TAWA TASAMENI __________ NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI________ Tindaga nan bansan inda kaina yake ba sai a Rimi Clinic lokacin ma bayan magriba ne na farfado,Dakin dam da mutane, Babana shine kusa dani yana rike da hannuna,ina farfadowa shina soma gani na shiga 'yan dube dube ina kokarin tuno me ya faru?Babana ya dubeni sannu uwata ya jikin?duk yan dakin kowa ya shiga yi min sannu,hannuna na daga zan share fuskata sai naga lalle sai na tuna ashe fa ni Amarya ce nan take na tuna mai ya faru da sauri na tashi zaune nace Babana kaji abinda Adams yayi min ko?yace ya fasa aurena, babana ya rungume ni kiyi hakuri kar ki damu,sai a sannan na dubi mutanen dakin Alhajine da yaya Kabir da yayanmu sai Mama da Aunty Yagana nace ashe har su yayanmu sun iso dako Adams yace min tare zasu zo sai kuka ya kwace min babana da Alhj sai lallashina suke mama kam cewa tayi saiki yi tayi tunda yace bai sonki dole ne?cikin kuka nace mama yace har yanzu fa yana sona saidai ba zai aureni ba kila ma yana tsokanata ne,na dubi yaynmu nace dan Allah yayanmu tare kuka zo?harara ya sakar min sannan yace kiyi wa mutane shiru ynxu da kike magana gobe ne daurin aurenshi a yola can garinsu kuma iyayenshi sun. bada hakuri dan da yarinyar suka so ya aura yaki tashi daya yace yanajin inbai auri yarinyar ba mutuwa zai yi ina ganin shima ba laifinshi bane da akwai wani abu,mama tace ba komai Abdulrahim wulakancin shine kawai dan cin mutunci sai da ya bari ana saura kwana uku biki sannan zai ce ya fasa ga shi mun gayyaci mutane ya zamuyi kenan?ai gsky abinda Adamu yayi mana sai dai muce Allah ya saka mana,Babana yace ku dai ku yi hakuri ynxu mu samu kanta in yaso sai mu san abin yi,da sauri nace yawwa Babana don Allah ku taimaka min ku shawo kan Adams ina sonshi, Mama ta kawo min duka Alhj ya tare har suna hada baki shida babana suna cewa Habiba haba menenebna duka?shi ko yaynmu fita yayi, jim kadan sai ga su Doctor yace ciwona bai tashi ba na dai firgita shi yasa amma a guji tashin hankali dan haka ynxu ya sallameni,mun fito kan titi gurin da suka ajiye motoci Alhj yace na shiga motar nace ni ba zani can gidan ba baba yace to muje nan ma nace a'ah,mama haushi ya kamata tace to ko gidansu Adamun zakije?sai kin dawo nace ni Anty Yagana zan bi Alhj yace to kuje,ya dubi yayanmu yace kai su Abdulrahman,a mota ina jikin Anty Yagana a kwance shi kuma yana tuki Anty tace Abdulrahim yaya abokinka yayi mana haka?yace anty ni kaina na rasa gane kan abin jiya fa muna tare da shi bayan mun tashi daga wani wasa wanda dama ranar zamu gama yau mu taho gaba daya da abokanmu dan har na ma Kabir waya akan ya kama mana Hotel zamu sauki baki a jiyan da daddare sai ga shi wai shi Ghana yake son zuwa ya je yaga Aisha,nace wacece kuma Aisha?sai yace yarinyar nan da aka ce ya aura yaki yanzu kuma ita yake so,da kyar ya kai safe, yau da sassafe ya dau hanya babanshi ya min waya wai ko da wata matsala ne tsakaninshi da Iman?nace ba komai shine babanshi yace to ynxu yace yau ya ke son ya auri Aisha ba sai gari ya waye ba koda suka ce a'ah su ba zasu yi karanta ba sai ganinshi sukayi ya fadi sumamme shine fa ba shiri suka dau hanyar Yola,Babanshi din yace in sun dawo zasu zo nan su bada hakuri.Jin wannan lbr sai wani sabon kuka na saki dan lokacin sai naji wani son Adams din ma nakeyi,yaynmu ya daka min tsawa yi mana shiru ko na tsaya na bubbuge ki, wannan bakin ya yi tsit nayi shiru har mukaje gidan anty yagana. Washe gari ina kwance anty yagana ta shigo ta dubeni tashi Iman kiyi wanka ko kya ji dan dadi nace dan Allah anty ya zanyi wannan lallen ya fita ne?na tsaneshi tace ba zai fita ba sannan ke da kike Amarya ya za'ayi ki goge lalle da sauri na tashi Adams din ya dawo yace zai aureni ne?Anty tace ni dai ban sani ba Babanki da Alhj sun ce a ci gaba da shirye shirye biki ba fashi sai dai ina zaton ba da Adams din ba ne nan na koma na kwanta na dora sabon kuka nace TAWA TA SAMENI ni iman aure ban san mijina ba?na shiga uku,Aunty yagana tayi ta bami hakuri gami da lallashi.. Ashe abinda ke faruwa shine boka yayi aiki sun hada Adams da aljani ya juyar mishi hankali dan haka da suka samu lbr zancen aure ya rushe da Adams sai murna da farin ciki hatta Aunty Mimi tayi murna dan dama tace bata son in auri Adams dan kar mu zama abokai,a cewarta in auri abokin mijinta taci baya(hahhhah lallai a gaisheki mimi)ita tana auran mai kudi nima na auri mai kudi ba zai yiwu ba..Zaune gaban boka Haj Yaya ce da Haj Laure suna murna gami da godiya boka ya katse su to ynxu kunsan wanda za ta aura ko?Haj yaya tayi sauri tace duk ma wanda zata aura Allah gafarta boka taje ta tayi ta aura tunda dai ta rabu da abokin dana ai shi kenan dama bani son ta rabu dana kusa da dan nawa ne bare shi kansa,ta cigaba dan haka tun da duk kanmu....Haj Laura ta karasa da cewa ya fada kan kowa,sun bashi kudi da alkawarin in wata matsala ta taso zai gansu. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Yaune juma'a kuma yaune lunchn,nace ma anty yagana nifa ban san wanene mijin ba anty yagana tace inje don kada mutane su gane halin da ake ciki tun da ba kowa ne ya sani ba ki kwantar da hankalinki Babanki yaba Alhj damar ya fidda miki miji a cikin kwana ukun da suka rage shi kuma ya fitar miki da miji dan gaske ki dauka haka Allah ya tsara,cikin kuka nace Aunty wanene?tace nima ban sani ba dan ko mamanki bata san kowa ye ba sai dai tace tasan ba zai miki mugun zabe ba shi yasa ma kikaji nace dan gaske.Ina ji ina gani ta shirya ni suka zuba min dubai less da gwala gwalai nace anty ni dai kayan Adams ne ku cire min,tace a'a ba nashi bane ai ke yar gata ce wannan cikin kayan da babankk ya hado maki ne daga dubai sannan mamanki da Alhj sun maki gwala gwalai shima Adams ya bar maki akwatuna,dan haka in kinje gidan ango sai kiyi ta kwaliya,na share hawayen idona,Anty Saudatu ta miko min kayan shafa nan na kuma yin wata kwaliyar. Gurin lunchn yayi guri ko ina ya tsaru mutane kamar kasa har abin ya bani mamaki ni da kawayena muka hau high table shalele ya cashe sosai su Mami da Amira da sauram kawayena sun yi min kara wajen buga abubuwa,na sha liki gurin dangi da yan uwa sun min liki baran ma Kabir har nace a raina kodai da Kabir din aka hadani ne?yaynmu ne ya bani mamaki ko leke duk yanda muke dashi shine ko yazo bikina niko a na shi nayi rawa nayi tsaki ba komai duniya ce.Bakwai aka tashi daga gurin lunchn, gidansu Anty Yagana muka koma kuma can aka min kamu sai dai banga dangin miji ba kamar yanda naga ana yi a al'ada Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Washe gari daurin aure tun safe direban babana yaxo ya daukeni ya maidani gidan Babana nan na samu gidan cike da yan garinmu har da tsohuwa jikinta na fda na soma kuka tace kuji mun sakarai ai ni murna nayi da dan Ball yace baya yi dan Allah ya sani tunda akace Adamu Ball yake sai naji bana sonshi ynxu da babnki ya mana bayani yace ya fasa nace gara haka kila ma yace ba zai iya rike ki bane yace ba yayi tunda Ball ai ba sana'a bace, duk da halin da nake ciki sai da na yi murmushi a raina nace to shi wannan baki san ta sana'ar ba kila ma gara Ball.Karfe biyu gidan babana ya soma cika da yan daurin aure niko ina can dakin Babana na kudundune sai kyarma sanyi nake zazzabi ya rufe ni ba wanda ya san inda nake ban sani ba har an daura aure su Amira sunzo muje gurin sai nemana ake gidan cike yake dam da jama'a can babana ya shigo bedroom dinsa yana cewa bari ya karoma baki dabino sai ya sameni kwance ina ta rawar sanyi da sauri ya iso gurina,uwata menene?dama kina nan?ya dago ni jikina zafi rau ya shigo falo ya shiga kiran Anty Maijidda a waya data zo yace mata gani nan ba lfy shi kuma ya fita ya sallami baki ya dawo,Anty Maijidda ta dagani ta zaunar dani ta dubi babana tace to baban Iman ya za'ayi ynxu?ga gidan dinke da mutane ko zaka kira likitan mu ne?yace a'a bari na kira wata likitar kin san tana da matsalar zuciya ya dubeni kin san number Doc dinki na girgiza kai alamar a'a yace to bari na kira yaynku ai shi yana da no dinsa ko?nayi alamar eh,ya shiga neman layin yaynmu Anty Yagana ta yowa Anty Maijidda waya wai inzo yan walima sun soma zuwa Anty Maijidda tace yagana ga Iman nan kwance babu lfy ynzu ma likita muke kira,Anty Yagana tayi salati tace gamu nan zuwa babana ya samu yayanmu ya sanar dashi yazo da likita gani nan ba lfy yayanmu cikin rikicewa yace ba dai ciwon ta bane ko,babana yace shi yasa nace kazo da liktan ta dan kar abin yayi nisa,jim kadan sai ga yayanmu shida likita daga dakin babana aka daukoni zuwa falo kan doguwar kujera aka kwantar dani likita ya shiga dubani can ya dago ya dubi su babana da yaynmu yace ba ciwon ta bane damuwa ce ta saukar da zazzabin sai dai ayi kokarin ganin ta rage damuwar dan tana iya kawo barazana ga ciwon nawa,ya rubuta magunguna yace zaije da kansa ya siyo sannan yace da yaynmu asamu tawul karami mai kyau asa cikin ruwa mai tsafta a dinga goge min jikina nan da wasu yan mintuna daga kafa har zuwa goshina Na zaci tare da yaynmu zasu fita sai naga yaynmu ya zauna Babana da Anty Maijidda suka fita Anty tace bara na dauko tawul da ruwa a zatona anty ce zatayi min gugar jikin sai naga yaynmu ya amsa ita kuma ta fita har da kulle kofa.. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 yaynmu ya iso gabana ya tsuhunna sanye yake da rigar boyel fara tas kamshin turare sai tashi yake a jikinsa ya cire farar hular shi ya ajiye sannan yasa hannuwanshi ya jawoni yaja zif din rigata kasa gabana sai faduwa yake tsoro da mamaki suka cikani a raina nace yaya zasu ce yayanmu ne zai min wannan aiki to ko dakinmu daya ai bai dace ba inaji ina gani ya cire min riga da breziya ta daga ni sai zani iya cibiya sannan yajuyo dani naso in sa hannu in kare kirjina amma kasancewar jikina babu kwari sai na kasa dan haka sai na runtse idona ina jiran naji ruwan a jkina sai naji shiru a hankali na bude idona yaynmu na gani a gurin da yake idonshi kyam a kan Kirjina da sauri nasa hannu na rufe ya dauko tawul din ya soma goge saman cikina zuwa kirjina sannan fuskata duk da yayi kokarin kamewa dan kada na gane na fuskanci ya dimauta da ganin halittar kirjina haka yafi goge min gurin can aka kwankwasa kofa ya yi sauri ya samin riga sannan yace a shigo, likita ya shigo da magunguna yace a bani abinci naci sai nasha ynxu,bayan tafiyar likitan ne yayi ma Anty Maijidda waya a kawo min ruwan Tea, su da yawa suka shigo Anty Maijidda da Anty Yagana,Mami Amira harda tsohuwa kakata sun min sannu sannan suka fita,a raina nace a rasa mai bani tea dinma sai yaynmu kadan na sha nace ya isheni ya harare ni karbi da sauri na karba na kafa kai na shanye yace ko kefa,kafin ya rufe baki sai amai na wanke mishi jiki tas da amai yana rike dani sai da na gama sannan tsoro ya kamani na tuna Mami ta taba bani lbr wai wata rana Bilkisu bata da lfy tayi amai a dakin Haj Yaya ya shigo ya taka sai da ya mareta duk da bata da lfy wai ya zatayi amai a daki da sauri na dube shi cikin tsoro nace yi hakuri dan Allah......shiiii ya katseni sannan ya dubeni yace kin gama na daga kai yace Anty Maijidda ta shigo tana ganina tace ya kika ma yayanku amai kin bata mashi jiki Iman yace ba komai ta kuskure bakinta ta sha maganin yanxu zanje gida na dawo anjima, bayan na sha maganin na kwanta kawai sai barci, bani na farka ba sai magriba Anty Yagana suka sani nayi wanka sannan naji suna cewa tun da jikin da sauki a kaita tayi sallama da mamanta,na dubi Anty nace dan Allah Anty Maijidda bani da lfy kar ku kaini wani gurin suka ce naje naji sauki a dakina ina kuka ina komi suka kaini gurin mamana tayi min nasiha mai ratsa jiki sannan ta kara da cewa tsafta da girki suma manyan makamaine na kara karfin zaman aure dana haka ki kula,yan uwan mama da suka zo da yan uwan Maska,dangin Alhj suma sunyi min tasu nasihar amma har ynxu banji wanda yace min ga mijin ba gurin Alhj aka kaini shima yayi min nasiha sosai har ya kara da cewa duk wanda kika gani a matsayin mijinki to kiyi mishi biyayya haka Allah ya tsara ni dai sai kuka nakeyi,mun taso tsakar gida,gidan cike yake da mutane yawanci dangin mama ne da kawayenta daga nan sai gidan kawu malam shima yayi min nasiha sosai kuma yace min na rike mijina haka Allah ya hukunta,Bamu shiga cikin gidan ba da yake su Baba suna can gidan mamana gidan babana muka koma a gurguje kafin motar daukar amarya tazo suka kuma min wani gyaran na dubi Amira da Mami nace ina wayata suka ce tana gurin Saudat suka kirata ta kawo min na kunna ta ina budeta text ne ya fara shigowa na bude shi naga ansa "dama nace miki i am always lucky gashi kuma.. kaina ya daure nace me kenan sai naja tsaki na soma del din text dinshi nace koma wanene ya karata can har yana cewa baga shi nan ba yana nufin shi aka aura min?me karya ina ma su Baba suka wani sanshi,su Mami suka ce ke da wa kike wannan fadan?na dan kishingida nace um Amira tace kinsan mijinki kuwa?da sauri na tashi zaune nace wanene Mami tace itama fa bata sani ba Amiran,nace um ni ko wanene ma na hakura zan zauna dashi tun da rufa mini asiri ma yayi bayan an kini kuma shima wanda ya kini din dama bashi zuciyata take so ba na rasa wanda nake son ma na hakura bare Adams? sai naga Amira da Mami sunyi dariya nace in ma kun sanshi baku son ku gaya min ai zan ganshi ne,suka ce har ma ku zauna har abada,muna cikin haka Anty Maijidda ta shigo tace Babana yana san ganina ina zaune gabanshi yana mini nasiha gami da nuna min nayi biyayya nayi koyi da hali irin na uwata sannan yace yaji dadin mijin da Alhj ya zaba min domin shi kansa lokacin da ya ganshi ya so ace ya kasance mijina,na soma kuka yace na daina kuka duk abinda nake bukata kar na zama mai rokon mijina na mishi waya zai bani kamar na tambayeshi wanene mijin sai naji kunya nayi shiru,mamakin da naji shine ganin abokan yaynmu sune dai suka zo daukar Amarya,a motar Isma'il aka daukeni a raina nace to ni Iman me ya kawo yaynmu kai amarya kuma?to ko dai Adams din ne tsokanata sukeyi?wa zan samu ya amsa min wadannan tambayoyi?ina cikin tunani har muka iso gidan,Anty Yagana ke rike dani fuskata rufe har cikin gidan ta umarceni dana shiga da kafar dama gami da yin Bissimila nayi yanda tace tafi tafi har dakina inda ta zaunar dani akan gado nan da nan mutane suka cika gidan yan ganin daki nan na bude idona tsayawa fadar kayan da aka zuba min a dakin ai kauyanci ne komai na dakin green ne bedroom din kenan falon dai ban fita ba hatta setin gadon dasu madubin duka green ne,ban taba ganin setin irin setin nan ba haka kowa yake cewa Mama,Mami ta shigo ta dubeni kai Iman kin more kaya kinga falonki da bayinki kuwa?Amira tace ai kallo yana kicin nace uhm! ina bayin suka nuna min gashi nan ashe ma a cikin bedroom din yake haka dai mutane sukayi ta zuwa suna leka bayi da sauran wurare har suka soma tfy Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Ya rage sauran kawayena,Nasir ma yayiwa Mami waya wai ta fito su tafi ta dubeni matar yaya sai kinji ni a waya da sauri nace wanne yayan?ta fita tana dariya Amira ma ta fita tana dariya, tace to Iman sai ki ganni dan wannan mijin naki baya wasa da mutane bare muce zasu shigo da aboka ango na riketa nace sai ta gaya min ko wanene tace bansanshi ba na dai ganshi dazu ne naga kamar ba shi da fara'a,ta kwace nace dan Allah Amira kada ki tafi ko saurarona batayi ba sai da ta kai kofar fita daga bedroom din sannan tace Anty Yagana tace in ce maki sun wuce sai sunzo kawo maki akwatuna amma akwai kaya cikin wardrp nace shine suma suka gudu harda Saudatu,Amira tace eh na taso nace bari na rakaki da gudu ta fita kamar dama ta san riketa na so nayi tace sai wata rana har falina na fita tausayin kaina ya kamani nan tsakiyar falon na tsaya ina duban dukiyar da iyayena suka narkar cikin katon falon komai na ciki tunda ga Carpet har zuwa Kujera Labule marun ne,wata yar kofa na gani koda na bude ashe kicin ne ya tsaru kayan aiki masu amfani da lantarki gasu nan,na dawo na daga labulen window na leka sai naga wani katon falone na alfarma falon da kamar naso na sanshi a hankali na bude kofar dakin na leko gabana yayi wani mugun faduwa ganin gidan yaynmu tabbas gidan yaynmu ne kenan shi na aura wata zuciyar tace min ko Kabir ne,shine zamu zauna anan kafin ya gama gida?na koma bedroom kaina daure na leka Toilet din da naji ana ta kwarzanta koda na ganshi sai da nace Allah yasa ka ma iyayena da albarka na shiga nayi alwala nazo nayi shafai da wuturi da yake nayi isha a gida na idar na bude wardrof na ga kaya kala kala kusan cike na dauko rigar barcina mai hawa biyu nasa na kama gashina na tufke sai a lokacin na kula da wani show glass cike da kayan kwalba a cikin kwalban akwai turarukan wuta masu kamshi,na hau gado na kwanta zuciyata cike da tsoro da tunanin wa na aura ga tsoro ni kadai ce dan da na saba ni dasu Jamila muke kwana nace gobe zanyi wa su Jamila waya su dawo nan,can barci ya soma daukana naji motsin kofa da sauri na juya don ganin mai shigowa .Yaynmu na gani tsaye cikin kayan barci riga da dogon wando kyanshi da annuri yana tashi a tare dashi ya taho a hankali har kusa da gadon nima na tashi zaune fuskarshi babu yabo ba fallasa yace ya jikin?a hankali yake magana,da sauki na fada ina dubansa farin ciki da dadi suja cikani sai dai na kanne,yace ina yake maki ciwo ynxu?nace babu yace shi kenan sai da safe nace Allah ya kaimu ya juya na bishi da kallo yana fita na fda kan gadon don murna da farin ciki sai na nemi ciwon ma na rasa kai a karshema durowa nayi na shiga bayi alwala nayo nazo nayi ta nafilfili ina ma Allah godiya daya sa iyayena suka zaba min abin sona,shiko daya koma dakinshi sai da ya gama komai na al'adar rayuwarshi sannan ya dauki waya ya kira layin Mimi ta dan jima tana ringin sannan ta dauka,lafiya?abinda ta soma tambaya kenan,ya baki kawo min lipton ba ne? tace Amarya ba sai ta kawo maka ba ta kashe wayar ya jima yana duban wayar shi mimi zata kashe ma waya?lallai ma, da kanshi ya shiga kicin din ya dafa ya fito bayan ya gama ya kwanta ya jawo filo ya rungume tsam a kirjinshi idanuwanshi a lumshe ido surar Iman kawai yake gani,gsky ya girgiza da ganin halittar kirjinta bai taba tunanin haka take ba wato shi wannan abu baiwa ce daga Allah ba shekaru ne ba domin ko yanzu tafiMimi kira duk da dai kirjin kawai ya gani ranar yayi baccin da ya jima baiyi ba tunda ya samu yarinyar daya jima yana so gashi tana da abin da yafi so a gurin ya mace duk biyun wato kasa da sama sai dai inda zai samu matsala yaya zai yi ya tinkareta da wani batu na bukata?a ganin shi sai girmanshi ya zube a idonta da wannan tunani yayi barci. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Da safe nayi wanka na gyara gado na share na goge inda yayi datti sannan na jona naurar saka turaren wuta na zuba nan da nan dakin ya gauraye da kamshi kwalliya na sha cikin atamfa yar Ghana dinkin riga da siket rigar fitet Breazier style gashi na na daure shi da ribon sannan na daura dankwali turare na fesa na koma falona na shiga kokarin hada TV,ban ji karar bude kofa ba sai dai naji sallama gabana ya fadi na juyo yana tsaye da Jeans baki da shirt,yayi kyau sosai na zauna kan kafet na ce ina kwana?ya amsa lfy ya jiki?nace naji sauki ya juyo tare da fadin zo nabi bayanshi har falo ya zauna kan kujera sannan yace shiga dakin Mimi ki gaisheta sannan kice tazo ina kiranta cikin tsoro na shiga tana kwance a kan doguwar kujera cikin ta ya tsufa girman falonta kamar nawa nace Anty Mimi ina kwana da sauri ta tashi ke!! Ta daka min tsawa ni ba antyn ki bace batun kwana kuma banganshi ba cikin tsoro na ja baya nace yaynmu yace kizo ban jira amsa ba nayi waje da gudu ya dubeni menene?nace am....ba komai yace to zauna nan ya nuna min kujerar da take kalonshi kusan minti goma sannan ta fito kusa da shi ta zauna tana wani cin magani yace kinsan tun dazu nace ki zo shine kika ki zuwa ko?ta kauda kai taki magana yace to dama nayi kiranki ne dan na gabatar miki da Amina wato Iman a matsayin yar uwa.....ta katse shi ni ba yaruwata bace ya ce to ya isa haka ni matata ce kamar yanda kike matata tace to kace dama can kana sonta munafunci ne kawai.....ya mike yanda uwata tace in aureki haka na aureki ke ma zabin mahaifiyata ce kin gane?wannan kuma ya nuna ni zabin mahaifina ce dan haka ba zabina a cikinku sai ku kula na san gaba kila na samo zabina. kuma kina cin albarkacin cikinki ne,ya fita gsky naji haushin abinda yayanmu yace ko da yake Anty Mimi ta fini jin haushin tunda ya ba da ita gabana. Da rana bala dryva ya kawo mana abinci inji Mama,yaynmu ya dawo lokacin ina kwance a kan kujera a falona na sake wanka na sanya material baki me zanen fararen fulawoyi ya zauna kan kujera na tashi zaune sannan nace sannu da zuwa yace yauwa na mike na shiga kicin na zubo mishi kayan ciki salat ma kadan na zuba mashi na hado da coke da ruwan cway na ajiye a gabansa nace mama ce ta aiko yace to kin ba mimi ne?nace a'a yace bari na kai mata wannan mamaki ya kamani a raina nace ita ba tayi ta bani ba sai ni na ce da saura bari na kai mata yace kawo dai na kai mata nace to na shiga na dauko na kawo mishi ya fita jim kadan ya dawo ina zaune shima ya zauna yana cin abinci yace kunna min TV nan na dubeshi nace ai ba'a hada area din ba sai dai kaset zan saka maka yace barshi sai da ya gama na kwashe kayan ya dan kishingida yace Iman kina jina?nace eh yace kar ki yarda na samu lbr kin ma Mimi rashin kunya sannan ki dinga yin abinci kullum kina bata saboda kinga tana da ciki sannan zansa Mama ta samo miki mai tayaki aiki kin gane ko?nace eh bama sai ka nemo mai aiki ba ni zanyi,yace shi kenan yanzu Babanki ya cika mana Store da kayan abinci gami da kayan cefane sai ki duba babban kicin duk abinda babu sai ki rubuta Kabir zai kawo nace to ya mike ya fita na bishi da kallo a raina nace dama nasan mai aiki zan zama a gidan nan. Yayanmu zaune a gaban Haj Yaya san da yazo ya sameta tana ta sunturi a daki abin duniya ya taru ya mata yawa, in da ta san danta zai auri matsiyaciyar yarinyar nan da bata kashe kudinta a banza ba gashi kuma abinda ya faru tana kishi da uwarta sannan yarta ta aure ma ta danta kuma wanda ta fi so; bazata yiwu ba ta ta tada masifa Alhj yace zai saketa in har ta sa dan nata ya saki Iman,ita kam ba zata iya hada zuriya da Habiba, ta dube shi wacce shawara ka yanke a kan yarinyar nan?gabanshi ya fadi yace to Haj ni ya zanyi haka Allah ya kaddara.....ta dubeshi haka ka ce?yace to ya zanyi ne Haj kina jin fa abinda Alhj yace ki kwantar da hankalinki bana son ace ta kaina kun rabu tace to naji amma sai ka min alkawari ba zaka kula yarinyar nan ba dan gsky ba zan so hada zuri'a da Habiba ba,yayi shiru na dan lokaci can yace to Haj shikenan? tace in har ka min haka shi kenan kar ka yarda ka saurareta dama kayi ta mata wulakanci in sun gaji suje su dakkota yace to duk zanyi tace to yawwa Allah yayi maka albarka,ya fito yana nazarin yanda zaiyi. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Shida daidai na yamma na gama dafa abinci gidan sai kamshi yake na zuba ma Baba mai gadi da direba na fita na mika musu,ina fitowa wanka akayi kiran sallah sai dana yi isha'i sannan nayi kwalliya, paper less nasa yellow nayi kyau sosai na fito yana zaune a falona nace sannu da zuwa yace yauwa kin kaima Mimi abincinta ne?a'a ban kai mataba na dauka sai ka shigo amma bari na kai mata yace kawo nan in bana nan kika gama ki kai mata nace to na kawo mishi ya dibar mata komai ya fita,nace kai auran mijin wata ko matsala, ya dawo zo muci ai naci yace shi kenan daya gama ya fita sai misalin tara ya min waya na dauka yace na dafa mishi lipton zai zo ya dauka na dafa mishi mai kayan kamshi da tafarnuwa kadan a falo na ajiye mishi na shige dakina na kwanta. Haka naci gaba da zama tamkar yar aiki kullum da safe inyi gyaran dakina da falona in gyara babban falo na hada Break fast na gyara kicin ban dai taba gyara mishi daki ba ban ma taba sanin yanda dakin yake ba,inyi abinci da safe da rana da yamma wataran ma har Anty mimi tace bashi take so ba yaynmu yace in sake mata wanda takeso, duk aikin da nakeyi bai taba damuna ba tunda na riga na saba saidai bai kai wannan ba kuma nasan lada nake samu batun kulani da yaynmu baiyi ba ko a jikina tunda dama ni tsoro nakeji.Ina da kwana shida su Anty Yagana suka zo suka kawo min akwatuna har na gurin Adams, yaynmu dai bai min akwati ba sadakima babana ne ya bada. shina na ashirin da hudu Anty Mimi ta tashi da nakuda cikin dare misalin karfe biyu Yayanmu ya kwankwasa min kofa na bude cikin tsoro yace nazo muje Asibiti Mimi batada lfy da sauri muka tafi ya uzzura min da na fito mu tafi gyale kawai na rufa a kan kayan barcina riga da wando shi ya kaita cikin motar sannan na shiga na riketa sai fizge fizge takeyi tana kuka takasako salati,muna isa aka shiga da ita dakin haihuwa,jim kadan suka ce ta kusa mu kawo kayan haihuwa inji likita, yaynmu ya koma gida ya dakko abubuwan da likitan yace mishi,sai shida na safe ta haihu,san da suka zo mana albishir yaynmu yana masallaci sai ni suka ce min an samu namiji murna na dinga yi na kosa yaynmu ya dawo sai da ya dawo sun zanta da likitan na tare shi da murnata nace yaynmu Anty ta haifi Baby boy da murmushi yace alhmdll ina take?nace tana ciki ina kallon likitan ni ya kura ma ido nurse suka fito da yaron ni na soma daukanshi kyakkyawa yana kama da yaynmu sai dai farin mamanshi ya dauko,yaynmu ya daukeshi yana mishi addu'a likitan ya matso yana taya yaynmu murna ya dubeni kema sai ki kokari kiyi aure ko kin samu naki babyn,duk da murnar da yaynmu yake sai daya gimtse fuska gami da cewa naje na zauna na koma kan benci na zauna can aka fito da Anty Mimi zuwa dakin hutu,can ya dawo ya sameni zaune fuskarsa a daure yace min na tashi ya kaini gida yaje yayi waya su Haj zasu zo, dama dan bai zo da wayoyinshi bane muna mota yace shi ne na fito da kayan barci dan wulakanci ba ko hijabi naxo ina ta dariya a gaban doc,nayi shiru to me zance?shine fa ya uzzura min na fito na fito don tsoron masifarshi ne ko zani ban tsaya rubawa ba yace ina miki magana kinyi min shiru ko?na rasa me zance masa sai nace to kayi hakuri. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Tunda aka yi haihuwar nan ban zauna ba dama ranar aka sallame su kullum gidan cike yake da yan zuwa barka girki nayi masu sau uku sau hudu, ga habaicin su Anty Mariya da sauran kawayen mai jego gyaran gida har dakin mai jego sani sukeyi ina jin tsoron su ba zan ce bazanyi ba, ana sauran kwana biu suna ranar na sha wuya bugun fulawa suka jingine na cincin da doughnut kuma yan uwanta ba su sa hannu ba daga ni sai Mami sai ko matar Isma'il abokin yaynmu sune suka tayani,ga aikin gida da kyar nayi sallar isha'i na shiga bayi na gasa jikina na fito na kwanta na manta ban daf mishi lipton din nashi ba barci mai nauyi ya daukeni cikin barci naji ana tashina ni uwar yan tsoro na tashi zanyi ihu ya toshe min baki da tafin hannunahi yace ke sarkin tsoro ni ne ganin yaynmu nayi ajiyar zuciya yace ina lipton dina?gabana ya fadi nace na manta ne yace to na tuna maki ya juya yayi waje haka na tashi na dafa mishi jikina na ciwo. washegari ya dawo da yamma ina falo ina gyarawa ya shiga dakin maijego ya shiga suna bedroom suna ta tsuga lbr tana basu lbr yaynmu baya kula ni tun da nazo gidan bai taba kwana akina ba sai dai aiki kamar jaka ai bari a gama suna har kashin baby ita zata wanke, shi yana falo yana jinsu ga Anty Hadiza tana sallah a falon ba dama ta yanke tace su daina, tana tayi kawaye da Anty Mariya suna zugata, can yayi sallama ya shiga sai suka yi shiru suka daina maganar yaba ta kayan dake hannunshi ya juya dama kayan fitar suna ne yayi mana kala shida shida yayi mana, dakina ya wuce na aje tsintsiyar na shiga kicin dina na kawo mishi abinci gami da mishi sannu da zuwa na koma ga aikina na barshi nan yana cin abinci yana kallon TV. Ranar suna ko tun asuba na tashi na shiga kicin,dama yaynmu yace zaizo da abokanshi da safe suyi walima anan kafin mutane su soma taruwa dama nayi redin sinasir da mai na sai farar shinkafa da miyar anta sannan na dafa masu ruwan lipton mai kayan kamshi cikin katon fulas nasa ,farfesun kan sa sai peape mit na naman rago, bakwai da rabi na gama aikina, da yake a babban kicin nayi aikin.Nasuna kuwa ta ba kawayenta ne suyo daga can suzo dashi,ina shafe shafe bayan na fito daga wanka yaynmu yayo mani waya wai gasu nan zuwa,shadda galila yar gaske cikin kayan Adams take ta sha aiki kalar pink ni kaina na san na hadu, na zuba gwala gwalai na wuya da hannu har da kafa na baza turare sai kamshi nake zan fito yaynmu ya shigo sai mukayi karo dif yayi yana dubana shima yayi kyau cikin lallausan blue din yadin shi cikin murya kasa kasa idonshi a kaina yace kin gama?girata na daga alamar eh yace to sai ki kawo mana ya juya,darduma katuwa na fito da ita na nufi gurinsu,suna da yawa cikin ladabi na gaishe su sannan nace bari na sa maku wannan a kasa zaifi ko?na fada ina duban yaynmu fuskarshi ba a sake ba yace to bayan na shiga gidane na koma kicin ina fito da kayan abinci sai da na gama fito da kulolin sannan na kawo plate plate da cokula da kuma kofuna na kawo drinks da sugar da madara ko mai dai dai na shan tea kusa da yayanmu na tsuguna dan na sanshi yafi son komai a mishi na zuba mishi tea sannan na sa mishi sinasir da miya na dau karamin plate na sa mishi farfesu na tura gabanshi,Isma'il yace duk kai kadai? Nasir yace ka san yan kwallo da mugun ci shi dai baiyi magana ba na jawo wani plate din yayi min wani kallo kasa kasa sannan yace a hankali bar nan,na tashi zan wuce Nasir yace au mu da kanmu zamusa?Maska mufa baki ne?yaynmu ya dauki kofin tea ya soma sha yana fadin to kar ku zuba da kanku tun da cikin wani zaku zuba ya dubeni da sauri na wuce,Ismail yace Maska kana takurawa yarinyar nan dubanta kawai kayi amma da sauri ta bar gurin yace to ni bani son raini kuma ka sani Nasir yace ta raini ai ta kare tunda yanzu taga girman naka ko yaya yake Maska yace ba tonan asiri ba ni bata ga kalar girmana ba suka sadariya Bello yace kayi kokari kana da mace kamar wannan ai sai godiya haka suka yi ta hira. Gidan dankam da mutane muna falo ni da Mami tace kai Iman kinyi kyau sosai wannan dinkin ya amshe ki nace me? tayi dariya sannan tace shi kenan tunda baki gane ba nifa ba abin da nake a gidan nan sai aiki kumani bai dameni ba, Mami ta gyara zama ta ce kina nufin kallonki yaynmu ke yi? nace kallon ma ban isa ba Mami tace lalai ynxu ke kin sa mishi ido?nace cab ji Mami da wata magana ni ban ma san dadin abin ba bare nace zan kai kaina ai ko na san komai ba zan mishi ba ina mace Mami ta tashi ta jawo jakata ta ciro wata yar kwalba ga wannan ki biya dubu uku,na menene?tace ke ce zaki bani lbr kinga amfanin sa sai zaki kwanta sannan ki shafa kadan dan dis zaki sa a tafin hannunki ki shafa yana da tsananin kamshi?nace yayi dubu uku Mami tace aikin shi yafi dubu goma zaki fahimata in dai yaynmu ya shaki kamshin,na ce ai ba tare muke kwana ba tace ke dai kamar ba mace ba ke ba zaki yi sanadin da zaki gifta ta gabanshi ba?nace to ai bani da kudi Mami tace sai fa kin sai wannan turaren yar arab take kawo mana har ma da wasu sai kin shigo gari zan hadaki da ita nima fati matar Ismail ce ta hadamu na amshi wata kwalbar idan tazo gobe ta tashi tace bari na gaida Bilkisu tana fita na shiga daki wato bedroom na jawo durowa nasa kwalbar a ciki sannan na shiga toilet alwala nayi nayi azahar sannan na cire kayan da ya mana na daura zani ina warware riga ya shigo a kan kirjina ya saukar da idonshi nayi sauri na sa rigar In kin gama ki samin ruwa a toilet dinki mutane sunyi yawa a hanyar dakina ya koma falona ni kuma na hada mishi ruwan wanka ya shiga toilet ni kuma na koma falo yana daga ciki ya kirani Iman nace na'am nazo yana duban mirror yace kije dakina ki dakko min kaya nace wasu kala?ya dubeni ke baki san dukkan kayana kalar da nake so nake saya ba?dan haka kowanne ki kawo min,ina murda kofar ta bude yaune karo na na farko da na shiga dakin nan na tsaya kallon dakin tunda ga kan kafet labulayen milk ne katuwar katifa ce irin wadda ba a sata a gado din nan zanin gadon shi ma milk ne dakin ba wani tarkace amma ya tsaru gurin kayan nashi na nufa bayan na ciro mishi marun sai hula da takalmi ina fitowa su Anty Mimi suna hoto a nan babban falo cikin tsoro da mamki take kallona na shige abina ya ce to ina singlet da gajeren wando?na koma na dauko masa falo na koma ya shirya yana fitowa a raina nace munyi anko,ya dubeni zanfita nace bazaka ci komai bane,no am ok nace a dawo lfy ya fita,naji dadin yanda yaynmu yayi ya nuna wa yan sunan ina da daidai nawa matsayin haka suna ya tashi yaro yaci sunan kakanshi,Baban Anty Mimi wato zaidu sai suna kiranshi daddy,a daren na kudiri aniyar amfani da turaren nan na nufi baya bandaki bayan na gama komai nayi wanka kalolin turaruka na shafa ga wani turare da anty yagana ta bani wai tsugunna duk sati ban taba amfani dashi ba sai yau,na dakko na gurin mami ina budewa bisa ga tsautsayi sai kwalbar ta subuce a jikina kusan rabi ya zube na rufe sauran ina ta tsaki nace dana san zubewa zaiyi da ban saye shi ba rigar baccin dana sa doguwa ce mai gidan breziya tana da santsi sannan bin jiki takeyi ban saka komai ba sai pant dan haka turaren sai ya manne min a jiki,waya yaynmu yayi min wai na kai mashi lipton dinshi dakinshi, gabana ya fadi sai na sa hijabin sallata na nufi dakin fitilar da ta haske dakin blue ce kuma mai duhu sannan ta kawo ta dauke haka takeyi, yana zaune kan sallaya ya shafa addua sannan ajiye kizo kiyi alwala nace ina da alwala yanzu nayi shafai da wuturi,raka'a biyu mukayi bayan gama adduoi ne yayi min tambayoyi game da ibada na amsa sannan yace na jira shi yana zuwa ina nan zaune ya fita jim kadan ya dawo ya dubeni cire hijabin kizo ki zuba min a kofi ,fuskarshi a daure yake magana dan haka ba musu na cire hijabina na ajiye gefe,Ya dubeni na duka ina zuba mishi ya karba, yana zaune a gefen katifa yana dubana kasa kasa ya ajiye kofina zo naji wannan turaren kamar na sanshi gabana ya fadi ganin ba wasa yake dani ba hakan yasa naje,yasa hannuna yaja kan jikinshi ya dorani yasa hannu ya subule rigar daga sama tsakiyar kirjina yasa fuskarshi saboda tsoro jikina sai kyarma yake ya kwantar dani akan katifa ya aje rigata gefe cikin nutsuwa ya soma sarrafa albarkatun kirjina ai da hancinshi ya kai cikina inda nan ne turaren ya zuba subhanallah ai sai ya rikice gaba daya ina ji ina gani ya shiga sarrafani cikin rawar jiki sai da na gurzu nayi kuka har na gaji na yiwa Mami Allah ya isa yafi cikin kwando,dan biji biji yayanmu yayi min sai da ya nutsu sannan ya gane abinda yayi min ni kam kasa dubanshi nayi,toilet dinshi ya shiga kafin ya fito wani wahallalen barci ya daukeni shi kam ido ya tsuramin ina barci, a ranshi yana cewa tabbas yau kam ya yarda mata suna suka tara ya amince akwai mace akwai muna mace,Mimi itace mace ta biyu da ya taba sani don ya taba fada wa tarkon wata baturiya a England sunyi soyayya na dan lokaci daga ranar da ta yaudare shi har ya kai ga saninta sai kawai yaji ya tsaneta, Mimi kam matarshi ce ba zai ce komai ba amma Iman daban ce. ynxu kam ya yarda mata suna suka tara sai yaji wani farin ciki da annashuwa irin wanda bai taba jin irin shi ba ya zuba mata ido wata kaunarta mai tsafta tana shigarsa yana jin kamar ya cire ranshi ya bata,Alwala yayi yayi raka'a biyu ya yiwa Allah godiya da ya azurtashi wannan yarinya sannan ya roki Allah akan ya bashi ikon yin adalci a tsakaninsu sannan ya daukar ma kanshi alkawarin zai rike Iman muddin ranshi,a karshe ya roki Allah akan kar ta raina shi gadinta ya zauna yi har asubahi ta sha barcinta bayan ya warware mata Ac sannan ya rufe ta ni ko ban san ma yanayi ba kiran sallah ya tasheni nayi mika gami da salati sannan na tashi ganina a dakin yaynmu na tuna da abin da ya faru jiya, da sauri na dubi jikina ba komai a jikin nawa,naja bargo na rufe ya juyo ya dubeni kin tashi?kaina a kasa na amsa eh yace in taimaka miki da ruwan dumi ko?nace a'ah zan iya ya mike ya shiga toilet da sauri na tashi na dau rigar barcina na sa na dau hijabina saboda yanda yazo min duk naji ciwo dan haka da kyar nake tfy.ina zuwa dakina na hada ruwan zafi na shiga bayan na gama gasa jikina na tsarkake jikina nayi alwala bayan nayi sallah na hau gado, tunani na fara shin kalaman da naji yaynmu yana gaya min gsky ne ko dai ko don baya cikjn hankalinshi ne?yace min yana sona ba shi da kamar ni sai surutai dai kala kala ina cikin tunani naji karar bude kofa sai na hau barcin karya dan ban son mu hada ido ina jinshi ya hawo gadon ya kwanta ya jawoni jikinsa ya rungumeni naki motsi ina jinshi har barci ya daukeshi zaune na tashi ina kallon shi hannu na daga sama na yiwa Allah godiya daya mallaka min yaynmu abinsona kuma mai bani tsoro yau gani a jikinshi din nan mai tsada,na kwantar da kaina kan faffadan kirjinshi sai naji wani sanyi farin ciki,sai goma muka tashi ko ince ya tashi dani ina jin shi na kasa tashi don kunya sai da ya tashi ya gyaramin kwanciyata ya fita sannan na tashi sabon wanka na sake sannan nayi kwalliya da atamfa na sa riga da siket na fita kicin na hada break,ina falona ina shan tea shima tea din kadan dan ina ina jin wata fayau dani kamar iska zata daukeni kuma bakina babu dadi yaynmu ya shigo kaina a kasa na dan zamo daga kan kujerar nace ina kwana?kusa dani ya zauna sannan yace lfy ya jikinki?babu inda yake miki ciwo?na kara kasa a kaina nace babu na mike na gabatar mashi da break ya gama ya fita na kira Mami a waya nace mami Allah ya isa tsakanina dake, tana dariya tace kedai gaya min komai ya wakana?nace kindai sa na sha wuya sosai gashi duk naji ciwo Mami tace Allah sarki Iman an shiga kwaryar manya ynxu sai ki dage jan hankali da kwalliya ki kula da abinda ya fiso ki dinga jan hankalinshi dasu wato na jikinki duk wannan abun da girman kan nasa sauke su zaiyi nace na gode mami bani da kudi amma zan ma babana waya sai in aiko maki mukayi sallama. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Yauma can ya umarceni na kai mishi tea din shi na juya zan dawo sai yace ina zaki nace daki na kwanta yace naje na rufe kofa na dawo,duk da tsoron wahalar da na sha sai da na dawo na zauna kan kafet sai da ya gama komai irin su shafai da wuturi ya sha lipton sannan yace zo sarkin yan tsoro babu abinda za maki naga sai wani dari-dari kike yi na nufi gurinshi yace ki cire komanki ki aje bana kwana da matata da kaya ai kin gane ko?na rasa yanda zanyi ni dai gsky ba zan iya yanda yake so ba baya ya juyamin ina nan tsaye ya juyo to jeki tunda ba zaki bi umarni na ba cikin kunya na soma cire kayana yanda yake son ganina haka na tsaya yayi murmushi idonshi a kirjina yace to zo nan honey mu kwanta a raina nace namiji bashi da kunya tsam ya rungumeni ya bude rigar barcinshi dama mai budadden kirji ce ya sani cikin jikinshi hannuwanshi duka biyun suna zagaye a kirjina ya kama maman dina ya cika hannuwa ya ja bargo ya rufemu,baimin komai ba baccin mu muka yi mai dadi,kwana uku bai min komai ba sai dai yana son nayi zir inzo gunshi shi kuma ya sani cikin jikinshi duk da ban sani ba amma na fahimci Anty Mimi da yaynmu ynxu basa zaman lfy ina ganin tun ranar da ta gane dakinahi nake kwana ko ma ita tayi ma Haj Yaya waya tace yaynmu ya juya mata baya saboda ni ranar juma'a misalin sha biyu na gama abinci rana nayi wanka riga da wando nasa na jeans rigar yar karama samanta budadde dan haka albarkatun kirjina duk sun fito ta wuya gashina na kamashi na daure shi da ribbon kalar rigar ni kaina na san nayi kyau kamar wata baby musamman ma da yake gashin nawa gefe na kama shi,yayanmu ya shigo da sallama ina kwance kan doguwar kujera ina kallon fashion TV na dubeshi yana dauke da daddy na mike na mishi sannu da zuwa na amshi daddy sai kallon suturata yake yi ya zauna a kan kujera ni kuma na zauna kan kafet... Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Tawa Tasameni3-02 Posted by ANaM Dorayi on 11:58 PM, 08-Jan-16 Under: TAWA TASAMENI __________NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI________ Nace inkawo maka abinci ko sai ka dawo daga masallaci?yace kwantar da daddy din kan waccan kujerar kizo in fadi maki,nayi yanda ya ce na je na durkusa a gabanshi na dan dafa hannuwana a kasa yanda na san zai ga abinda ya fi so ban ankara ba saidai jin hannunshi nayi a gurin yace ina son irin wannan kwalliyar ki dinga yi min,ni kadai nace to ya jawoni zuwa jikinshi harshensshi ya dora kan lebena idonshi na kallon nawa sai ya daure fuska ya daka min tsawa ya ce ke dagani nan na tsorata na sake juyowa ina dubanshi yace in daga shi kuma yaki sakina sai naga yayi murmushi gami da kissing din idona yace yi hakuri na tsorata ki ko?idonki yana burgeni in kin tsorata sai ga harshenshi a bakina,wata soyayya ya shiga gwadamin mai ban mamaki sam na manta a wacce duniya nake dukan kofa da mukaji ne ya dawo damu cikin hayyacinmu ya isa gurin kofar muryarshi a sarke yake fadin wanene?muryar Haj Yaya na jiyo tana cewa bude ka gani,da sauri na tashi daga inda nake kwance jkina ba kqari na nufi cikin bedrum, Abaya na dakko dama na aje ta akan akwati saboda kayan da na sa in wani bakon yazo sai na saka na rufo gyale tana tsaye a kofar falona tana fadin da ranar Allah maimakon a ce ynxu kana shirin tfy masallaci kai mai mata ka shige daki yanda uwarta ta shanye ubanka itama haka take so ta shanyeka,ta dubeni ke kuma ina son ki rubuta ki ajiye sai naga bayanki sai kin bar gidan nan ko kuna tsafi da bakin dodo ni sai naga karshen uwarki Habiba, ta dubi dakin tace an cika daki da kayan Allah ya isa yaynmu dake tsaye yace haba hajiyata ki daina wannan zancen mana tace ba laifinka bane na san aikin asiri ne mukomin dan can ka dunga kawo minshi dan kar shima a asirce shi, ya mika mata ta juya a fusace na sunkuya na kifa kaina a kan kujera sai kuka ya subuce min sai ji nayi yaynmu yazo ya mikar dani kiyi hakuri kinji?kar ki tsani Hajiyata wata rana zata daina kuma bana so ki rike abin da tace miki duk bacin raine, ba abinda zatayi maki wanda Allah bai maki ba,batun barin gida kuma Allah ne ya hada mu ba mai rabamu ko sai Allah? na daga kai alamar eh,ya fita na dau wata karamar kula na cika na nufi dakin Anty Mimi dama a dari-dari naje,ta dubeni fita da abincinki ba zan ciba uwar jaraba an saba da bin maza shi yasa har da rana an saka miji a daki,ki fita hanyar yarona, Anty Mimi tace Allah Haj harda shi da ya daure mata fuskata da bata isa taje inda yake ba,Haj tace kar kiga laifin mijinki Mimi bar aikin asiri ai ba a hayyacinsa yake ba, ta juya ta dubeni to uban me kike jira? nace ba zan ci ba basai ki fice min ba.Kan madubi na kifa kaina ina kuka wato su gani suke na like mashi ne ni tunda ma nake a gidan sau daya wani abu ya taba shiga tsakaninmu ko dazun ba abinda suke nufi mukeyi ba, banji shigowar shi ba sai kamshin turaren shi naji da sauri na juya na goge hawayena yace Iman kuka ko? na kago murmushi nace ba kuka nakeyi ba ya iso ya rungume ni ki ban aron darduma in je masallaci nawa duk suna gurin wanki, kuma ki daina kuka haka bana son ganin fararen idanuwanki sun koma ja kinji? nace to na dakko mishi sallaya sabuwa na tuno duk juma'a in Allah zai je masallaci ya kan shigo dakin mama ita kuma sai ta dauki turare ta fesa mishi gami da mishi rakiya bakin kofa nan nima na dauki turare na fesa mashi yace nagode na mika mashi sallayar ya amsa na biyo shi har bakin kofa ya juyo me zan roka maki?na juya baya don kunya nace 'ya'ya na gari naji yayi jim bai ce komai ba na juya sai ya kago murmushi yace har da kishiya ko?na daure fuska nace a'a yayi murmushi to sai na dawo. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Kafin ya dawo na hada mishi salat, nayi salla na sake wata kwalliyar da pakistan irin na India sky blue sun zauna tsam na zuba yan kunne da abin hannu tamkar ba Indiya yan kudancinsu marasa fari sosai ina jin tsayuwar mota na leka ta window dina su uku ne da sauri na daure gashi na tsam da ribo mai kalar kayan gashina ya sauka abaya ina isowa falona shima yana shigowa ya dubeni a ranshi yace yarinyar nan zata kasheni da salon gayunta ya jawoni jikinshi kin fi dazu kyau nace na gode yace zamu samu abincin mutum uku?nace sosai ma yace yauwa 'yar albarka a kawo mana ya fita na kai musu na koma na kawo masu drinks sannan na gaidasu, dayan Bello ne biyun kuma ban sansu ba yace shiga ciki ki kirawo Mimi kice tazo da dady ga bakina nace to na shiga na zata Haj tana nan ashe ta tafi na gaya mata na fito na koma daki,da zasu tafi yai min text wai nazo zasu tafi amma na rufe mishi gashina su daina ganin mashi, nayi murmushi gyalen kayan na warware na rufo muka yi sallama,ya tafi raka su,ya dawo ya sameni inna ma babana waya, ya jawoni jikinshi nace ma babana baba ina son kudi yace nawa?nace ko nawa ne ka bani na gode yace to direbana zai kawo maki ina mijin naki na juya na dubeshi da zan ce ga shi nan sai na ga ya sha mur sai nace baya nan to in ya dawo ki gaishe shi nace to sai anjima na gode cikin fargaba na dube shi ya mike zai fita na ruko shi yaynmu menene?harara ya sakar min da sauri na sakeshi ya fita na koma na zauna nace to mena mishi haka na cigaba da zama sukuku .Karfe hudu ina kicin, tuwon shinkafa da miyar agushi nayi sai kaza dana gasa,kunun aya da dabino da na amfani na sannan na kaima Anty Mimi da mai gadi nasu sauran na kwashe na tafi dashi kicin din dakina sai da na yi wanka sannan na yi sallar magriba ina zaune har akayi Isha'i na idar siket na sa na Jeans da yar riga mai hannun singleti ta dameni sosai na canja salon fakin din gashina na zauna a falona cikin fargaba, takwas da rabi ya shigo da sallama ciki ciki ya zauna na dubeshi har ynxu fuskarshi a daure take na daure nace sanu da zuwa, bai amsa ba na shirya mishi abinci a gabanshi yace in kwashe ya koshi na sa hannu na dafa kirjina na tsura mishi ido a raina nace to wai shi wannan wane irin mutumi ne? ya dubeni kwashe nace,na matsar da kayan gefe naje na durkusa a gabanshi bisa gwiwoyina nace yayanmu don Allah sanar dani abinda nayi maka tun kafin ubangijina ya soma fushi dani wllh ba zan sake ba pls!ya dubeni fuska tamke me yasa kika ce babani ya baki kudi? me yasa ba zaki tambaye ni ba? menene wanda kike so ba zan iya miki ba gaya min? nace ok daman wannan ne? to dan Allah kayi hakuri dama ba wai zanyi wani abu da kudin bane saboda kawayenmu na makaranta da suke zuwa shi yasa ina son na dan ringa basu na mota kuma Babana yace kar na tambaye ka kudi na tambayeshi, to amma kayi hakuri ba zan sake ba kaji?na kawo maka abincin?kaji don Allah um ni ya zuba min ido yana kallona na kifta idona na baka a baki?na fada ina dubanshi ya harareni na runtse idona sai hawaye na tashi zan shige bedroom ya jawoni jikinshi to na hakura yi shiru kinga zaki bata min kwalliya baki bari nace kinyi kyau ba, nayi lamo kan jikinsa yayi mani magana cikin kunne tashi ki bani abinci my Dear tashi,na tashi nayi ina yar shgwaba ta na soma bashi abinci yana ci bayan ya gama ne muka tarkata sai master bedroom kai yaynmu karshene ya iya soyayya mai ban mamaki daran ranar ya min abubuwan da na san yes ni mace ce kauna zalla mai tsayawa a rai. Washe gari sai ga Haj Yaya ta kuma zuwa lokacin ma baya gida tana ta masifa har ya dawo tace su tattara su koma England tunda yace jira yake ta haihu ai ta haihun yace Haj kinga dan bai yi kwari ba don Allah ki bari ko wata yayi tace yayi acan dole suka bari akan sati maizuwa zasu tafi wannan satin dai mun kwashe shi ne cikin soyewa,bana manta ranar lahadi ana gobe zasu tafi ba kowa sai ni kadai yaynmu ya tafi ya kai Anty Mimi gidansu sallama ina zaune a falona abin duk yabi ya dameni yanzu in yaynmu ya tafi shikenan ko sai yaushe zai dawo oho?banji shigowar mutum ba sai ji nayi an kama min gashi ta baya zan yi ihu sai naji yaynmu yace ke sarkin tsoro ni ne tunanin me kikeyi ne ban rufe ba nace tunaninka mana in ka tafi ko sai yaushe oho?ya zauna zanzo da zarar na samu sukuni tunda na dade,nasan zan dan kwana biu dama sun dameni da waya karki damu mun gama magana da Alhj gobe Haj Maska zata zo sai ki gyara mata dakin kusa da kicin ko,nayi shiru duk ya damu na kula so yake yaga na daina damuwa ya jawoni yana min wata magana cikin kunne na mike nace a'a yace ni ko?nace eh ya kai hannu zai kamo ni na ruga ya biyo ni muna ta zagaya kujerun babban falon na gaji inata dariya na fada kan doguwar kujera ya zauna a jikina nace wayyo zaka kasheni yace to kin yarda?nace na yarda pls ya dagani ya dorani a jikinshi hannuwanshi yasa ya balle maballin gaban rigata ya sa baki yana aikin....kungane dai,na kuma kwacewa zan gudu yace pls kinga daga yau bana nan zanyi missing dinshi nace to sai ka goyani yayi dariya yace to zo hau ya duka na dane ya sulmiyoni ya kwantar kan kafet ya cire min rigar gaba daya ya soma sarrafa albarkatun kirjina shi dai yana son wannan abu daran ranar mun raya shi kan gobe zasu tafi.. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Washe gari sai da hankalinshi ya tashi ganin yanda duk na tada hankalina ynxu iman in kina wannan kukan kike son na tafi?ko ban fada miki ba kinsan kina da matsayi mai girma a gurina karki damu wata rana dake zamu tafi sannan ga waya ko yaushe zakijini ki dai kular min da kanki shi ne nafi so ina share hawaye nace shi kenan,ni na hada mishi kaya suka fito har gurin mota na raka su,Anty Mimi sai wani jin kai takeyi,ta shiga gaban mota zai shiga ma zaunin dryva dama ina kusa dashi sai na rike mai hannu da hannuwana guda biyu hawaye suka sake zubo min ya juyo ya rasa me zai ce yace jeki ki dauko hijabinki mu saukeki a gida in su Haj Maska sun iso sai ku dawo tare nace to,baya na shiga mun isa gida ta gaida su Haj Kulu da Shuwa ta shige dakin Haj Yaya,ina jin Anty Mimi tana ce mata wai ni na tsaya shagwaba yana biye min da yanxu sunyi nisa dan haka da ina gaisheta bata amsa min ba sai na dawo dakin Mama, nan na samu yaynmu yana gayawa Mama wai don Allah ta lallashe ni duk na damu, Mama tace kaima ka daina biye mata kuyi tafiyarku zata warware,yace game da kudin amfanin ko abinci komai na hannun Kabir, nace mama ni fa da jamila zamuje can game da makaranta sai ya ringa zuwa daga cen mama tace badani ba tana min yan aikace aikace na hada rai kamar za sa ihu yaynmu ya dubeni sai kuma ya dubi mama yace maman sagir kiyi hakuri su tafi mama tace ka daina biye mata Abdulrahman akwai abinda nake hangowa wanda ita bata hangoshi ba, yace to ko dan kwana biu ne Mama tayi shiru sannan tace da tayi kwana biyun zan aiko a dakko min yarinyata, ya dan rusuna yace mun gode ya dubeni bari na shiga gun Hajiyata,mama ta nufi kicin, ina nan zaune ina jiran shi muyi sallamar karshe ashe ahi yayi gaba dan kar na mishi kuka, sai dai waya yayi min wai sun wuce nace ni kaima haka ko,yace sorry zan kiraki amma sai mun sauka lfy,nace Allah ya tsare min kai yaynmu yace na gode kanwata sai kin jini,ni ce na fara kashe waya ina gaida su Haj Maska suka amsa sai da muka yi magriba muka ci abinci sannan yaya Kabir yazo daukamu,maimakon ka bari sai bayan ishai sannan kazo yace a'a zanje tadi bayan isha'i, Jamila tace yaya Kabir gidan Anty Zee zakaje yace kwarai can zani Jamila nace kin san tane tace yaya ne ya kaimu ni da Sagir da Kamal,Haj Maska tace ai gara ayi auren,Kabiru yace to Haj kwanan nan ne. Na gyarawa Haj Maska dakinta katifa biyu ne a dakin sai kafet sai gurin aje kaya, babban falo muka zube munyi kallo bayan isha'i sannan muka shige dakin Haj Maska, nan muka kwanta katifa daya ni da Jamila ita ta kwanta dayar,bayan na rufo kofata.cikin dare naji wayata nata ringin na tashi na san yaynmu ne dan na sa mishi ringin din shi daban,cikin yanayin barci nace yaynmu yace iyen ba kice ke barci ma kike?nace to ya zanyi yaynmu yace ban san nayi kewarki ba sai da nazo kwanciya gsky nayi missn dinki a lot nace gara kai ga maman daddy nan, ya juya ya dubi mimi da taki ko kissing dinta yayi wai tana kishi sai ynxu ya san da ita,sai yace min mmn daddy jego takeyi nace to ynxu ga shi gari ba kusa ba bare nazo gareka yace me zan samu ynxu?nace komai ma yace kiss kafin ya karasa fadi na mishi yace Allah ya bar min ke kina cikin aikina haka mukayi ta hira har asuba sannan mukayi sallama dan haka da nayi sallar asuba sai na koma barci.Goma na tashi da zazzabi na sha panadol jamila ta mana Break har ina mata jinjina nace Jamila mama tayi kokari har kin iya girki?ai ko ina cin dankali sai amai,jiki yaki ko da yaynmu yayi waya ban sanr dashi halin da nake ciki ba Jamila ce tayi wa Mama waya, da yake komai namu yana hannun Kabir sai Mama ta mishi waya, sai da yazo ya dauki Mama suka zo gidanmu ko zama ba na iyawa yaya Kabir yace mu je Asibitin da yaynmu yayi Family Card Garkuwa Hosp, nan muka je bayan likita ya dubani sai ya bani gado yayi ma su Mama bayanin ina da shigar ciki sai dai yana bani wahala,sati na daya a hosp amma su Mama sun hana a gayama Yaynmu don sunce bai dade da tfy ba, sai dai duk san da ya kira sai Haj Maska ta dauka tace ina barci,ranar da aka sallameni ya kira ina kwance akan gadona na dauka a wahalce nace yaynmu......ya katseni ke ba wani yaynmu me kike nufi da kin daukar wayata nace bari kaji wlh ya katseni dama na kirane in kin ga dama kin dauka ince maki kin kyauta sai dai dadin abin ba ke kadai gareni ba bare abin ya dameni sai ya kashe wayar,ni ko da yake bani da lfy ban damu sosai ba.tun daga ranar bai sake kirana ba nima ban nemeshi ba,yau lfy gobe ciwo har muka shiga wata na biyu da rashin lfyr rannan da jiki yaki sai da aka kuma mai dani Asibiti na sha ruwa leda uku,Kamar daga sama sai gashi yayi min waya na dauka nace yaynmu ka huce ne?dan Allah kayi hakuri ka saurareni yace ina jinki nace sanda kake nema na a waya bani da lfy ina hosp sati na daya su Akhj sunki a sanar da kai don kar kace zaka dawo gashi baka dade da tfy ba ynxu ma ina gadon asibiti yau kwanana uku kuma yau za'a sallameni,sannan duk tsawon kwanakin da ka dauka kana fushi dani bani da lfy da sauri yace wanne irin ciwo ne?nace nima ban sani ba sai dai ka tambayi yaya Kabir ko Doc din yace to zaki iya jina ko wanne lokaci mukayi sallama, cikin tashin hankali ya yiwa Doc waya bayan sun gaisa Doc ya sanar dashi ciki gareni sai dai yana bani wahala,washe gari na fito wanka kenan sai na samu mutum a bakin gado,yaynmu ne zaune ya zuba tagumi da sauri na isa gareshi nace yaynmu yanxu kazo?ya dubeni hannuwanshi ya bude naje na shiga jikinshi yace Allah sarki babyna duk kin rame sai farin ciwo ko?na sunkuyar da kaina yace ina Haj Maska nace tana dakinta ya su Dady yace suna gaisheki nasan dai ya fada ne nace bari na samo maka wani abun yace a'a gurin likita zamu koma dake shirya na shirya nasa gyale wai nasa hijabi na cire gyalen nasa hijabina. Muna zaune gaban likita yace ma likita yana so ne a cire min wannan cikin da sauri na dube shi ban gane ba ya dubeni ke ba zaki gabe ba ki jirani,suka fita da likitan da yake dama abokinshi ne yace Maska cire ciki ba aikin mu bane sannan kayi kuskure da ka fada a gabanta yaynmu yace Doc Salihu taimakona zakayi mahaifiyata ta gindaya min doka mai tsanani akan yarinyar nan sharadin da ta gindaya min tace na zabi daya na kuma zaba, na farko tace ko in saki yarinyar nan wanda sakin da zan mata yana nufin barin gidanmu da mahaifiyata zatayi (wato mahaifina yace muddin na saki yarinyar mahaifiyata zata bar gidansa)na biyu ko ta tsine min na kuskura nabar yarinyar ta haihu,a son ranta kar na kusanci yarinyar kuma ba zan iya ba tunda ina tsananin sonta na zabi ba zata haihun ba to ynxu tun bamu je ko ina ba gashi ta samu ciki,Dr Salihu yace kaima ka san dole ne tayi cikin tunda ba wani mataki ka dauka ba sannan zaka cutar da ita in har kace ba zata haihu ba akwai nau'in zalinci,yaynmu yace naso a dan dauki lokaci ne sannan na san yanda zanyi na shawo kanta na san bai kamata nabi son rantaba na saba ma Allah, amma ina son na ganar da ita a hankali,Dr ya ce gashi ka soma magana a gabanta yace wannan ba wani abu zan shawo kanta, ni kam lokacin na kifa kaina a tebir din likita sai kuka nake yi, cikin da na kwallafa rai shi ne yaynmu yace a cire min ko da yake ba mamaki tunda dama yaynmu ba wai yana sona ba an dai bashi ne,soyayyar da yayi ta nuna min don ya mori albarkatun kirjina ne,ina wannan tunanin suka shigo yaynmu ya zo gurina ya kamani muka ida komawa kan wata doguwar kujera,Na dubeshi fuskata taf da hawaye nace yaynmu ciremin za'ayi yace kiyi hakuri kinga cikin na baki wahala nace ynxu ai naji sauki ina sonshi dan Allah a bar min yace ba ki isa haihuwa ba ki bari sai nan gaba, nace zan iya dan Allah ku barmin ina sonshi yace nima ina so to amma dole ne a cire ai bana so in rasaki ne Iman,na dube shi ya soma ban haushi nace yaynmu kona mutu in dai gurin haihuwa ne nayi shahada pls kar ku cire min ina son babyna,sai na ga yaynmu ya daure fuska gami da hararata gashi in ya sha mur ko kai wanene dole ka saurara dan haka sai nayi shiru ya kira likitan ta waya da yake fita yayi ya bamu guri yazo yace to kazo ka mata inaji ina gani yaynmu ya kwantar dani a jikinshi dr Saluhu ya danna min Allura har biu sannan yace mu dan zauna dan tana da karfi ,lokacin duniya ya isheni na mike nace ni gida zanje sai jiri duhu ya mamaye min ido na sulale kasa daga nan ban kuma sanin komai ba sai dai na farka naga Mama da Haj Maska,sai Yaynmu dake gefen gadon jina nayi sharkaf da lema ko ban duba ba na san jini ne na soma kuka yaynmu yazo ya rike min hannu ina ne yake miki ciwo?ban kula shi ba mama da Haj Maska suna min sannu nace Mama me yake zuba a jikina?ta dubeni yau me zan gani ni Habiba?wannan ai jini ne haka jini ya tsinke sai zuba kan kace kwabo har na fita hayyacina likitan kanshi ya rude da ganin jinin dake zuba daga jikina ya ma wani likitan waya yazo sun hadu su biyu a kaina suka ce su Mama da Yaynmu su fita,Yaynmu hankalinshi a tashe yama rasa me yake mashi dadi sai safa da marwa yake yi a kofar dakin tunanin shi in na mutu shine sanadi,dana sani da nadama kawai yakeyi dan da ya san hakan zata faru da bai bi san ran Hajiyan shi ba. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Awa daya,awa biyu,har awa hudu basu fito ba sai da aka kira magriba Mama ta matso gurin shi tace Abdulrahman kaji masallaci ana kiran sallah yace mmn Sagir ba zan iya salla cikin nutsuwa ba gara in sun fito sai nayi tawa,Mama tace ka daure ka je sai kayi addu'a kaji ko? Haka nan ya tafi ,yana dawowa sai yaci karo da Dr Salihi,yace yawwa Maska dama kai na fito nema ynxu mun shawo kan matsalar da kyar sai dai jini muke so leda hudu zamu duba,yaynmu yace a'a gani ka gwada nawa in yayi sai ku diba ko laida nawa kuke so Dr yace biyu zamu diba a naka yaynmu yace Allah duka za'a diba haka kuwa akayi Mama tayi ta yima yaynmu fada wai ya zai kwanta adibi jini har leda hudu?yace mmn sagir mu dai yi fatan samun lafiyarta haka aka sa min jini hannu biyu sai da na kwana biu bansan inda kaina yake ba sai da na farka jinin ya kare sai ruwa.Dishi-dishi nake gani ban san su waye a dakin ba, hasalima dakin shiru sai karar fanka a hankali idona ya soma washewa naga Mama da anty Yagana,sai Babana da Alhj, sai kuma Malam. Nakai dubana kusa da kaina Yayanmu ne daf dani da ganin shi yasa komai ya dawo min sabo a raina nace abin da kake so shi yake wahalar da kai,hawaye suka shiga yimin zarya sannan ne yaynmu ya gane na farka da sauri yace Iman kin tashi ne?ya kamamin hannu su Mama suka zo suna min sannu gami da yiwa Allah godiya,wasa wasa kwana na sha daya,Yau monday na fito wanka ina zaune a kan gado yaynmu ya shigo Mama da Haj Maska suka fita bayan sun gaisa ya dubeni Iman ya jiki?nace da sauki fuskata babu walwala yace iman ki min afuwa na san nine sanadin sakaki cikin wannan halin amma ki min hakuri bana son rasa ki ne shi yasa,ni dai shiru na mashi nasan duk dadin bakine yake min yanxu na gane in mutum yace baya sonka tun farko ba zai taba sonka ba,sai dai wani abu to shima yaynmu na gane albarkatun jikina kawai yake so ba wani ni ba dama nasan ni ba ajinshi bace shishshigi nayi Ya tabani Iman tunanin me kikeyi ne?na zame na kwanta hawaye ya soma min zarya abin da yafi bani haushi yanda har ynxu zuciyata take matukar son shi,har ynxu son na nan ba zan iya fdama wani ainahin abinda ya sameni ba,Likita ya shigo bayan dube dubene aka sallameni sun yanke shawarar Mama ta wuce dani gida don haka gida muka tafi shi kuma yaynmu su babana suka ce ya koma,ranar da zai tafi ya shigo tunda na gaishe shi ban kuma magana ba, ba yanda baiyi ba in yi magana naki daya matsa min sai na sa kuka, ya kifa kanshi akan gwiwoyinshi na dube shi duk ya rame a raina nace duk kai kaja ni ynxu don son da nake maka zanci gaba da zamada kai baya ga haka da sai dai ka sakeni ya mike to Iman na tafi sai kin jini a waya ko motsi banyi ba bare na tashi nace Allah ya kiyaye hanya yadan dubeni sai kuma ya tafii,Tunda ya tafi kullum zai min waya sau uku,amma daga gaisuwa bana kuma magana har mama ta gane sai fada take min tanacewa ai ba shi ne ya dora min ciwon ba in kuma cikine ai Allah ke badawa dan ya zube sai na zargi mijina.Na warke sarai jikina ya dawo nayi kiba mama tace na koma dakina nace nidai tunda Haj Maska ta koma Maska sai su yaynmu sunzo zan koma,watanshi uku da tfy suka dawo saboda zuwan watan Ramadan nan da sati daya, ina falo ina kallo naji ana masu oyoyo duk da son ganin yaynmu da zuciyata takeyi sai naki tashi,dakin Haj Yaya suka yada zango sai daga baya yaynmu ya shigo dakinmu, na dube shi kullum dai yana nan dan gaye dashi jikin nan sumul, yace gimbiya ina gajiya nace kunzo lfy,yace lafiya,ina mmn Sagir?nace tana Sallah mama ta fito suka gaisa da har nace ni ba ranar zan koma ba mama ta bude min wuta dole na bisu, Yaya Kabir yasa an gyara gidan an share shi,na zauna a falona ya shigo kusa dani ya zauna nayi kamar ban ganshi ba yace Iman kin canja min sosai yanzu ba kya kula dani kamar da shiru na mishi ya jawoni jikinshi tashi muje dakina mu kwanta nace kayi hakuri ba zan iya kuma kwana dakinka ba, yace kina hauka ne ko? nace ba hauka yace ya zaki ce ba zaki kwana dakina ba alhalin ina mijinki? nace yaynmu ina ganin girmanka kar kasa na gaya maka magana, yace gara ma ki gaya min dan shiru shirunki ya soma cutar dani ya cigaba ina matukar bukatarki ba zan iya jurewa ba, na soma kuka ina fadin dama nasan jikina kake so hakika iyayenmu sunyi kuskure da suka zata kaine zaka rikeni amana ashe ba haka bane....... Ya tare ni wayace miki ban sonki? fadin son da nake miki kauyanci ne kin gani in za kiyi magana ki daina kawo maganar so....da kana sona da ba kaini an cire min ciki ba ina son abina kila ma shi ne kadai kwaina a duniya tunda baka sona shi yasa baka son hada zuria dani,yace ba zaki gane bane shi yasa amma ynxu na yarda komai kika ce ki min afuwa nayi kuskure,shiru nayi mishi gami da shigewa bedroom. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Har azumi ya riskemu bamu jituwa da shi,yayi naki,karshe ma ya shareni,ina komai,girki da sauran aikace aikace, girkin ma nawa nakeyi tana na ta, kowa ran girkinta ta sama mijinta,duk da yaynmu yana kokarin ganin kar Mimi ta gane sai da ta gane,don haka take ta shigewa yaynmu gami dayi min kallon banza,yaynmu yayi siyayya irin na neman lada su gero,suga, madara ya aika kowanne gida,wato gidan mu da gidansu Anty Mimi kai harda babana,haka har sallah ta gabato ya mana siyayar kayan sallah ya sai ma yan uwa da abokan arziki sannan ashe ya biya musu ummara shi da Anty Mimi,ko ita ma bai gaya ma ta ba sai da abin ya gabato, murna ta dinga yi tana waya tana gayawa kawayenta da sauran danginsu,ni ko sai nayi kamar banji taba dama ranar nice da girki,yana shan ruwa a falona ni kuma na idar da sallah ya dubeni kiyi hakuri ba zamu je umra dake ba sai wata shekarar in Allah ya kaimu,bace Allah ya sanya alkhairi na tashi,da za su tafi yace komai na dangane da abincin sallah yaya Kabir zai kawo sannan ya bani kudi nace to ka san dai da sallah zani gida da gidan babana har gidan kawu malam ya dubeni ban ce ki fita ko inaba, haushi ya kamani, dama ina ciki gashi sai yayi ta jan Anty Mimi suna wani soyayya a gabana dan naji haushi ni ko sai na tashi na basu guri,na dubeshi gsky zanje yawon sallah tun da nazo gidan nan ban taba fita ba sai sanadin ciwo kusan shekara sai ka ce matar kulle yace tun da ba matar kulle bace ki je ai zan ji lbr na kara fusata nace ba fa siyana kayi ba hasalima ba gori ba ganina kayi kawai an kawo maka shi yasa kake wulakantani,yace Zauna ki gaya min me na miki? kuskure daya na san na miki kuma na baki hakuri ni nan da kika ganni kece mace ta farko bayan uwata da na taba ba hakuri kuma kin ki ki hakura dadin abin ba ke kadai gareni ba,abinda kike rowa ki jika ki sha ga tsinuwar malaiku da kin bari ma cikin da kike fushi kanshi da yanxu kin maida wani,raina ya kuma baci na shige bedroom ina kuka.Tunda suka tafi kullum sai yayi man waya wata rana in dauki wata rana na ki dauka, dama dady wajen Haj Yaya suka kaishi,ko shekara bai yi ba watan shi tara amma yana tfy.Da sallah ina zaune gida dan ma yan yawon sallah sunxo min sosai Jamila muna tare da ita tana tayani aikin sallah,shima yaya Kabir yazo da Zee dinshi,babana ya aiko min da kudi da kaji har da zannuwa ni da Anty Mimi har da Yaynmu ranr baba uwa tazo da yaranta biu sun min wuni, Mami da Amira rana daya suka zo min,mun sha hira har dare,ita bikinta bayan sallah da Gidadonta,Sallah ta wuce da kwana goma sha daya yaynmu suka dawo ko waya bai min ba ranar ina daki ina karanta littattafan da na ba Amira ta siyo min,na fito zani babban kicin ne sai naga mutane baje a falo,na tsaya ina mamaki araina nace lallai yaynmu,ya dubeni yace kin tashi?ko ba barci kike ba,ko tanka mishi banyi ba.Da daddare ya shigo ya kawomin tsaraba na ce ya barshi na gode bana so ga mamakina bai tsaya roko na ba yace to shi kenan ya dauka ya fita.Satinsu daya suka soma shirin komawa nace tab ai ko wannan karon za'ayita, tunda Anty Mimi ta gama makaranta to ita ma sai dai ta zauna amma barina jira ya kare dan wulakanci sai da ana saura kwana biu su tafi sannan ya sameni a bedroom yace ke jibi zamu koma don haka sai ki rubuta abinda babu,na mike nace to ai nima na gaji da zaman gidan sai ka maidani ga iyayena ko ka nema min makaranta sai da ya harareni sama da kasa sannan yace makaranta ki daina tunanin ta kin gama karatunki ki tind na baki dama tun ba yau ba na lallasheki amma kika ce ke aure,dama na ce kiyi kuka da kanki dan haka ai aure kika zaba shi zakiyi,nace to haka ake aure?yace tambayi kanki ya juya ya fita na fada kan gado sai kuka.Shima dakinshi ya nufa yaya zaiyi da yarinyar nan?shi dai yana sonta tsananin bukatarta ne ya ke hana shi zama kusa da ita yayi lallashin ya bi ta fada a banza to wai shi yaya zaiyi ne,ranar da zasu tafi ko kofata ban bude ba ina jin yaynmu yayi ta dukan kofar amma naki budewa a raina kuma na kuduri aniyr in dai ya tafi to zan shiga makaranta abuna sai dai in ya dawo ya sakeni,Alhj yayi mashi waya lokacin suna tare da mama yace yayi sauri yaje fita zaiyi kasuwa yaynmu yace ku tafi inaga sai gobe tafiyar nan,sai gobe! Alhj ya bukata yacigaba dama vakuyi bookin jirgi bane?yace nayi bookin din sa Alh matsala ce a gidan nake son warwareta kafin na wuce Alhj yace kai da waye?ni da Iman ba ma wata babbar matsala bace,Alhj yace Iman?to menene? yaynmu yace ka bari ba wata matsala bace mai girma alhj yace to tunda ka dage kan cewa ba wata matsala bace to baka da gsky yaynmu yace ina dai zuwa suna aje waya mama ta dubi Alhj tace me yake faruwa dasu iman din?Alhj yace shirmen abdulrahman ne jiranshi na tsaya yi muyi sallama don jiya bamu hadu ba ynxu na mishi waya yana cewa warware wata matsala yake son yayi tsakaninshi da Iman nace wace matsala ce yaki fada shine nace bashi da gsky,mama tace kar kace haka tukunna ina zuwa ta fita sai dakinta,layin yaynmu ta kira tana tambayarsa abinda yake faruwa yace mata ba komi dama yana sonyi sallama dani ne kuma na kulke kofa naki na bude,mama tace yayi tfyrshi yace ba dama na tafi ba tare da nayi mata sallama ba,mama ta samuAllhj ku saukeni gidan Iman din dan nayi waya da yaynsu ynxu bansan me ake ciki ba.sai naji waya tana ringin na tashi na dauka sunan mamana na gani na dauka nace mama,tace bude min kofa,Jikina ya soma rawa gabana na gaduwa nace to ina bude kofa mama ta shigk yaynmu ya biyo bayanta kafin nayi magana sai jin saukar mari nayi gau!mama ta sakar min gami da fadin ashe baki da mutunci?kin kama kofa kin rufe ashe kece ma mijin?haka na koya miki?ko haka kika ga inayi?ni kam sai kuka nakeyi ta kuma tasowa tana kokarin cire wayar cd na ruga bayan yaynmu ina cewa mama kiyi hakuri ba zan sake ba na daina yaynmu yace Maman Sagir kiyi hakuri bafa wani abu tayi min ba kar ki doke ta kiyi hakuri mama tace ai sai naga ta baka hakuri da sauri nace yaynmu kayi hakuri ba zan kuma ba yace na hakura dama ba wani laifin kirki bane,mama tayi waje ta tafi na fada kan kujera ina kuka,yaynmu yazo ya rungumeni ta baya yana ce min kinga kinsa mmn Sagir ta bugar mani ke ko?cikin kuka nace ba kai bane ka kirata ba ni abinda kayi min ban fada ba sai kai ne kaje ka fada mata yace no ban fada mata ba ban san yanda akayi tajiba,naci gaba da kukana, wayar shi ta soma ringin ya dan sakeni ya ciro wayar a aljihun jeans din shi ina jin shi yace mimi menene?ina zuwa mana haushi ya kamani na mike na nufi bedroom kan gado na fada ina kuka ya shigo ya jawoni jikinshi yana fadin na gaji da fushin da kike yi dani ki fada min wai me kike so nayi miki?ko meye fada min zan yi maki indai zaki huce, yana magana hannunshi rike da fuskata yana kallona ido cikin ido yace gaya min ko in ciro kaina in baki?hawaye suka zubo daga idona yace bana son ganin hawayenki fa ya dkra harshensa a kan lebena yana zagayawa dasu a hankali ya isa har bakina gsky yayi missn dina a lot nan da nan ya rude cikin kankanin lokaci ya rabani da kayana ya shiga sarrafa albarkatun kirjina sai da na ga ya gama fita hayyacinsa sannan na janye jikina na koma gefe na kudundune guri daya a wahalce yace menene kuma?na soma kuka yace oh my God kar ki min wannan horon pls cikin kuka na ce baka ce in jika abina insha ba,sorry da wasa nake maki,ya iso gurin ya jawoni zo in sha miki ai ke na san ba zaki iya sha ba,ni zan sha miki ko?haka yayi ta ribatata gami da lallashina kauna da soyayyar shi din nan mai tsada ya nuna min na sha wahala a ranar a hannunshi tun ina yin kawaici sai nima ban san sanda na ba da kai ba Yaynmu kenan zuma neshu,ga zaki ga harbi,bayan lafawar komai sai ya kwantar dani saman cikinshi yana cewa Iman kin yarda in tafi ko a'a?in kince kar na tafi na zauna fuskata a tamke nace ni zan hanaka tfy?to mu tafi duka,ni ba inda zani yace fada min me kike so? nace ni makaranta nake son shiga yayi shiru na wani lokaci sannan ya kara rungumeni tsam har ina murna na sha zai ce ya amince amma sai naji yace Iman ki cire maganar krt nan na gaya miki kin bar daman ki tun baya dan haka ynxu ki daina wannan batun,cikin muryar tausaya nace dan baka sona ko?haka Aunty Mimi da yake kana sonta ai ka barta tayi a cikin turawa ma yace kin ga ita tana cikin karatunta na aureta bayanda za'ayi na hana ta kema da kinbi shawarata a wancan lokacin da kinzo kina krt haka nan zan daure na barki ki karasa amma ynxu u a too late sai dai kiyi hakuri in da wani abin da kike so sai ki gaya min ko menene ynxu zan maki shi sannan ki daina cewa bana sonki a ganina kauyanci ne in tsaya ina fada maki irin son da nake maki jikina da idanuna in kin duba sun isa ke abinda ma kike min in wata ce da sai ta gane kuskurenta ynxu tashi ki shirya zaki bimu ne?nace ni fa ba zanje ba haka yayi ta lallashina sai da ya ga na dan sauka sannan ya nufi dakinshi dan yin wanka,Aunty Mimi dake zaune a falo tana ganinshi sai ta mike tana fadin Honey wannan wane irin wulakancine, daga ka shiga sallama har nayi wanka na shirya baka fito ba da ace ni kake jira da ynxu ka hau fada da yake....ya katseta ynxu sai ki jirani nayi wanka ya wuce ta bishi,wanka? wanka fa kace?tana tsaye dakin ya fito ta dube shi tabbas wanka yayi ta ce lallai dan jaraba da masifa an shiryama sai da aka tsaya fitina,ya dubeta ke dawa kike?tace wanda ya tsargu yace to inma dani kike ai ba zina nayi ba,tace aikin banza in kuna son ku burge sai ka tasa ta a gaba ku tafi tare yace ai dan tace ba zata bane,fushi da takaici ya kamata ta dube shi tace to nima na fasa zuwan sai ka tafi da ita yaja tsaki yace to ai ni da zuwanki da rashinshi duk daya ne dan banbancin kadan ne kina can ma ba abincin kikeyi ba komai ni nake ma kaina kwanciya kawai ke hadamu an ce miki ke kadai nake aure?haka suka ci gaba da hayaniya ni ban sani ba ina daki na fito wanka na gama saka kayana kenansai gashi, bai min magana ba kai tsaye ya wuce gurin ajiye kayana ya shiga fito dasu kusan kala biyar ya jawo jakar tfy ya zuba takalma uku sai kayan shafe shafe na kan madubi na ya diba ya zuba fuskarsa a murtuke tsoro ya kamani na sha zai maidani gida ne ya sakeni,ya dubeni tashi mu tafi cikin tsoro na ce ina?tsawa ya daka min tashi mana jikina na bari na dauki hijabina na bishi ya kashe kayan wuta na fito yaja kofa muka fita muka hau motarsa yaja sai da mukayi nisa sannan ya dauki wayar shi ya kira yaya Kabir ya tambayeahi yana ina ne?yace yana gida yace mu hadu airport ka karbi mot,Kabir yace ynxu ma haj tace in zo in kaita gidanku naga Mimi tazo wai ka bugeta yace shareta Kabir Haj kuma kace mata na wuce,ina ji ban tanka ba abinka da aikin kudi nan da nan akayi mana komai na tfy har kabir ma yazo suka ta kai kawo har komai ya kammala sai gani tsuru a jirgi, tfy ta tafo sai gani a England, tun da muka sauka motar club din su ta zo daukar mu,ashe gidane na gani na fada,bayan na tashi daga barcin gajiyar hanya nayi wanka yaynmu baya nan na sa riga da siket na less,ya shigo da ledoji,kin tashi big girl nace ni ce big gal? tsokanata kawai kakeyi,yace ai kin ma fi big gal zoki ci abinci nasan yunwa kike ji ko ,muna ciye ciyenmu yana tsokanata da yan wasanni,rayuwarmu abin sha'awa, tun safe nake tashi lokacin yanagurin motsa jiki,inshiga kicin in hada mana break inyi wanka,kwalliya sosai nakeyi cikin kananan kaya in same shi daidai san da yake motsa jiki karfe takwas,ina shiga zai ce big gal kinyi kyau,in gabatar mashi da abin ciye ciye,Lipton yake fara sha sannan yaci sauran kayan ciye ciyen, sai yayi dam sannan in hada mishi ruwan wanka,da ya fito sai na dauko masa jeans da sauran kayan da yake amfani dasu,in ya gama shiri sai yace nayi kyau big gal?sai nace kayi mana sai in raka shi bakin kofa. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Tunda nazo bai taba barina na fita waje ba haka baya bari nazo in wasu abokanshi sunzo sai na sa hijabina, in nace ya kaini yawo sai yace baya son mutane suna ganin mashini,shine yayi ma mama waya da baba yace musu mun wuce,kafin ya dawo da rana na gama abinci, haka in dare yayi bana wasa da cikinshi yaci muna hira tare da yan wasann,i in lokacin kwanciya yayi in sheka kwalliya tare da sa turaruka kala kala masu kamshi,bana sa komai a jikina in shige jikinshi mu kashe juna da sayayya. kafin sati nayi kyau, kullum da daddare in ya fita sai yazo min da kayan sawa kanana masu kyau takalma da kayan shafe shafe,ranar ina kwance ina kallo a falonmu sai naji ana kwankwasa kofa ina budewa sai naga Adams da shj da wata yarinya ta wuce sa'ata nace ku shigo ku zauna,suka zauna kan kujera sai da nayi hidima dasu sannan muka gaisa, na kula Adams baya son mu hada ido ko yana jin kunyata ne oho?nace Adams wannan ce madam din? yace eh itace sunanta Aisha, yau satin mu daya da zuwa,Maska yace min da ke yazo shine na kawo ta ku yi sabo ynxu zan barta anan saboda muna da wani zazzafan wasa karfe daya,nace to nagode,mun yini da Aisha har dare na fahimci tana da kirki ga saukin kai, tunda ta ga irin hidimar da nake shiryama Yayan mu sai tace tana son ta ma Adams girke girke amma bata iya ba ko zan yarda tana zuwa kullum ina koya mata nace babu matsala ta sanar da mijinta nima zan sanar da Yayan mu...... Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Tawa Tasameni3-03 Posted by ANaM Dorayi on 09:47 AM, 09-Jan-16 Under: TAWA TASAMENI __________NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI________ Mamidhaku da Aisha sosai cikin yan kwanaki, yau watan mu uku da zuwa kasar nan nayi kyau fata ta ta kara murjewa sai sheki da kyalli na keyi, komai na ya kara cika,na fito wanka na gama shafe shafena wani wando na sa iya gwiwa ya dameni,rigar bata kai cibi ba sannan wuyanta babbane dan duk albarkatun kirjina gasu nan a waje,ana gani irin kwalliyar da yaynmu ya fi so in yi mishi shi yasa baya shigowa da kowa sai ya shigo ya duba dan ya san ina mishi yanda yake son anina,ina kwance ina taunar cingam naji tsayuwar motar shi ta window na leka ya fito cikin blue din jc adidas da farin takalmi a kafarsa,ita ma motar kyakkyawa fara tas,samanta a budw daga nesa kamar ta wasan yara,ya sabo wata jaka adidas dince a bayansa, komai yaynmu yake yi ya amshe shi gashi mai kyau ina son guy din nan,tunanina ya katse sanda ya danna ,intercom na bude ya saki jakar yana kallona ni ko na juya na kuma juyawa a gabanshi nace nayi?ya rungume ni gami da fadin zaki kashe ni da salon gayun ki big gal,ina sonki nima na kankame shi nace nima ina sonka guy,muka nufi cikin gida,rayuwa kenan koda sunan wasa ban taba zaton yaynmu zai zama mjina ba. sai bayan babbar sallah muka soma shirin zuwa gida don bikin yaya Kabir Amira kam anyi nata, ban so bana nan ba sai dai alkawarin zanje yola gurinta Mun fita dan yin tsaraba kudin da yaynmu ya zube min har tsoro ya bani, nayi kwalliya cikin suit riga da wando na sa karamin hijabi mai tsayawa iya wuya yayanmu yace kinyi kyau sai dai ba in sadaukar da jikinga ga wasu, canja, dole na sa siket da riga na jeans blue,yace saka abaya na saka yace kai itama tana nuna jiki sai dai muje na ringa kareki nace kai yaynmu ka cika kishi,yace na ji ba komai. Mun yi tsaraba sosai sannan mun zaga sai gurin sha biu muka dawo,a cikin jirgi ina lafe a jikin shi kamar mage yace saura yan mintuna mu sauka a kano nace to waye zai kaimu KD?yace akwai jirgi da zai je daidai sanda zamu sauka sai mu shiga,na ce amma gidan su mMama zamu ko?yace a'a gidanmu zamu nace kai yaynmu kai guy kaga nayi missin din maMama,yace kada ki bata bakinki nace to ai da Aunty Mimi ne can kuke sauka sai ynxu na tuno da Aunty Mimi har gabana sai da ya fadi saboda tuno su da nayi,dana manta da yan matsaloli yace naji kinyi shiru ne ko da nike sauka a gidan dan saboda ke ne in ganki kawai amma ke sai ki boyewa ganina na dago ina dubanshi saboda ka ganni yace tabbas nace dama kana sona ne?yayi murmushi gami da kara rungume ni tsam! Kamar yanda kike sona muka yaudari zukatanmu ke ban san hujjar ki na kin gaya min ba amma ni hujjata na riga na cika baki gurin abokina bana son su min shakiyanci shi yasa naso kiyi karatun in kin girma sai in nuna ina sonki ,sai gashi kin nuna aure ki keso kika sa hankalina ya tashi(confession tym)karshe sanda na samu lbr sa ranar ku da Adams naje Umara na roki ubangiji ya bani ke, ya amshi adduata cikin sauki ya bani ke lokacin da na soma yanke kauna da samunki,na kara shigewa jikin shi nace nima sonka nake guy tamkar raina yace kar ki rainani kar ki ga rashin girmana nace yaynmu ba raini tsakanin mu sai ma girmama da ka kara a idona.Muna ta hira har muka iso, muna mota nace yanxu yayanmu gidan ka zamu wuce?yace kina ganin zan yarda nayi missing dinki? jikina ba zai iya kwanciya ba in har bake.Muna isa gidanmu yaya Kabir yasa an gyara mana gidan tsaf, Aunty Mimi bata gidan nayi mamaki ban tambaya ba bayan munyi wanka mun ci abinci da mama ta aiko mana sannan muka fito sai gida.Munyi murna da ganin juna na shiga gurin Haj Yaya ta tamke fuskarta ko kallona batayi ba, na kari gaisuwata na tash,i da daddare muka koma gida.Haka akayi bikin yaya Kabir,mun hadu dasu Mami mun rungume juna,Mami tana da tsohon ciki ta ce kai Iman me yaynmu yake baki ne?kinyi kyau kin zama big gal ga wani class na musamman da kika kara nace Mami kinyi fa gsky Nasir yana kula mana dake,muka shiga dakinsu Jamil,a nan take bani lbr rigimar yaynmu da Mimi, tayi mamakin da nace mata ban sani ba dan yaynmu bai gaya min ba,nace gsky naga bai taba kiranta a waya ba tun da muka je,Mami tace ki tashi tsaye ki dage da adduoi dan an ce suna nan suna shiga bokaye don su rabaku,wai kema da asiri aka aure ki wai duk abinda yayanmu ya ma Aunty Mimi ba yin kanshi bane asiri ne, nace su dai sun kasa gane kaddara, Mami na san ina son yaynmu so daya tak amma ban taba tunanin zan aure shi ba dan na san cewa koda wasa niba ajin shi ba ce,to da da yake Allah ya kaddara da aure a tsakaninmu ana saura kwana uku biki Adams yace ya fasa Allah ya sani ban taba shan wani abu ko zuwa gurin wani dan yaynmu ya aure ni ba,Mami tace na sani kin san abinda mutane yakeyi,zai dauka haka kowa yake, tace saima kin ga Mimin duk ta rame, nace sun sa kansu a uku ni ban ma ganta ba,Mami tace tana nan ban ganta ba sai a gidan amaryanan muka hadu,gabana yayi mugun faduwa amma na dake tana ganina ta tafi,Dady ma gurin mamanta na hange shi.Zaune yaynmu yake a gaban Haj shi tana yi mashi fada akan abinda yayi wa Mimi ta kawo kara har da cewa yau din nan nake son kaje gidansu ka bata hakuri ta koma in ba haka ba zaka sha mamaki zaka ga yanda zanyi maka, ai ka bata min rai na karshe ka daketa sannan ka tafi abinka ba waya ba aike,yace yo ya take so ne haj? Ya Mimi take so dani ne? baki fa san abinda take min ba banda ke Haj da kike tsakaninmu da tuni ta koma gidansu ta koyo tarbiya in dai tana son zama dani,ya cigaba ke kanki ki dubi jikina wannan zuwan nafi kiba yarinyar nan da kika tsana tafi kula dani fiye da yanda ba kya zato gashi tana bin dokata tare da girmamani duk abin da nake so tana min fiye da yanda na bukata sannan.....ta daka mishi tsawa kai!.....ni dai na gaya maka in ta maka ina ruwana?ni dai nace kaje ka mai da Mimi yace ai bani nace ta tafi ba tace bana son wani kwane kwane, kaje ka maida ita yace shi kenan baru inje wanka,Bansan abinda ake ciki ba ina gida na gama gayuna yaynmu ya shigo nayi sauri na tashi na tare shi ina fadin yaynmu ina ka shiga ne?yace naje gida hadamin ruwan wanka nace ina zaka? Ba ka yi wanka dazu ba yace to ai ynxu tadi zanje na rungume shi nace gaya min gsky?ya sha mur ana wasa da maganar aurene?Na fada kan kujera nayi shiru ya zauna kusa dani tashi big gal kar tace ta fasa aure in shiga uku, nayi kicin a zatona da gaske ne nace cikin shagwaba ni ba zan hada ruwan wanka da za'aje tadi ba na turo baki gami da cewa to menene bana maka?gaya min na dinga yi maka kaji?na fada ina dubanshi sai ya fita yana fdin to ni bari naje na hada nayi ina nan zaune sai gashi cikin tattausan yadi milk yayi kyau sosai na tashi da sauri na fisge key din motan na ruga uwar daki da gudu na wurgashi bayan gado ya biyo ni big gal ki bani key dina na shiga toilet na kulle na gaji da jira ya tafi.Ina girki duk raina a jagule na son ko wacce yarinya ce zata so yaynmu dan ba irin mazan da za'a kisu bane shi kam wancan lokacin yana gidan su Aunty Mimi, bayan ya faka da mota sai ya kira ta a waya sau uku tana tsinkewa sannan a na hudu ta dauka yace ke ana miki waya kin ki dauka kar ki raina min hankali fa,tace gidan bakonka ne da ba zaka shigo ba?ta kashe wayar yayi kamar ya juya sai kuma ya fasa dan ya tuno da Haj, yasa kai cikin gidan tana zaune a falo ddy yana barci a kan carpet,Haj Laure tana waya,ba wanda ya amsa mishi sallamar da yayi ya sami guri ya zauna,Mimi tski kallon inda yake a karshe ma sai ta tashi tayi ciki abinta ya dubi Haj Laure yace momy ina wuni? fuskarta a murtuke ta ce lfy lau ,yace momy nazo ne mu tafi gida da Mimi, tace eh da yake babyn wasan yara ce Mimin dole kace haka to ba zata koma ba sai naji dalilin duka da kana son ka tafi da gimbiyar taka ai ba sai ka daketa ba in kace ba zaka bita ma ya isa yace momy kar ki tsaya dawo da abin daya wuce kuma zagina fa tayi ai ko kina gurin kya ce na ladabtar da ita tace karya ne kace ta zage ka, kai dai kaje kaida Allah batun komawa kuma ba zata koma ba, yayi shiru yana tunanin yanda zaiyi shi dai yana son cika umarnin Haj shi ne yace momy kiyi hakuri dan Allah ba zan kuma ba jin haka sai tayi zaton aikin Malmin nasu ya cine,dama yace da kanshi zai zo yana bada hakuri kuma komai suka ce yayi musu zai yi masu,koda Haj Laure ta tuno da wannan kuma ta ga abinda ya faru(yana bada hakuri)sai tace mishi ko zata koma tana bukatar kudaden da zatayi gyaran daki,yace ba matsala zan bata tace to sai ka aiko da kudi in an gama gyaran gidan ta koma yace shi kenan zan zo anjima ko gobe na kawo,ya fita ranshi a bace ya tafi,yana mota Haj shi ta mishi waya wai ya dakko Mimin?yace sunce sai anyu mata gyaran daki ta ce sai ka bata ko nawa take so tunda ita yar rukon taka wa ya san kudin da ta samu a gurinka, yace ai nace zan bada tace to shi kenan,bayan ya kashe yayi tsaki gami da cewa an auran matsala Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaune nake cike fam tamkar zan fashe,yaynmu ya tafi tadi Aisha n Adams tai min waya sama sama muka yi hira saboda bana cikin hayyacina,na jefar da wayr kan kujera ina tsaki na dubi agogon bango awa uku kena da fitar shi lallai tadi yayi kyauzya shigo da sallama da kyar na amsa mishi ya zauna gami da fadin big gal bani abinci nace au bakaci a can ba?to nima ba zan baka ba ya tuno yanda suka rabu sai ya yi murmushi dan Allah big gal kar ki min haka ina jin yunwa kar na kara fusata nace ina da abinci amma ba zan baka ba kuma ka daina ce min big gal tunda yanxu ka daina sona,ya taso yana dariya yana fadin to ai yarinyar ma tace bata sona na mata tsufa,na dubeshi idona tam da hawaye nace kaine za'ace baa sonka bayan kana da kyau da kudi?ya jawoni jikinsa gaskene wai bata sona nace mata tazo taga biga gal a gidana nima na fasa,da na kula tsokanata yake sai naje na kawo miasi abinci.Rigima kala kala na dinga mishi yana lallashi gami da zolayata,ya basu kudi masu yawa amma har ynxu suna nan suna ja mishi rai a cewar su sai sun ja mishi aji gami da sashi ya sakeni yaje ya basu hakuri bisa tursasawar mahaifiyarsa nan suka rufe shi da masifa ita da uwarta bai tanka ba sai da suka gama sannan yace ni dai ina baku hakuri ne tazo mu tafi,Haj Laure tace sai ka je ka saki wannan matar taka! Ya mike da sauri Momi me kike fada?tace nace ka saki Iman, yayi mata duban kinyi kadan sannan yace Momy ki sake sabon tunani in har sai na saki Iman Mimi zata koma gidana to ta zauna dan ko mutuwa da ina da yanda zanyi da ba zan bari ta dauki Iman ba,zan iya rabuwa da kowa a ciki harda ku da dai na rabu da Iman, ya wuce fuuu!!yana fadin in ta ga dama ta dawo in kun ga dama kar ta dawo, yatafi ya kashe dukkan wayoyinshi dan ma kar a kirashi.Ina kishingide ina tunanin maganar Babana da ya ce inyi tunanin irin kasuwancin da zan fara a bani kudi, sai naji an rungumeni ta baya da sauri na tashi yaynmu ne yayi wata wawuyar ajiyar zuciya nace guy lfy?yace sonki ne naji yana son ki ne naji yana son faso min zuciya ya fito waje, dadi ya kamani nace guy nima ina sonka ina tuna wata rana zaka iya min halin maza ka sakeni sai in ta kuka,yace big gal auran mu yafi auran zobe karfi ya shafi zoben hannuna tun wanda ya bani yace ki kalli cikin zoben nan me zaki gani na tsura masa ido(AA)nace AA ne a ciki yace to Amina Abdulrahman for ever zaki gani cikin zoben ta baya,kafin na kuma magana sai naji bakinshi cikin nawa ya mantar dani duniyar da muke. Mimi ta kalli haj Laure tace gaky momy nifa zan koma gidan baban Dady tunda kin ga an samu wancan maganin yayi yazo duk abinda muka ce yayi ni kuma Iman in shiga ba sai in san yanda zanyi waje da ita baz Haj Laure tace shikenan tunda kin dage ai sai ki koma dan dama ni nufi na in karbar miki yanci,da sanyin safiya munyi lako lako ni da guy dina muna kari sai mukaji sallama tun kafin su gama shigowa muka gane su su Anty Mimi,ne nan da nan na ga yaynmu yayi kicin kicin da rai ya ajiye kofin hannunshi ya ja tsaki, nice na amsa musu sallamar su gami da gaishe su, basu amsa min ba sai suka nufi dakin Yayan mu ya yi dakin nima nayi nawa dakin.Sun danyi fushin su da juna na kwana biu suka shirya, sama sama take min magana nima bata gabana, kwata kwata kwananta uku yaynmu yayi shirin tfy, Haj shi taso ya tafi da Mimi sai yace shi ba zai tafi da kowa ba saboda wani club zasu siyeshi kuma bai san yanda abin zai kaya ba, tunda ya tafi ta tsiri yawo kullum ba ta nan,ni dama ban cika fitowa ba tunda abinci kowa nashi yake yi,yana kirana a waya musha hirar soyayya ya sanr dani wani club sun sayeshi miliyoyin kudi, kafin wata uku kowa ya san yaynmu yayi kudi gidan su ma ya sha gyara musamman dakin Hajrshi da dakin Alhj, motoci uku ya sai musu. Muma ya soma gina mana namu gidan a malali na gani na fada, tsarin gidan ma abin fda ne sai da ya turo da kudi kabiru yake gabatar da komai ,yanuwa da abokan arziki aiken kudi da tufafi kowa sai sa albarka yake.Ranar da zaizo bai fada ba zuwan bazata yayi,ni kadai ce a gidan Aunty Mimi an tafi yawon bin bokayen da aka saba, lokacin ko tunanin shi na keyi sai naji ana kwankwasa kofa cikin faduwar gaba na bude dan bansan kowane ne ba ina budewa sai naga yaynmu ban san san da na daka tsalle na dane ahi ba shima cikin murna ya rungumeni muka shige cikin daki ya sauke ni akan kujera yace me ya same ki ne big gal?kinyi wani ciwo ne?naga kin rame? tunaninka guy shine ya ramar dani ya kuma rungume ni tare da yan wasanni yana gayamin yayi missn dina a lot,bai tambayeni Aunty Mimi ba,na shirya mishi abinci ina fadin ban san kana hanya ba guy dana shirya maka abinci na musamman amma gobe kace ma abokanka suzo lunchn ya ce to shi kenan big gal Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Da daddare na shirya mishi farar shinkafa da miyar dambun nama,yana ci na ajiye mishoi coke mai sanyi na gwangwani,ya dubeni tun yaushe Mimi ba ta nan?na ce dazu ta fita bai sake magana ba, muna tare har goma bata dawo ba na tsuke cikin riga da gajeren wando ,albarkatun kirjina duk sun fito,hakika kwalliyata ta firgita guy,dan na lura ya nuna kwalamar shi a fili,duk da fitar da Aunty Mimi tayi ta mugun bata mishi rai sai yace big gal zamuje dakina na ce guy dakinka fa kace me zanyi a ciki cikin zolaya nake magana yace lada zaki samo ko ba kya so? nace ina so mana amma sai dai ka goyani,ya ce abu mai sauki zo ki hau ya duka ni kuma na dane bayan shi muka fita muna dariya,mun kai tsakiyar falo sai ga Aunty Mimi ta shigo,ganinmu ya bata mamaki musamman ma da bata san yaynmu ya dawo ba,jakar hannunta ta fadi shi ko guy sai yayi tamkar bai ganta ba ya shige dakin shi,kan katifa muka fada ya nuna min karshen soyayya dama gashi tunda ya tafi ko yaushe cikin kitsa kaina na ke yar borno da yar arab suna kawo min kayan harka ga na Anty Yagana,Mama ma tana aiko min dana ta a gefe,rudewa yaynmu yayi ya gigita wane irin abu na bai min ba haka bayan nutsuwa tazo yace big gal dama kina bina bashi yau kam wannan rana nasa ta a cikin ranakun tarihi sannan duk wanda nake bi bashi ko nawa ne ranar yana tafe na dubeshi sai dariya nake yace au dariya ma na baki washe gari har tara na safe muna manne da juna yaki i tashi wai sai nayi barci jiya banyi barci sosai ba,zan shiga da kaina in hada miki ke dai Allah yayi miki albarka me zakici?na dauka wasa ne ashe da gaske guy shine yayi mana break shi ya min wanka sannan nayi kwalliya muka fita sai gidanmu,can muka samu Aunty Mimi ina zaton kara ta kawo,kwana biu mun sha soyayya dan guy karshe ne ya iya tsantsar soyyaya, Aunty Mimi ta amshe shi suna tafke rigima sosai har yayi sanadin dukanta,bata dai tafi ba dan ya ce kuma in ta sake fita bai sani ba ta tafi kenan yace yana son ya tafi dani ne yana tunanin Hajiyarshi ,amma zai gwada yi mata maganar da na ga bai kuma maganar ba har tazo na san ba sa'a.bayan tafiyar shi na shiga laulayi kin gaya mishi nayi ko ya yi waya sai dai na daure mu sha hirarraki, ko asibiti naki yarda naje, nayi sa'a wannan karon ya dde sosai dan sunyi wasanni,ga na Nigeria da zasu yi na gasar cin kofin duniya,ni kaina ban san ko wata nawa bane amma har ya fito,Anty Mimi tunda taga cikin sai hankalinta ya tashi,suka shiga shige shige sai ga Aunty Mimi wai tana iya cin komai tayi ta lallashina naki karba ta rasa yanda zatayi dani kamar ta min dura can ta aje kwanon tace ina zuwa bari in aika direba ya kai dady gidan Haj.. Tana fita na aje mata kwanon a kofar daki na kulle kofata, ina kallonta ta window tana juya abincin tana magana ita kadai, tin da naga haka sai da nayi kwana uku ban fito ba,ina da komai na a kicin dina.Yau saturday;zaunenake ina kallon wasansu yaynmu na karshe, kuma wasane tun karfi ,suna wasa ne Brazil,ganin yanda Nigeria ke musu wasa ai suka shiga dukan su da wayo,kusa da raga wani dan Brazil ya sakarma yaynmu kafa a kirji, nan duka haushi ya kamani nace kai bari yaynmu ya dawo ni dai gara ya bar kwallo tunda duk abinda yake nema ya samu, sai kuma ya kama wata harkar tunda yana da kudi, duk da ture ture da kuma dukan da suke ma su yaynmu sai ga shi Allah ya basu sa'a sun lashe kofin,murna ba'a magana. Mutane suka yi ta bugo min waya suna min murna,Amira ma daga Yola sun kirani ita da mijinta,Babana ya kira yayi mana murna,bayan minti talatin na kirashi yace big gal kin kalli wasan mu ne? nace dole ne guy mun godewa Allah sai dai wanda ya bige ka a kifjin nan ya bani haushi, yace ka da ki damu wasa ne.Patyn da aka shirya musu a Abuja nace zanzo sai yace kar nazo baya son ana kalle mishi ni,yaynmu akwai kishi. Da kyar ya bari na bisu Mami zuwa yola gurin Amira,cikina sai girma yake ko su Mama basu san ina dashi ba, tunda sanda muka je Yola bai fito ba sai a bikin Saudatu suka ganshi, Anty Yagana kece min watan sa nawa ne?nace ban sani ba suka ce banje Asibiti bane nace sai yaynmu ya iso jibi bikin saudatun ma mama na ma waya kuma ta mishi waya. Haj Yaya zaune a gaban boka tace gafarta malam so nake ka bani maganin da zamuyi amfani dashi yaron nan da yazo ya saki amaryarshi ya zauna da yar uwarshi,Boka yace ai Haj aikin gama ya gama dazu yar uwarki tazo ita da yarta sun amshi maganin da zasu kasheshi su zubar da cikin Amaryar su ci gado,Haj Yaya cikin tsoro tace kuma ka basu Malam?yace na basu ba aikin kudi bane kuma sun bani kudi sosai,Haj Yaya da tsoro da mamaki suka hanata magana can tace to ai malam ni ce mamarshi don dana ne shima, Bokan mamaki ya kamashi yace ai danki ne?tace dana ne wllh yace shine kike biye masu kuna mashi asiri lallai baki da hankali in ya mutu wanene da asara? Yarta zata auri wani kefa zaki haifi kamar shi?to aikin gama ya gama sai ki tashi in kinci sa'a basu bashi wani abinci ba ko abin sha, ki samu ki hana shi karasawa gidan ma don ko gidan ya taka sai yayi wani mummunan rashin lfy, maryar kuma in ta tsallaka kofar dakin cikin zai zube,ke kuma in kika amsa sallamar yar uwarki Haj Laure to zaki mutu, ai bata bari ya karasa ba ta tashi da gudu da gaggawa ta isa gida ta daga murya ta kira Kabir tana fadin Kabir kuna ina ynxu? Yace na dauko yaynmu ne yanzu mun isa gidanshi ta fasa ihu wayyo Kabir na shiga uku kada ku shiga gidan hannunta rike da wayan tana fadin kar ku shiga zai mutu idan kun shiga ko har kun shiga? yace eh,sai ko ta fadi sumammiya,Mama ta fito tana salati ruwa ta shafa mata, sauran kishiyoyin suna tsaye ta farko tana dubansu sai ta ganta a jikin Habiba nan ta soma kuka tana fadin ya mutu ko? Suka ce wa? tace yaynsu Haj Laure ta cuceni sannan ta fasa kuka mai karfi ,cikin kuka take masu bayani tana rufe baki sai akaga yaynmu da Kabir don har sun kunna kai cikin gidan sukayi waya da Haj don haka a rude suka shigo tana ganinsu tace ka shiga gidan? yace a'a menene? nan tayi musu bayani, tsaki yaynmu ya ja yace ai gara in mutu in huta da wannan balain,Hajiyata kin bani mamaki ya juyo ta ruko shi ina zaka? wllh ba zaka wannan gida ba yace matata can tana cikin hatsari sai in tsaya,Mama ta dube shi kar kaje itama Allah zai kareta,yace haba mmn Sagir daina wannan magana,Haj Yaya tace Kabir jeka zo da Iman gashi ance kar ta tsallaka kofar dakinta,yaynmu yana min waya ina babban kicin ya ce kizo gida ynxu ko me kike kar ki koma daki na ce cikin tsoro lfy yaynmu? yace ba kalau ba,kar fa ki shiga daki!ki jira Kabir a waje zai zo.Sai da ana kwashe komai sannan na fita cikin tsoro kun sanni da rudewa,duk muna dakin Haj Yaya tana mana bayani cikin kuka ta soma rokon Mama gafara,Mama tace dama ban rike ki ba,ta dubeni yar nan kiyi hakuri nace ba komai Haj,kamar daga sama mukaji sallamar Haj Laure ba wanda ya amsa mata,kowa yayi shiru tace Murja! Murja!! Murja!!! Sai ta sa ihu, kafin kace haka hauka tuburan,nan akayi waje da ita.can sai ga Aunty Mimi da Dady tana jina abinda ya faru sai kuka,yaynmu yace wa zakiyi ma kuka? Na sake ki tunda har kin amince ku kasheni sai a bar mana gida,Ummanki na gidanku sai kije kuyi jinya bani dana,ya amshi dady, Ni da yaynmu duk muna gida bamu koma can gidanmu ba, Haj Yaya anyi nadama tunda ynxu dakinta nake kwana, ta hanani naje dakin Mama, yaynmu dadi kamar ya kasheshi. Na fito wanka ina zaune a bakin gado ina shafa mai yaynmu ya shigo sai kallona yakeyi,yace Big gal yau fa zamu fita ina cikin takura fa masu aikin gidannan har ynxu ba su gama aikin ba duk kudin da nake turawa dan a takure nake, Na harareshi ka kara hakuri guy ina jin kunyar su Haj Yaya da Mama,yace zan tambayar maki nace kaga ina da ciki ba zan iya maka komi ba yace ai hakan ma kinfi bani sha'awa bari haj ta shigo nace a'a guy ba ruwana.... muryar Haj ta hanani karasawa tace menene naji ana cewa bari inzo?ya sosa keya yace am..in...dama zamuje unguwa ne tace ina ce yace ba nisa tayi murmushi kawai,mun fito na leka nace mama mun fita,ashe daki ya kama a Hamdala Hotel nan da nan sai gamu,lallai yaynmu yayi missing dina muna nan har tara nace mu tafi yace ina zuwa,ya fita can sai gashi da kaya niki niki ya dubeni yace duba kayane kala uku da takalma nace na menene yace siyowa nayi a waffa road don kwana uku na biya na zaro ido su mama fa da Haj? Yace karki damu ai sun san muna tare kuma tun da suka bani kesun san me zanyi ba gama cikina nan ba,nayi shiru kawai.munyi soyayya mai dadi cikin kwanakin bana zuwa ko ina gara shi in nace ina son wani abu ya kan fita nema min,ranar da mukaje gida kunya don kunya na kasa sukuni,yaynmu kam ko a jikinshi ba wanda yace ina muka je dama wayata ya kashe ta ma. Wata na biu a gida 'lokacin yaynmu ma ya tafi ' aka gama gyaran gidanmu komai na cikin gidan babana ya zuba mana, Yaynmu yazo muka koma sabon gidan karshen haduwa ya hadu,kwananmu arbain na tashi da nakuda naso kada yaynmu ya tashi amma ina da ya kaini asibiti sam yaki fita daga dakin haihuwar duk in da nace wash nan sai ya rike mun da haihuwa tazo shi da likita suna rike dani gam na sukuto yar babyna mai kama da yaynmu tamkar kwabo da kwabo. Gida aka maidani dakin Haj Yaya,naga gata ganin idona, ranar suna yarinya taci sunanta Murjanatu!sai muke ce mata Haj. Amira dasu Mami duk sunzo mana da danta Ammar, Amira da tsohon ciki.Bayan suna da sati daya yaynmu ya koma da niyar yin ritaya daga kwallo,Satinshi uku da tfy ya dawo,tsam ya rungumeni zamu kasance da juna big gal,ynxu wane abu zan fi mai da hankali a kai,nace kana da gurin sai da motoci kana da manyan stores sannan kana da gidan mai sai ka zaba.Haj ta shigo ganin muna rungume da juna tace yau naga ikon Allah kai kana da hankali? jego fa take yi ke kin zauna ya shigo maki da dan labubun jariri ta fita sai fada takeyi,nace ka gani guy na bani ya zanyi da kunya,yace dama zata koro mani ke da na huta da zaman kadaici,kai mata daya matsala ce dole na sake aure, nace dan Allah kar ka yi min haka guy yace to ba Haj tace kar ki shige min ba,nace ai a nan ne amma in mun koma gidanmu ai ka gane..na daga mishi gira yace naki wayon sai nayi amarya ya fita nace pls guy. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Kasuwanci,shago babana ya bude min kan titin maf road,kayan dubai nake saida wa yaynmu ne ke sa ana kawo min don yaki naje,shi kuma kasuwanci ya amsu ta ko ina,sannan ya fada harkar siyasa abin da ya karanta, mutane suka matsa sai ya fito takarar dan majalisar jiha, ni da ban amince ba sai da kyar,cikin sa'a ya cinye, lokacin Haj Baby nada shekara,Dady ya shigo mamy kizo papanmu yace kiyi sauri nace yana ina?dady yace yana dakinshi nace ina baby haj?yace tayi bacci a falo nace muje ku kwanta bayan mun kwantar dasu daki na koma na tsuke cikin riga karama ko cibi bata kai ba gabamta igiyoyin ne dama albarkatun gasu nan a fili sai gajeran wando ya dameni na gyara kaina na sa turaruka, yana bakin gado yana duba wasu takardu yana duba na yayi jifa da takardun kan durowa ya mike tsaye sai da nazo daf dashi sai kuma na daure fuska na juya da sauri yace menene big gal?nace cikin shagwaba ba kace sai kayi aure ba?yace wasa ne big gal ba zan iya aure ba ke kadai ce na juya na rungume shi yace yawwa big gal dina zaki kashe ni da soyayya ya ja igiyar riga ta sai warware ta baya ya fada katifa nima na bishi.............Pens Uppp,cewar Auntyn mashi, Alhamdulillhi,Aunty Allah yakara Basira da Arziki, yakuma raya zuri'a,saikuma ni dana rubutamuke nakemuku fatan alkhairi,tsawon lokacin dana daukan kapin kammalashi nasan lallai na batawa wasu kamar yanda nasan nima wasu sunbatamin, saidai ta bangarena nayafemuku inna fatan kuma kuyafemin. Jinjina gareku Admins namu,Allah yabar zumunci,Allah yakara hada kawunanmu. Sakon gaisuwa ga dunbin Masoya dake min magana, inna alfahari damu,sanna Dan Allah gamasu kallona abai bai Musamman yayin da sukamin magana ban amsaba Dan Allah kusani inna sane daku, wasu lokutan abin kefin karfina, nagode Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/? _e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 DOCUMENT CREATED BY ZAHARADEEN SHOMAR WHATSAPP 08168575100