowa da abinda yake aiyanawa a ranshi, cikin sauri bodyguard suka fito suka fara bude motocin tsakiya... Dogarai ne suka fito suna "takawarku lafiya, jinin sarauta, takawarka lafiya dan sarki, magajin sarki.... Bude wata hadaddiyar mota ash colour sukayi... Annur ne yafito hannunsa dauke da malika yana, kissing din goshinta"nan akafara binsa da kallo yayinda dogarai suka bude dayan part din suna wa minal kirari"takawarki lafiya, matar yarima kuma surkar sarki, Allah yaga bayan makiyanki, Allah yaja kwana hajiya minal".... Dabadan ance minal bace to tabbas da lubaba da haseeya sun karyata.... Mama ce tasaki baki tana goge idonta wai shin gaskene ko ba gaske bane"wannan kamar minal, Amma kuma ai taji ance matar sarki kodai batan kai akayi"..mama sai kara raba ido take .. Aziza da safwan aka budewa mota suma suka fito.... Nan minal ta sanya fara'a a fuskata tana kallon kaskon awaran suyarsu minal tace "Ahaba wa nake gani kamar su lubabatu da haseeya "ai sunajin ta ambaci sunansu suka karaso suka rungumeta suna fadin "minal kece".fashewa sukayi da kuka mai tsuma zuciya... .... Cikin mamana ne yabada wani sauti"kurrrrrr bashiri ta shige gida tadau buta, tashiga bandaki domin tasan wannan bakomai bane fyace gudawa......... Aziza ce ta karaso wajen tana musu kallon hadarin kaji tace"ai saiku saketa karta shafa muku warin talauci, kunga ai karuwanci yayi rana, tunda gashi munsami maza a bariki.... Maganarce ta doki dodon kunnensu, shiru sukayi duk jikin kowa yayi sanyi.... Lubaba tace "Aziza dan Allah mu yafi juna, Adaina dawo da hannun agogo baya"...... Aziza tayi yar dariya tace"haba matar manya, au kinyi laushi kenan, ina mijin naki yake,ke kuma haseeya ina biloniya din naganki da ciki kina sana'ar awara a waje, anya lubabar dana sani ce kuwa..... Cikin bacin rai lubaba taso kawar da zancen da fadin.... Minal ummanku tana cikifa,... Kukan dadi minal tasa, tayi cikin gidan yayinda kowa ya rufa mata baya...... Abbane kwance a tsakiyar gida akan taburma, rana sai dukansa yake, tundayafara rashin lafiyarnan daga mama har su lubaba wulakantashi suke, ko abinci zasu bashi saiya roka, saukin abinma tunda umma tadawo gidan ita takedan kula dashi, itama tace tanayine don Allah......... Muryar minal da aziza yaji suna kiran umma! Umma ina kike.... Turus sukaja suka tsaya ganin wani tamkar Abba yana kwance, ga ciki ya kumbura suntum...... Ummq ce ta fito daga daki hannunta rike da carbi, kuka tafara... Minal da aziza suma kuka suka fara... Suka nufi wajenta ta rungumesu, sunata kukan farinciki... Safwan yana gefe suda annur suna kallon matayansu yanda suke cike da sha'awar yanda suke kaunar mahaifiyarsu.... Saida su minal da umma sukayi kuka mai isharsu.... Muryar Abba suka tsinkaya yana "waye nakejin muryarsu tamkar su minal Minal ce ta juyo tana "Abba mune, bakada lafiyane... Cikin dauriyace minal nine kunga yanda Allah yazamar daniko, hakkinku shike dawainiya dani, naci amanar mahaifinku minal dan Allah ku yafemin.... Zama sukayi a taburman da luBaba ta shinfida musu... Abba yakara fadin minal dan Allah ku yafemin"cikin kuka minal tace wallahi ni dama Abba ban rikeka a zuciyaba ni na yafe maka, kullum adu'a nake maka Allah yasa kagane, har yanzu ina kaunarka kuma ina kallonka a matsayin abbana, kuma duk nasan rudin shedane ne yake dawainiya dakai, wallahi na yafe maka, annur dake zaune a gefe da safwan a wani taburmar cikin murmushi ya kalli minal yana godiya a ranshi BISA wannan babbar kyautar ... Abba Godiya yayi yayinda ya kalli Aziza dake ta faman harararsa tana tsaki kamr ta dokeshi takeji yace"Aziza na cutar da rayuwarku, nasan kona mutu bazan sami rahamar ubangijiba "..cunno baki Aziza tayi tana"yo ai wannan tsakanikane da ubangiji, Amma nikam bazan taba yafewa macuci irinka ba, kuma Allah ya isa bamu yafeba, duk abinda kayimin kabuga kirji kace bazamu cigaba ba, yo yanzu kirjin waye yake ciwo... Gashi kafara gani, kaine ka daurawa minal auren mahaukaci domin mu tozarta, Amma Albishirinka ka tona ramin mugunta ka fada aciki, kullim tunaninka yanda zaka kuntatawa marayun Allah, gsshi yadawo kanka domin mijin minal dan sarkine kuma jinin sarauta, kuma dan wasan kallo na africa ne... Sannan nikuma ina auran shararren doctor wanda ya shahara ciki da wajen kasa, to yanzu daka buga kirji kace saidai mu kare a karuwanci da kaskantarcyar rayuwa, tsakaninmu dakai waye yanzu yake jin jiki... Nikam wallahi ban yafe makaba, kuka aziza ta fashe dashi yayinda ta kalli umma tace"umma kiyi hakuri idan harna bata miki rai, inajin zafi a raina akan abinda mutumin nan yayi mana..... Jinjina kai umma tayi tana"Aziza nayi tafiya ta kwana daya baci basha, kafafuna sun kunbura, hankalina ya gushe, karshe wasu yar rugane suka tsinceni, sukatayimin magani, harna warke kullum, kuka nake ina kiran sunanku kuda minal, karshe dai dana gama warkewa, nace zan taho kana, dakyar suka barni nataho nakarbi addreshinsu inda suke, zuwana gidan nan shine nagasu abba sukecemin basu san inda kuke ba... Nandai nafadi na suma! Karshe dai na hakura ina adu'ar Allah yadawomin daku duk inda muke, ni kaina na yafewa abba ko bakomai yaci darajar abbanku daya rikeni amana".... Nan kowa yadau kuka, mama tana kuka itama ta dinga rokar gafara Aziza ce ta juyo ta Kali mama tace"ai mama kece da abin kuka yanzu, kuma duk dan hakkin daka raina shi zai tone maka ido, mamah billionaire nake aure yanda KUKAYi fata ba haka ya kasance ba..... Su lubaba da haseeyan da kuka dau buri a kansu ina musu fatan Allah ya sakasu a danshinmu... Kasa dakai mama tayi gumi yafasa zubo mata, ba shiri takarajin cikin yabada wani sauti kurrrrrr, nadamar abinda tayi takeyi nan tafashe da kuka ta tashi tadau buta tayi bandaki ta dinga zawo 😂😂shikam safwan tsiwar matarshi Aziza ne yake burgeshi Nan dai umma takara yiwa Aziza fada domin tasan halinta tun tana yarinya da lafiya nan dai aka yafewa juna... Inda har hira ta barke tsakaninsu, har Abba ya tsomo baki, anata raha... Su annur ne, suka koma gefe sukayi shawarar fitar da abba waje.... Da su Abba sukaji lamarin, nan Abba ya fara matsar hawaye yana "ai da baku wahalar da kankuba, da kun barni na mutu... Nan dai suka dinga kwantar mai da hankali.... Inda nan take safwaan ya Kira masu aikin Gina, inda za'a rushe gidan ayi ginin zamani... Kukan kunya mama ta dingayi tana godiya, inda su aziza dasu lubaba ana gefe ana hirar bayan rabuwa, har luba take basu labarin abinda yafaru...... annur dake tsaye sai ido yakewa minal da su taso su koma masaukinsu ya gaji.... Kamar umma tana zuciyanshi ta kalli minal da Aziza tace "yakamata Kuje ku huta, saboda gajiyar hanya, Aziza kamar jira take dama umma tayi magana, inda tayi wuf ta tashi tana eh umma nima barci nakeji, minal kuma tace"Aini umma yau a wajenki zan kwana"...... Dakuwa umma tayi mata tace "tunda ni kike aureba... Kibi mijinki... A hankali ta tashi, su luba aka rakosu kofar gida har wani yanga ake, dama tuni sun kashe sugar awarar sukayi sadaka... Nan dai minal suka shige mota... Luba ta mika mata Malika dake barci tace "sister minal bazaki barmin daughter dina ta kwana anan"..... Annur ne ya chafe cikin sarauta yace"ina, diyata bazata iya kwana mosquito ya cizeta ba ... Just gobe zamu dawo ai karku damu, nan ya dakko kudi masu yawa yabasu, suyi cefenan yau.... Sallama sukayi, suka wuce masaukinsu, dama guest house ne ... Inda minal tana zuwa ta kwantar da malika, ta hada musu ruwan wanka, suka shiga wanka tare..... Suna fitowa ta shafa mishi mai, ta taje mishi kai, sannan ta fito mishi da kana nun kaya, itama dressing tayi cikin wani gown mara nauyi... Annur tsaye yake jikin madubi yana murmushi... Inda minal ta rungumoshi ta baya tana "thanks you sweetheart for everything, samunka a rayuwa alkhairi ne, nagode da abubuwan da kayimin a rayuwa... Ashe kaine mahaukaci kuma BOYAYYEN MASOYI, wonderful... Ubangiji Allah ya biyaka da gidan Aljanna lalle, nayi dacen miji, mr blue eyes, now nazama MRS ANNUR, KUMA MAMAN MALIKA,.... murmushi annur yayi ya juya ya rungumeta yana fadin "ni nayi dacen mata kamila, mai tausayi, mai tafiya, komai Allah yabaki.... Ubangiji Allah ya barmu tare, inason mu rayu tare mu mutu tare baby...... Hawaye minal tafara, itama ta rungumeshi tsam.... Nan labari yasha bam bam.... 🏃‍♀️🏃‍♀️basu farka ba sai da sukaji kukan Malika. Kowa so yake ya dauketa.. Annur ne ya goya malika... Yana lallashi, inda minal ta zauna tana mishi dariya🤣🤣🤣..... ****†" Abubuwa sun faru, an Gina wa Abba tamfatsesen gida a cikin kwana, sannan harda rasuwar Abba ana gobe za' a tafi dashi india... Kuma a ranar luba ta gigice ta haifi danta namiji.... Nan hankali ya tashi, yan uwansu Abba sunzo dai koke-koke suke, inda sukaga su minal, nan kunya ya dinga kamasu... Gida yacika da su minal anata karbar gaisuwa, harsu Maman marayu dasu iyayen safwan duk sunzo.... Aziza kuwa saida ta wanke yan uwan babanta da soso da sabulu, wasu harda kuka, dakyar umma ta basu hakuri... Sannan tasa aziza a daki, tayi mata fada.... Minal ce ke kula da luba,saida akayi sadakar bakwai sannan kowa ya watse,wanda wasu yan kauye sun ga gida sukace ai sufa sunzo bazasu komaba, mama ce ta koresu, inda minal tace zasu dau umma su tafi da ita, umma tace subarta anan... Zasu zauna da mama dasu lubaba... Annur ne yasamo yan aiki guda biyu da tsohuwa da budurwa, sannan da maigadi, aka siya mota, aka nemi driver zai dinga zansu mama duk inda zasuje... Nan sabon kuka yadawo.... Godiya kam ba wacce ba'ayiba....... Minal saida suka nemo inda MUTANEN da suka taimaki umma suke, sukayi musu Alkhairi mai tarin yawa.. Sannan ta nemo gidansu kawarta ummi, shima annur ya Gina wa Maman ummi dankareren gida, sannan yabawa ummi jari, tana gidan mijinta da tsohon cikinta...... Minal da aziza anzama manyan mata, inda sukasa taimakon marayu da marasa karfi agaba... Inda suka dau umma, sukaje umrah daganan suka wuce wajen danginta sunyi murna sosai da GANINSU... Nanma minal yayi musu abin alkhairi *TARIHIN ANNUR* (Kiyi hakuri, ina sane bansa da wuriba) Annur da daya tilo a wajen sarkin zaria..... Wato mai martaba sultan abdullah.Wanda shima gada yayi a wajen mahaifinshi Dayake duk yan uwanshi matane, kuma shine dan fari.. Annur yayi karatunsa a UK.... Baisan komai kan sarauta ba, yafi maida hankalinsa akan kwallon kafa inda yayi suna... Kuma ya karbi lambar yabo.... Annur mutumin kirkine, kuma mai tausayi ya gado kyawun mamanshi wacce ta kasance yar gidan sarautar Agadaz... Yar dangi kyakyawa sunanta Hauwa... Ga kyawun hali.... Duk shima mai martaba yanada nashi kyawun Mai martaba ya hada auren annur da saudat yar sarkin gombe.wanda saudat tanada shekara 26 a lokacin, tanada Jikin girma, kyakyawace ba laifi . Dayake tun suna yara sukayi alkawarin aurar dasu, annur shi bayaso, saboda tun yana yaro, yasan saudat bata da junta amma haka yabi umarnin iyaye, ita kuma saudat tana mutuwar sonsa. . amma batada Halin kirki ko kadan ga nuna tsanar talaka da bakin kishi.... Kuma batason yara.... Haka ta tashan kwayoyi tana zubar da cikin, tun annur yana kokarin cusata a ranshi, harts fice mishi a rai, Domingo fitsararta, shiyasa yadau alwashin auren yan talaka, .... Rayuwar annur ya canza lokacin da yaje kano ya tsalla ido yaga minal, nan yace zai iyayin komai don sonta, don kuma ya zauna da ita.... Haka yasa kanshi a hauka, ko bikin luba shine prince din da akata Kira yazo baizo ba... Saboda lokacin bayason asirinsa ya tonu... Duk lokacin dayaga minal sai ya canza kayansa zuwa mahaukaci, tana tafiya zai dawo normal... Hatta kudi ya bawa yara suyi masa wakar hauka..... Kuma shine boyayyen masoyin nan....... *Bayan shekara uku* Minal tanada yara uku Malika da twins Sultan da imran inda sukaci sunansu mahaifin annur amma suna cewa sultan, yerima while imran kumma Abba.. Kyawawan yara dasu... Lokacin haifuwarsu, har hawaye annur yayi da yake rike hannunta tana nakuda, sai cewa yake thank you baby, Allah yayi miki Albarka...... Yanzu dai dukansu suna gudunsu ko 'ina...... Inda yaran sunfi jin turanci ma... Aziza ma tanada yaranta biyu mata duka... Fatima da Hindu.... Rayuwarsu suke cike da sha'awa... Dangin safwan suna son Aziza duk da tanada fada har yanzu.... Don ita bata barin ta kwana.... Suna kula dasu ummah da gidansu amaru.... Inda suka dawo da umma da mamah abuja, suke zaune a dankararren gida harda masu aikinsu... Da wasu yan uwan mamah.... Rayuwa tayi dadi.... Minal tazama babbar mace, inda taso komowa makaranta amma fafur annur ya hanata.... Wai sunada kudi Tunda tanada ilimin karatu da rubutu ai shikenan... Business kawai takeyi wanda suka hada hannun jari da Aziza suka bude kamfanin takalmi da kaka, wanda yayi fice daga Nigeria har kasar waje..... Su luba ma duk sunyi aure, suna zaune a kano... Suma annur da safwan sun bash jari.... Annur da minal suka aje yaransu a Gidan mommy, suka tafi honeymoon kasar germany.... Inda suke ta dizzar soyayyarsu tamkar sababbin amare... Ko rabuwa da juna baso so suyi... Kullum suna makale da juna, suyita daukar selfie da videos.... Hatta kitso annur yake zama yayiwa minal...... Sai da minal tafara laulayi sannan suka dawo gida Nigeria..... Annur ne yake kula da ita... Har takai watan haihuwarta ta haifo diyarta santalleliyar mace inda taci sunar momyn annur hauwa... Suna ce mata "beauty"..... Suna kam anyi taron suna, inda anyi gayyata..hardasu saudat, da tayi wani auren Amma ba haihuwa, kuma cikin kishiyoyi take, sai gori suke mata. Nan minal takara suna taxama tauraruwa wanda matan gwamnoni da ministoci suke son kulla Alakar kawance da ita..... Duka family dinsu sukaje umrah, sukayi wasu Abba adu'a, sannan sukaci gaba da taimakon Gidan marayu.... Rayuwa suke cike da so da kauna.... Inda nake musu fatan dorewa har abada...... Alhmdlh *nan na kawo karshen littafin mahaukaci ko boyayyen masoyi, inda nayi kuskure, ubangiji Allah ka yafemin* Allah yasa sakon da yake ciki ya isa inda Akeso... *MASOYA INA GODIYA, DA BAZARKU NA TAKA RAWA.... KUMA NAGODE BISA ADU'OINKU.... NAGODE BISA KAUNAR DA KUKA NUNAWA LITTAFIN NAN... WANDA YADAU LOKACI, KUKAYI HAKURI KUKE BIBIYATA... HARDA MASU KIRANA A WAYA DA WAYANDA NA GA KYATUTUKAN JIN DADI DA BAJINTA, WALLAHI BANSAN Hka littafin nan yayi suna ba har yafita kashashen waje, har kirana mutane daga chad! Cameroon, ghana, 🇳🇪 niger, da dai sauransu.... Nagode Allah ya bar zumunci, sai kun kara kina a sabon littafina mai suna "LOKACINE" (Rikicin cikin gida) Labari wanda yasha babban da sauran litattafaina... Is coming very soon...... Ga MASU fatan Alkhairi ga num 07030772637 Pls a dinga sharing, saboda WAYANDA suke neman complete samu nagode