*AURE DA HAIHUWA* *Zahra Surbajo* *Ina mai Baku hakurin jina shuru da kukayi,da sauyi da kuka samu game da yadda nasaba gudanar da lamurana,hakan ta farune sakamakon kaddarori da suka fadawa rayuwata Wanda banyi tsammaninsu ba,Wanda Alhamdulillahi da taimakon Allah na cinye su,ina godiya ga masoyana wainda basu yada ni ba,Allah saka da alkhairi,* *Littafina na Hakki ne danake rubutawa watanni hudu kenan da yaci kasuwa,inda nasaida labarin ga wani marubuci Dan kasuwa ze wallafashi akasuwa,ayi hakuri don Allah hatimin nasara kowa ke nema shiyasa daya bukata na sallama ban sanar dakubane nabari se nadawo rubutun se in sanar da fatan zakui min uzuri,sabida tsawon watanni hudun nayisune ahali na rashin lafiya* _wannan littafi nawa sabo ne me dauke da darussa masu maana,banyishi Dan cin zarafin wani ko wata ba,nayi ne domin fad'akarwa da nishad'antarwa,ga soyayayya me tab'a zuciyar me karatu,kuma kyauta ne bana kud'iba_ _Ku bishi ze k'ayatar daku_ *page 1* I'd card d'in dake gaban rigarta ta gyara sannan ta gyara farin glass d'in dake fuskarta,cikin murmushi takai dubanta gareshi,tace cikin harshen turanci. "Ranka ya Dad'e,bawai baze yiwu bane,ina de so ka gane ne wannan shine kwayoyin haihuwarka,da gwajin mu ke nuna mana na k'arshe ne, dole se anbi komai cikin kulawa da takatsantsan,inba haka ba,za'a iya rasa komai"cewar doctor Amina Galadima kamar yadda aka rubuta agaban rigarta. Gyara zama yayi sannan yakai dubansa gefen matarsa dake ta cika tana batsewa, yayi murmushin k'arfin hali sannan yace, "Doctor badamuwa na mik'a lamuran ga Allah, ko adace ko akasin hakan,Dan haka kiyi me yiwuwa kawai,kinsan yarda da nai dake ne kesawa in baro k'asata in zo gareki "be gama fad'in abinda yakeson fad'i ba,matar tashi ta katseshi da cewa cikin fad'a da harshen larabci. "Farhan wannan shine karo na biyar da za'ai dashen kwayoyin halittarnan,wallahi matuk'ar ba'a daceba,to ni kuma zamanmu yazo k'arshe,taya in banda toshewar basira,kana zaune a k'asar Dubai, zaka wani taho Nigeria Neman haihuwa,shekara biyar kenan muna zuwa kullum ba sauyi,to Nide na fad'a maka"ta k'arasa maganar tana huci. Jingina yayi da kujerar da yake zaune ya lumshe kyawawan idanuwanshi,yana sauraronta,harta gama,sannan ya budesu a hankali,ya zubesu akan matar tashi wacce yake ji inba ita baze iya rayuwaba. Dubansa ya kai gun doctor Amina sannan yace cikin sark'akk'iyar murya,"doctor please do something meaningful to save my marriage" Cike da tausayawa doctor Amina tace "insha Allah" Sallama sukai mata suka wuce masaukinsu,bayan an amshi seamen sample d'inshi,ko a hanya matar tashi me suna shehnaz in banda masifa ba abinda take masa shide kallonta kawai yakeyi,Dan besan yaze mata ta fahimceshi ba. Bayan wasu kwanaki doctor Amina ta buk'aci daya kawo matarsa Dan adasa mata D'an tayin acikinta. Koda suka iso asibitin doctor ta shiga tiyatar gaggawa Dan haka d'aki na musamman aka basu su zauna domin jiran fitowarta. A d'akin suka tarad da wasu mata da miji zaune suma daga dukkan alamu ita suke jira. Sosai ma'auratan suka tafi da hankalin Farhan,kasancewar manne suke da junansu cikin so da k'auna,ya tsinkayo hirar da sukeyi cikin harshen turanci,inda mijin ke cewa. "Baby ina fata da addu'ar Allah yasa in anyi dashennan mu dace da samun haihuwa" murmushi matar tayi sannan ta shafi gefen fuskarshi tace"insha Allahu dear za'a dace jikina yabani hakan"ta fad'i cike da murna a fuskarta. Sosai suka burgeshi duba da ganin yadda suka damu da junansu kowa k'ok'arin kwantar da hankalin d'an uwansa yake,sab'anin shi da tashi matar wacce keji kamar ta shak'eshi ya mutu ta huta. Suna nan zaune doctor Amina ta shigo d'akin ita da wasu ma'aikata guda hud'u,daga kallon shigowar tata kai ba se an fad'a maka ba tana cikin tashin hankali, Duk a firgice take,hakan yasa dukan su maida hankali kanta,cikin sauri sauri tace cikin harshen turanci."don Allah Ku gafarceni,Mahaifina ne Allah yayiwa rasuwa yanzu sakamakon hatsarin mota, zani gida yanzu,amma nayi musu bayanin komai,kuma zasu gudanar dashi cikin nasara"ta k'arasa maganar tana nuna ma'aikatan data shigo tare dasu. A hankali Farhan yace"badamuwa doctor, Allah yajik'an mahaifinki,yasa ya huta" Suma wa'incan ma'auratan ta'aziyyar su kai mata,amma banda shehnaz,wacce gaba d'aya ta d'auki tsanar duniya ta d'orawa doctor Amina sakamakon yarda da ita da mijinta yayi. Cikin hanzari ta juya ta fice daga d'akin,ma'aikatan data shigo dasune suka buk'aci dasu taso su bisu. Cikin nasara,kowacce an dasa mata sperm d'in a mahaifarta,se fatan Allah yasa adace. Haka suka baro asibitin kowa na fatan dacewa gurin Allah. Muje zuwa. Surbajo for life. 11/14/21, 12:43 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 2* Tsawon sati biyu kenan da yin dashen,kuma tsawon kwanakin da doctor ta d'ibar musu kenan su dawo ay musu gwajin ciki Dan aga ko andace. Misalin k'arfe takwas su Farhan suka shigo asibitin, zuciyarshi cike da zullumin abin da ze tarar.a waiting room suka zauna zaman jiran iso daga doctor Amina. Ita ko doctor Amina nacan cikin office d'inta cikin matsanancin tashin hankalin da ta ma rasa ta yadda zata fuskanci matsalar. Cikin tsananin bak'in ciki da tashin hankali ta kai duban ta gun ma'aikatan da ta sa su gudanar da dashen,tace, "Me kuka yi kenan?,innalillahiwainnailaihirrajiun,da wanne bakin kuke son in yiwa mutanen nan bayani,?hankalin ku na ina lokacin Dana ware muku na kowa?,wannan wanne irin ganganci ne?,fisabilillahi ta ina Sunan Rayhan yazo d'aya da Farhan,ta Ina?"ta k'arasa maganar cikin zubowar wasu hawaye masu zafi data kasa tsaidasu. Suko ma'aikatan motsin kirki cikinsu ba Wanda ya iya yi,Dan sunsan ba k'aramar b'arna suka aykata ba,Dan haka sun rasa ma kalma a bakunansu bare su furta,. A raunane ta danna k'ararrawar kiran su,ba'a jima ba Farhan suka shigo shida shehnaz dake ta faman cika tana batsewa,doctor na had'a ido dasu wasu zafafan hawayen tausayinsu ya zubo mata ta runtse idon ta, Farhan na ganin hakan yasan ba'a dace ba,Dan haka addu'oi yay ta karantawa a zuciyarshi da zasu sanyaya zuciyarshi. Bayan sun zauna doctor tayi k'ok'arin dedeta natsuwarta,sannan ta fara magana cikin rashin tabbas,tace"da farko de Farhan inaso ka yarda da k'addarar Allah, mekyau ko Mara kyau" Murmushin k'arfin hali yayi sannan yace"karki damu Amina, nasan ba'a dace ba na bar komai a hannun Allah" A raunane tace"Farhan wannan karon ba dacewa bane ba'a yiba,an dace sede an samu matsala daga ma'aikatanmu,akwai wani bawan Allah me suna Rayhan,shima ya zo nan da matarsa Safna, suma haihuwa suke nema,to rana d'aya muka amshi sample d'inku, ranar da za'ayi dashen ni kuma akamin rasuwa,nabar komai a hannun abokan aykina,sabida wajibine ayi dashen a wannan Rana, to matsalar da aka samu,se suka d'auki sample d'inka suka sama Safna,shikuma na Rayhan aka sawa shehnaz"ta k'arasa maganar cikin zubar da hawaye, Runtse ido Farhan yayi yana karanto duk wata addu'a da tazo bakinsa,tashin hankalin daya shiga baze iya misaltuwa ba,sei da ya d'auki mintuna a haka sannan ya bud'e idanun nasa a hankali,yace, "To yanzu ya akayi,shi Rayhan d'in ya san da wannan batun?" Cikin dauriya doctor tace"be sani ba Farhan, sabida shekaran jiya ya kirani,yace yana son ya kawo Safna ay mata gwajin cikin Dan jiya da asuba zasu bar k'asar,tafiyar gaggawa ta taso masa,sun zo nan an mata gwajin kuma sakamakon ya tabbatar da tasamu cikin,ban duba b'arnar da suka yi ba se yau nay ta kiran number Rayhan d'in domin in sanar dashi bata zuwa"ta k'arasa maganar tana zubar da hawaye. Kife kanshi yayi akan tebur d'in dake gabansu ya fara zubar da wasu hawaye masu zafi,duk yadda yaso ya jure amma ya kasa dole ya koka,wannan wacce irin mummunar kaddarace D'an wani a cikin matar wani,?ina zesa rayuwarsa,yana tsaka da wannan tunani ne ya tsinkayo muryar shehnaz na fad'in. "Wannan ni ba matsalata bace kai ta shafa,Ni de fatana a gwadani yanzu Allah yasa bana d'auke da cikin wani gardi da ban sani ba" Ba su da ta cewa dole doctor ta auna ta,abun mamaki,bata samu cikin ba,ita ayko ana sanar da sakamakon ta mik'e,ta suri Jakarta,ta kai duban ta gun Farhan dake cikin tashin hankali tace a wulak'ance,"zuwa yanzu kasan aure ni da kai ya k'are,Dan bazan k'arar da rayuwata a gidan auren da ba albarkar aure ba,wato Haihuwa,Dan haka na tafi ka san inda zaka ayko min da takardata"tana kaiwa nan ta bud'e k'ofar ta fice a fusace. Sake runtse ido Farhan yayi yana karanta duk addu'ar data zo bakinsa. Iya tashin hankali doctor Amina ta shigeshi,Dan haka rarrashin Farhan d'in ta shiga yi da duk wata Kalmar rarrashi data zo bakinta, A hankali ya d'ago ya kalli doctor sannan yace,"Amina inason abinda wannan mata zata Haifa,da dukkan rayuwata,fatana ki tabbatar da kin samo inda suke kin kuma shaida musu cewa d'ana ne a cikinta,hakan da zakiyi shine kawai yafiyata a gareki,Duk tsawon lokaci Amina ina Dubai Ina kallon hanyar da zaki kawomun gudan jinina,"yana kaiwa nan yamik'e ya fice daga office d'in,doctor Amina na binshi abaya,jiki asanyaye,har zuwa gun da ya ajiye lafiyayyiyar motarshi,ya bud'e ya shige,a hankali doctor ta dafa window motar tace murya na rawa. "Farhan ka taimakeni lokuta da dama a rayuwata,Kaine silar matsayin da nake kai yanzu,kayimin alfarma so shurin masak'i,nayi maka alk'awarin nemo Safna da mijinta aduk inda suke afad'in k'asarnan,Dan tabbatar musu da cewa D'an dake cikinta ba nasu bane na mune,kuma in dawo dashi zuwa gareka" Murmushi yayi me taushi,sannan yaja motar ya fice daga asibitin, Ko takan shehnaz be biba Dan yasan tuni ta jima da barin garin na abuja,ta nufi Lego's Dan siyan ticket d'in daze sada ta da k'asarsu, Dan haka gida ya wuce yayi wanka ya kintsa duk abinda ze bukata,sannan ya kira agent d'inshi aka tanadar masa private jet daze kaishi k'asarsa ta haihuwa wato Dubai. Ba'a jima ba ya kirashi ya shaida masa komai yayi ready k'arfe shida zasu tashi na yamma. Wuni yayi kwance ya rasa meke masa dad'i a rayuwarsa yana son matarsa shehnaz amma ita son da takewa haihuwa yafi son da take masa, gashi kuma ya samu haihuwar ta inda be tab'a tsammani ba,runtse ido yayi yana wa Allah kirari. K'arfe biyar ya isa airport zuwa shida jirginshi ya d'aga dashi k'asarsa ta haihuwa,cike da kewar gudan jininsa. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:43 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 3* *TUSHEN LABARIN* Safna Habu Sara shine sunanta,d'iyace ga malam habu,dake zaune a k'auyen Sara dake Zangon Daura ta Jihar Katsina, Malam habu shine limamin garin sabida yana da tarin ilimin addini Dede gwargwado yasa dagacin garin nad'ashi limamin garin Matanshi uku,inna hansai itace uwargida,se inna fure,se Amaryarsu jamila amma suna kiranta da Sabuwa. Tunda malam habu ya auro jamila take fuskantar matsi da takura agurin sauran abokan zamanta,sun had'e mata kai sun wareta Wanda hakan ko kad'an be mata dad'i biyayya Dede gwargwado tana musu amma su Sam basa gani,acewa da ganin su duk na munafunci ne. Inna hansai Nada Yara biyu,jummai,da Ladidi,se inna fure itama guda biyu gareta,akwai Abu se Zabba'u,inna sabuwa ce me guda d'aya wacce malam ya sawa sunan mahaifiyarshi Safina, Yaran malam habu biyar duka mata Allah be bashi haihuwar d'a namiji ba,shi yasa ya duk'ufa wajen ganin ya basu tarbiya da ilimi ta yadda za ay alfahari da su. Duk wani cin kashi na gidan akan jamila da 'yarta ake yinsa,an maidasu tamkar bayi,da ike jamila irin mutanen nan ne masu hak'uri ko kad'an bata cewa komai akan abinda ake musu ita da 'yarta. Tun tasowar 'yanmatan na malam habu Allah yay musu farin jini, kasancewar dukan su da mahaifinsu suke kama,kyau kamar su sukai Kansu,kasancewarshi bafulatani,Safna ce ta kerewa kowa kyau acikinsu kasancewar ita ba iya kamannin malam d'in ta d'ebo ba harda na mahaifiyarta.Wanda hakan yasa ta fice zakka acikinsu. Duk da tafisu kyau,wani ikon Allah ko kad'an ita bata da farin jinin samarin, kamar wata me bak'in jini,hakan ya sanya su inna fure yiwa sabuwa gorin 'yarta ba mashinshini. Ita sabuwa abin be damunta Dan tasan aure lokacine,in yazo za ayi. Wasa wasa har an kawo kud'in sauran 'ya'yan gidan amma Safna har yanzu ba me cewa yana sonta. Suna Aji biyar a secondary school aka sha bikin sauran 'yan uwanta,inda kowacce ta tare a gidanta,aka bar Safna ita kad'ai a gida. Zuwa lokacin lamarin yafara tab'a zuciyar sabuwa,amma ta duk'ufa da addu'a. To bayan aurar da 'yanmatan gidan ne wahalhalu suka k'aru akan Safna, ita ce d'ebo ruwa,ba dabbobi abinci,shara wanke_wanke,girki,yo itace ,acewar matan gidan in bata yiba Wa ze mata. Duk ta fice hayyacinta kullum mahaifiyarta kwarin guiwa take bata da cewa watarana se labari. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:43 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 4* Yau tun asuba ta mik'e tayi duk aykace aykacenta,sabida yau ake taron sunan 'yar gidan inna hansai jummai ta haihu. Ko da ta gama shiryawa,tuni su sabuwa da inna fure da sauran makwabtansu sun tafi gidan sunan,da ike a zango tai auren, Dan haka fitowa tayi cikin kwalliyarta ta nufi gidan su k'awarta Maimuna,dama tare zasu tafi gidan sunan. Tana zuwa ta samu Maimunan ta shirya ita kawai take jira,Dan haka rankayawa sukai suka nufi titi Dan samun abun hawa da ze kaisu garin na zango. Tsaye suke a bakin titin amma babu abun hawa,cikin damuwa Maimuna tace"yau fa alamu sun gwada 'yarfillo a k'afa zamuje zangon nan,kuma wallahi ga rana" Murmushi Safna tayi daya k'ara fito da kyawun fuskarta,tace cikin siririyar muryarta,"da alama kuwa,kawai mu fara takawa,tunda ba wani nisa bane sosai,watak'ila a gaba mu samu"bata k'arasa maganar ba taji k'arar taka burki a gabansu,a tsorace dukan su suka dubi kan titin,wata shirgegiyar mota suka gani tana k'ok'arin gyara parking a gaban su, Tana gama tsayawa na cikin motar ya fito,matashine kyakkyawa ajin farko,Wanda Hutu da ilimi suka samu masauki a jikinshi,sanye ike cikin farar shadda,tasha d'inkin zamani,kanshi ba hula se sumar daya Tara data dace da tsarin kwalliyar tashi. Cikin takun burgewa ya k'araso gabansu fuskarshi d'auke da murmushi,yace"Amincin Allah ya tabbata a gareku,Ku gafarce ni firgitaku da nayi"ya k'arasa maganar yana had'e hannayensa guri guda. Safna sarkin kunya,sunkuyar da kai tayi tana murmushi,yayin da maimuna tace"amin,mungode ba komai" "In bazaki damuba Dan Allah kitaimaka min da sunan k'awar taki Dan naga kamar rowar magana gareta "yayi tambayar yana kallon fuskar Safna wacce har yanzu murmushi kawai take yi ba tace komai ba. Murmushi maimuna tayi sannan tace "Safna sunanta dafatan ba zuwa sace ta kayi ba?" Murmushi yayi yace"ita ta fara satoni,so shine nima nake so da taimakon ki ki tallafamin in saceta zuwa gidana na aure" Da sauri Safna ta b'oye a bayan Maimuna,alamun taji kunya sosai,har zuwa lokacin murmushi be bar fuskarta ba. "Se mun bincika tukuna in nagartarka ta kai a baka se ayi hakan sabida komai nufin Allah ne" "Sunana Rayhan Hashim Daura,mahaifina Dan daura ne amma muna zaune a Abuja sabida yanayin Ayki,nazo bikin abokina ne nan yardaje,se kuma Allah ya had'ani da tawa amaryar a hanya" Haka yay ta jansu da hira amma Safna ta gaza furta komai,har suka samu abun hawa,fafur suka k'i yarda su hau motarshi,gashi dukan su bame waya,Rayhan ganin zata kubce masa ne yasa ya d'auko wayarshi dank'areriya a gaban motarshi ya mik'awa Safna, yace "ba Dan na isa ba Dan Alfarmar Annabi ki amshi wayarnan,in muka rabu yanzu ban san ina zan sake ganinki ba,sabida yau zamu wuce gida,amma inda wayar a hannunki zan kira kimin kwatance" Jiki a sanyaye Safna tasa hannu ta amshi wayar,se alokacin tace a tsorace murya na rawa,"zan zan...ajiyema in...muka had'u zaka amshi abunka"wani sanyine ya ratsa zuciyar Rayhan sakamakon jin muryarta da yayi. "Na amince beauty semun had'un," Daga haka sukai sallama suka shiga mota shima ya shiga tashi,da ike hanya dayace haka yay ta bin su a baya har aka sauke su a zangon sannan yay musu hon yayi gaba. Jikin Safna a sanyaye suka isa gidan sunan daya cika da jama'a. Ko a gidan sunan seda aka mata habaicin ba mashinshini,ayko carab maimuna ta amshe zancen da cewa,"mashinshini de kam Safna Allah ya nufa ya shinshino ta,kuma insha Allahu se ya tsone idon mak'iyanta" Ayko gaba d'aya gurin aka sa shewar zancen Nata. Basu baro gidan sunan ba se isha'i sabida seda suka gyarawa mejego gida tukuna suka tafi. A gajiye Safna take,Dan haka tana zuwa gida wanka tayi ta kintsa sannan ta Ciro wayar ta samu innarta tai mata bayanin komai game da had'uwarta da Rayhan yau. Farincikine ya mamaye zuciyar innar ta,gami da yiwa Allah godiya daya fara haska tauraruwar 'yarta a idon manema sabida itama ta samu tai aure ta huta. Nasiha da Jan kunne tai mata kan tade kama kanta da mutuncinta banda giggiwa,daga k'arshe tai fatan alkha'iri. Muje zuwa Surbajo for life 11/14/21, 12:43 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 5* Safna shirin bacci tayi,tayi addu'a ta tofa tana kwanciya taji wani sauti me dad'i na tashi ak'asan fulonta,da har ta firgita can kuma ta tuna da wayar da Rayhan ya bata,Dan haka a tsanake ta d'auko wayar,bata wahalar gane kanta ba,sabida tana karatu,a hankali ta d'aga wayar ta kara a kunnenta,wata sassanyar ajiyar zuciya Rayhan ya saki wacce ta haddasawa Safna wani bak'on lamari ajikinta,sosai jikinta ya mutu,a hankali ta jiyo muryarshi yace a kasalance "beauty"sosai sunan da muryar da yay amfani da ita gurin kiran sunan Nata sukai mata dad'i, ahankali cikin siririyar muryarta tace "ranka ya dad'e" Rayhan kusan mirginowa yayi daga kan gadonshi Dan dad'in sunan da ta kira shi da shi,k'ara k'asa yay da murya sannan yace "Kinyi kewa ta kuwa?" Murmushi tayi me sauti sannan tace"gaskiya zan fad'ima ko k'arya?" Yace "gaskiya"tace "to gaskiya d'aya banyi ba" Shuru ya danyi sannan yace,"Ina sonki Safna shin kema kina sona kuwa?wallahi in har za'a bani ke safna nan da sati biyu na shirya auren ki,ba yaudarar ki nazo yi ba" A hankali safna tace "Komai nufine na Allah, ganin farko zuciyata ta yarda da kai,ina fatan Allah ya baka ikon rik'eni amana,yasa akwai alkha'iri a tsakaninmu" Cike da zumud'i yace "Amin beauty na" Daga haka hira su kai ta abinda ya shafi karatu da nasaba,har zuwa sha d'ayan dare sannan su kai sallama yakashe. Wasa wasa soyayya ce suke yinta me tsabta tsakanin Safna da Rayhan, sosai take jin son sa a zuciyarta,shima haka. Tuni Inna Sabuwa ta sanar da Malam Habu komai sabida Safna bata b'oye mata komai tsakaninsu. Yau Rayhan na hanyar zuwa gun masoyiyar tashi,shi murna ita murna,tun safe taje gidansu maimuna suka shiga girka abincin da zasu tarbe shi,Wanda Inna Sabuwace ta amso dubu uku gun malam ta bata,ayko wainar shinkafa sukai masa da miyar kaji Wanda malam yasa aka yanka zakaru manya guda biyu na tarbar sirikin nasa Zob'o suka had'a suka siyo k'ank'ara suka sa,yayi sanyi gashi se k'amshin kayan k'amshi yake,fura da nono me kyau ta dama masa tasa k'ank'ara,sannan ta gurza kwakwa ta zuba aciki. Acikin kulolin tarin auren maimuna aka jera komai,wanka tayi agidan su maimunan sannan tasa doguwar rigarta ta shadda me ruwan hanta,wacce k'anwar innarta ta d'inko mata a daura d'inki ya dace da jikinta, bata d'aura d'ankwalin ba,illa kama gashinta me yawan gaske da tayi da ribbon sannan ta fesa turare,bame kallonta yace awannan kauyen take,sosai kyanta ya fito,bin jikinta da doguwar rigar tayi shi ya bayyana asirin kyawun dirinta,domin duk inda akeson mace safna takai. Tana tsaka da fesa turaren ne wayarta tai k'ara a hankali tasa hannu ta d'aga Dan tasan me kiran,cikin siririyar muryarta tace"ranka ya Dad'e ya hanyar?" "Hanya Alhamdulillahi beauty gani na iso inda muka had'u daku ranar farko " "Barka da zuwa bari in turo a k'araso da ku,"sabida yashaida mata tare da abokinsa suka zo. Cikin shagwab'a yace"beauty ke nake son fara gani please babu D'an ayke a tsakaninmu kizo da kanki" Murmushi tayi sannan tace "to ganinan zuwa"daga haka suka kashe wayar. Dubanta ta kai gun maimuna tace" taso muje mu iso dasu mutumim naki kwai rigima wai sede inzo da kaina in mai iso" Dariya maimuna tayi sannan tace "wallahi k'awata Ina tayaki murnar samun Rayhan amatsayin masoyi Allah yasa har aure,nima kuma Allah ya bani nawa masoyin muyi aure mu huta da gorin garinnan" Murmushi Safna tayi tace"amin k'awata" Mayafi maimuna ta yafa bayan ta dan murza hoda,da ike itama farace kyakkyawa,Tass ta fito,bakin titin suka nufa. Rayhan ne zaune a kan boot d'in motar yana latsa waya, yayin da abokinsa Haisam ke tsaye a gefenshi yana ta masa dariya yace"Ni wallahi gaba d'aya na raina ajin naka ace ka wuce turai,ka wuce Abuja ka wuce Kaduna ka wuce kano ka wuce katsina wai kazo wannan k'auyen anan ka gano matar aure,se wani kurantata kake yi se mutum ya ganta ya kusa amai" dariya Rayhan yayi sannan yace,"Safna tafi duk 'yanmatan wa'innan guraren daka ambata,ita ta dabance"hango su safnar ne ya katse masa hanzari. Inda ya diro daga kan motar yana fad'in "tsarki ya tabbata ga mak'agin wannan sura" Safna na hangoshi yana mata murmushi itama tai k'asa da kai tana masa murmushin,har suka k'araso gurin su bakin Rayhan yak'i rufuwa,sabida tayi masa kyau fiye da yadda ya ganta rannan. .shi kanshi haisam ya gigita da ganin Safna Dan koda ya hangosu be dauka su bane. A hankali ya kai dubansa gun Rayhan yace"abokina 1000%tayi"dariya sukai sannan maimuna ta gaida haisam. Shiko Rayhan yasa Safna a gaba se zagayeta yake yana k'are mata kallo yana yaba kyan da Allah yay mata azuciyarshi,amma afili fad'i yake,"inyenba y'anmatana ta yi kyau" Duk ya gama bata kunya,Dan haka a d'an shagwab'ance Wanda bata san sanda tayi ba,tace"ya isa haka kuzo mu k'arasa gida mana baffa yana gida yana jiran k'arasowarka" Kusan suman tsaye yayi jin yadda tai maganar a shagwab'e. Motar ya buk'aci da ta shiga su k'arasa, mak'ale kafad'a tayi tana murmushi Wanda hakan sosai ya burge Rayhan, Dan haka haisam ke binsu abaya da motar shi kuma suka jero tare da gimbiyar tashi da maimuna zuwa k'ofar gidan. Muje zuwa Surbajo for life 11/14/21, 12:43 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 6* Tunda suka jero idon yan garin yayo Kansu,Rayhan ko a jikinshi,shi hakan ma wani alfahari ya k'ara masa. A k'ofar gidan suka tsaya sannan Safna ta shiga d'akin soro,ta sanar da malam zuwan nashi. Umarnin ta shigo dashi ciki yayi mata, sannan ya mik'e ya shige cikin gida. Komowa tayi gunshi kanta a k'asa tace ku shigo ciki inji malam. Shide kunyar ta na k'ara sa mishi sonta a zuciyarshi, ansawa yayi,sannan suka biyota a baya har zuwa d'akin. Dardumai ne shimfid'e a ciki,Dan haka zama su kai,Maimuna dama tuni ta nufi gidan su tasa k'aninta ya kwaso kayan abincin shi da abokinshi suka kawo inda su Farhan d'in suke. A kunyace Safna ta zuba musu abincin,sannan ta mik'a gabansu tace "ga abinci kuci kunsha hanya", Murmushi Rayhan yayi sannan ya kishingid'a yace"Nide se in a baki za'a bani zanci in ba haka ba nak'oshi" A kid'ime ta zaro ido tana kallonshi,kan kace kwabo idanun ta sun kawo ruwa,cikin shagwab'a da muryar kuka tace"ka rufamin asiri,bansan ya Nisan garin Ku yake ba, amma ana fad'in se an wuce jihohi uku kan aje,taya zaka yo wannan tafiya kace ba zaka ci abincina ba,kuma fa tun safe nake had'a maka"ta k'arasa maganar cikin turo D'an k'aramin bakinta gaba. Tunda ta fara magana hankalin Rayhan gaba d'aya ya koma kanta,sonta da sha'awarta ke shawagi a zuciyarsa,yadda yake son matarshi ta aure ta kasance haka safnar sa take.cikin sigar rarrashi yace "is ok baby na,wasa fa nake miki ni na isa in k'i cin abincin gimbiyata,share hawayenki kar haisam ya raina min ke tun yanzu" Dariyar da haisam ya yine yasa ta mik'e ta fice daga d'akin da D'an gudunta,bin bayanta Rayhan yayi da idanu,ji kake makwat ya had'iye wani miyau daya taru masa abaki. Koda suka gama cin abincin alwala su kai suka je masallaci su kai sallah sannan suka jero da malam zuwa cikin gidan.d'akin soron suka shiga. Cikin girmamawa suka gaisa da malam sannan suka gabatar da Kansu Wanda haisam ne kewa malam bayani shi Rayhan yayi shuru alamun jin kunya. Bayan dogon bayani malam ya gano gidan kakannin Rayhan dake daura farin sani ya sansu,amma sabida jawa y'arsa k'ima se yace. "Naji duk bayanin ku kuma na gamsu da shi,zan yi bincike game da hakan in na ga ba wata matsalar na amince in daura aurenka da mamana kamar yadda ka buk'ata zan sa ka turo magabatan ka bayan na kammala binciken,Allah yay muku albarka" Amsawa sukai da "Amin baba mungode Allah ya k'ara girma"sallama yay musu sannan ya fice daga d'akin, Bayan fitar malam ba'a jima ba safna ta shigo kanta a k'asa alamar jin kunya,fuskarta d'auke da murmushi. Guri ta samu ta zauna,bata jima da zama ba maimuna ta shigo,suka shiga hira dasu haisam,cike da wayewa haisam yace"maimuna muje ki nunamin kan garinnan naku,ko nima zanyi arba da y'ar fillon da zata saci tawa zuciyar "murmushi maimuna tayi sannan ta mik:e suka fice daga d'akin. Shuru ne ta ratsa d'akin tun bayan ficewar su haisam,Safna tayi k'asa da kanta se wasa take da abun hannunta. Cikin tattausar murya yace"na takura ki da yawa ko baby na?"cikin murmushi ta girgiza kanta alamar ba haka bane,murmushi yayi ya mik'e daga inda yake ya dawo kusa da ita ya zauna Wanda har jikinsu na tab'a juna,tsorone da firgici tsababa a idon safna,ya lura da hakan. Murmushi yayi sannan ya sa hannu ya kamo hannunta,da sauri ta d'ago ido tana kallonshi,tana k'ok'arin kwace hannun Nata amma be bata damar hakan ba,a hankali ya furta,"Safna bazan tab'a cutar dake ba,ni din masoyinkine,amma naga ke kamar baki yarda dani ba,ko me yasa?"a hankali tace a d'an daburce "ba haka bane" Matso da fuskarshi yayi sosai kusa da ta ta yana kallon idanuwan ta da shanyanyun idanuwan sa yace can k'asan mak'oshi "to yaya ne?" Kasa magana tayi illa runtse idanun ta da tayi,Dan bazata iya jure kallon kwayar idanuwan sa ba .murmushi yayi sannan ya saketa ya Dan matsa daga kusa da itan sannan yace "to oya bud'e idanun naki dodon ya matsa daga kusa dake" Haka de yay ta jan ta da hira tun tana kin amsawa har tazo ta saki jiki dashi suka sha,hira. Sai da aka idar da sallar isha'i sannan yay mata sallama bayan ya jibge mata kwalayen tsarabar da yayo mata,gami da bandir din kud'i dubu ashirin.duk yadda taso ya tafi da kud'in fafur yak'i,dole tasa ta amsa Dan har yayi fushi,. Haka suka rabu cike da kewar juna,daura zasu su Kwana da safe su wuce abuja. Muje zuwa Surbajo for life 11/14/21, 12:43 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 7* Cikin k'ank'anin lokaci Malam shi da Amininsa Baban maimuna suka je binciken waye Rayhan har garin Abuja.bayan sun gama binciken usulinsa na Daura. Cikin ikon Allah ko ina beda nakasu,hakan sosai yayiwa malam dad'i Dan yana son Rayhan d'in.ya yaba da natsuwarsa. Cikin sati guda mahaifin Rayhan da aminansa suka zo nemawa Rayhan d'in auren Safna, duk wani Abu na al'ada sun gabatar dashi inda aka sa ranar auren sati uku masu zuwa,Wanda shi Rayhan d'in Sam be so asa da nisa haka ba,Dan amatse yake da son mallakar matarshi. Suko matan malam habaici da zagi da mugun fata game da auren na Safna ba Wanda basu yi ba,ita de Inna sabuwa ido tasa musu,a zuciyarta kuma ta na bin y'ar tata da addu'a. Duk wani gyaran Amarya k'anwar innarta da ke daura ne tai mata, Tuni Amarya ta fito a amaryarta. Ko ina a garin na Sara gulmar auren na Safna ake yi,inda ake ta yamad'id'in auren kud'ine,shi yasa aka yi saurin tsaida lokaci. Malam ma toshe kunnensa kawai yayi Dan maza ma ba'a barsu a baya ba gurin gulmar auren na 'yarsa ********* Rayhan matashine D'an kimanin shekaru 33 da haihuwa,farine amma ba tas ba, dogo ne, me D'an jiki Wanda ba za'a kirashishi lukuti ba,dirarrene ta kowanne tsagi, Fuskarshi zagaye take da kwantaccen sajen daya dace da zubin fuskarsa, Rayhan mutum ne me ilimin boko da islamiyya sabida yayi dace da iyaye nagari Wanda suka bashi tarbiyya. Ko kad'an sharholiya bata cikin tsarinsa a natse yake,shiyasa yake yawaita yin azumi Dan kame kansa Mahaifinsa Alhaji Hashim D'an kwangilane,Wanda ya tara dukiya me yawa,matar sa D'aya,Hajiya Hafsa wacce takasance y'ar kasuwa dake saro kaya daga k'asashen waje ta kawo gida Nigeria ta siyar. 'Ya'yan su uku biyu mata d'aya namiji Wanda shine Rayhan d'in,kuma shine babba,sauran k'annensa ne,nuzula da jawahir,Wanda yanzu haka suna jami'a suna karatu. Rayhan yayi karatu a k'asar England, inda yayi karatu a fannin kasuwanci,Wanda shine abinda yafi burgeshi shiyasa ya zabi fannin. Koda ya kammala ya dawo gida, mahaifinshi mak'udan kud'ad'e ya bashi Dan ya fara gudanar da kasuwancin,in da be yi k'asa a guiwa ba yasa hannun jari a harkar saida man petur,sannan ya gina gidajen mai guda uku nashi nakanshi Dan jin dad'in gudanar da kasuwancin. Tunda ya kammala karatu kullum burin iyayensa yayi Aure sabida shekarunsa na tafiya,shima yana da burin hakan se de wacce ze aura d'inne be gani ba. Mahaifiyarsa da k'annensa sunfi kowa murna da jin ze yi aure,Dan haka suka shiga shirya lefe nagani na fad'a Wanda za'a kai gidan su Safna. Wannan kenan ************ Ranar jumma'a dubban mutane suka halarci garin na Sara domin shaida auren Safna da Rayhan, Wanda ya kafa tarihi a garin na Sara. .Wanda manyan 'yan kasuwa da jami'an gomnati,da masu fad'a aji suka halarci d'aurin Auren. An d'aura auren akan sadaki naira dubu D'ari,Wanda ango Rayhan bakinsa Sam yak'i rufuwa ko ina ka waiga makad'a da marok'a ne ke ta aykinsu. Tuni an gama shirya Amarya wacce tai kuka har ta godewa Allah, Dan tare da 'yan d'aurin Aure za'a tafi da ita,bayan malam yay mata nasiha game da zaman Aure. Kuma malam ya hana kowa zuwa rakata,a cewarshi d'orawa mijinta d'awainiya za'a yi, Haka aka fito da ita tana ta rusa kuka,motar da ango ke ciki aka sa ta,direba ya ja sauran motoci suka Mara musu baya. Koda ta shiga motar d'ago ido tayi Dan taga waye a kusa da ita,carab idonta ya shiga nashi yana mata murmushi, fad'awa jikinshi tayi ta ci gaba da kukanta. Rungumeta yayi sosai a jikinshi yana sakin wata ajiyar zuciya, wani Abu ke taso masa tun daga tafin k'afarsa zuwa tsakiyar kansa, a hankali ya shiga rarrashinta cikin murya me dad'i,yace"kukan na menene baby,haka?"cikin kukan take kai masa k'arar malam kan hana rakota da yayi. Bayan ta ya shiga shafawa yana hura mata iska a kunne,Wanda sannu a hankali kukan ya gudu,sautin numfashinta da yaji ya sauya ne yasa ya fahimci bacci tayi. Murmushi yayi sannan ya gyara mata kwanciyarta a jikinshi ta yadda ba zata wahala ba,sannan ya maida kallonsa gaban motar,ido suka had'a da haisam dake Jan motar ta glass, ayko ya tuntsire masa da dariya,sannan yace"baba kode transit zamu yi a hanya ne kad'an maida miyau kan mu wuce?"duka Rayhan ya kai masa. Ya goce dariyar dukansu sukeyi. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:43 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Hauwa'u Muhammad Danjuma NBS keffi,Duk k'awar da ta dace da k'awa aminiya irinki to ta hau gado tai bacci,Dan inde da ranki da lfy bazaki bar damuwa ko b'acin rai ya iso gadon baccinta ba,Allah yasaka miki da Alkha'iri farin cikin da kike sakani ni da D'ana yusuf bamu da abun biyanki,Allah ya d'aukaka darajarki Dan halak be mance halacci akanki na tabbatar da haka* *Page 8* Da isha'i suka Iso gidan Rayhan dake Abuja, gidane na alfarma Wanda ko a mafarki Safna bata tab'a ganin kanta a cikinshi. Ba kowa a gidan se su da suka shigo yanzu,Dan Abban Rayhan hana kowa zuwa yayi shima yace a bari se ta Kwana biyu a zo. Haisam na sauke su yay musu sai da safe bayan ya mikawa Rayhan kaji da madarar da suka siyo a hanya, ya ja motar ya fice daga gidan,yana tsokanar Rayhan, Safna tsayawa tayi a harabar gidan duk se taji ranta ba dad'i ganin shima danginshi ba Wanda yazo tarbarta. Rayhan d'inne ya matso inda take ya kama hannunta ya ja ta a hankali zuwa cikin gidan,inda take tafiya a hankali kamar bazata ba. Be a jiyeta a ko ina ba se akan gadonta Wanda ya gaji da had'uwa,a sanyaye ta zauna kanta cikin mayafi a k'asa. Muryarshi ce ta katseta daga tunanin da take inda yace "zani d'aki in kimtsa kema ki samu kid'an watsa ruwa kamin in dawo,ga toilet nan acikin d'akin"ya fad'i yana lek'a fuskarta, da sauri ta kara sunne kanta k'asa,lakace mata hanci yayi sannan ya fice daga d'akin. Bayan fitar shi ta jima zaune sannan ta mik'e ta shige toilet d'in,suman tsaye tayi ta tsaya tana k'arewa toilet d'in kallo,,to in banda abun Rayhan taya zata iya amfani da toilet d'in,da ta rasa yadda zatayi kawai sai ta dawo d'aki tai zamanta. Rayhan be jima ba sosai ya dawo sanye cikin farar jallabiya data bi fatar jikinshi ta kwanta lub.hannunshi rik'e da ledojin da suka shigo dasu d'azu, Da sallamarsa ya shigo d'akin,sosai yay mamakin ganin ta inda ya barta tun d'azu,ajiye kayan hannunshi yayi,sannan a hankali ya taka ya isa gareta,gefenta ya zauna,sannan yasa hannu yacire mayafin dake kanta,da ike ba d'ankwali hakan yaba gashinta da yasha gyara damar bayyana se shek'i yake. A hankali ya janyo ta jikinshi,yay mata mafaka a k'irjinshi,sannan yasa hannu a hankali ya cire ribbon d'in da aka kama mata gashin dashi,hakan yaba gashin damar bazuwa har kan k'irjinshi,wani niimtaccen kamshi yaji ya bugu hancinshi daga gashin Nata, zib d'in rigarta ya fara nema a hankali ya fara zuge shi,da sauri safna ta dago manyan idanuwanta tana kallonshi,hure mata idon yayi sannan yasa hannu ya gyara mata gashin kannata,daya zubo mata a fuska,yace yana d'aga mata gira, "wankan zan miki tunda nace kiyi kin k'i" A kunyace tace"ba k'in yi nayi bafa,toilet d'in ne ban gane kanshi ba shiyasa" Se alokacin ya tuna daga inda ya d'auko safna,dole bazata iya amfani da toilet d'in ba matukar ba bayani yay mata ba. Murmushi yay mata sannan ya k'arasa zuge zib d'in,yana fad'in"ba komai ni ay tunda na dawo se in miki wankan"ya k'arasa maganar,yana cire mata hannayen rigar,Wanda hakan yaba albarkar k'irjinta damar bayyana, Safna kasa hanashi tayi,sabida a fad'an da aka mata a gida ance yin hakan sab'awa Allah ne😄hakan ne yasa ta barshi yake yadda. Yaga dama da ita. Rayhan Ido ya k'ura musu yana kallo,se yake ganin abun kamar a mafarki wai shine zaune da Safna ba Riga ajikinta,a matsayin mata da miji,a hankali ya mik'a hannu ya rungumota zuwa jikinshi yana sauke wata ajiyar zuciya,yace can kasan makoshi"baby komai naki me kyau ne,Allah yasani beauty inason mace me cikar halitta kuma se gashi Allah ya bani full options"sunne kanta tayi a k'irjinshi Dan ita gaba d'aya kunya ce fall idanunta. Da kyar ya sake ta sannan yaja hannunta zuwa toilet d'in ya nuna mata komai sannan ya fito,nashi d'akin ya koma, yayi tsarki ya d'auro sabuwar alwala Dan ta d'azu ta lalace😄 Safna wanka tayi sannan ta d'aura alwala,ta d'auro tawul ta fito,Wanda fitowarta yay daidai da shigowarshi. K'asa tai da kanta tana wasa da hannunta,kallo d'aya yay mata yaji yana shirin b'ata sabuwar alwalarshi yasa ya dauke kai da sauri. Ma'ajiyar kayan sawa dake d'akin yaje ya bude ya d'auko mata wata rigar bacci Dede guiwa se dogon hijab na sallah da zani empty da zata d'aura. Kayan maminshi ce tasa aka tanajesu tun kan su tare. Gabanta yaje ya mik'a mata kayan sannan ya juya mata baya, rigar tasa sannan ta zame tawul d'in jikinta se rawa yake ta d'aura zanin ta saka hijab d'in,rab'awa tayi ta gefenshi ta wuce inda taga ya shimfid'a dardumar yin sallar. Muje zuwa. Surbajo for life. 11/14/21, 12:43 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra surbajo* *Page 9* Bin bayanta yaje yayi suka tada sallar, Koda suka idar addu'o'in zaman lafiya da samun zuri'a dayyiba yay musu sannan yajanyo ledojin da ya shigo dasu,yafito musu da nama da madarar dake ciki suka ci suka sha,Wanda safna tayi Nata da taimakon Rayhan d'in. Safna brush tayi tazo ta kwanta,yayin da Rayhan seda yagama kashe wutar ko ina sannan yabi bayanta, Ganin shi kwance daga shi se gajeren wando agefenta shi yafi komai sata rud'ewa,se mutsu-mutsu take a gadon ta kasa baccin. Hannu ya mik'a ya janyota gaba d'aya jikinshi,,yay mata rumfa da faffad'an k'irjinshi, sannan yasa hannu yana gyara mata gashin kanta,a hankali yace "Me ya hanaki baccin babyna?" Akunyace tace "ba komai" K'ara matsarta yayi yace"kode ni kike buk'ata ba?" Da sauri tace"ni wallahi ba haka bane"tayi maganar kamar zatai kuka. Murmushi yayi me taushi,sannan ya had'e bakinshi da nata ba tare daya ce komai ba. A hankali yake tsotsar bakin Nata cikin salon da Safna ba zata iya jurewa ba,hakan yasa take ta mutsu mutsu,yayinda gefe guda kuma ta lumshe ido alamar tana amsar sakon. A hankali ya cire bakin nashi akan nata yace cikin dusasshiyar murya yana kallon fuskarta,"baby ni bazakiyi kissing d'ina bane ko ko bakyason Wanda ni nake miki ne?"ya k'arasa maganar yana shafo gefen Boob's d'inta. Girgiza masa kai tayi gami da b'oye fuskarta a k'irjinshi. Kyaleta yayi yaci gaba da sarrafata yadda yake so,tun bata maida martani har tazo tana biye masa. Wannan dare Safna ta gurzu a hannun Rayhan ta yadda ko hannu bata iya d'agawa,se ido dake zubda kwallar danasanin biye masa da tayi. Da kanshi ya taimaka mata ta gyara jikinta,se lallab'ata yake kamar kwai,yana sa mata albarka. Pain killer yabata,sannan ya d'auketa cak zuwa dakin shi inda ya kwantar da ita yana ta lallab'ata har tai bacci. Farin cikin da Rayhan yake ciki baze iya misaltashiba,Dan da kyar yay bacci. Koda gari ya waye safna kunyar Rayhan d'in take ji ba kad'an ba,Dan ko magana ta kasa yi masa,shi ke janta da hira gamida tsokana. Zaman Rayhan da Safna zamane na tsantsar so da k'aunar juna,danginshi na sonta itama haka. Rayhan mutum ne meson haihuwa shiyasa ya kwallafa rai kan son ganin Safna tasamu ciki Wanda tsawon shekaru hud'u na auransu hakan be samu ba, Safna na zuwa university, shekarar k'arshe take tana karantar mass communication, matsalar rashin haihuwarta itama yana damunta. Hakanne yasa suka fara yawon Neman magani Wanda kullum basa gajiya. A wannan tsukunne Allah yayiwa mahaifin Safna rasuwa,sosai tai kukan rashin mahaifinta,ga tausayin mahaifiyarta wacce bata da isasshiyar lafiya sakamakon ciwon zuciya dake damunta. Rayuwar bata mata dad'i,ganin tayi nesa da mahaifiyarta bare ta taimaka mata, a k'ok'arin Rayhan naganin ya kwantar mata da hankaline ya d'aukar ma innar tata y'ar ayki dake kulawa da ita. To a yawon Neman maganine suka had'u da doctor Amina har k'addarar sauya kwayoyin dashen haihuwar ta fad'a musu. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:44 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra surbajo* *Page 9* Bin bayanta yaje yayi suka tada sallar, Koda suka idar addu'o'in zaman lafiya da samun zuri'a dayyiba yay musu sannan yajanyo ledojin da ya shigo dasu,yafito musu da nama da madarar dake ciki suka ci suka sha,Wanda safna tayi Nata da taimakon Rayhan d'in. Safna brush tayi tazo ta kwanta,yayin da Rayhan seda yagama kashe wutar ko ina sannan yabi bayanta, Ganin shi kwance daga shi se gajeren wando agefenta shi yafi komai sata rud'ewa,se mutsu-mutsu take a gadon ta kasa baccin. Hannu ya mik'a ya janyota gaba d'aya jikinshi,,yay mata rumfa da faffad'an k'irjinshi, sannan yasa hannu yana gyara mata gashin kanta,a hankali yace "Me ya hanaki baccin babyna?" Akunyace tace "ba komai" K'ara matsarta yayi yace"kode ni kike buk'ata ba?" Da sauri tace"ni wallahi ba haka bane"tayi maganar kamar zatai kuka. Murmushi yayi me taushi,sannan ya had'e bakinshi da nata ba tare daya ce komai ba. A hankali yake tsotsar bakin Nata cikin salon da Safna ba zata iya jurewa ba,hakan yasa take ta mutsu mutsu,yayinda gefe guda kuma ta lumshe ido alamar tana amsar sakon. A hankali ya cire bakin nashi akan nata yace cikin dusasshiyar murya yana kallon fuskarta,"baby ni bazakiyi kissing d'ina bane ko ko bakyason Wanda ni nake miki ne?"ya k'arasa maganar yana shafo gefen Boob's d'inta. Girgiza masa kai tayi gami da b'oye fuskarta a k'irjinshi. Kyaleta yayi yaci gaba da sarrafata yadda yake so,tun bata maida martani har tazo tana biye masa. Wannan dare Safna ta gurzu a hannun Rayhan ta yadda ko hannu bata iya d'agawa,se ido dake zubda kwallar danasanin biye masa da tayi. Da kanshi ya taimaka mata ta gyara jikinta,se lallab'ata yake kamar kwai,yana sa mata albarka. Pain killer yabata,sannan ya d'auketa cak zuwa dakin shi inda ya kwantar da ita yana ta lallab'ata har tai bacci. Farin cikin da Rayhan yake ciki baze iya misaltashiba,Dan da kyar yay bacci. Koda gari ya waye safna kunyar Rayhan d'in take ji ba kad'an ba,Dan ko magana ta kasa yi masa,shi ke janta da hira gamida tsokana. Zaman Rayhan da Safna zamane na tsantsar so da k'aunar juna,danginshi na sonta itama haka. Rayhan mutum ne meson haihuwa shiyasa ya kwallafa rai kan son ganin Safna tasamu ciki Wanda tsawon shekaru hud'u na auransu hakan be samu ba, Safna na zuwa university, shekarar k'arshe take tana karantar mass communication, matsalar rashin haihuwarta itama yana damunta. Hakanne yasa suka fara yawon Neman magani Wanda kullum basa gajiya. A wannan tsukunne Allah yayiwa mahaifin Safna rasuwa,sosai tai kukan rashin mahaifinta,ga tausayin mahaifiyarta wacce bata da isasshiyar lafiya sakamakon ciwon zuciya dake damunta. Rayuwar bata mata dad'i,ganin tayi nesa da mahaifiyarta bare ta taimaka mata, a k'ok'arin Rayhan naganin ya kwantar mata da hankaline ya d'aukar ma innar tata y'ar ayki dake kulawa da ita. To a yawon Neman maganine suka had'u da doctor Amina har k'addarar sauya kwayoyin dashen haihuwar ta fad'a musu. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:44 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 10* Watanni biyu doctor Amina ta kwashe Neman Rayhan a waya amma bata shiga, Ji take yi kamar tai hauka, gaba d'aya ta fice daga hayyacinta,bata gane komai.kullum addu'arta Allah ya basu ikon dawowa gareta. A nasu B'angaren ko Rayhan da safna,suna can k'asar Germany inda Rayhan yaje domin gudanar da wani kasuwanci. Tunda doctor Amina ta shaida mishi Safna Nada ciki ya d'auki son duniya ya d'orawa cikin,kulawar da yake ba Safna ko kanshi be bawa ita. Duk wani fata da burin shi akan cikin ya d'ora shi,hakanne yasa yay alwashim duk ranar daya koma Nigeria ze yiwa doctor Amina kyautar da bazata taba mantawa ba. Watansu biyu ya kammala abinda ya kaishi,Dan haka suka fara shirin komowa gida, Safna ce ta matsa kan su koma d'in sabida rashin lafiyar mamanta,amma shi a so samunsane se ta haihu ze maido ta gidan. Ta Lagos suka sauka,sannan suka hau wani jirgin zuwa Abuja, suna sauka a airport suka tarad da direba yazo d'aukarsu. 'Yan uwan Rayhan sosai sukai murna da dawowar tasu,game da cikin jikin safna kuwa,har walimar samuwarshi suka shirya. Satin su d'aya da dawowa Rayhan yace Safna ta shirya suje su kaiwa doctor Amina ziyara,sannan aduba masa lafiyarta Dana abun da ke cikinta. Cikin nishad'i da jin dad'i suke takawa a harabar asibitin zuwa office d'in doctor Amina, Zaune take a office d'in,tana tunanin hanyar da zata sada ta da Rayhan, taji an matsa k'ararrawar Neman izinin shigowa. Bata son kowa yazo inda take a halin yanzu,amma rashin sanin ko waye yasa ta bada izinin shigowa,a zatonta Mara lafiya aka kawo. Shigowarsu office d'in yasa doctor mik'ewa a razane tana kallonsu, bakinta har rawa yake wajan ambatar sunanshi, "Rayhan!!!" Murmushi yayi gami da samun guri suka zauna,yace"surprise ko?" A hankali doctor ta koma ta zauna bakin ta bud'e tana kallonsu kamar a mafarki. "Doctor ya ayki,ya kuma akaji da jama'a,kin ganmu se yau"cewar Rayhan fuskarshi d'auke da murmushi. .baki na rawa doctor tace"Alhamdulillahi Rayhan, na kusa haukacewa gurin neman ka"ta 'karasa maganar cikin damuwa. Maida hankali shi yayi gunta sosai ya gyara zama sannan yace"da akayi ya ya doctor kike nemana?banganeba" Glass d'in fuskarta ta cire sannan ta share hawayen da suka zubo mata,tace"matsala aka samu yayin gudanar da aykin dashen da aka yiwa safna" A razane Rayhan da Safna suka d'ago ido suna kallonta,bakin safna har rawa yake tace"doctor wacce irin matsala kuma,?don Allah kimana bayani" File d'in komai ta d'auko,sannan ta mikawa Rayhan da sauri ya fara dubawa,ita kuma taci gaba da masa bayani. "Yayin gudanar da aykin aka samu matsalar sakamakon kamanceceniya ta suna da kuke dashi kai da Farhan, cikin dake jikin safna Rayhan ba naka bane na Farhan ne,kai kuma kwayoyinka da a kasa ma matarsa basu sa tayi cikin ba"daga haka de ta kwashe komai ta sanar dashi,gamida had'a hannayenta guri d'aya alamar Neman afuwar kuskuren da aka samun. D'ago ido yayi yana kallon likitar cikin alamar rashin yadda da abinda tace, ganin hakane yasa doctor d'aukar Qur'anin dake gefenta,kasancewar tana da alwala tace cikin kuka"na rantse da duk wata gaskiya dake cikin wannan littafi me tsarki gaskiya na sanar daku" Yanke jiki da safna tayi ta fad'ine yasa su waigowa gareta a razane sukai kanta suna kiran sunanta. Da sauri doctor ta kira ma'aikata aka shigo da gadon d'aukar marasa lafiya aka d'auketa zuwa wani d'akin inda doctor tashiga k'ok'arin ceto rayuwarta. Rayhan samun Kansa yayi da kasa bin bayansu ya zube a office d'in doctor Aminar yana danasanin amincewa da yin dashen da yayi tun lokacin da aka bashi shawarar yin hakan,wannan wacce irin mummunar k'addara ce tabbas a matsayinsa na musulmi dole ya yarda da hakan. Runtse idonsa yayi wasu zafafan hawaye suka shiga zubo masa,da ya rasa ta ya ze tsaidasu. Yana nan zaune doctor ta shigo,tace"ta farfad'o,kai take son gani yanzu" D'ago ido yayi ya kalli doctor d'in yace a sanyaye,"zanje gida in dawo ki ci gaba da kulawa da ita,"daga haka yasa hannu a aljihu ya d'auko kudi ya ajiyewa doctor d'in,sannan ya juya ya fice daga office d'in. Cikin rashin fahimta doctor tabi bayansa da kallo har ya fice. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:44 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Gidan suna naje yau aymin uzuri* *Page 11* Jiki a sanyaye doctor ta koma gun Safna ta shaida mata ya fita amma yanzu ze dawo, Sosai Safna tai mamakin tafiyar Rayhan batare daya zo yaga halin da take ciki ba, Amma seta boye damuwarta,ta runtse ido tana hango rayuwar da zata yi da cikin da ba na mijinta ba agidan auranta. A nashi bangaren Rayhan gida ya koma,yana shiga dakinsa ya shige ya kulle kansa aciki,fadawa kan gadonsa yayi sannan ya rushe da kuka tamkar karamin yaro. Seda yaji kansa ya fara ciwo sannan ya yi shuru,yaso yaje yaga halin da Safna take ciki amma yakasa yin hakan sabida zafin da zuciyarshi ke masa. Wasa wasa seda Safna ta kwashe sati guda a asibitin ba Rayhan ba dalilinsa,safna tayi kukan har ta godewa Allah, ko wayarshi ta kira be dauka,dole tasa doctor Yi mata allurar bacci akai akai,sabida gudun kar ta haifarwa kanta matsalar da zata shafi Dan dake cikinta. Doctor ce ke jinyarta da kanta har zuwa ranar da ta warware. Shigowa dakin doctor tayi fuskarta dauke da murmushi, take kallon Safna dake zaune gefen gadon tayi tagumi. Karasowa tayi ta zame mata hannun sannan tace,"madam tunani ba kyau ayanayin da kike, komai yay zafi maganinsa Allah" Share hawayen da suka zubo mata tayi sannan tace a raunane"doctor rayuwata na gab da rushewa,a sakamakon wannan kaddarar,mijina fishi yake dani kan abinda bani da masaniya akai doctor ya zanyi"takarasa maganar cikin kuka. "Ki kwantar da hankalin ki Rayhan ba fushi yake dake ba da mune yake fushin Wanda nasan sannu a hankali ze huce,yanzu ki taso in saukeki agida yamma nayi,kuma an sallameki"tayi maganar cikin sigar rarrashi. A hankali Safna ta sakko akan gadon tasa takalminta tayi hanyar fita batare da tace komai ba,bin bayanta doctor tayi suka fice. A hanya doctor ta Dan fara Jan ta da hira da cewa"karki damu safna kowa da jarabawarshi a rayuwa,insha Allah komai ze zama kamar baayiba,mubar komai zuwa lokacin da zaki haihu" Itade Safna ta tafasa batace ba hankalinta nagun Rayhan. A haka ta dinga nunawa doctor Amina hanya,har suka iso gidan.doctor na sauketa ta juya ta wuce,da sauri. A hankali ta shiga cikin gidan me gadi na mata barka da zuwa. Kofar falon ta tura ta shiga a hankali bakinta dauke da sallama. Zaune yake a falon yana kallon TV,a hankali ya dago ido yana kallonta,take yanke yaji kunyar duniya ta lullubeshi,tabbas be kyauta ba,mikewa yayi tsaye yana kallonta itama shi take kallo. Gangarowar hawayen da ke idontq ne yasa ta kauda kanta ta wuce zuwa cikin dakinta. Kan gado ta zauna hawayen na ci gaba da zubo mata,ko a mafarki aka ce mata Rayhan ze mata haka zata karyata. Wai yau ita Rayhan ke wulakantawa sabida mummunar kaddarar data fada mata. Tana tsaka da wannan tunanin ya turo kofar dakin ya shigo. Daga bakin kofar dakin ya tsaya,yay mata ya jiki sannan ya Dora da abinda ya kawoshi. "Safna,wannan de ya Riga ya faru se muyi fatan Allah kyauta gaba,ni abinda nake ganin shine masalaha a lamarinnan,shine azubar da wannan shegen cikin kowa ya huta,Dan da a haifeshi gwanda azubar da Dan banza,ko kema se kinfi samun kwanciyar hankali"yayi maganar batare da damuwar komai ba. A razane ta dago jajayen idanuwanta tana bin sa da wani kallo,kamin ta numfasa tace"Rayhan Dan dake cikin nawa kake kira shege a gaban idona?"tayi maganar wasu hawayen na zubo mata Cikin halin ko in kula yace "To in ban kirashi shege ba da na kikeso in kirashi?" Muje zuwa Surbajo for life 11/14/21, 12:44 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* Watanni biyu doctor Amina ta kwashe wajen Neman Rayhan a waya amma bata shiga, Ji take yi kamar tai hauka, gaba d'aya ta fice daga hayyacinta,bata gane komai.kullum addu'arta Allah ya basu ikon dawowa gareta. A nasu B'angaren ko Rayhan da safna,suna can k'asar Germany inda Rayhan yaje domin gudanar da wani kasuwanci. Tunda doctor Amina ta shaida mishi Safna Nada ciki ya d'auki son duniya ya d'orawa cikin,kulawar da yake ba Safna ko kanshi be bawa ita. Duk wani fata da burin shi akan cikin ya d'ora shi,hakanne yasa yay alwashim duk ranar daya koma Nigeria ze yiwa doctor Amina kyautar da bazata taba mantawa ba. Watansu biyu ya kammala abinda ya kaishi,Dan haka suka fara shirin komowa gida, Safna ce ta matsa kan su koma d'in sabida rashin lafiyar mamanta,amma shi a so samunsane se ta haihu ze maido ta gidan. Ta Lagos suka sauka,sannan suka hau wani jirgin zuwa Abuja, suna sauka a airport suka tarad da direba yazo d'aukarsu. 'Yan uwan Rayhan sosai sukai murna da dawowar tasu,game da cikin jikin safna kuwa,har walimar samuwarshi suka shirya. Satin su d'aya da dawowa Rayhan yace Safna ta shirya suje su kaiwa doctor Amina ziyara,sannan aduba masa lafiyarta Dana abun da ke cikinta. Cikin nishad'i da jin dad'i suke takawa a harabar asibitin zuwa office d'in doctor Amina, Zaune take a office d'in,tana tunanin hanyar da zata sada ta da Rayhan, taji an matsa k'ararrawar Neman izinin shigowa. Bata son kowa yazo inda take a halin yanzu,amma rashin sanin ko waye yasa ta bada izinin shigowa,a zatonta Mara lafiya aka kawo. Shigowarsu office d'in yasa doctor mik'ewa a razane tana kallonsu, bakinta har rawa yake wajan ambatar sunanshi, "Rayhan!!!" Murmushi yayi gami da samun guri suka zauna,yace"surprise ko?" A hankali doctor ta koma ta zauna bakin ta bud'e tana kallonsu kamar a mafarki. "Doctor ya ayki,ya kuma akaji da jama'a,kin ganmu se yau"cewar Rayhan fuskarshi d'auke da murmushi. .baki na rawa doctor tace"Alhamdulillahi Rayhan, na kusa haukacewa gurin neman ka"ta 'karasa maganar cikin damuwa. Maida hankali shi yayi gunta sosai ya gyara zama sannan yace"da akayi ya ya doctor kike nemana?banganeba" Glass d'in fuskarta ta cire sannan ta share hawayen da suka zubo mata,tace"matsala aka samu yayin gudanar da aykin dashen da aka yiwa safna" A razane Rayhan da Safna suka d'ago ido suna kallonta,bakin safna har rawa yake tace"doctor wacce irin matsala kuma,?don Allah kimana bayani" File d'in komai ta d'auko,sannan ta mikawa Rayhan da sauri ya fara dubawa,ita kuma taci gaba da masa bayani. "Yayin gudanar da aykin aka samu matsalar sakamakon kamanceceniya ta suna da kuke dashi kai da Farhan, cikin dake jikin safna Rayhan ba naka bane na Farhan ne,kai kuma kwayoyinka da a kasa ma matarsa basu sa tayi cikin ba"daga haka de ta kwashe komai ta sanar dashi,gamida had'a hannayenta guri d'aya alamar Neman afuwar kuskuren da aka samun. D'ago ido yayi yana kallon likitar cikin alamar rashin yadda da abinda tace, ganin hakane yasa doctor d'aukar Qur'anin dake gefenta,kasancewar tana da alwala tace cikin kuka"na rantse da duk wata gaskiya dake cikin wannan littafi me tsarki gaskiya na sanar daku" Yanke jiki da safna tayi ta fad'ine yasa su waigowa gareta a razane sukai kanta suna kiran sunanta. Da sauri doctor ta kira ma'aikata aka shigo da gadon d'aukar marasa lafiya aka d'auketa zuwa wani d'akin inda doctor tashiga k'ok'arin ceto rayuwarta. Rayhan samun Kansa yayi da kasa bin bayansu ya zube a office d'in doctor Aminar yana danasanin amincewa da yin dashen da yayi tun lokacin da aka bashi shawarar yin hakan,wannan wacce irin mummunar k'addara ce tabbas a matsayinsa na musulmi dole ya yarda da hakan. Runtse idonsa yayi wasu zafafan hawaye suka shiga zubo masa,da ya rasa ta ya ze tsaidasu. Yana nan zaune doctor ta shigo,tace"ta farfad'o,kai take son gani yanzu" D'ago ido yayi ya kalli doctor d'in yace a sanyaye,"zanje gida in dawo ki ci gaba da kulawa da ita,"daga haka yasa hannu a aljihu ya d'auko kudi ya ajiyewa doctor d'in,sannan ya juya ya fice daga office d'in. Cikin rashin fahimta doctor tabi bayansa da kallo har ya fice. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:44 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 12* "Amma ay kasan ba zina nayi nasameshi ba,hasalima Kaine ka kaini inda na sameshin,ni meye laifina anan"cewar Safna tana share hawayen dake bin fuskarta. "Eh to marabar kadan ce, kuma laifinki daya anan, taya kika kasa gane sperm dina,tunda ay ba yau nake muamala dake ba,yakamata ace tun farko ke kin gano cewa ba nawa bane"cewar Rayhan cikin nuna halin ko in kula. Safna sabida tsananin mamakin Rayhan din wani zazzabi ne ya kamata nan take,bakin ta na rawa tace"Rayhan don Allah mubar maganarnan,banida lafiya, nan gaba mayi" "Ay wlh in kinga nabar maganarnan tashi kikai mukaje asibiti aka zubar da cikin nan Dan bazan taba barinsa ajikin matata ba wlh"ya fadi maganar cikin fushi. A razane ta dubeshi tace"kyautace Allah yazabeni yayimin,Dan ya gwada imanina,wallahi Rayhan matukar ina numfashi babu wani mahaluki daya isa ya zubar min da cikin jikina,har se na haifeshi,"ta fadi cikin dakewa. Sosai ta ba Rayhan mamaki,Dan ko a mafarki be taba tunanin ze sa doka ta tsallake ba,hakanne ya kara fusatashi yace,"Amma ay kinsan cewa ba gudan jini na bane ko" Tun kan ya gama rufe bakin tace cikin karaji "Ni gudan jinina ne Rayhan, ni Dana ne,kuma ina son Abuna"tana kaiwa nan ta mike tayi hanyar ficewa daga dakin. Cikin zafin nama ya fincikota ta dawo gabanshi ta tsaya,ya fara magana cikin izza. "Ke matata ce, dole ne kibi abinda nake so,ciki se an zubar dashi wallahi,matukar kina matata" Kwace hannunta tayi daga rukon da yay mata sannan ta dubeshi ido cikin ido tace cikin rashin tsoro "idan kuma na tashi daga matar taka fa?" A atsorace Rayhan yakai dubansa kanta,Dan jin maganar yayi kamar saukar aradu,sosai ta firgitashi,bakinsa har hardewa yake yace"Ina sonki Safna sede bazan zauna dake da cikin jikinki ba,ban kuma shirya rabuwa dake ba,pls ki amince azubar da cikin nan mu zauna lafiya"yafadi cikin sigar rarrashi. "Ciki bazan zubar dashi ba,zama dani ban tilasta maka ba,haka shima zaman lafiya dani ban rokeka ba,duka iko ne da Allah ya damka a hannunka"tana kaiwa nan,ta rabe ta gefensa ta fice daga dakin,ta nufi dayan dakin Nata, ta shige ta kullo kofar. Kuka take me tsuma zuciya,yau Rayhan ya sa ta aykata abinda Allah ya hana sainsa da miji. Wani kukan ne ya kubce mata sanda ta tuna,bata da wata madafa a rayuwarta,sai Rayhan din,tana sonshi so na hakika,amma bazata yarda ta sabawa Allah sabida shi ba. Har gari ya waye be nemeta ba,itama haka,tana jin karar motarshi alamun ya fice,fitowa tayi ta nufi kitchen, Dan samawa kanta abin da zata karya. Ga mamakin ta kitchen din arufe yake se wata takarda da ya manna ajikin kofar,dauke da rubutu kamar haka, "Bazan iya ciyar da Dan da ba nawa ba,ki nemi ubansa ya baku abinci" Zubewa tayi agurin tana kuka,bata taba tsammanin Rayhan ze mata haka ba ko a wasa. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:45 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 13* Mikewa tayi ta koma dakin ta, kudi ta dauko tasa hijabi,ta nufi gun megadi,yana hango ta nufo shi yataso da sauri yadan risina yace "barka da safiya hajiya,me kike da bukata?"amsawa tayi cikin sakin fuska tace"baba don Allah cefane nakeso kayomin,a wuse market," "To badamuwa ranki ya Dade kawo aje ayo miki" Lissafa masa komai tayi sannan ta bashi kudin kimanin dubu tamanin,yatafi . Kulle gidan tayi ta ciki sannan ta koma cikin gida,wanka ta shiga sannan ta shirya ta dawo falo zaman jiran akawo mata cefanen. Baa jima sosai ba megadi yashigo mata da sakonta bayan ta bude masa gidan,sosai tai masa godiya sannan ta kwashe komai takai dakinta. Dan karamin gas din datasa ya siyo mata ta kunna ta daurayo tukunyar daya siyo mata tazo ta hada komai ta Dora indomie acikin dakin Nata. Dan duk abinda zata bukata seda tasa ya siyo mata. Haka taci gaba da gudanar da rayuwarta a kulle acikin daki,koda wasa batason ganin Rayhan, shiyasa ta kulle kanta aciki,sabida akwai toilet acikin dakin Nata, A nashi bangaren Rayhan ko tunda ya fice yabar gidan,kotu yaje ya shigar da karar doctor Amina sakamakon abinda sukawa matarsa,inda alkali yabada sati biyu su hallara agabansa. Lokacin da sakon ya riski doctor Amina,tashin hankalin data shiga,bashida adadi.Neman Farhan take a waya tun lokacin data ga su Rayhan din amma bata shiga,wannan shine yakara daga hankalinta. Ranar shiga kotun da safe Rayhan yaje kofar dakin na safna yace cikin dakewar murya. "Ki bude kofa ki fito mu tafi kotu Dan yau alkali yabada mu hallara agabanshi ina jiranki a mota"yana kaiwa nan yayi fucewarsa abunsa Safna jin maganar tayi kamar saukar Aradu,yau itace Rayhan yakai kara kotu?wannan wacce irin masiface. Tunda ya fada tasan dagaske yakeyi,Dan karya bata daya daga cikin halayensa. Jiki asanyaye ta janyo hijab tasaka,ta zura takalmi ta fito.bayan ta kulle dakinta. A motar ta sameshi yana cika yana batsewa,ba me cewa shine Rayhan din ta me yawan murmushi. A harabar kotun suka samu doctor Amina ma ta iso ita da maaikatan da suka gudanar da aykin. Karasawa gunta Safna tayi suka gaisa,inda doctor Amina tace"Safna kinga kaddara ko?" Hawaye ne suka gangaro daga idon Safna masu zafi sannan tace"doctor ina cikin tashin hankali" Karasowar Rayhan gurin ne ya katse musu hirar,inda ya dakawa Safna tsawa da cewa "wuce mutafi".ba musu tabishi abaya suka shiga cikin kotun. Bayan kowa ya hallara ne me gabatar da kara yatashi ya gabatar da karar da Rayhan Hashim ya shigar agabanta,yana me kalubalantar doctor Amina,da sauya kwayoyin halittarsa Dana wani ta sawa matarsa,Wanda hakan ya janyo matarsa ta dauki ciki,yana me rokon kotu datasa matarsa ta zubar da cikin,kuma yanaso kotu me adalci da ta bi masa hakkinsa. Bayan an gabatar da kara ne alkali ya bukaci ganin doctor Amina,jiki asanyaye ta karasa inda aka tanada domun tsayuwar Wanda ake tuhuma taje ta tsaya. "Munaso ki gabatar mana da kanki"cewar alkali, "Sunana Amina Galadima,likita,kuma mamallakiyar Asibitin Galadima special hospital" "Kinji korafin da aka shigar akanki shin haka akayi koko kina da ja game da hakan?"alkali yasake jefo mata tambayar. "Duk abinda aka fadi ranka ya Dade haka ne,sede ba nice da kaina na gudanar da aykinba, kuma kuskuren suna aka samu ta hanyar kamanceceniyar suna,ina me rokon kotu datai mana sassauci".ta kwashe komai ta sanar da kotu gamida mika takaddu na bincike da kuma duk wani Abu daya shafi dashen tun kan ayi har zuwa bayan anyi, Alkali ya bukaci maaikatan da suka gudanar da aykin dasu gabato gabansa,suma suka amsa sune suka yi, Bayan dogon rubutu alkali yafara magana,"Bayan nazari da bincike,wainda ake tuhuma basu wahalar da sharia ba kotu ta gamsu da duk bayanan kowanne bangare,kuskurene babba suka aykata,Wanda dole ay musu hukunci,Na farko,kotu ta yankewa doctor Amina hukuncin biyan Tara ta dubu Dari,bisa laifin daukar maaikatan da suke sakaci da aykinsu,su kuma wainda suka aykata laifin,kotu na umartar da akaisu gidan gyaran hali na tsawon wata guda,ko zabin Tara,ta dubu goma goma"kotunce ta hargitse da surutu,kamin alkali ya tsawatar akai shuru, sannan yaci gaba "Kotu na kira ga Rayhan da yayi hakuri bisa faruwar wannan Lamari,sabida kotu bazata sa Safna ta zubar da cikiba, Wanda aykata hakan zunubine,kuma shi wannan Abu daya faru,shima kuskuren ne babba, duba da tabbaci da aka samu daga bakunan maaikatan na cewa cikin an sameshi bada kwayoyin halittarka ba,kuma kamin ayi an tabbatar da bata da ciki,bayan anyi kuma baka kusanceta ba seda aka tabbatar da ta samu cikin,hakan ya tabbatar da cewa cikin jikinta ba naka bane,Dan haka kotu ta sallami wannan karar" Gaba daya kotun ta kaure da hayaniya,Safna kuka take kamar ranta ze fita, wannan kaddara dame tai kama. Haka ta mike tabi bayan Rayhan din daya fita afusace, Sede kamin ta karaso tuni yaja motar sa yabar harabar gurin,Dan shi Sam ba haka yaso ba,so yayi asa safna ta zubar da cikin, sannan adaure doctor Amina, amma gaba daya ba hakan akayiba, Hakanne yasa shi tunanin anya ma kuwa alkalin yasan aykinshi? Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:45 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Inna Ibrahim kime alkhairin Allah yakai miki, ina alfahari da haduwa dake arayuwata.* *14* Doctor Amina ce ta karaso inda take ta dafata, da sauri ta waiga taga waye, Ganinta ne yasa ta rushe da kuka ta fada jikinta tana fadin,"doctor ki taimakeni banason rasa aurena,Ina son mijina sosai"tayi shuru sakamakon kukan dayaci karfinta. Jan ta zuwa mota doctor tayi sabida jamaa sun fara taruwa akansu,da gudu ta fice daga harabar kotun. Safna ko se aykin kuka take,har suka iso kofar gidan Rayhan din,bude mata kofa tayi ta fito,sannan tace"gobe zan dawo in mijinki ya fita Dan musan yadda zaa bullowa da abun ki kwantar da hankalin ki" Jiki ba kwari ta tura kofar get din tashiga ita kuma doctor taja motarta ta bar gurin. A harabar gidan tasameshi tsaye yana huci,kamar wani maciji,bata bi takanshi ba tayi hanyar shiga ciki,wata tsawa ya daka mata sai da cikinta yayi juyi ta waigo a firgice,. Tsayawa tayi cak a inda take,har ya karaso,cikin fushi yake magana "Safna koda wasa ban dauka zaki ketare maganata ba,nadauka son da kikemin na gaskene,shiyasa na baki umarnin zubar da ciki amma kika ki,to ni bazan iya zama dake ina kwasar bakin ciki ba,Dan haka zan baki zabi wallahi sede ki zaba ni ko cikin jikin ki?"ya wurga mata tambayar batare da shayin komai ba, Cikin kuka Safna ta tsuguna agabanshi tafara bashi hakuri"don Allah Rayhan kayi hakuri, kasan ina sonka, wlh nafi sonka akan cikin jikina,fushin Allah ne kawai banason na fada,sakamakon zubar da cikin,don Allah ka fahimceni"ta karasa maganar cikin kuka. "Zabi na baki malama ni ko cikin jikin ki?"yafadi batare daya tausaya mata ba. Rokonshi take da duk iyawarta kan yayi hakuri amma fafur ya kafe,ganin bata da mafitane yasa ta mike tsaye ta share hawayen ta tace asanyaye "na zabi cikin jikina Rayhan" Kallon mamaki yay mata sannan yace "to kije na sauwake miki aurena dake kanki,na sakeki saki daya"ya yi saurin barin gurin sakamakon kukan dakeson kubce masa,yana son matarsa,yayi iya yinsa Dan yaso abinda ke cikinta amma yakasa,shiyasa ya sake ta gudun kar zuciya takai shi halaka. Safna ji tayi duniyar tai mata nauyi,rasa abun yi tayi kawai seta kife agurin tana kuka,ta jima tana kukan kamin ta rarrashi kanta ta mike,ta shiga cikin gidan,dakinta ta shiga,ta hada kayanta na sawa se Jakarta ta hannu, Ta janyo akwatin ta fice,daga falon tana kuka. Shima dake tsaye ta window yana kallonta kukan yake kamar yabita,sede hakan da yayi shine masalaha agareshi. Tana fita, taxi ta dauka drop zuwa jabi park, tana isa motar Daura ta hau,fasinga daya dama suke jira Dan haka direba yaja motar suka nausa kan titi. Muje zuwa Surbajo for life 11/14/21, 12:46 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 15* Da laasar ta sauka a kofar gidan su,sede dandazon mutanen da ta gani ne a kofar gidan ya daure mata kai,tana kokarin Neman hanyar da zata sada ta ne da cikin gidan taci karo da mutane na fitowa daga gidan dauke da makara da gawa aciki. Da sauri taja baya, tana binsu da ido,kanin babansu ne karshen fitowa,suna hada ido yace "Safina ya muka ji da hakuri,sabuwa kuma sai yayi,Allah yajikanta" Safna daskarewa tayi a tsaye tanajin maganar kamar a mafarki,innarta ta rasu,.batasan sanda ta yanke jiki ta fadi agurin sumammiya ba. Matan dake cikin gidan ne suka hango faduwarta,da sauri sukazo suka dauketa zuwa dakin mahaifiyarta, aka shiga yafa mata ruwa ana mata fifita,ta jima kamin ta farfado. Wani kuka tasaki me tsuma zuciya, wannan wacce irin rayuwace,miji ya korota asanda take tsaka da bukatarsa,mahaifiyarta ta rasu a lokacin data iso gareta domin Neman mafaka. Rarrashinta makwabtansu ketayi,dan su kishiyoyin mahaifiyarta ko ajikinsu sabgar gabansu kawai sukeyi. To haka rayuwa taci gaba da garawa,har Safna ta dauki danganar mutuwar mahaifiyarta, Matan babanta ne suka sata agaba da tambaya me yasa mijinta bezoba ita kuma bata koma ba shine ta shaida musu komai bata boye ba, Ayko kan kace kwabo garin ya dauka Safna cikin shege tayi agidan mijinta ya korota,duk inda tabi zunde da munafuncinta akeyi. Ta rasa ina zata sa ranta taji dadi, maimuna kawarta ce kawai ke tausarta,kasancewar katangarsu daya da gidan da tai Aure. Rayuwa tayiwa Safna tsada,ga matan babanta ba me bata abinci se ta wahalta masa shima bame yawa ba zaa bata. Maimuna ke ayko mata wani lokacin. Tsawon watanni bakwai kenan da mutuwar Aurenta,Wanda tuni cikinta watan haihuwarsa ya kama. Kullum cikin fargaba take amma ta fawwala Allah,Dan ba me taimaka mata,se shi din. Cikin dare yau ta tashi da ciwon nakuda,tayi kukan ta kira sunayen matan gidan Kansu zo su taimaketa amma ina ba Wanda yabi takanta, Cikin hukuncin Allah ta haifo danta santalele ita kadai adaki,gefe ta koma tana kallon shi kwance akasa cikin jini yana ta rusa kuka,yana cilla kafa, Ahankali ta matsa kusa da akwatin kayanta ta bude ta dauko zani,ta dauki jinjirin da mahaifar duka tasaka aciki ta nannadeshi sabida rawar sanyin da yakeyi. Jin dumin da yayi ne yasa ya dena kukan,ya koma yayi lub,jin shurun tayi yawane yasa Safna saurin bude masa fuska,ta haska da fitila,ido cikin ido suka hada ita da jinjirin Nata, ko a wasa bata taba ganin jinjiri me kyau irin nashi ba,hasalima tafi ganin irinshi a kasashen ketare.karewa Dan kallo take sonshi na shiga zuciyarta,tana tunanin waye ubansa, Mikewa tayi dakyar taja wani zanin ta daura,sannan ta bude kofar ta fice rungume da danta. Gidan su maimuna ta nufa,batare da tsoron komai ba,taita bugawa,har mijin maimuna yaji yazo ya bude mata ta shiga, Tana shiga maimuna ta fito Dan taji muryarta,tana tambayar ta lafiya. "Maimuna haihuwa nayi kuma baa yanke cibiya ba,su inna kuma sunki taimakamin"cewar Safna a sanyaye. Da sauri maimuna ta amshi jinjirin daga hannunta ta kamata suka shige daki. Reza ta dauko sabuwa da zare, ta yanke jibiyar,sannan, ta kwantar da Dan koda ta fito tsakar gida tuni mijinta yajima da hada wuta ya Dora ruwan wanka,tunda yaji duk hirar tasu. Kamin asuba tuni maimuna ta kimtsa Safna da jinjirin ta,cikin kayan sanyin danta datake goyo. Ita kuma ta bata kayanta tasaka. Dumamen tuwo ta bata me zafi,tasa mata manshanu ta bata taci ta koshi. Allah sarki bingirewa tayi agurin tana baccin gajiya. Maimuna jinjirin tasa agaba take kallo,tana tasbihi ga Allah sabida irin kyau da kyautata surarsa dayayi Wanda ko a mafarki bata taba ganin halitta me kyansa ba. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:46 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Kwana biyu bani da lafiya ne shiyasa kuka jini shuru,kuyi hakuri,yanzunma de na daure ne kar shurun tai yawa* *Page 16* Bata farka ba se wajen karfe goma,baki ta wanke sannan maimuna tasake bata wani abincin taci. Bayan ta kammala ne shima jinjirin ya fara kuka alamun yunwa yakeji.a sanyaye maimuna tace. "Safna kibashi nono yasha tunda ya iso duniya be sha ba fa" A hankali safna tace "To" Ta mika hannu ta amsheshi,sannan ta Ciro nonon a kunyace ta bashi,ayko kamar me jira ya cafke yafara ahankali. Duk da zafin da takeji amma bata hanashi ba,har seda ya cire Dan kanshi ya koma bacci. Maimuna ta amsheshi sannan ta dubi Safna cikin tausayawa tace"Husna lokaci yayi da zaki nemi uban Dan nan,Dan wanke kanki,daga zargin da ake miki" Hawayene ya zubo ma Safna sannan tace"a bayanin likitar ubansa ba Dan kasar nan bane, maimuna a ina zan gano shi Nide kawai na dauki kaddara"ta karasa maganar hawaye na bin fuskarta. "Ki kwantar da hankalin ki,ki bari in kikai arbain seki je gun likitar acan Abujar ta fada miki inda yake "cewar maimuna tana rarrashinta. A haka sukabar hirar,maimuna ta rakata gida,sabida son ganin kwakwaf matan gidan sukai ta shigowa kallon jinjirin,ayko kan magriba tuni kauyen ya dauka ta haifo Dan larabawa tabbacin shege ne. Unguwa unguwa akai ta zuwa ganin Dan na safna wacce bakin ciki yasa ta goye Dan tasa hijab ta hana kowa ganin shi. Haka akai ta tsine mata,masu dungure mata kai nayi,masu dukan kanta nayi wai tayi asarar rayuwa zina da balarabe. Duk yadda Safna taso danne wannan tozarci takasa,tayi kukan tayi kukan har ta rasa hawayen a idonta ,ko ina ba dadi,har dare jamaa zuwa tsine mata ake,gashi ba Wanda ya hanasu shigowa, Da misalin karfe daya na dare ta hada ina ta ina ta ta fice daga gidan goye da danta tana kuka batare da tasan ina zata nufa ba, ita de kawai ta fice. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:47 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Facebook group dina seda nace muku kuda WhatsApp akwai banbancin number karku share a can amma kun dauko kuna share din zaku rikirkita littafin in bazaku dena ba zan dakatar da posting a Facebook din har sena gama gaba daya,* *Page 17* Sannu a hankali take tafiya har ta iso titi,gaba daya tsoron barin zuciyarta yayi,Dan haka tsawon titin tabi taci gaba da tafiyarta. Duk inda titin yay Kwana itama bi takeyi,tana share hawayen ta, tana adduar Allah ya dauki ranta ita da jinjirin su huta. Abunka da titin kauye,ba motar dake wucewa,shiyasa tai tafiya me tsayi kanta sare ta nemi guri ta zauna hutawa. Tunda ta zauna kasan wata bishiya batasan ya akayiba sejin hayaniyar motoci taji,da mutane, da sauri ta bude idonta, bacci ne ya dauketa me nauyi bata sani ba. Mikewa tayi jiki ba kwari taja akwatin kayanta,zuwa gefen titin, Wata mota tagani gefen titin an rubuta Daura to Kaduna, asamanta,Karen motar se kwalawa fasinja kira yake,tsallakawa tayi kawai taje tace musu Kaduna zata. Ayko tashiga akasa kayanta a boot,mota ta cika akajasu zuwa jihar ta jamcy lahirar makwalota.Kaduna. Jinjirinta daya farka ta sauke,tasa abunta a hijab taciro nono tana bashi kukan daya fara tuni yay shuru. Sha biyu na safe suka iso Kawo garage dake Kaduna, babu kudi a hannunta sukenan ta biya kudin motar, Dan haka,napep kawai ta dauka tace yakaita kasuwa layin yan Dan kunnen zinari. Me napep ko ya dauketa,har cikin centre market dake Kaduna, yanuna mata layin masu Dan kunnen,ta Ciro na kunnenta Wanda tun suna tare da Rayhan yasiya mata Wanda tuni tamance zinari ne akunnenta seda ta iso kadunan, badashi tayi aka gwada aka siya take kudinta dubu Dari da hamsin,ta biya me napep kudinsa tai masa godiya. Ajiyar kayanta ta bada a shagon data saida Dan kunnen,ta dauki kayanta kala daya,da emtyn zani Dan goyo danta,sannan ta karasa gurin masu seda kayan sanyin Yara ta siyawa jinjirin ta,harda pampers. Itama Audiga da pant tasiyawa kanta,tasiya karamin baho,da zata iya yiwa danta wanka,da sabulu da soso.sannan ta nufi gidan wankan da ta gani tun farkon shigowarsu kasuwar. Koda taje cinikin ruwan zafi sukayi,aka bata,sannan aka bata bandakim da aka gama wankewa,ta shiga,yaronta ta sakko gwanin tausayi,duk yayi kashi yagama bata jikinshi,, cire masa kayan tayi sannan ta wanke masa kashin, tai masa wanka,da ike wankan yakeso ko kuka beyiba. Tagama,a bayin ta kimtsashi,tasa masa kayan sanyisa,kyanshi,ya kara,fitowa.azani tasashi sannan ta daure zanin ajikin karfen shower din dake bayi,kamar lilo,sannan itama tai wankan ta gyara kanta,wata niima taji tana shigarta,Dan dama ji take kamar tai kuka sabida takurar da tayi. Bayan ta kimtsa,ta kwashe kayan da suka cire tasa aleda ta Goya danta dake ta faman bacci,ta fito daga bayin.taje ta sayi abinci taci sannan ta koma ta dauko kayanta,ta dawo bakin titi tana ware ido,Dan ita batasan ina zata nufa ba,tsaye take kawai bakin titin tana karewa mutane da ababan hawa kallo. Ganin ta rasa madafane,yasa ta yanke shawarar tsallakawa daya bangaren ta tambayi wata me abinci data hango,inda zata samu dakin haya. Hankalinta gaba daya na kan me abincin Dan haka mancewa tayi titi zata tsallaka,shigarta tsakiyar titin yay Dede da dauketa da wata mota tayi,tai sama sannan ta fado kasa.goye da Dan jinjirin ta.wayyo Allah. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:47 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 18* Mikewa tayi ta koma dakin ta, kudi ta dauko tasa hijabi,ta nufi gun megadi,yana hango ta nufo shi yataso da sauri yadan risina yace "barka da safiya hajiya,me kike da bukata?"amsawa tayi cikin sakin fuska tace"baba don Allah cefane nakeso kayomin,a wuse market," "To badamuwa ranki ya Dade kawo aje ayo miki" Lissafa masa komai tayi sannan ta bashi kudin kimanin dubu tamanin,yatafi . Kulle gidan tayi ta ciki sannan ta koma cikin gida,wanka ta shiga sannan ta shirya ta dawo falo zaman jiran akawo mata cefanen. Baa jima sosai ba megadi yashigo mata da sakonta bayan ta bude masa gidan,sosai tai masa godiya sannan ta kwashe komai takai dakinta. Dan karamin gas din datasa ya siyo mata ta kunna ta daurayo tukunyar daya siyo mata tazo ta hada komai ta Dora indomie acikin dakin Nata. Dan duk abinda zata bukata seda tasa ya siyo mata. Haka taci gaba da gudanar da rayuwarta a kulle acikin daki,koda wasa batason ganin Rayhan, shiyasa ta kulle kanta aciki,sabida akwai toilet acikin dakin Nata, A nashi bangaren Rayhan ko tunda ya fice yabar gidan,kotu yaje ya shigar da karar doctor Amina sakamakon abinda sukawa matarsa,inda alkali yabada sati biyu su hallara agabansa. Lokacin da sakon ya riski doctor Amina,tashin hankalin data shiga,bashida adadi.Neman Farhan take a waya tun lokacin data ga su Rayhan din amma bata shiga,wannan shine yakara daga hankalinta. Ranar shiga kotun da safe Rayhan yaje kofar dakin na safna yace cikin dakewar murya. "Ki bude kofa ki fito mu tafi kotu Dan yau alkali yabada mu hallara agabanshi ina jiranki a mota"yana kaiwa nan yayi fucewarsa abunsa Safna jin maganar tayi kamar saukar Aradu,yau itace Rayhan yakai kara kotu?wannan wacce irin masiface. Tunda ya fada tasan dagaske yakeyi,Dan karya bata daya daga cikin halayensa. Jiki asanyaye ta janyo hijab tasaka,ta zura takalmi ta fito.bayan ta kulle dakinta. A motar ta sameshi yana cika yana batsewa,ba me cewa shine Rayhan din ta me yawan murmushi. A harabar kotun suka samu doctor Amina ma ta iso ita da maaikatan da suka gudanar da aykin. Karasawa gunta Safna tayi suka gaisa,inda doctor Amina tace"Safna kinga kaddara ko?" Hawaye ne suka gangaro daga idon Safna masu zafi sannan tace"doctor ina cikin tashin hankali" Karasowar Rayhan gurin ne ya katse musu hirar,inda ya dakawa Safna tsawa da cewa "wuce mutafi".ba musu tabishi abaya suka shiga cikin kotun. Bayan kowa ya hallara ne me gabatar da kara yatashi ya gabatar da karar da Rayhan Hashim ya shigar agabanta,yana me kalubalantar doctor Amina,da sauya kwayoyin halittarsa Dana wani ta sawa matarsa,Wanda hakan ya janyo matarsa ta dauki ciki,yana me rokon kotu datasa matarsa ta zubar da cikin,kuma yanaso kotu me adalci da ta bi masa hakkinsa. Bayan an gabatar da kara ne alkali ya bukaci ganin doctor Amina,jiki asanyaye ta karasa inda aka tanada domun tsayuwar Wanda ake tuhuma taje ta tsaya. "Munaso ki gabatar mana da kanki"cewar alkali, "Sunana Amina Galadima,likita,kuma mamallakiyar Asibitin Galadima special hospital" "Kinji korafin da aka shigar akanki shin haka akayi koko kina da ja game da hakan?"alkali yasake jefo mata tambayar. "Duk abinda aka fadi ranka ya Dade haka ne,sede ba nice da kaina na gudanar da aykinba, kuma kuskuren suna aka samu ta hanyar kamanceceniyar suna,ina me rokon kotu datai mana sassauci".ta kwashe komai ta sanar da kotu gamida mika takaddu na bincike da kuma duk wani Abu daya shafi dashen tun kan ayi har zuwa bayan anyi, Alkali ya bukaci maaikatan da suka gudanar da aykin dasu gabato gabansa,suma suka amsa sune suka yi, Bayan dogon rubutu alkali yafara magana,"Bayan nazari da bincike,wainda ake tuhuma basu wahalar da sharia ba kotu ta gamsu da duk bayanan kowanne bangare,kuskurene babba suka aykata,Wanda dole ay musu hukunci,Na farko,kotu ta yankewa doctor Amina hukuncin biyan Tara ta dubu Dari,bisa laifin daukar maaikatan da suke sakaci da aykinsu,su kuma wainda suka aykata laifin,kotu na umartar da akaisu gidan gyaran hali na tsawon wata guda,ko zabin Tara,ta dubu goma goma"kotunce ta hargitse da surutu,kamin alkali ya tsawatar akai shuru, sannan yaci gaba "Kotu na kira ga Rayhan da yayi hakuri bisa faruwar wannan Lamari,sabida kotu bazata sa Safna ta zubar da cikiba, Wanda aykata hakan zunubine,kuma shi wannan Abu daya faru,shima kuskuren ne babba, duba da tabbaci da aka samu daga bakunan maaikatan na cewa cikin an sameshi bada kwayoyin halittarka ba,kuma kamin ayi an tabbatar da bata da ciki,bayan anyi kuma baka kusanceta ba seda aka tabbatar da ta samu cikin,hakan ya tabbatar da cewa cikin jikinta ba naka bane,Dan haka kotu ta sallami wannan karar" Gaba daya kotun ta kaure da hayaniya,Safna kuka take kamar ranta ze fita, wannan kaddara dame tai kama. Haka ta mike tabi bayan Rayhan din daya fita afusace, Sede kamin ta karaso tuni yaja motar sa yabar harabar gurin,Dan shi Sam ba haka yaso ba,so yayi asa safna ta zubar da cikin, sannan adaure doctor Amina, amma gaba daya ba hakan akayiba, Hakanne yasa shi tunanin anya ma kuwa alkalin yasan aykinshi? Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:47 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Inna Ibrahim kime alkhairin Allah yakai miki, ina alfahari da haduwa dake arayuwata.* *19* Doctor Amina ce ta karaso inda take ta dafata, da sauri ta waiga taga waye, Ganinta ne yasa ta rushe da kuka ta fada jikinta tana fadin,"doctor ki taimakeni banason rasa aurena,Ina son mijina sosai"tayi shuru sakamakon kukan dayaci karfinta. Jan ta zuwa mota doctor tayi sabida jamaa sun fara taruwa akansu,da gudu ta fice daga harabar kotun. Safna ko se aykin kuka take,har suka iso kofar gidan Rayhan din,bude mata kofa tayi ta fito,sannan tace"gobe zan dawo in mijinki ya fita Dan musan yadda zaa bullowa da abun ki kwantar da hankalin ki" Jiki ba kwari ta tura kofar get din tashiga ita kuma doctor taja motarta ta bar gurin. A harabar gidan tasameshi tsaye yana huci,kamar wani maciji,bata bi takanshi ba tayi hanyar shiga ciki,wata tsawa ya daka mata sai da cikinta yayi juyi ta waigo a firgice,. Tsayawa tayi cak a inda take,har ya karaso,cikin fushi yake magana "Safna koda wasa ban dauka zaki ketare maganata ba,nadauka son da kikemin na gaskene,shiyasa na baki umarnin zubar da ciki amma kika ki,to ni bazan iya zama dake ina kwasar bakin ciki ba,Dan haka zan baki zabi wallahi sede ki zaba ni ko cikin jikin ki?"ya wurga mata tambayar batare da shayin komai ba, Cikin kuka Safna ta tsuguna agabanshi tafara bashi hakuri"don Allah Rayhan kayi hakuri, kasan ina sonka, wlh nafi sonka akan cikin jikina,fushin Allah ne kawai banason na fada,sakamakon zubar da cikin,don Allah ka fahimceni"ta karasa maganar cikin kuka. "Zabi na baki malama ni ko cikin jikin ki?"yafadi batare daya tausaya mata ba. Rokonshi take da duk iyawarta kan yayi hakuri amma fafur ya kafe,ganin bata da mafitane yasa ta mike tsaye ta share hawayen ta tace asanyaye "na zabi cikin jikina Rayhan" Kallon mamaki yay mata sannan yace "to kije na sauwake miki aurena dake kanki,na sakeki saki daya"ya yi saurin barin gurin sakamakon kukan dakeson kubce masa,yana son matarsa,yayi iya yinsa Dan yaso abinda ke cikinta amma yakasa,shiyasa ya sake ta gudun kar zuciya takai shi halaka. Safna ji tayi duniyar tai mata nauyi,rasa abun yi tayi kawai seta kife agurin tana kuka,ta jima tana kukan kamin ta rarrashi kanta ta mike,ta shiga cikin gidan,dakinta ta shiga,ta hada kayanta na sawa se Jakarta ta hannu, Ta janyo akwatin ta fice,daga falon tana kuka. Shima dake tsaye ta window yana kallonta kukan yake kamar yabita,sede hakan da yayi shine masalaha agareshi. Tana fita, taxi ta dauka drop zuwa jabi park, tana isa motar Daura ta hau,fasinga daya dama suke jira Dan haka direba yaja motar suka nausa kan titi. Muje zuwa Surbajo for life 11/14/21, 12:47 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Kwana biyu bani da lafiya ne shiyasa kuka jini shuru,kuyi hakuri,yanzunma de na daure ne kar shurun tai yawa* *Page 21* Bata farka ba se wajen karfe goma,baki ta wanke sannan maimuna tasake bata wani abincin taci. Bayan ta kammala ne shima jinjirin ya fara kuka alamun yunwa yakeji.a sanyaye maimuna tace. "Safna kibashi nono yasha tunda ya iso duniya be sha ba fa" A hankali safna tace "To" Ta mika hannu ta amsheshi,sannan ta Ciro nonon a kunyace ta bashi,ayko kamar me jira ya cafke yafara ahankali. Duk da zafin da takeji amma bata hanashi ba,har seda ya cire Dan kanshi ya koma bacci. Maimuna ta amsheshi sannan ta dubi Safna cikin tausayawa tace"Husna lokaci yayi da zaki nemi uban Dan nan,Dan wanke kanki,daga zargin da ake miki" Hawayene ya zubo ma Safna sannan tace"a bayanin likitar ubansa ba Dan kasar nan bane, maimuna a ina zan gano shi Nide kawai na dauki kaddara"ta karasa maganar hawaye na bin fuskarta. "Ki kwantar da hankalin ki,ki bari in kikai arbain seki je gun likitar acan Abujar ta fada miki inda yake "cewar maimuna tana rarrashinta. A haka sukabar hirar,maimuna ta rakata gida,sabida son ganin kwakwaf matan gidan sukai ta shigowa kallon jinjirin,ayko kan magriba tuni kauyen ya dauka ta haifo Dan larabawa tabbacin shege ne. Unguwa unguwa akai ta zuwa ganin Dan na safna wacce bakin ciki yasa ta goye Dan tasa hijab ta hana kowa ganin shi. Haka akai ta tsine mata,masu dungure mata kai nayi,masu dukan kanta nayi wai tayi asarar rayuwa zina da balarabe. Duk yadda Safna taso danne wannan tozarci takasa,tayi kukan tayi kukan har ta rasa hawayen a idonta ,ko ina ba dadi,har dare jamaa zuwa tsine mata ake,gashi ba Wanda ya hanasu shigowa, Da misalin karfe daya na dare ta hada ina ta ina ta ta fice daga gidan goye da danta tana kuka batare da tasan ina zata nufa ba, ita de kawai ta fice. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:47 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 20* Da laasar ta sauka a kofar gidan su,sede dandazon mutanen da ta gani ne a kofar gidan ya daure mata kai,tana kokarin Neman hanyar da zata sada ta ne da cikin gidan taci karo da mutane na fitowa daga gidan dauke da makara da gawa aciki. Da sauri taja baya, tana binsu da ido,kanin babansu ne karshen fitowa,suna hada ido yace "Safina ya muka ji da hakuri,sabuwa kuma sai yayi,Allah yajikanta" Safna daskarewa tayi a tsaye tanajin maganar kamar a mafarki,innarta ta rasu,.batasan sanda ta yanke jiki ta fadi agurin sumammiya ba. Matan dake cikin gidan ne suka hango faduwarta,da sauri sukazo suka dauketa zuwa dakin mahaifiyarta, aka shiga yafa mata ruwa ana mata fifita,ta jima kamin ta farfado. Wani kuka tasaki me tsuma zuciya, wannan wacce irin rayuwace,miji ya korota asanda take tsaka da bukatarsa,mahaifiyarta ta rasu a lokacin data iso gareta domin Neman mafaka. Rarrashinta makwabtansu ketayi,dan su kishiyoyin mahaifiyarta ko ajikinsu sabgar gabansu kawai sukeyi. To haka rayuwa taci gaba da garawa,har Safna ta dauki danganar mutuwar mahaifiyarta, Matan babanta ne suka sata agaba da tambaya me yasa mijinta bezoba ita kuma bata koma ba shine ta shaida musu komai bata boye ba, Ayko kan kace kwabo garin ya dauka Safna cikin shege tayi agidan mijinta ya korota,duk inda tabi zunde da munafuncinta akeyi. Ta rasa ina zata sa ranta taji dadi, maimuna kawarta ce kawai ke tausarta,kasancewar katangarsu daya da gidan da tai Aure. Rayuwa tayiwa Safna tsada,ga matan babanta ba me bata abinci se ta wahalta masa shima bame yawa ba zaa bata. Maimuna ke ayko mata wani lokacin. Tsawon watanni bakwai kenan da mutuwar Aurenta,Wanda tuni cikinta watan haihuwarsa ya kama. Kullum cikin fargaba take amma ta fawwala Allah,Dan ba me taimaka mata,se shi din. Cikin dare yau ta tashi da ciwon nakuda,tayi kukan ta kira sunayen matan gidan Kansu zo su taimaketa amma ina ba Wanda yabi takanta, Cikin hukuncin Allah ta haifo danta santalele ita kadai adaki,gefe ta koma tana kallon shi kwance akasa cikin jini yana ta rusa kuka,yana cilla kafa, Ahankali ta matsa kusa da akwatin kayanta ta bude ta dauko zani,ta dauki jinjirin da mahaifar duka tasaka aciki ta nannadeshi sabida rawar sanyin da yakeyi. Jin dumin da yayi ne yasa ya dena kukan,ya koma yayi lub,jin shurun tayi yawane yasa Safna saurin bude masa fuska,ta haska da fitila,ido cikin ido suka hada ita da jinjirin Nata, ko a wasa bata taba ganin jinjiri me kyau irin nashi ba,hasalima tafi ganin irinshi a kasashen ketare.karewa Dan kallo take sonshi na shiga zuciyarta,tana tunanin waye ubansa, Mikewa tayi dakyar taja wani zanin ta daura,sannan ta bude kofar ta fice rungume da danta. Gidan su maimuna ta nufa,batare da tsoron komai ba,taita bugawa,har mijin maimuna yaji yazo ya bude mata ta shiga, Tana shiga maimuna ta fito Dan taji muryarta,tana tambayar ta lafiya. "Maimuna haihuwa nayi kuma baa yanke cibiya ba,su inna kuma sunki taimakamin"cewar Safna a sanyaye. Da sauri maimuna ta amshi jinjirin daga hannunta ta kamata suka shige daki. Reza ta dauko sabuwa da zare, ta yanke jibiyar,sannan, ta kwantar da Dan koda ta fito tsakar gida tuni mijinta yajima da hada wuta ya Dora ruwan wanka,tunda yaji duk hirar tasu. Kamin asuba tuni maimuna ta kimtsa Safna da jinjirin ta,cikin kayan sanyin danta datake goyo. Ita kuma ta bata kayanta tasaka. Dumamen tuwo ta bata me zafi,tasa mata manshanu ta bata taci ta koshi. Allah sarki bingirewa tayi agurin tana baccin gajiya. Maimuna jinjirin tasa agaba take kallo,tana tasbihi ga Allah sabida irin kyau da kyautata surarsa dayayi Wanda ko a mafarki bata taba ganin halitta me kyansa ba. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:47 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 23* Share wasu hawayen tayi sannan tace, "iyayena sun rasu mijina ya sake ni,yan uwana kuma sun gujeni,shiyasa na baro gida Dan in je inda zan samu abunyi"ta karasa maganar tana kuka. Dafata Sarah tayi cike da tausayi tace "mu baki ne a kasarnan taku,watan mu biyu da zuwa nan din,wannan asibitin sabone da Dan uwana yazo ya Gina afadin jihohi talatin da shida da kuke dasu,babban reshen asibitin na Abuja,bamu da mugun nufi akan kowa,inde zaki iya zama damu na tsawon watanni goma masu zuwa mu zamu kaiki gidanmu ki zauna ki kula da babynki, zuwa lokacin zamu San abunyi"ta karasa maganar tana kallon mijinta. Gyada mata kai yayi cikin nuna goyon bayan shi,yace"Zamu kula dake insha Allahu" Tsugunawa tayi har kasa tana musu Godiya,cikin kuka, Dagota Sarah tayi ta rungumeta,tana shafa bayanta. Fitowa sukayi Sarah rungume da jinjirin, Safna nabinta a baya har zuwa harabar asibitin. Se alokacin Safna ta lura da sunan Asibitin Wanda aka rubuta da manyan Baki. *FARHAN BIN ABU SARAH SPECIAL HOSPITAL* "Farhan"Safna ta maimaita sunan aranta,haka kawai taji sunan ya mata dadi, Mota suka shiga mijin Sarah yaja suka nufi unguwar rimi,layin latatumbai. Gidane daya gaji da haduwa,fadin tsarin kyan gidan da haduwarsa,zeja lokaci me tsayi baa gama ba. Safna kanta da suka shiga gidan seda ta tsorata,da ganin kyawun gidan,Dan ko zaman ta da Rayhan bata taba shiga gida me kyansa ba. Dakin da suka mallaka mata a mazaunin Nata dakine na alfarma, sekace agidan sarauta. Seda suka tabbatar da ba abinda take da bukata sannan suka barta ta huta. Safna kan gadon ta haye bayan tayi wanka tayiwa babynta,sun kimtsa,nono ta bashi yasha,ya koshi,kwanciya tayi itama agefen Dan nata tana nazarin fuskar Dan Nata,itade ko idonta ne,amma wani hoton balarabe data gani manne a falon gidan,kamar yana kama da jinjirin ta,da sauri ta kawar da tunanin a ranta. Zafafan comments samun next page akan kari. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:48 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *masu karanta littafinnan na other groups ina godiya Allah yabar zumunci* *Page 22* A gigice direbar motar ta fito bayan ta tsaida motar,tayi kan Safna tana fadin "Ya Allah!!!!" Mutanene sukayo chaaaa Kansu,aka dago Safna, ko kadan ba numfashi atattare da ita,se jinjirin bayanta dake ta tsala kuka, Cikin harshen turanci matar data bugeta take rokon mutanen gurin asa mata ita amota takaita asibiti, Da ike gurin be rabuwa da jamian tsaro,Dan sanda guda daya ne yashiga motar rungume da jinjirin na Safna dake kuka,ita kuma aka kwantar da ita a bayan motar matar taja sukabar harabar gurin. Tuki take amma hankalinta gaba daya nakan Safna, tana fadin"ya Allah, ya Allah" Tun kan ta karasa asibitin maaikatan asibitin na harabar asibitin suna jiran karasowarta kasancewar tayo waya atanadi komai. Duk abinda yakamata shi akayi mata kasancewar asibitin mallakin larabawane,shiyasa komai bisa tsari akayishi. Tasamu buguwane sosai,wacce ta haddasa mata suma,amma da taimakon Allah zata koma Dede. Doctor Sarah itace likitar data bige Safna da mota akan hanyarta ta komawa gida bayan ta tashi daga ayki,Balarabiyace ,shiyasa ko Hausa bataji.sede turanci. Jinjirin Safna ita Dan sandan yaba,sannan yatafi,zama tayi kan kujerar dakin da safna ke kwance tana karewa jinjirin kallo sosai tausayinshi yakamata se turo harshe waje yake alamun yana Neman nono.. Matsawa kusa da safna tayi wacce ke baccin wahala,ta yaye rigarta,ta kafama yaron nonon abaki ayko Yakama har lumshe ido yakeyi. Wata ajiyar zuciya tasaki,se alokacin taji tadan samu natsuwa.. Seda yasha ya koshi sannan ta cireshi,ta rungume shi a kirjinta. Wayar ta ce tai kara,da sauri ta daga wayar,dagacan bangaren akace cikin harshen turanci "Sarah meke faruwa ne,baki dawo gida ba har yanzu?" Cikin damuwa ta labartawa me tambayar tata abinda ya faru,shima gigicewar yayi ya kashe wayar. Baayi minti ashirin ba yakaraso asibitin,sosai shima yatausayawa Safna, jinjirin ya amsa dake bacci yay ta kallonsa yana mamakin kyanshi. Motsawar safna itace ta sa suka yi kanta gaba daya suna mata sannu. A hankali ta bude idonta, tana karewa inda take da mutanen dake gurin. Kallo.dakyar tace da turanci,cikin muryar mara lafiya"me nakeyi anan?" Murmushi Sarah tayi sannan tasa hannu tana shafa kan Safna tace cikin kwantar da murya. "Kinsami accident ne a hanya,shine nakawoki nan"daga haka ta kwashe komai tasanar da ita daga karshe,ta kare maganar da Neman afuwarta bisa bige ta da tayi. Murmushin karfin hali tayi sannan tace asanyaye"bakomai wannan kaddarace" Tsawon sati guda Safna ta kwashe a asibitin karkashin kulawar doctor Sarah da mijinta.inka gansu ita da jinjirin ta,awannan lokacin bazakace a asibiti take ba sabida kyau da kumarin da suka yi.sosai Sarah ke kulawa dasu. Yau aka sallami safna,sede gaba daya Safna batason barin asibitin, sabida bata da gun zuwa. Zaune take kawai tayi tagumi tana rike da jinjirin ta,tausayin Kansu na Dada kamata.yanzu in sun bar nan ina zasu. Shigowar Sarah da mijinta ne yakatse mata tunanin,inda tace mata"ki taso mukaiki gidanku muyi musu bayani,ba dadi tsawon sati guda basu da labarinki" Hawaye ne ya zubowa Safna tasa hannu ta share sannan tace murya na rawa"ni marainiyace banida kowa" Kallon kallo Sarah da mijinta sukayi,sannan suka maida hankali su kanta Dan Neman Karin bayani. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:48 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 24* Da gari ya waye zaune suke dukansu a falon gidan kasancewar ba ayki ranar. "Mu baki fada mana sunanki ba bare na babynki fa?" Cewar sarah tana dafa Safna, cikin murmushi Safna tace"sunana Safna, babyna kuma baayi mishi hudubaba,kasancewar babanshi be tare damu" Murmushi mijin Sarah me Suna,Taufeeq yayi sannan yace "to ni bari in masa huduba,Dan baze ta zaman jiran babansa kamin yasan sunan shi ba," gaba daya suka yi dariya,Safna ko murmushi tayi tace "na baka damar yin hakan kuma nagode" Daga haka yadauki babyn yay masa huduba,sannan ya dago yana murmushi yace "na sa masa suna batare danaji raayin ki ba" "Ba komai nasan me maana zaka sa masa"cewar safna "Kwarai kuwa me maanane yaci sunan FARHAN," Sosai taji dadin sunan,cikin walwala tace"sunan yayi dadi,amma ko meyasa ka zaba masa wannan sunan,naga kamar asibitin Ku ma irin sunan ke gareshi,ko kuna da alaka da me sunan ne?"ta karasa maganar fuskarta dauke da murmushi. Murmushi Taufeeq yayi sannan yace"Farhan sunane me matukar muhimmanci agareni,"mikewa yayi ya karasa jikin hoton balaraben da Safna ta ke ganin yana kama da Dan ta, ya shafo fuskar hoton sannan yaci gaba da cewa,"ni Dan talakawane,soyayya ta kullu tsakanina da Sarah,wacce takasance ya ce ga prime minister kasar mu,muna son juna,amma munafukai sun shiga ciki sun hana mahaifin Sarah amincewa dani,mun wahala iya wahala,kamin Allah ya turo mana da Farhan, yaya. Agurin matata,Sarah, shine ya fahimtar da mahaifinsu talauci na Allah ne,daga karshe aka mana aure,Farhan shine farin cikin mu, shiyasa nazabawa danki sunan Farhan da fatan shima ya gaji hali irin na Farhan dinmu,kuma asibiti ay mallakin Farhan dinne shiyasa yazo da sunansa". Sarah ce ta dafo kafadar Safna tace,"Dan uwana Farhan mutumin kirki ne,ina sonshi sosai,Saura Kwana bakwai yazo,gidan nan,ze gana da wata likitanshi akan wata muhimmiyar magana,beda matsala ko kadan,nasan kema in kika ganshi ze burgeki,kuma in yaji labarinki nasan ze Dede ta ki da mijinki Ku zauna lafiya"Sarah ta karasa maganar cikin shauki. Murmushi Safna ta yi sannan tace"kice muna da babban bako" "Sosai Safna"cewar Sarah. To tsawon kwanaki bakwai kenan da komawarta gidan,yanayin zamansu zaka dauka sun shekara tare,mutanene da suka San darajar mutum,basu da girman kai ko wulakanci,komai nasu sun Nuna mata natane.shiyasa ko kadan bata da damuwa. Yau ne Ranar zuwan Farhan Dan haka gidan Gaba daya ba masa ka tsinke,kota ina hidima akeyi,Safna ma baa barta abaya ba,da ike sun dauko mata me renon Farhan junior, ita taba shi ta Goya,ita kuma ta nufi shashin da aka ware domin saukarsa,gyara komai tayi tasa turaruka kala kala. Tayi decorations din fulawowin da Sarah ta siyo,duk Dan burge Dan uwan Nata. Karfe goma Sarah da Taufeeq suka nufi airport Dan taro Farhan din.suka bar Safna agidan wacce bata gama shiryawa ba. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:48 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 24* Tana shiga dakin kan gadonta ta fada ta saki wani kuka Mara sauti,ta rasa kukan ko na menene. Farhan Wanda batasan ya biyota ba,A sanyaye ya zauna kusa da kafafunta,Azabure ta mike zaune jin mutum akusa da ita. Cikin yanayin damuwa data bayyana a fuskarshi, yace"Safna komai ya faru da bawa fa da sanin Allah, kaddararki kenan ba yadda za ayi ki goge ta ko ki canja ta,yakamata ki dawo cikin hankalinki, ki rungumi rayuwarki a yadda tazo miki, bana jin dadin ganinki cikin damuwa,se in kasance cikin zargin kaina"ya karasa maganar yana kallonta. A sanyaye ta dago tana kallon shi,sannan,tace"kawai nima na tuno rayuwa ta da Rayhan ne a baya kamin faruwar kaddatata" A natse yake kallonta yanason ya gano menene aynihin abinda ke cikin zuciyarta.nisawa yayi sannan yace"ki daukeni,a matsayin Dan uwanki,ni kuma insha Allahu bazan barki kiyi kuka ba,sabida haka ki fadamin aynihin abinda ke zuciyarki" A hankali ta dago ta kalleshi sannan tace "dama so Nike ka sasanta ni dashi in koma dakina sabida Aure shine darajata,kuma mun rabu ne dalilin junior tunda yanzu ba cikin a jikina nasan ze maida ni dakina" Ko da wasa Farhan be dauka abinda zata ce ba kenan,sosai ta bashi mamaki, kuruciyarta takara bayyana agareshi,murmushi yayi sannan yace "kin daukeni a matsayin Dan uwanki?" Gyada masa kai tayi cikin nuna amincewa. Mikewa yayi ya mika mata junior sannan yace"To yanzu jego kikeyi,ki maida hankali ki shayar min da yarona da kyau nan da shekara biyu se ayi zancan komawarki gidan mijin naki ko"ya daga mata gira yana murmushi. Da sauri Safna tace"Shekara biyu fa kace,?" "Yes shekara biyu fa,ko tayi kadanne?"Farhan ya tambaya yana murmushi. Sakkowa tayi daga kan gadon,rike da junior, tace bakinta na rawa."Dama ay so Nike in hadu da baban junior din se in bashi abunshi ni kuma in koma gun mijina,ni base na yaye shi ba,ko yanzu ma ni na shirya bada shi" Se yanzu ya sake tabbatarwa Safna yarinya ce,danya sharab,Dan haka murmushi yayi,yace"to badamuwa wani satin zan koma Dubai zan tafi dashi,wannan ba matsala bane"yana kaiwa nan ya juya ze fice daga dakin,da sauri Safna tace. "To yaushe zaka sasanta ni da mijin nawa,sabida Sarah tamin alkawarin zaka sasanta da mijina da zaran kaji labarina" Kureta yayi da shanyanyun idanuwanshi na tsawon lokaci bece komai ba,a hankali Safna ta sauke idonta daga nashi,ta kasa jure kallon shi, Ficewa yayi daga dakin yaje yasamu doctor Amina ya shaida mata bukatar Safna ta son komawa gidan mijinta. Dariya doctor take harda hawaye, sannan tace"kuruci dangin hauka," Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:48 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 25* Duk wata matsala da yadda zasu shawo kanta suka shirya shida doctor Amina,sosai ya yaba da hankalin doctor shiyasa duk tsayin lokaci be mance taba. Doctor A gidan zata Kwana,Dan haka dakin Safna tai masaukinta. Koda dare yayi suna zaune akan gadon Safna, doctor na sawa junior Pampers, takalli Safna tace tana murmushi. "Abun Allah safna kinga yadda komai yazo mana cikin sauki,naji Baban junior na cewa next week ze tafi da junior kasarsu ko?"ta fadi tana nazarin safnar. Shuru safna tayi kamar me tunani zuwa can tace"to doctor in ya tafi dashi ba kya ganin kamar ze cutu,sabida jinjirine?" "Kema de safna da wani zance kike, to ke ina ruwanki da cutuwarsa ko akasin hakan,ay gyagijewa zakiyi ki gyara kan ki kuma ki komawarki gidan Rayhan shima nasan dole zeso ki dawo" Da sauri safna takai dubanta gun doctor, cikin sanyin murya tace"Doctor don Allah ki amshi Junior ke ki rikemin shi,sabida in dinga zuwa ina ganinshi kuma nasan babanshi ze baki shi,ina tsoron yayi nisa dani."safna tay maganar hawaye na bin idonta. Kallon uku saura kwata doctor tai mata,sannan tace"ke da kike uwarshi kin gujeshi sabida bukatar ki tason komawa gidan mijin da be nemi komenki ba,ni awa dazan dauki renon Dan da ba nawa ba,kinga safna mubar zancannan,tunda Allah yasa ubansa ya bayyana kuma ze tafi da abunsa ke meye naki na damuwa"doctor takai karshen zancen sanda ta gyara filo ta kwanta Safna shuru tayi tana kallon doctor, sosai zancen doctor ya taba zuciyarta,kuma ta bata haushi,Dan haka cikin kunkuni murya kasa kasa tace"kada Allah yasa ki rikemin din mana, ay ba Neman kai nake dashi ba"🤣komai carab akunnen doctor, wacce dariya ta kusa kubce mata na tsiwar safnar. Harara safna tai ta dokawa doctor Amina,sannan ta dauke hannun doctor daga kan junior dake bacci kusa da ita,ta dawo da abunta kusa da ita🤣se kunkuni takewa doctor din, Shuru tai mata tayi kamar tana bacci,amma dariya aranta ko tayi ta ba adadi. Koda gari ya waye safna cika take tana batsewa,tayiwa junior wanka ta bashi nono yasha,ta goye abunta abaya,Dan aranta take fadin "tunda ba sa sonka har sukeson kaika wata duniyar to ba zan ba kowa kai ba." Karfe Tara na safe Farhan yafito falo,yaga kowa ya hallara amma banda safna, Dan haka me renon junior din ya tura yace taje ta kirata, Dawo da ita tayi tace ace azumi take😄 Ba Farhan ba hatta su Sarah dariya suke,me jegon da ko sati biyu batayi ba da haihuwa da azumi😄 Murmushi Farhan yayi sannan yace to taje tace ta bada junior zasu gaisa, Dawo da ita tayi tace ace masa na karfin bugi da kwaci ne.😄 Ah ah,lamarin na safna ya dauko daki,Dan haka mikewa yayi ya nufi dakin da kanshi, Zumbur ta mike data ganshi,gaba daya ta rude,kasa tai da kai tana Sosa keya, Murmushi yayi sannan yace"nazo mu gaisa da junior ne,in an bani dama" Bata da niyyar kwance shi a bayanta Dan haka juyo masa fuskarshi tayi azuwan su gaisa a hakan. Murmushi yayi me kayatarwa sannan ya taka ya isa inda take,be jira komai ba,yasa hannunshi setin kirjinta ya kwanto goyon na Junior, A razane tai baya jin hannunshi saman kirjinta, Be sauraretaba yakoma kan kujera rungume da junior din,yana masa wasa,gefe ta koma ta rakube,lokaci bayan lokaci tana wurga masa harara. Fuskarshi dauke da murmushi ya dago ya kalleta,yace"Tunda kinga next week zan tafi da junior akwai bukatar ki yayeshi yau,kibani abuna,anjima zamuje da doctor asiyo masa madarar da zata dace dashi, so Nike na kware akan kula dashi kan na kaiwa matata shi" yakarasa maganar yana nazarin fuskarta. Ayko cunkuso baki tayi gaba tafara kunkuninta Wanda ba abinda Farhan bejiba sabida da turanci tayi maganar. "Tabdijan,naga me kunne iwa Jan kosan daze daukemin yaro yatafi dashi wata kasar,wlh baa haifi mutum ba ehe,,abar ganina shuru shuru wlh nima shegiyar kaina ce akan yarona"🤣 Sosai zancen yaba Farhan dariya amma ko kadan be bari taga hakanba. Haka ya karaci zamanshi,yatashi yamika mata Junior ya fice ya bar mata dakin. Gun doctor Amina yakoma ya fadi mata duk yadda sukayi,itama ta sanar dashi yadda suka kare jiya, Dariya yayi sannan yace "wato tanason yaron kuma tanason komawa gun mijinta,amma bata yarda yaron yay nisa da ita ba" Dariya doctor tayi sannan tace "Kuruciya ke damun safna da kauyanci,In banda haka taya mutumin daya gujeka sanda kake bukatar taimako kai kace wai gunshi zaka koma?a sannu burinmu ze cika insha Allahu". "Na shirya ba Safna kulawa da dukkan wata dama da Allah ya bani,ina son Safna doctor amma naga alamun kamar ita bata raayina,ko Dan ni ba bakar fata bane?" "Ko kadan ba haka bane Farhan,nan gaba zaka tabbatar da hakan, kuma wannan rashin kunya da kaga tanayi,ba halin safna bane wlh ita wai tanayine Dan kar a kwace mata danta, amma safna mace ce me hakuri da biyayya" Murmushi yayi,sannan yace,"inason rashin kunyar tata ni ay" Dariya sukayi gaba dayansu. Koda dare yayi,safna na zaune ta gama ba Junior nono,Tana shirin kwanciya, Farhan yashigo dakin,mikewa zaune tayi tana kallon shi,kai tsaye junior ya dauka,yayi hanyar fita dashi,da sauri Safna ta mike tasha gabanshi tace. ."malam ina zaka kaimin yaro a tsohon darennan?" "Kin manta dazu nace zaa yayeshi, ay shine nazo in dauke shi." Be jira me zata ce ba ya raba ta gefenta ya wuce rungume da junior. Baki ta saki tana kallon shi,Dan ita bata taba ganin Dan rainin hankali ba irinshi. Kan gado taje tai kwanciyarta,aranta tana fadin"shashancin banza,da kanka zaka dawo dashi in yatashi yanason nono" Shiko Farhan dakinshi ya shige da junior, yaje ya kwantar dashi ayko baccinshi yake hankali kwance,shima gefenshi ya kwanta yana karewa yaron kallon kaunarsa na kara shiga zuciyarshi. Safna wacce tuni tai baccinta hankali kwance. Cikin dare ta farka sakamakon zafin da nononta yake mata,ya wani cicciko har zuba yakeyi. Duk da Ac dake dakin gumi takeyi,duk yadda taso jurewa ta kasa. Ga wani zazzabi dake Neman kamata Ganin tarasa sarki se Allah ne yasa ta mike ta fice a hargitse zuwa bangaren Farhan sabida yabata junior ta bashi nonon yashanye mata. Koya zata kaya oho Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:49 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *in banyi ba gobe to se aymin uzuri,jiki da jini😊* *Page 26* A tsorace ta isa bangaren nashi,koda ta taba kofar falon jinta tayi abude Dan haka kutsa kai tayi bakinta dauke da Sallama. Farhan dake zaune kan darduma,yana lazimi,dagowa yayi adan tsorace yana kallonta. Dan dedeta natsuwarta tayi sannan tace tana in Ina, "dama.,..dama junior nazo dauka" Kallonta yayi sannan yayi murmushi yace"junior kuma,meye hadinki dashi a tsohon darennan yaron da tun dare aka yayeshi"yayi maganar yana nazarin fuskarta. Kumburo baki tayi,sannan ta kauda kai gefe cikin sigar rashin kunya,tace"tunda a garin gaba gaba muke ba,ni kabani shi in wuce" Sosai tsiwar ta safna ke sashi nishadi,Dan haka kara kunnota yayi.da cewa"kinga Malama ki ficemin daga daki,yarode ay nawa ne kuma na amshi abuna,kamar yadda kika bukata to menene na zuwa kuma yanzu?" Safna ganin ba sarki se Allah ne yasa ta sakko daga rashin kunyar Dan taga bazata kaita ba,tace cikin siririyar muryar,"Na fasa baka shi Ku tafi,zan rikeshi ay" "To dama ni ay base kin baniba,inada ikon kwace kayana,tunda nawane,kinga bacci zanyi,kuma kina hayaniya karki tayar min da yaro"Farhan ya fadi sanda ya mike ya wuce bedroom dinsa yabarta tsaye tana rawar sanyi Dan zuwa lokacin tuni zazzabi ya rufeta. Durkushewa tayi agurin,ta dunkule,hawaye nabin fuskarta,tama kasa magana. Farhan jin shuru bata biyoshi ba kuma beji karar bude kofar fitarta bane yasa ya leko Dan yaga me takeyi. Dardumar daya tashi akai ita take lullube da ita tana rawar sanyi,da sauri ya karasa inda take,yana tambayarta ko lafiya. Shuru ba amsa se rawar sanyin da takeyi,a hankali yakai hannu ya yaye dardumar,gaba daya breast dinta awaje suke,sabida cikar da sukayi,ruwan nonon duk ya jika mata jiki,ga wasu jijiyoyi dasuka fito akan nonon,rudu rudu dasu. Cirosu tayi daga cikin rigar ko zata samu sassaucin azabar da suke mata. Tausayinta ne ya mamaye duk wani sashe na jikinshi,ba na wasa ba,koda yakai hannu goshinta,zafine rau kamar wuta. A hankali yasa hannu ya kamata ya mikar da ita, Ina ko tsayawa bata iyawa,sabida jirin dake daukarta,idanuwanta a lumshe. Daukarta yayi gaba dayanta,yaje ya kwantar da ita akan gadon da junior yake,Dan yafahimci dama lalurarce tasa tazo amsar yaron amma rashin kunyarta ya hana tai masa bayani. Koda ya kwantar da ita hannu yasa ya dauki junior din,ya Dan jijjigashi ayko ya farka ya fara tsala kuka,a hankali ya mika shi setin kan nonon,ayko carab ya kama, Safna kamar a mafarki taji yana shan nonon,duk da zafin da takeji amma haka ta tallafoshi da kyau Dan yaji dadin shan nonon. Ganin ta rikeshi ne yasa ya sake ta,yaja bargo ya lullubesu,sannan yakashe Ac dakin,ya kunna heater Dan tasamu dumi. Kan kujera ya koma ya zauna tausayinta na kara shigarshi,ji yake kamar ya cire mata ciwon. Duk da ruwan nonon ya masa yawa amma yasha sosai,kuma tuni nonon ya rage kumburin dayayi. Bacci ne me nauyi yayi awon gaba da ita,yayin da Farhan yasasu agaba yana gadinsu,aransa yana ayyana irin Kulawar da yake mafarkin basu. Ba Safna ce ta farka ba seda asuba,koda ta farka,Farhan bayanan yaje masallaci,Dan haka da sauri ta mike dauke da danta ta fice daga sashin. Koda taje daki,wanka tafarayi,sabida gaba daya karnin nonon takeyi. Sannan tayiwa junior, ta kimtsa shi,itama ta kimtsa,Akwatin kayansu ta janyo,ta zuba musu kayansu aciki ta zuge,sannan tasa hijab dinta, taja akwatin cikin sanda ta fice daga dakinta. Dan tasha alwashin gwanda ta koma kauyensu data bari Farhan ya raba ta da danta tanaji tana gani. Sede cikin rashin saa tana isowa falon gidan Farhan na shigowa daga masallaci. Tsayawa yayi kikam yana kallonta, itama shi take kallo, cikin tsoro da firgici. Shi kanshi Farhan din ya tsorata da ganin shirin nata na son guduwa,amma haka yay ta maza yace cikin daurewar fuska. "Ina kuma zakije min da da,da sanyin safiyarnan?" Murguda baki tayi sannan ta kauda kai gefe tace"nima ay danane garinmu kuma zan tafi dashi". "Da izinin wa?"ya wurgo mata tambayar. "Izini kuma?to da izinina"ta bashi amsa lokacin da take rike kugunta. "To ban amince ki fitar min da yaro ba,amma ke zaki iya tafiya,bazan hanaki ba"cewar Farhan yana kare mata kallo. "Zancan kake so"tace sannan ta kada kanta,ta yi hanyar fita. "Ikon da kike nunawa akan yaronnan na alamta min kamar ba nine ubansa ba,tunda yana da wani uban bayan ni zaki iya tafiya dashi danki ne" Chak taja ta tsaya,sannan ta waigo a firgice tace,"bangane ba,nufinka ba danka bane?" "Kwarai kuwa,tunda da da nane duk dokar da zansa akan sa zata zauna ay ayki da ita,to kinsan ba nawa bane shiyasa kike zubar da duk dokar danasa akansa"cewar Farhan cikin daurewar fuska. Da gudu ta runtumo gabanshi,ta kwanto junior tana mika masa tace,cikin kuka"nasha wahala gun Neman ubansa,gori da zagi duk anmin akan Neman mahaifinsa,Don Allah karka musanya farincikin ganin mahaifinsa da nayi da bakin ciki,junior danka ne,ko baka ga kuna kama ba" Murmushi yayi yasa hannu ya riko junior din hade da hannayenta yace cikin siririyar murya wacce ita kadai taji me yace. "Rigimarki na burgeni Safna, kidena tsiwa,kar wataran kisa nai miki duka" Murmushi ta tsinci kanta da yi masa tai kasa da kanta. Amsar junior din yayi,ya lakace mata hanci yabar gurin dauke da Dan sa . Bin bayan shi tayi da kallo,aranta tace "ni ban taba ganin farar fata me she gen iyayi irinshi ba,komai se yayi iyayi," Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:49 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *27* Ba Farhan ba hatta Taufeeq mikewa yayi yana kallonsu,Dan gaba daya Kansu ya kulle. Safna da gudu ta karasa jikin doctor Amina,ta rungume ta sannan ta rushe da kuka, Wanda tun bayan rabuwarta da Rayhan batayi irinshi ba. Cikin kuka Safna ke fadin"doctor gaba daya rayuwata ta lalace sanadin wannan cikin,gashi na haihu har yanzu ba wani sauyi,kitaimakeni ki nemo uban dannan in bashi abunshi na huta,doctor nagaji"ta karasa maganar cikin matsanancin kuka. Doctor Amina wacce itama kukan take,ahankali ta dago Safna daga jikinta,sannan tasa hannu ta amshi Farhan junior, daga hannunta ta bude fuskarshi ta kalla,wasu hawayen suka sake biyo fuskarta,yayin da murmushi ya mamaye fuskarta. Dagowa tayi ta kalli Safna dake ta faman risgar kuka,tace"kuka ya kare Safna,uban danki na tare dake yanzu haka,akan nemanki,ni dashi ba irin wahalar da bamu sha ba,amma yanzu tazama labari" Cikin rashin fahimta,Safna ke kallon doctor, alamun bata fahimceta ba. Murmushi tai mata sannan taja hannunta zuwa gaban Farhan dake tsaye kikam,cikin rashin fahimta. Suna zuwa gabanshi,ta miko masa Farhan junior, fuskarta dauke da murmushi tace"Bayan tsayin lokacin nema da cigiya,bayan yawan salloli,da sadaka,yau Allah ya amshi rokonmu,ya hadamu da safna Farhan ina me gabatar da danka a gareka"ta karasa mika masa yaron. Baki da jikin Farhan gaba daya rawa yakeyi,hannunsa na karkarwa ya amshi Farhan junior, yana duban doctor Amina hawaye na bin idonsa, yace cikin dabarbarcewa "Doctor ni dake akwai amana,wasa makamancin wannan be taba shiga tsakaninmu ba,da gaske kike wannan gudan jinina ne?"ya wurga mata tambayar yana kara kankame Farhan junior ajikinshi. "Jininka ne Farhan, ko tantama babu"cewar doctor Amina tana murmushi. Dukawa yayi da yaron a hannunsa,yana kuka yakai goshinsa kasa yayiwa Allah sujjada,yana masa kirari,ya jima kamin ya dago daga sujjadar,yakai dubansa gun Safna wacce takasa banbance bacci take ko idonta biyu. A hankali ya furta"ina kika shiga nake kokarin karade duniya Dan nemanki?" Kasa magana tayi,hakanne yasa ta durkushe agurin tana kuka. Ta jima tana kukan,ba Wanda yay kokarin tsaida ita,seda tagaji Dan kanta,sannan ta dago,tana share hawayen ta. Ga mamakin ta Farhan ne durkushe agaban ta ya kureta da ido,fuskarshi dauke da alamar tausayawa, suna hada ido,tai kasa da kanta,Dan bata iya jure kallon shi. Hannu yasa ya dago habarta,yace cikin muryar rarrashi"duk abinda ya faru dake na samu labari,ranar da kukaje kotu,na ji komai agun doctor, adaren ranar na iso kasarnan,sede koda nazo munje gidan auranki,munsamu labarin yasakeki shikuma yabar garin,nayi iya bakin kokarina insan gidan iyayenki abun ya faskara,yanzu ma wannan dawowar da nayi labarin dawowar mijinki nasamu shine nazo muje mu rokeshi yasanar damu inda zamu sameki,"yakai maganar yana share mata hawayen dake bin idonta tunda yafara maganar. Cikin tattausar murya ya furta "Safna ban kyaleku a wahala Dan bana sonku ba hasalima komai inayi ne domun jin dadinku" Da haka yasamu ta dena kuka.Sarah ce taje jikin Farhan dauke da junior ta rungume shi tana kukan murna,cikin kukan take fadin"Dan uwa Ashe zamuga wannan rana,nasan yau Abi in yaji labarin nan baze iya barci ba"rungume ta yayi shima yana murmushi yace "karki sanar dashi,ganinsu,so Nike na mai bazata dasu" Safna da farinciki yagama rufewa mikewa tayi ahankali tabar falon zuwa dakin ta. Farhan da gaba daya hankalinshi na kanta,mikewa yayi rungume da junior yabi ta abaya. Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:49 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 28* Tana shiga dakin kan gadonta ta fada ta saki wani kuka Mara sauti,ta rasa kukan ko na menene. Farhan Wanda batasan ya biyota ba,A sanyaye ya zauna kusa da kafafunta,Azabure ta mike zaune jin mutum akusa da ita. Cikin yanayin damuwa data bayyana a fuskarshi, yace"Safna komai ya faru da bawa fa da sanin Allah, kaddararki kenan ba yadda za ayi ki goge ta ko ki canja ta,yakamata ki dawo cikin hankalinki, ki rungumi rayuwarki a yadda tazo miki, bana jin dadin ganinki cikin damuwa,se in kasance cikin zargin kaina"ya karasa maganar yana kallonta. A sanyaye ta dago tana kallon shi,sannan,tace"kawai nima na tuno rayuwa ta da Rayhan ne a baya kamin faruwar kaddatata" A natse yake kallonta yanason ya gano menene aynihin abinda ke cikin zuciyarta.nisawa yayi sannan yace"ki daukeni,a matsayin Dan uwanki,ni kuma insha Allahu bazan barki kiyi kuka ba,sabida haka ki fadamin aynihin abinda ke zuciyarki" A hankali ta dago ta kalleshi sannan tace "dama so Nike ka sasanta ni dashi in koma dakina sabida Aure shine darajata,kuma mun rabu ne dalilin junior tunda yanzu ba cikin a jikina nasan ze maida ni dakina" Ko da wasa Farhan be dauka abinda zata ce ba kenan,sosai ta bashi mamaki, kuruciyarta takara bayyana agareshi,murmushi yayi sannan yace "kin daukeni a matsayin Dan uwanki?" Gyada masa kai tayi cikin nuna amincewa. Mikewa yayi ya mika mata junior sannan yace"To yanzu jego kikeyi,ki maida hankali ki shayar min da yarona da kyau nan da shekara biyu se ayi zancan komawarki gidan mijin naki ko"ya daga mata gira yana murmushi. Da sauri Safna tace"Shekara biyu fa kace,?" "Yes shekara biyu fa,ko tayi kadanne?"Farhan ya tambaya yana murmushi. Sakkowa tayi daga kan gadon,rike da junior, tace bakinta na rawa."Dama ay so Nike in hadu da baban junior din se in bashi abunshi ni kuma in koma gun mijina,ni base na yaye shi ba,ko yanzu ma ni na shirya bada shi" Se yanzu ya sake tabbatarwa Safna yarinya ce,danya sharab,Dan haka murmushi yayi,yace"to badamuwa wani satin zan koma Dubai zan tafi dashi,wannan ba matsala bane"yana kaiwa nan ya juya ze fice daga dakin,da sauri Safna tace. "To yaushe zaka sasanta ni da mijin nawa,sabida Sarah tamin alkawarin zaka sasanta da mijina da zaran kaji labarina" Kureta yayi da shanyanyun idanuwanshi na tsawon lokaci bece komai ba,a hankali Safna ta sauke idonta daga nashi,ta kasa jure kallon shi, Ficewa yayi daga dakin yaje yasamu doctor Amina ya shaida mata bukatar Safna ta son komawa gidan mijinta. Dariya doctor take harda hawaye, sannan tace"kuruci dangin hauka," Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:51 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 29* Duk wata matsala da yadda zasu shawo kanta suka shirya shida doctor Amina,sosai ya yaba da hankalin doctor shiyasa duk tsayin lokaci be mance taba. Doctor A gidan zata Kwana,Dan haka dakin Safna tai masaukinta. Koda dare yayi suna zaune akan gadon Safna, doctor na sawa junior Pampers, takalli Safna tace tana murmushi. "Abun Allah safna kinga yadda komai yazo mana cikin sauki,naji Baban junior na cewa next week ze tafi da junior kasarsu ko?"ta fadi tana nazarin safnar. Shuru safna tayi kamar me tunani zuwa can tace"to doctor in ya tafi dashi ba kya ganin kamar ze cutu,sabida jinjirine?" "Kema de safna da wani zance kike, to ke ina ruwanki da cutuwarsa ko akasin hakan,ay gyagijewa zakiyi ki gyara kan ki kuma ki komawarki gidan Rayhan shima nasan dole zeso ki dawo" Da sauri safna takai dubanta gun doctor, cikin sanyin murya tace"Doctor don Allah ki amshi Junior ke ki rikemin shi,sabida in dinga zuwa ina ganinshi kuma nasan babanshi ze baki shi,ina tsoron yayi nisa dani."safna tay maganar hawaye na bin idonta. Kallon uku saura kwata doctor tai mata,sannan tace"ke da kike uwarshi kin gujeshi sabida bukatar ki tason komawa gidan mijin da be nemi komenki ba,ni awa dazan dauki renon Dan da ba nawa ba,kinga safna mubar zancannan,tunda Allah yasa ubansa ya bayyana kuma ze tafi da abunsa ke meye naki na damuwa"doctor takai karshen zancen sanda ta gyara filo ta kwanta Safna shuru tayi tana kallon doctor, sosai zancen doctor ya taba zuciyarta,kuma ta bata haushi,Dan haka cikin kunkuni murya kasa kasa tace"kada Allah yasa ki rikemin din mana, ay ba Neman kai nake dashi ba"🤣komai carab akunnen doctor, wacce dariya ta kusa kubce mata na tsiwar safnar. Harara safna tai ta dokawa doctor Amina,sannan ta dauke hannun doctor daga kan junior dake bacci kusa da ita,ta dawo da abunta kusa da ita🤣se kunkuni takewa doctor din, Shuru tai mata tayi kamar tana bacci,amma dariya aranta ko tayi ta ba adadi. Koda gari ya waye safna cika take tana batsewa,tayiwa junior wanka ta bashi nono yasha,ta goye abunta abaya,Dan aranta take fadin "tunda ba sa sonka har sukeson kaika wata duniyar to ba zan ba kowa kai ba." Karfe Tara na safe Farhan yafito falo,yaga kowa ya hallara amma banda safna, Dan haka me renon junior din ya tura yace taje ta kirata, Dawo da ita tayi tace ace azumi take😄 Ba Farhan ba hatta su Sarah dariya suke,me jegon da ko sati biyu batayi ba da haihuwa da azumi😄 Murmushi Farhan yayi sannan yace to taje tace ta bada junior zasu gaisa, Dawo da ita tayi tace ace masa na karfin bugi da kwaci ne.😄 Ah ah,lamarin na safna ya dauko daki,Dan haka mikewa yayi ya nufi dakin da kanshi, Zumbur ta mike data ganshi,gaba daya ta rude,kasa tai da kai tana Sosa keya, Murmushi yayi sannan yace"nazo mu gaisa da junior ne,in an bani dama" Bata da niyyar kwance shi a bayanta Dan haka juyo masa fuskarshi tayi azuwan su gaisa a hakan. Murmushi yayi me kayatarwa sannan ya taka ya isa inda take,be jira komai ba,yasa hannunshi setin kirjinta ya kwanto goyon na Junior, A razane tai baya jin hannunshi saman kirjinta, Be sauraretaba yakoma kan kujera rungume da junior din,yana masa wasa,gefe ta koma ta rakube,lokaci bayan lokaci tana wurga masa harara. Fuskarshi dauke da murmushi ya dago ya kalleta,yace"Tunda kinga next week zan tafi da junior akwai bukatar ki yayeshi yau,kibani abuna,anjima zamuje da doctor asiyo masa madarar da zata dace dashi, so Nike na kware akan kula dashi kan na kaiwa matata shi" yakarasa maganar yana nazarin fuskarta. Ayko cunkuso baki tayi gaba tafara kunkuninta Wanda ba abinda Farhan bejiba sabida da turanci tayi maganar. "Tabdijan,naga me kunne iwa Jan kosan daze daukemin yaro yatafi dashi wata kasar,wlh baa haifi mutum ba ehe,,abar ganina shuru shuru wlh nima shegiyar kaina ce akan yarona"🤣 Sosai zancen yaba Farhan dariya amma ko kadan be bari taga hakanba. Haka ya karaci zamanshi,yatashi yamika mata Junior ya fice ya bar mata dakin. Gun doctor Amina yakoma ya fadi mata duk yadda sukayi,itama ta sanar dashi yadda suka kare jiya, Dariya yayi sannan yace "wato tanason yaron kuma tanason komawa gun mijinta,amma bata yarda yaron yay nisa da ita ba" Dariya doctor tayi sannan tace "Kuruciya ke damun safna da kauyanci,In banda haka taya mutumin daya gujeka sanda kake bukatar taimako kai kace wai gunshi zaka koma?a sannu burinmu ze cika insha Allahu". "Na shirya ba Safna kulawa da dukkan wata dama da Allah ya bani,ina son Safna doctor amma naga alamun kamar ita bata raayina,ko Dan ni ba bakar fata bane?" "Ko kadan ba haka bane Farhan,nan gaba zaka tabbatar da hakan, kuma wannan rashin kunya da kaga tanayi,ba halin safna bane wlh ita wai tanayine Dan kar a kwace mata danta, amma safna mace ce me hakuri da biyayya" Murmushi yayi,sannan yace,"inason rashin kunyar tata ni ay" Dariya sukayi gaba dayansu. Koda dare yayi,safna na zaune ta gama ba Junior nono,Tana shirin kwanciya, Farhan yashigo dakin,mikewa zaune tayi tana kallon shi,kai tsaye junior ya dauka,yayi hanyar fita dashi,da sauri Safna ta mike tasha gabanshi tace. ."malam ina zaka kaimin yaro a tsohon darennan?" "Kin manta dazu nace zaa yayeshi, ay shine nazo in dauke shi." Be jira me zata ce ba ya raba ta gefenta ya wuce rungume da junior. Baki ta saki tana kallon shi,Dan ita bata taba ganin Dan rainin hankali ba irinshi. Kan gado taje tai kwanciyarta,aranta tana fadin"shashancin banza,da kanka zaka dawo dashi in yatashi yanason nono" Shiko Farhan dakinshi ya shige da junior, yaje ya kwantar dashi ayko baccinshi yake hankali kwance,shima gefenshi ya kwanta yana karewa yaron kallon kaunarsa na kara shiga zuciyarshi. Safna wacce tuni tai baccinta hankali kwance. Cikin dare ta farka sakamakon zafin da nononta yake mata,ya wani cicciko har zuba yakeyi. Duk da Ac dake dakin gumi takeyi,duk yadda taso jurewa ta kasa. Ga wani zazzabi dake Neman kamata Ganin tarasa sarki se Allah ne yasa ta mike ta fice a hargitse zuwa bangaren Farhan sabida yabata junior ta bashi nonon yashanye mata. Koya zata kaya oho Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:51 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *in banyi ba gobe to se aymin uzuri,jiki da jini😊* *Page 30* A tsorace ta isa bangaren nashi,koda ta taba kofar falon jinta tayi abude Dan haka kutsa kai tayi bakinta dauke da Sallama. Farhan dake zaune kan darduma,yana lazimi,dagowa yayi adan tsorace yana kallonta. Dan dedeta natsuwarta tayi sannan tace tana in Ina, "dama.,..dama junior nazo dauka" Kallonta yayi sannan yayi murmushi yace"junior kuma,meye hadinki dashi a tsohon darennan yaron da tun dare aka yayeshi"yayi maganar yana nazarin fuskarta. Kumburo baki tayi,sannan ta kauda kai gefe cikin sigar rashin kunya,tace"tunda a garin gaba gaba muke ba,ni kabani shi in wuce" Sosai tsiwar ta safna ke sashi nishadi,Dan haka kara kunnota yayi.da cewa"kinga Malama ki ficemin daga daki,yarode ay nawa ne kuma na amshi abuna,kamar yadda kika bukata to menene na zuwa kuma yanzu?" Safna ganin ba sarki se Allah ne yasa ta sakko daga rashin kunyar Dan taga bazata kaita ba,tace cikin siririyar muryar,"Na fasa baka shi Ku tafi,zan rikeshi ay" "To dama ni ay base kin baniba,inada ikon kwace kayana,tunda nawane,kinga bacci zanyi,kuma kina hayaniya karki tayar min da yaro"Farhan ya fadi sanda ya mike ya wuce bedroom dinsa yabarta tsaye tana rawar sanyi Dan zuwa lokacin tuni zazzabi ya rufeta. Durkushewa tayi agurin,ta dunkule,hawaye nabin fuskarta,tama kasa magana. Farhan jin shuru bata biyoshi ba kuma beji karar bude kofar fitarta bane yasa ya leko Dan yaga me takeyi. Dardumar daya tashi akai ita take lullube da ita tana rawar sanyi,da sauri ya karasa inda take,yana tambayarta ko lafiya. Shuru ba amsa se rawar sanyin da takeyi,a hankali yakai hannu ya yaye dardumar,gaba daya breast dinta awaje suke,sabida cikar da sukayi,ruwan nonon duk ya jika mata jiki,ga wasu jijiyoyi dasuka fito akan nonon,rudu rudu dasu. Cirosu tayi daga cikin rigar ko zata samu sassaucin azabar da suke mata. Tausayinta ne ya mamaye duk wani sashe na jikinshi,ba na wasa ba,koda yakai hannu goshinta,zafine rau kamar wuta. A hankali yasa hannu ya kamata ya mikar da ita, Ina ko tsayawa bata iyawa,sabida jirin dake daukarta,idanuwanta a lumshe. Daukarta yayi gaba dayanta,yaje ya kwantar da ita akan gadon da junior yake,Dan yafahimci dama lalurarce tasa tazo amsar yaron amma rashin kunyarta ya hana tai masa bayani. Koda ya kwantar da ita hannu yasa ya dauki junior din,ya Dan jijjigashi ayko ya farka ya fara tsala kuka,a hankali ya mika shi setin kan nonon,ayko carab ya kama, Safna kamar a mafarki taji yana shan nonon,duk da zafin da takeji amma haka ta tallafoshi da kyau Dan yaji dadin shan nonon. Ganin ta rikeshi ne yasa ya sake ta,yaja bargo ya lullubesu,sannan yakashe Ac dakin,ya kunna heater Dan tasamu dumi. Kan kujera ya koma ya zauna tausayinta na kara shigarshi,ji yake kamar ya cire mata ciwon. Duk da ruwan nonon ya masa yawa amma yasha sosai,kuma tuni nonon ya rage kumburin dayayi. Bacci ne me nauyi yayi awon gaba da ita,yayin da Farhan yasasu agaba yana gadinsu,aransa yana ayyana irin Kulawar da yake mafarkin basu. Ba Safna ce ta farka ba seda asuba,koda ta farka,Farhan bayanan yaje masallaci,Dan haka da sauri ta mike dauke da danta ta fice daga sashin. Koda taje daki,wanka tafarayi,sabida gaba daya karnin nonon takeyi. Sannan tayiwa junior, ta kimtsa shi,itama ta kimtsa,Akwatin kayansu ta janyo,ta zuba musu kayansu aciki ta zuge,sannan tasa hijab dinta, taja akwatin cikin sanda ta fice daga dakinta. Dan tasha alwashin gwanda ta koma kauyensu data bari Farhan ya raba ta da danta tanaji tana gani. Sede cikin rashin saa tana isowa falon gidan Farhan na shigowa daga masallaci. Tsayawa yayi kikam yana kallonta, itama shi take kallo, cikin tsoro da firgici. Shi kanshi Farhan din ya tsorata da ganin shirin nata na son guduwa,amma haka yay ta maza yace cikin daurewar fuska. "Ina kuma zakije min da da,da sanyin safiyarnan?" Murguda baki tayi sannan ta kauda kai gefe tace"nima ay danane garinmu kuma zan tafi dashi". "Da izinin wa?"ya wurgo mata tambayar. "Izini kuma?to da izinina"ta bashi amsa lokacin da take rike kugunta. "To ban amince ki fitar min da yaro ba,amma ke zaki iya tafiya,bazan hanaki ba"cewar Farhan yana kare mata kallo. "Zancan kake so"tace sannan ta kada kanta,ta yi hanyar fita. "Ikon da kike nunawa akan yaronnan na alamta min kamar ba nine ubansa ba,tunda yana da wani uban bayan ni zaki iya tafiya dashi danki ne" Chak taja ta tsaya,sannan ta waigo a firgice tace,"bangane ba,nufinka ba danka bane?" "Kwarai kuwa,tunda da da nane duk dokar da zansa akan sa zata zauna ay ayki da ita,to kinsan ba nawa bane shiyasa kike zubar da duk dokar danasa akansa"cewar Farhan cikin daurewar fuska. Da gudu ta runtumo gabanshi,ta kwanto junior tana mika masa tace,cikin kuka"nasha wahala gun Neman ubansa,gori da zagi duk anmin akan Neman mahaifinsa,Don Allah karka musanya farincikin ganin mahaifinsa da nayi da bakin ciki,junior danka ne,ko baka ga kuna kama ba" Murmushi yayi yasa hannu ya riko junior din hade da hannayenta yace cikin siririyar murya wacce ita kadai taji me yace. "Rigimarki na burgeni Safna, kidena tsiwa,kar wataran kisa nai miki duka" Murmushi ta tsinci kanta da yi masa tai kasa da kanta. Amsar junior din yayi,ya lakace mata hanci yabar gurin dauke da Dan sa . Bin bayan shi tayi da kallo,aranta tace "ni ban taba ganin farar fata me she gen iyayi irinshi ba,komai se yayi iyayi," Muje zuwa Surbajo for life. 11/14/21, 12:51 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *wallahi Kwana biyu banda lafiya ne,shiyasa akaji shuru,a dai tayamu da addua dani da sauran mata,Allah ya bamu lafiya* *Page 31* *RAYHAN* Tunda ya saki safna, ta fice daga gidanshi se ya tsinci kansa a halin tashin hankali, kuka yake kamar karamin yaro. Da yaga kukan baze kaishi bane yasa ya mike,ya kulle gidan yaja mota zuwa gidan iyayenshi. A falo ya iske mahaifiyarsa,beyi kasa aguiwaba ya karasa jikinta kawai ya rushe da kuka,cikin matsanancin tashin hankali take tambayarsa. "Rayhan lafiya?me ya faru?Ina iyalin naka? Kaimin bayani mana"ta karasa maganar tana girgizashi. Cikin kuka yace"mami na saketa,na saki safna yanzunnan,bata gidana"ya karasa maganar cikin kuka. Salati tayi ta sanar da ubangiji sannan tace"kanka kalau kuwa Rayhan,yanzu fisabilillahi me yarinyar mutane tai maka,ka saketa batare daka sanar damu ba?" Cikin kuka ya kwashe komai yasanar da ita sannan ya kara da cewa"mami wallahi ina tsananin son safna ina kaunarta mami,sede nayi iya yina in so cikin jikinta mami na kasa,amma wlh ina son matata,ita kuma taki amincewa da bukata ta ta zubar da cikin"ta karasa maganar cikin kuka me taba zuciya. Mami ta rasa me zatace Dan abun ya girmameta,tabbas ba kowanne namiji bane ze iya daukar wannan kaddarar,laifinsa daya dabeyi shawara dasu ba. Suna haka mahaifinsa yashigo falon,kallo daya yay musu yasan akwai matsala, Dan haka,tambayarsu abinda ya faru yayi, Mami batai kasa aguiwaba ta kwashe komai ta sanar dashi. Shuru yayi yana nazarin maganar, tabbas akwai tashin hankali cikin batun, akwai bukatar dogon nazari akan maganar. Gyaran murya yayi sannan yace"Rayhan wannan Abu daya faru kaddara ce, kuma tana kan kowa,laifinka daya rashin shawara,kuma nasan kishine, yasanya ka aykata hakan,yanzu tunda har kayi saki to a bar maganar zuwa haihuwar ta, in ta haihu se asasanta Ku Dan yanzu ko ta dawo tunda ranka be son cikin matsala zaay ta samu" Sosai Rayhan ya gamsu da shawarar mahaifinsa, ranar agidan ya Kwana,suna ta kwantar masa da hankali,a zuciyar shi kuma yana da yakinin safna shi kawai take so Dan haka koda yadawo gareta bazata gujeshi ba. Sati biyu ya kwashe agidansu,inda akarshe ya samu visa ya haura kasar Amurka,Dan gudanar da kasuwancinsa acan ta yadda ze samu tunanin safna yabarshi har zuwa lokacin da zata haihu, Ko a can amurkan alissafe yake da watan da Safna zata haihu,Dan haka watan na kamawa ya tarkato komai nasa yadawo Nigeria Dan yaje yayo bikon matarsa. Satinshi daya da dawowa ya kimtsa ya nufi garin na Sara,sede mummunan labarin daya samu gameda yadda aka yiwa safna ne sakamakon sakinta da yayi ne yasa ya yanke jiki ya fadi,a kofar gidan maimuna. Koda akazo kansa tuni yasume,cikin gaggawa aka samo Wanda ya iya mota akasa shi acikin matarsa aka jashi zuwa daura inda akwai babban asibiti. Mahaifinsa aka nemo awaya aka sanar dashi halin da Dan sa yake ciki,adaren ya iso daura cikin tashin hankali. Duba daya zakaiwa Rayhan ya baka tausayi,sabida yasamu cutar shanyewar barin jiki sakamakon jininsa da yay mugun hawa. Koda ya farfado sunan Safna kawai yake ambata,maimuna da mijinta sosai suka tausaya masa,Dan sun fahimci sharrin kishine yasashi ya kori safna badan baya sonta ba. Muje zuwa Surbajo for life. 11/15/21, 12:08 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Zahra Surbajo Hausa novels,ina godiya agareku gaba daya,comments har ka rasa na karantawa kuma masu maana da sanya nishadi,kuci gaba da haka,ina godiya* *Page 32* A cikin Daren da suka iso Kaduna,Farhan be jira komai ba yasa aka kaishi airport, Dan tun suna baro Sara yasa aka shirya jirgin daze maidashi gida. Dan haka misalin karfe biyu jirginshi ya daga zuwa kasarshi ta haihuwa,zuciyarshi cike da bakin cikin abinda Safna tayi masa. Tabbas yana sonta amma baze yiwu ya barta ta wulakantashi ba,Dan kawai yana sonta.dole ya rike mutuncinshi,Dan ya lura abun na Safna da akwai rainin wayau. To rayuwa taci gaba da tafiya,kimanin watanni biyu kenan,da tafiyar Farhan, ko da wasa be waiwayi Safna ko junior ba. Rayhan kuma mahaifinsa da kanshi yazo gun baffa Neman komen Safna, sede,yana zuwa yasamu labarin auranta,ranshi be so ba,kuma yayi bakin cikin jin hakan,tausayin Dan shi ya kara kamashi. Koda ya koma asibitin be boyewa Rayhan din komaiba,iya tashin hankali Rayhan ya shige shi,jikinshi ne ya sake rikicewa,Wanda hakan ya tilastawa mahaifinsa nema masa visa,ya tafi dashi kasar India nema masa lafiya. Safna rayuwar bata mata dadi ko kadan,ga Farhan yayi fushi da ita,ga Rayhan yabar kasar,baffa ko magana baya mata,haka matarshi,ita kadai take rayuwa agidan na baffa,se in garin yayi mata zafi taje gun maimuna ta debe mata kewa. Yau ma da wuri ta kimtsa junior, ta nufi gidan maimunan. Bayan sun gaisa,maimuna ta dubi Safna cikin damuwa tace"Safna in fa ka rasa mafadi kai kaiwa kanka,ke kinga yadda kika koma kuwa,kinyi baki kin rame, akan namijin daba mijin aurankiba,yakamata fa kiyiwa kanki fada" Wasu hawayene masu zafi suka zubo mata,ta dubi maimuna cikin raunin murya tace"Maimuna su baffa basu fahimceni bane,Rayhan na bukatar kulawa ta macen shi ta Aure,ki duba kulawar daya ba mahaifiyata tun daga ciwonta har zuwa mutuwarta,Rayhan ya kula da komai nawa,kuma shi wannan abun da yamin shike nuna cewa shi Dan Adam ne,Tara yake be cika goma ba,Rayhan ya bani ilimin da Nike takama dashi,ki duba lamarin nan,yanzu shi Farhan fisabilillahi me yayimin, da ya cancanci in wulakanta Rayhan akanshi,kowanne da na halak fa baya mance halacci kuma duk Wanda ya tallafi mahaifanka kamar nasa ji kake duniya kaf ba kamar sa "ta karasa maganar tana kuka me tsuma zuciya. Shuru maimuna tayi tana nazarin maganar ta Safna can ta nisa,tace"komai kika fadi Safna gaskiya ne,Rayhan yakai ki soshi,sede abinda nakeso ki gane, Rayhan yana da kazamin kishi Wanda idonsa ke rufewa har ke ya wulakanta,kuma koda yanzu kin koma gareshi bazaku zauna lafiya ba,sabida baze so danki ba,kuma ke bazaki yarda ya nuna masa kiyayyaba,bama haka ba,Farhan amsar dansa zeyi,shin kina da tabbacin haifar wani Dan Bayan junior din,?Rayhan mutumin kirki ne amma beda zuciya me karfin daukar kaddara,yanzu kike rayuwa baasan wacce kaddarace nan gaba zata kara fada miki ba" "To baki ga shi farhan din wulakancin da yay min ba,tafiya fa yayi ya bar ni, kuma ko nemana baya yi,bare Dan shi"ta yi maganar cikin nuna takaicin abinda yayi matan. Murmushi maimuna tayi sannan tace "to Safna so kike yasa a daureki asa masa a mota,kefa kika karade gari da ihu kan ba kya sonshi,to laifine Dan ya tafi yabarki da masoyin naki?" Harara ta jefawa maimuna sannan tace"baki fahimceni ba,ay da ya rarrasheni,da zan bishi,zuciya fa yayi yatafi,da sona yake,ay da ya rarrasheni" Dariya maimuna takeyi kamar cikinta zeyi ciwo,dakyar ta tsagaita tace"Safna ko de kin fara kewar mijin naki me jajayen kunnuwanne?" Duka Safna ta kaiwa maimuna sannan tace"to laifine,jiki da jini da lafiya in kasa kewar mijina?" Wata uwar shewa,Maimuna tayi ta kwashe da dariya gamida rangada guda. "To ko bikon Farhan ya kama ki,Dan wallahi baze dawo nemanki ba,Dan shima naga alamar akwai kishi,sede me tsabta Dan wlh da Rayhan ne sakin ki zeyi,daga baya yazo yana danasani" Harara Safna ke zabgawa maimuna kamar idonta ze fado. Muje zuwa Surbajo for life. 11/15/21, 12:08 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Number danasa akan littafin nan,ta business ce kamar yadda na fadi,ko anmin mgn kan inturo littafi ko insa mutum a group bazan bada amsa ba,haka nace, amma salon de ace ga abinda kayi aji haushinka wasunku na tamin mgnr da bata shafi kasuwancin ba,pls yakamata kusan uzurin mutum don Allah* *Page 33* To tunda Safna tabar gidan maimuna lissafinta ya kubce,sosai take kewar mijin Nata, Dan ta kai ta kawo ko bacci bata iyayi. Gaba daya tayi baki, ta lalace, bame ganin ta ya dauka itace. Tayi kuka tayi addua kan Allah ya kawo Farhan din gareta,amma,shuru kamar an shuka dusa. Tsawon watanni shida kenan,da tafiyarsa,hankalin Safna in yayi dubu ya tashi,yanzu ta yarda Dari bisa Dari tana matukar kaunar mijinta kuma tana kewarshi. Ganin da tayi shurun baze mata bane yasa ta tuntubi maimuna da Neman shawara. "Kije gun doctor Amina mana,ko kije gun yar uwarsa Sarah a Kaduna su nemoshi"cewar maimuna. Cikin damuwa Safna tace"bazan iya zuwa gun Sarah ba maimuna a duniya ba abinda take so sama da Farhan, nasan ranta be mata dadiba kan abinda nai masa,sede ko doctor Amina din" "To kije gareta nasan insha Allahu zata karbeki,ta kuma hadaki da mijin ki" Da wannan shawarar suka rabu,zuciyar Safna cike da kwarin guiwa, tabbas gobe zata tafi Abuja Dan haduwa da doctor Amina. A nashi bangaren Farhan kusan kullum seya kira doctor Amina yaji,ko Safna ta fara nemansa,"doctor ina kewar matata bazan boye miki ba"cewar Farhan cikin damuwa. "Kayi hakuri ka daure, kabar,komai har zuwa ta nemeka,"cewar doctor Tsaki yayi sannan yace"yarinyar fa Sam bata da hankali kina fa ganin abinda tamin"cewar Farhan cikin damuwa. "A kara hakuri yallabai,duk inda Safna take nasan tana cike da kewarka" Da irin wainnan kalamun doctor ke rarrashin Farhan Dan bata so yafara sakkowa Safna ta raina shi. Yau Safna tun asuba ta gama shirya kayanta,ta kimtsa junior itama ta kimtsa, sannan ta nufi dakin baffa tai sallama ya amsa mata gami da bada izinin shigowa. Koda tashi ga gaisheshi tayi,sannan ta ce "baffa dama kudin mota nakeso abani,zani Abuja gun doctor Amina, inason magana da ita"ta fadi cike da tsoron me ze biyo baya. Murmushi baffa yayi,sannan yace"zaki gun doctor Amina ko de zaki Neman Farhan?" Da sauri Safna ta cukuikuye fuskarta cikin hijabi,Dan sosai taji kunya. "A baya kin batamin rai amma yau kin farantamin kuma naji dadi,Allah yay miki albarka,kizamo me biyayya da hakuri da mijinki,rashin kunya duk ba naki bane,a ka ida Safna senayi bincike kan in aurar dake ga Farhan amma gamsuwa da nayi da hankalin sa yasa nabashi ke,kuma insha Allahu babu danasani awannan auran,Safna kiyi wa Aure biyayya.kuma yanzu ki kiramin innar taki tazo ta shirya mu biki Abujar Dan ganin gidan doctor Aminar" Safna sabida tsananin farin ciki har kuka takeyi,bata taba tsammanin baffa zema saurareta ba. Godiya tai masa sosai,sannan, ta mike taje ta kira masa matar tasa. Da misalin karfe biyu na rana,Safna suka isa Asibitin doctor Amina, Basu jima da zuwa ba doctor ta fito daga zagayen marasa lafiya, sanda taga Safna dasu baffa ba karamin dadine yakamata ba,Safna ko se kunyar hada ido takeyi da ita. Bata ko zauna ba,ta kwashe su a mota zuwa gidan ta,ji take kamar tai tsalle Dan murna. Koda suka isa gidan sosai kan safna ya kwance,ganin hotunan Farhan ta ko ina acikin gidan,wai meye alakar Farhan da doctor Amina ne?tana son sanin wannan amsar. Abinci doctor ta gabatar musu,me rai da lafiya, Bayan sun ci sun sha, taba su baffa masaukinsu,sannan taba Safna ma Nata. Seda dare yayi suka samu damar zantawa da doctor inda baffa yafara da cewa"mude Amina,ke muka Sani dangin Farhan, amanar Safna gaba daya mun baki, Safna ta gane kurenta,gatanan munkawota ki sada ta da mijin ta" Murmushi doctor tayi,sannan ta dubi Safna cikin sigar zolaya tace"baffa banaso ayi mata dole,ya kamata ayi hakuri Ku koma da ita Dan da bakinta ta shaida mishi bata sonshi,kaga.."safna ce ta katseta da hanzari tana kuka tana fadin. "Wallahi bazan koma Sara ba,ni gurin mijina zaki kaini,ay kece kika zugashi ya aureni shine zaku wani tafi Ku barni sekace bazawara,wlh se kin kaini gun mijina,nagaji"ta karasa maganar cikin kuka. Ba doctor ba,hatta baffa da inna dariya suke mata,se alokacin Safna ta kula da katobarar da tayi Dan haka da gudu tabar gurin zuwa dakinta da doctor ta sauketa.. Haka de su baffa suka gama magana da doctor karshe Farhan ta kira,suka yi magana dashi,sosai,yaji dadin sakkowar Safna godiya yakewa su baffa, doctor na fassara musu. Makudan kudi yasa doctor ta basu in zasu koma. Washegari da wuri su baffa suka tafi,Safna har kuka tayi na rabuwarsu. Muje zuwa Surbajo for life. 11/16/21, 11:09 PM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 34* Bayan doctor Amina takai su baffa airport kamar yadda Farhan ya bukata,kai tsaye gida ta dawo gurin Safna. A dakinta ta sameta,Safna na ganinta kunya ta kamata tayi kasa da kanta,murmushi doctor tayi sannan ta karasa kusa da ita ta zauna,sannan ta dafo kafadarta,ta fara magana cikin tattausan lafazi. "Safna tun da wannan kaddara ta fada miki Allah ya jarabceni da sonki,ina kallonki tamkar kanwata wacce muka fito ciki daya,batu na gaskiya Safna kin bata ran Farhan fiye da tunanin ki,dami ne kika tsinta a kala amma kikeso ki banzatar,ta koina Farhan ba tsaranki bane,amma ya nuna miki ke yake kauna kika watsa masa kasa a ido,akwai ayki agabanki,Dan gaskiya in yayi fushi irin haka yana da wiyar sakkowa" Idon safna ne ya kawo kwalla,cikin hardewar murya tace"ki bashi hakuri ,ni wlh bansan meyasa nayi hakanba,amma yanzu na gane kuskurena"ta karasa maganar cikin kuka. Murmushi doctor tayi sannan tace "ze sakko amma bada wuri ba,se kin zage damtse sosai sannan kinyi hakuri kamin kiyi Nasara,bama wannan ba,kinga Farhan yana da mata,maana kina da kishiya,kuma itama Balarabiyace, Dan haka bazan kaiki gareshi ba har se na kimtsaki,Dan kanki har yanzu akwai kura,dole a kakkabeta". Shuru Safna tayi tana nazarin maganganun doctor din,Farhan Nada mata wayyo Allah ita ta shiga uku,taya zata iya kishi da Balarabiya,anya ba hakura zatayi da auran ba kuwa? Haka de doctor taita kokarin wayar mata da kai akan lamarin zama da kishiya,da kuma abubuwa da tasan Farhan din naso da Wanda be so. Wasa wasa Safna seda ta kwashe tsawon watanni biyu a gidan doctor tana tsumata da magunguna,sannan tana koyar da ita darussan aure. Sosai Safna tayi kyau ta murje tayi wata kiba, ta musamman wacce ta kara fito da kyanta. Ga wani fari da tayi,Wanda in ba magana tayi ba dauka zakayi itama Balarabiyarce. Babu ta inda doctor bata gyara Safna ba ciki da waje,ita kanta bata gajiya da kallon safnar. Yau da wuri ta dawo daga Asibiti, zamanta a falo kenan,wayar ta ta hau kara da sauri ta daga ganin Farhan ne ke kiranta, Gaisawa suka yi cikin girmamawa,kamar yadda suka saba,sannan Farhan yace"wai Amina ko de ke na aurowa yarinyar nan ne,?nasa miki ido inga iya gudun ruwanki,amma naga baki gane ba,kinga ki sakomin matata a jirgi,tazo tasameni,ina kewar yarona,sosai" Dariya doctor tayi,sannan tace"tuba nake yallabai,last week da mukayi waya cewa kayi private jet zaka turo mana in mun shirya, to kai muke jira" "Na kira Abdallah(mijin doctor) a waya dazu yace yana Lagos,so nakira Taufeeq nasa yashirya muku komai,gobe jirgin zezo mun samu izinin haka,Dan haka banda bata lokaci jirgin safene"cewar Farhan a tsanake. "Insha Allahu angon Safna gobe muna tafe da yardar Allah" Murmushi yayi me sauti,alamun yaji dadin sunan data kirashi. Sallama sukayi kamar kullum yauma be bukaci jin muryar Safna ba. Safna dake gefe zaune ranta sosai ya baci amma ta daure,Dan bataso doctor ta gane tana jin haushin kin nemanta da Farhan din yakeyi. Washe gari da wuri suka kimtsa,kayansu,inda doctor tayiwa Safna Jaka Jaka na magungunan mata masu kyau da nagarta, Sun isa airport akan lokaci, karfe Tara na safe jirginsu ya daga zuwa kasar ta Dubai, Safna na kukan bankwana da kasarta,wacce batasan ranar da zata zo ba. Muje zuwa Surbajo for life. 11/19/21, 1:10 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 35* Sun sauka lafiya, inda suka samu direba yazo daukarsu a wata Dan kareriyar mota, Bayan ansa komai nasu a motar suka shiga aka jasu zuwa gidan na Farhan, Safna duk ranta a bace,sabida Farhan be zo tarbarsu da kanshi ba,a ganinta wulakanci ne yay mata a matsayin ta na amaryar shi. Koda suka tunkaro get din gidan Safna baki ta bude tana kallon sarautar Allah girma da kyau na gidan ya isa da isarsa,babuce kawai babu a gidan,ga garden nan tamfatsetse,me cike da yawan shuke shuke. Har suka tsaya a harabar ajiye motoci Safna bakinta a bude ike tana kallon gidan. Sai da doctor ta tabota sannan ta dawo hayyacinta,suka fito daga motar zuwa cikin gidan. Koda suka shiga falon gidan Safna kusan suman tsaye tayi sabida kyawun falon,haka tasaki baki tana kallo. Da sallamar su suka shiga falon,shehnaz ce zaune ta harde kafafu wata Yar matashiyar yarinya na matsa mata kafafun,cikin sakin fuska ta waigo da niyyar amsa sallamarsu,sede ganin fuskokinsu ne, yasa taja wani uban tsaki,Dan farin Sani tasan Safna sabida sunsha kai ruwa rana da farhan sabida hotunanta da ya ajiye a wayarshi Wanda da yawa batasan ma ya dauketa. Doctor Amina ko kallonta batayi ba,ta Ciro waya ta kira farhan ta shaida mishi sun iso, "Sorry Amina,Abi ne ya kirani,kiran gaggawa,amma ganinan zuwa"yana fadin haka ya kashe wayar. Sunanan zaune ya iso falon cikin shiga ta alfarma, fuskarshi dauke da murmushi, yasamu guri ya zauna,nan ko junior yace dawa Allah ya hadashi badashi ba,ya dinga zullo a jikin Safna dole ta saukeshi,kasa ya rarrafa,gurin Farhan yana fadin,"Dada "cikin muryar Yara masu koyon magana. Tun kan ya karaso Farhan din ya karaso gurinshi ya sureshi wani farin ciki na ratsa shi na ganin gudan jinin nasa,kiss yakewa yaron ta koina yana rungume shi. Guri yasamu ya zauna dauke da junior din,gaisawa sukayi da doctor yayi mata ya hanya,bayan sun gaisa dinne doctor ta karya wuya tace"Ranka ya Dade ga Safna na kawo maka,don Allah kayi hakuri da abinda ya faru,yanzu ta gane kuskuren ta kai mata afuwa" "No problem"Farhan kawai yace,sannan yamike yana fadin"muje Amina kiga masaukin,inaso inje in dawo ne"yafadi yayi gaba,doctor na binshi a baya,Dan ta fahimci bangaren Safna ze nuna mata.amma fushin da yake da ita baze bari,ya ambaci sunanta ba. Koda suka isa bangaren doctor batai mamaki ba Dan tasan ze iya yin abinda yafi haka.sosai ta yaba da komai na bangaren, dakuna hudu ne,acikin falon, daya na Safna daya na baki,daya nashi,daya na yara,Wanda kowanne ya gaji da haduwa da kayan kyale kyalen duniya. Dakin safna bango guda glass ne kuma yana fuskantar lambun gidan ga wata royan din doguwar kujera da aka ajiye ajikin gurin,kai abinda se Wanda kagani. Bayan ya nuna mata be dawo ta babban falon ba yabi. Ta karamar hanya zuwa nashi bangaren rungume da junior. Doctor gun Safna ta koma ta kamota zuwa bangareta,Safna se share hawayen bakin cikin tarbar da angon nata yay mata ... Muje zuwa Surbajo for life. 11/19/21, 11:53 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 36* Rarrashinta doctor takeyi da duk wata kalma me dadi da tazo bakinta,tare da sake koyar da ita dabarun zaman Aure. Shuru Safna tayi,Dan ta gamsu da bayanan na doctor. .suna zaune masu aykin da Farhan yasa sui musu abinci suka shigo musu dashi. Bayan sun ci sun koshi,kowa wanka yayi,ya rama sallah,sannan suka shirya kayayyakin da suka zo dasu. A inda yadace. Da misalin karfe takwas,doctor tayiwa Safna sallama, Dan ba a gidan zata Kwana ba,gidan iyayen Farhan din zata,Dan tunda mahaifiyarsa taji zuwanta take ta kiranta kan tazo gidan su. Da kuka suka rabu da Safna, bayan ta kara ja mata kunne kan duk abinda ta koyar da ita. Safna toilet ta shiga ta sake yin sabon wanka,kwalliya me sauki tayi,sannan ta nemo,wani wando three quarter fari me kama jiki,ta saka,sosai mazaunanta suka fito acikin wandon,kasancewar rubber ne,koya ta motsa rawa sukeyi,sannan tasa wata Yar yaloluwar Riga pink,wacce itama ta kama ta, bata wahal da kanta sa bresier ba,ta kama gashin kanta da ribbon pink. Falonta ta dawo ta zauna,ta kunna tv, tana kallo Dan ta debewa kanta kewa,gashi tunda suka zo ya tafi da junior be kawoshi ba,kewarshi duk ta dameshi. Turo kofar falon akayi,da sauri takai dubanta gurin,Farhan ne rungume da junior, alamun kamar tare dashi yafita kai doctor Amina gidan nasu. Mikewa tsaye tayi tana kallonshi,shima ita yake kallon tun daga sama har kasa. Takawa yayi a hankali zuwa gabanta,junior ya mika mata a hankali tasa hannu zata karbeshi,hannunta tasa a kasan na Farhan din, cikin salon da doctor ta koya mata,tayi hakan,da sauri Farhan ya dago ido yana kallonta,ita shi take jefawa wani shuumin kallo,tana wasa da idanuwanta. Be ce mata komai ba ya zare hannayensa,ya matsa daga kusa da ita. Juya tayi cikin takun daukar hankali, Wanda koya ta motsa mazaunanta rawa suke ta nufi daki domin kwantar da junior. Farhan a yadda ya tsara,junior din kawai ze bata ya baro sashin Nata, amma tafiyar ta Safna tasa kafafunsa sun kasa daukarsa,kan kujerar data tashi ya je ya zauna, Wanda shi kanshi besan zaman na menene ba. Tana kwantar dashi,ta dauko wata shuumar humrar ta ta shafa,sannan ta dawo falon,cikin salon tafiyar da ko ina na jikinta rawar yakeyi. Tunda ta fito Farhan ya jingina bayanshi da jikin kujerar ya lumshe idonsa kamar yana bacci amma fes yake kallonta. Koda ta karaso,tsayawa tayi agabanshi,tana yan waige waige alamun tana Neman wani Abu ,zuwa can ta hangi remote din asaman kujerar setin saman kansa. Hankali kwance,ta ware kafafunta,ta haye kan cinyarshi,ta zauna,😄war Farhan ya bude idanunsa,yana kallonta,be gama mamakin karfin halin na safna ba,yaga ta Dan mika hannu saman kansa,gamida manna masa boobs dinta a fuska,tana kokarin dauko remote,ga wani Dan jujjuyawa da takeyi a jikin nasa . Chaiiiiii😄 Muje zuwa Surbajo for life. 11/19/21, 12:27 PM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 37* Dauko remote din tayi,sannan ta sakalo hannayenta,a wuyansa,suka fuskanci juna,gaba daya ta gama daga mai hankali amma ko kusa be nuna hakanba,cikin wata shuumar murya wacce ko Rayhan besan tana da ita ba ta lankwasar da kai,tace "Abban junior kayi hakuri mana haka,dan Allah,wallahi na tuba fa"ta karasa maganar hawaye Shanyayyun idanunsa ya lumshe, ya jingina bayansa da jikin kujerar. Safna ganin beda niyyar mata magana ne yasa ta kwantar da kanta a kirjinsa ta soma rera kukanta kamar wacce aka Zane. Sosai kukan ke taba masa zuciya, Dan ko kadan beson damuwarta,ji yake kamar zuciyarshi zata fito,sabida zafin da take masa. Ganin bata da niyyar dena kukan ne yasa Farhan sa hannu ya dagota daga kirjin nashi, ya kureta da ido,itama( ido kamar na malekin kwarto),shi din take kallon,cikin sigar fada yace"wai ke bakya jin dadin rayuwarki ne,se kin sa mutum a shiga uku,narasa me nai miki kikemin duk wannan abubuwan?"karasa maganar yayi cikin bacin rai. Safna sosai ta tsorata da yanayin nasa amma daurewa tayi,tace"kayi hakuri Abban junior don Allah na gane kuskuren da nayima ka yafemin"wasu hawayen suka sake yo ambaliya daga idon Nata. "Look Safna, shi wannan kukan na menene?da zaki zo han kan laps dina kina yimin,?dukan ki nayi?" Da sauri ta girgiza masa kai,tana rufe bakinta,sakamakon wani kuka dake kokarin kwace mata. Wani takaici ne ya lullubeshi ganin shifa tayiwa laifi sannan tasashi agaba tana kuka. "Dagani zanje in kwanta"cewar Farhan yana kokarin mikewa. Safna taga biyayyar bazata kaita ba,Dan haka,cikin zafinta tace "baza'a daga din ba malam"tasake nanikeshi 😄 Iko se Allahu, Farhan dariya ce taso kubce masa amma seya maze,be taba ganin mutum Dan daru irin safna ba,kai da jikinka ace bazaa daga ka ba. Kyaleta yayi ya maida hankalin shi kan tv Dan ya lura ta juye dayan sashin dayafi so nata wato tsiwa. Safna zaune rashe rashe akan cinyarshi,yayinda ta zagayeshi da hannayenta ta kwantar da kanta a kirjinshi. A haka bacci yay awon gaba dasu su duka,farhan hannu yasa cikin baccin ya rungumo ta,suka shiga yin kayansu.in kowa yaji kamar ze fadi seya zabura ya sake kankame Dan uwansa😄. Kiran sallah ne ya farkar da Farhan A hankali yakai dubansa gun rigamammiyar matar tashi,dake bacci akan shi hankali kwance,kamar tasamu gado. Mikewa yayi a hankali rungume da ita ya kaita dakinta ya kwantar da ita kusa da junior Wanda tunda yasha madara agidan su Farhan da sukaje jiya,yake bacci be nemi nono ba. Da kyar yacire hannayenta data rikeshi dasu daga jikinta sannan ya juya ya fice daga dakin zuwa nashi. Jikinshi duk ciwo yake masa Dan haka wanka yayi da ruwa mezafi,sannan yayi sallah, yadan yi karatun Qur'ani ya kwanta anan sashin Safna. Kwanciyarshi ba jimawa,ya jiyo ana dukan kofar falon safna kamar zaa balla kofar. Ko baa fada ba yasan shehnaz ce,Dan jiya ya barota a dakin shi ne da nufin zekai yaro ya dawo. Kamin yayi wani tunani,Safna dake dakinta bugun kofar ya farkar da ita, fitowa tayi Dan taga meke faruwa. Atare suka fito da Farhan, kallo daya yay mata,sannan yaje ya bude kofar,kamar kububuwa ta fado falon,tana masa kallon uku saura kwata,cikin tattausar lafazi Farhan ya janyo ta jikinshi sannan yace "Ya akayine noor"cikin harshen larabci. Azafafe tafara magana,cikin harshen turanci ta yadda safna zataji. "Dalla malam ni sakeni,wato ni ka rainawa hankali jiya kasa nai bacci azuwan zaka dawo se yanzu na farka ban ganka ba,Ashe kana gurin wannan banzar"ta nuna safna da yatsa.. Rungumota,yayi jikinshi yana fadin"yi hakuri,noor baccine ya daukeni a nan,amma tunda kinzo yanzu muje in amshi hukuncin da aka tanadarmin" Juyawa sukayi yana rungume da shehnaz zasu fice,jin an rukoshi ta bayane yasa ya waiga Dan ganin waye. Waye kuwa banda safna diyar malam Habu daga kauyen Sara. Tsaye take rike da kugu,dayan hannun kuma ta ruko rigarshi dashi, Muje zuwa Surbajo for life. 11/21/21, 7:50 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 38* "Babu inda zakaje wallahi, ay rana tace yau"cewar Safna cikin harshen turanci.tana cika tana batsewa. "To amma ay bata Riga ta baki kwananki ba tukuna ko?"cewar Farhan yana kallonta. "Allahu ya Riga da ya bani,tuni na jima da amsa ni kuma,Dan haka,ba wata zabiya da zata zo tace zata rainamin wayau inbarta farin aka fimu,ba kyau ba,"Safna ta fadi harda harara da murguda Baki. Lamarin na Safna ya dauko daki,a fusace shehnaz tayi kan Safna tana fadin"uban waye zabiyar?"tayi tambayar tana huci. Carab Safna tacev"uban waye kuwa zabiya anan,in bake da ubanki ba,Ku ana larabawa masu kyau da kyawun fata, amma Ku daga dukkan alamu,bakin haurene a yarene,kuma wallahi kika kuma zagina,Sena Nada miki na jaki" Shehnaz kukan kura tayi tayo kan Safna da sauri Farhan ya riketa yay waje da ita se surfawa Safna zagi take. Ya jima yana rarrashin shehnaz kamin ta hakura,sannan ya nufo dakin Safna, da tuni tayi wankanta tayi sallah ta cancada ado. Jin motsin shigowarshi ne,yasa Safna mikewa ta isa gareshi cikin takun daukar hankali, tana juya jiki. Tsayawa yayi yana kallonta, har ta karaso inda yake,bata jira komai ba ta sakalo hannayenta ta wuyanshi,ta manne kirjinta da nashi,sannan takai fuskarta dab da tashi,Dan hancinta ma akan nashi ta Dora sannan tace cikin siririyar murya "da ka jima da yawa da tuni na biyo sahunka"yayin da take maganar labbansu har haduwa suke. Farhan sosai tsayuwar ta nemi gagararsa.idonshi yasa anata sannan yace"in kina tsiwarki kimin ni kadai,inba haka ba wataran se kinci dukan tsiya agun mutane,kuma ni gaskiya banason fada agidan nan,lallabata nima nakeyi,why not ke bazaki bita a hankali ba?" Kara shiga jikinshi tayi tace"kai kaga zaka iya sabida zamanka takeyi ay"ta karasa maganar tana murguda masa baki gamida wurga masa harara. Hannayensa yasa ya kamo Nata hannun ya matse da karfi,nan ko Safna ta shiga kuka tana tsalle gamida bada hakuri. Saida yaga dama sannan ya saketa gamida fadin"duk ranar da kika kuma yimim wannan abubuwan da baki da ido to har da bulala zan hada miki" Gaba daya ta narke a kirjinshi tana kuka, gamida yarfa hannayen. Kukan junior ne yasa Farhan yin gaggawar zuwa dauko shi,koda ya dauko shi wasa ya fara masa sannan ya mikawa Safna shi kin amsar shi tayi ta wuce dakinta,ta haye kan gado tayi kwanciyarta. Shiko junior kamar Wanda ake zugawa se ci gaba yake da tsala kukan sa,zuciyar Farhan har zafi take sabida kukan. Bin bayanta yayi dashi ya hau kan gadon shima,ya sake mika mata,baya ta juya musu,ganin bata da niyyar amsarshi ne yasa farhan cewa murya a dusashe alamun ranshi a bace yake"Nasan kinyi kokari Safna shayar da Dana da kikayi na tsawon watanni bakwai kyauta,yanzu karasa shayar dashi din da zakiyi,nawa zan biya?" A gigice ta mike zaune ta juyo tana kallonshi,shima ita yake kallo da idanunsa Wanda sukayi jawur Dan bacin rai. Bakinta na rawa tace "ni ba na kudi zan bashi ba,ay danane,kuma..." "Shiiiii,kawai ki fadamin nawa ne kike da bukata"Farhan ya katseta cikin kakkausar murya. Wasu hawaye ne suka biyo kumatunta da sauri tasa hannu tashare,sannan tace"Abban junior kayi hakuri don girman Allah ni ba haka nake nufiba"tana kaiwa nan ta mika hannu ta amshi junior din ta dauko nono ta shiga bashi. Shuru kawai Farhan yayi yana nazarin Safna, a Dan iya zaman da yayi da ita,ya lura da kyau batasan damuwarshi,kuma duk abinda zesa yayi fushi tana gudunshi,hasalima hankalin ta tashi yake aduk sanda taga yana cikin yanayin damuwa. Sabanin shehnaz wacce kullum shi yake mata biyayya ba ita. Duk wani horo da yakeson yiwa safnar ji yayi ya fasa, Dan ta masa halacci ta yarda ta biyoshi kasarsu batare da wani nata ba,dole yayi mata halacci shima,yanzune yadace Safna tasan tayi aure,kawar da tunanin yayi a ransa. A hankali yace mata "kiyi hakuri kema" Dago ido tayi kawai ta kalleshi ta maida kanta kasa,sosai bata son abinda ze bata masa rai,amma tarasa dalili akan junior seya fututtuke ya dinga nuna mata bata da iko da yaron, "Ku shirya zamuje gun Abi anjima,acan zamuyi breakfast Dan tun jiya da mukaje da junior, suke tambayar ki"cewar Farhan yana dubanta. Kai ta gyada masa batare da tace komai ba. Cizo me tsananin zafi junior ya manna mata a nono,agigice ta saki wata kara,gamida daga hannu zata kai masa duka,idonta daya sauka akan na farhan ne yasa ta sauke hannunta,ta ci gaba da yarfe hannu. Sosai taba Farhan din tausayi ganin bata kwace nonon ba kuma bata dakeshin ba duka Dan ganin shi agurin. A hankali yasa hannu ya amshe junior din daga hannunta, ta dauka wani fushin yayi,Dan haka cikin rawar murya tace"kayi hakuri,wallahi cizo na yayi,kuma ba hanashi zanyi ba" Murmushi yay mata kayatacce sannan yace"muje ki masa wanka, mu tafi"ya karasa maganar sanda ya janyo hannunta. Cike da mamaki Safna take kallon shi,har suka shiga toilet din. Da kanshi ya Tara ruwan ya sirka,sannan ya mika mata shi,bayan ya cire masa kayan jikinshi. Amsa tayi ta fara yi masa wankan,Farhan yana kallonta,sede koya junior yayi kuka agigice take waigowa ta kalli Farhan din, Dan gudun yace da biyu ta sashi kukan. Sede duk sanda ta waigo seta samu murmushi yake mata. A haka ta gama wankan suka fito,dakin shi ya nufa shima yayi wanka ya shiryo cikin jeans da t-shirt masu kyau da suka dace da jikinshi, gashin kansa lub lub akwance,ga sajen fuskarshi ma kwantacce,abun burgewa. Dakinta ya dawo yasamu ta gama shirya shi,itama ta shirya acikin wata abaya,Onions color,tayi rolling gyalen akanta,fuskarta ba wata kwalliya tai mata ba,se powder da janbaki kawai datasa,amma duk Wanda yaganta ze dauka itama Yar kasar ce. A hankali ya tako yana kare mata kallo,har ya iso gabanta,sosai ya matseta Dan haka juyar da fuskarta gefe tayi,tai kasa da kanta. Hannu yasa ya dago habarta,yana murmushi, dago ido tayi ta dubeshi,ita yake kallo,cikin sassanyar murya yace"Ashe ummu Farhan din tawa itama zabiyar ce" Dariya ce ta kubce mata wacce batasan lokacin da tayi ba. Hannu yasa a kugunta,ya kara matso da ita,jikinshi cikin wani salo da Safna ta kasa ganewa.a hankali ya rada mata a kunne"waya ce kisa janbaki,so kike mu fita ayta kallemin Dan karamin bakin nan naki?"shuru Safna tayi,tana kallonshi. Ganin taki bashi amsa ne yasa yace mata"in goge miki kin amince?" A hankali ta gyada masa kai,a tunanin ta tissue paper zesa,batai aune ba taji saukar labbansa akan Nata, a hankali cike da kwarewa,yake tsotse bakin Nata,yana Dan saki yana sake kamowa ,gaba daya jikin Safna rawa yake,rabonta data tsinci kanta a wannan yanayin har ta manta. Ya kwashi kusan mintuna biyar yana tsotsar bakin Nata, kamin ya cika ta. Kunya ce me tsanani ta kama Safna Dan ta kasa hada ido dashi,murmushi yayi,Dan ya lura da yanayin daya jefata,sakin ta yayi ya dauki junior dake bacci, yaja hannunta suka fice,zuwa gidan surukan na Safna. Muje zuwa Surbajo for life 11/21/21, 4:44 PM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 39* Wata dankareriyar mota taga suka nufa,me shegen kyau.gidan gaba ya bude mata,sannan ya Dora junior a kan cinyarta,ya zagaya,mazaunin direba yaja, Ga mamakin safna,koda suka fito get din gidan,motocin jamian tsaro ne guda biyar tsaye suna jiransu,biyu sukayi gaba,sannan Farhan yabisu a baya,se uku suka Mara musu baya, Farhan tuki yake hankali kwance,dubansa yakai gun Safna wacce jikinta gaba daya a mace yake,komai nata ya birkice,kiss din da yay mata gaba daya ya sa shaawar kasancewa da mijinta na damunta,shuru kawai tayi tana kallon titi. Hannunsa ya Dora akan Nata yadan murza,batare daya kalleta ba yace"yan matana,naji kinyi laushi ne meke faruwa?"yadan sake murza hannun nata. Kallonshi kawai takeyi so da kaunarshi na kara ratsa zuciyarta, komai nashi me kyau ne,Farhan ta gefen ido yaga tana kallonshi,murmushi yayi,ya waigo ya kashe ta da wani shuumin kallo yace"ummu Farhan kallon fa yana yawa ko in tsaya ne?" Da sauri tai kasa da kai tana murmushi batace komai ba har suka isa, wani katafaren mahaukacin gini. Safna sosai ta tsorata da matsayi da arzikin da iyayen Farhan suka mallaka, Tun a falon farko na gidan suka ci karo da maaikata suna ta zubewa kwasar gaisuwa,har zuwa falo na uku. Wata mata kyakkyawa me kama da Sarah Safna ta hanga zaune kan kujera tana musu sannu da zuwa cikin harshen turanci Safna ko baa fada mata ba tasan itace mahaifiyar Farhan, Dan haka da sauri ta isa gareta,ware hannu tayi ta rungume Safna, tana mata kiss a goshi, sun jima a haka tana sama Safna albarka,sannan ta saketa ta zauna akasan kafafunta. Farhan ne ya karaso shima dauke da junior ya rungume ta,sannan ta amshi junior Wanda ganin jiya kawai da yay mata yanzu yaganeta se hannu yake mika mata. Rungume shi tayi ajikinta kamar wani ze kwace mata,tana ta masa wakokin Yara da larabci. Dagowa tayi ta dubi Farhan tace masa "kaje da ita gun Abban Ku,yana falon sa Ku gaisa seku dawo kuyi breakfast din an tanaji komai"ta fadi cikin harshen turanci. Mikewa Farhan yayi Safna na ma ta mike ya kamo hannunta suka nufi sashin mahaifinsa. Kishingide yake akan darduma,yadan Dora hannunsa akan tumtum din sarakuna,da aka sarrafa adom jiki da ruwan gold.ga wata bakar riga daya Dora akan farar jallabiyar jikinshi,kanshi yasa rawanin larabawa fari me kyau. Da sallamarsu suka shiga falon, da hanzari Abi ya mike zaune yana tarbarsu da kalma me dadi gamida bude hannayensa alamun su isa gareshi. Safna akunyace ta karasa jikinshi ya rungume su gamida sunbatar saman gashin Kansu,yana sa musu albarka. Sosai iyayen Farhan suka tarbeta yarba ta musamman.Safna sosai tasamu natsuwa dasu. Koda zasu tawo gida Farhan mahaifiyarsa yaba junior yace"Ammi gashi mun baki tunda ya yarda dake aci gaba da bashi madara,cizon mamanshi yakeyi" Mahaifyarshi karara farin ciki ya bayyana a fuskarta,tama rasa ina zata sa yaron,sosai ta nuna musu jin dadinta. Haka suka cikosu da abun arziki suka dawo gida,tun a hanya Safna ke kukan rabata da junior da yayi,amma bata bari yagani ba,Dan kar yace Dan yaba iyayen sa ne. Suna tsayawa a harabar gidan ta fice da gudu daga motar zuwa sashinta. Tana zuwa kan gado ta fada tashiga kuka me tsuma zuciya, Dan inba Farhan din ba ba Wanda ya isa yay mata haka. Farhan dama yasan zaa rina Dan haka be bi bayanta ba,ya tsaya anashi sashin. Muje zuwa Surbajo for life 11/22/21, 8:07 AM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 40* Farhan be bi takan Safna ba seda dare yayi ya nufi sashin nata,bayan yasha artabu da Shehnaz. A falo ya sameta tayi zugum tana zaune,duk da tayi wanka tayi kwalliya hakan be boye damuwar da take tattare da ita ba. Takawa yayi a hankali ya isa gareta,zamanshi gefenta ne yadawo da ita daga tunanin data shiga. Da sauri ta sauka kasan kujerar ta durkusa sannan tace masa a sanyaye "barka da dare,ya ayki?" Be amsa ba shuru yayi yana nazarin ta,na Dan lokaci sannan yace"tashi ki zauna"ya fadi cikin kulawa. Mikewa tayi,a hankali, ta nufi cinyarshi ta zauna,ta kwantar da kanta a kirjinshi, daga ita har shi seda suka saki ajiyar zuciya. Hannu yasa ya zagayeta,sannan ya fara magana,cikin sanyin murya, "me yafaru ne naga kinyi sanyi gaba daya?" A hankali tace"wallahi Abban junior ni fa ba gajiya nayi da shayar dashi ba,don Allah kayi hakuri, ko so nawa kakeso in bashi nonon zan bashi"ta karasa maganar hawaye nabin idonta. Dago fuskarta yayi yana kallonta sannan yace yana murmushi "ni ban raina kulawarki ga junior ba,kawai de naga de ya dace ne ya bani gurin nima in mori abinda na auro "ya kai maganar yana daga mata gira. A shagwabe tace"ay da ka barshi Dan junior ba abinda ze tare ma, shifa nono yake sha," Gira ya daga mata sannan yace "to ni kuma in zan sha fa,shima yazo sha,wazaki ba kenan?" Kunya ce ta rufe Safna, ta cusa kanta a kirjinshi, taki dagowa. Wayarshi ce tai kara,hannu yasa ya daga,a hankali yace"doctor kira da dare,ko kin mance ni ango ne" Dariya doctor tayi sannan tace"afuwan,dazu nadawo daga miracle garden akacemin kunzo,shine na kira in ji kunje gida lfy" Murmushi yayi,yace "wallahi fa,haka ammi tace kun fita" "Yallabai se kuma akayi wa junior yaye," "Eh,sabida uwarshi tafi sonshi akaina,shi yasa nakaishi can ko nima ta dubeni Da idon rahama"yakai maganar yana latsa. Cikin Safna ta Dan zabura kadan. Waya sukayi ta tsawon mintuna biyar suka gaisa da Safna sannan ya kashe ya maida hankalin shi kanta. "Oya fadamin yawan son da kikemin inji" Shagwabe fuska tayi,alamun zatai kuka,sannan tace,"ni de ka kyaleni gaskiya"ta karasa maganar tana Dan bugun kirjinshi. "Sabida me bazaki fadamin ba?" Cikin shagwaba tace"ba Kaine ka dauke junior ba gashi duk kasa boobs dina suna min ciwo,duk sun cika Nide kadawomin da shi" Shuru yayi yana kallonta bece komai ba, jijjigashi ta shiga yi,akan ya kula ta amma yaki. Mikewa tayi daga cinyar tashi tayi wucewarta daki,sanye take da wani arnen mini skirt, sosai shigar tata ta daga hankalin shi. Mikewa yayi yanufi nasa dakin yayi wanka,yasa kayan bacci sannan ya nufi dakinta. Tun fitowarta wanka taji zazzabi yana Neman kamata,sakamakon nonon ta daya cicciko,doguwar rigar bacci kawai tasa, tashafa mai tasa humrarta shuuma,ta haye gado ta lullube da bargo.tana rawar sanyin. A haka yashigo ya sameta,da sauri ya karasa kan gadon.yana kokarin bude bargon,rikewa tayi bakinta na rawa tace"sanyi nakeji Abban junior pls karka bude ni." Tausayinta ne yakamashi,ko bata fadiba yasan nononta ne yajanyo jin sanyin. Rigar jikinshi ya cire faffadan kirjinshi ya bayyana gashi kwance lub lub akai,bargon ya bude ya shiga,ya janyota jikinshi, duk da rawar sanyin da takeyi,amma seda tsigar jikinta ya tashi,runfa yay mata da kirjin nashi,sannan yasa hannu a hankali ya zame hannayen rigar jikinta, ya zame rigar yakai Dede cikinta ta rike murya a dusashe tace"kayi hakuri banida lafiya" Asanyaye yace"body contact nakeso muyi zaki samu sauki,ba abinda zan miki Yar baby ta,"yakarasa maganar yana murmushi. .sakin rigar tayi ya karasa cirewa.lumshe ido tayi sabida azababbiyar kunyar data dirar mata. "Ina ne yake ciwon babyna?"ya tambaya sanda ya rungumota gaba daya jikinshi, a hankali tace"boobs dina ne ke damuna da nauyi" A hankali ya Dora hannunsa akan boobs din nata,ya na Dan shafasu ta yadda bazataji zafiba. Dan runtse ido take tana Dan cije lebe ,alamun suna mata ciwo sannu yake mata yana Dan hura mata iska a kunne. Sannu a hankali yake bin komai, Dan kar taji zafi,bakinshi ya Dora akan nata,yashiga sarrafata,seda Safna ta kasa daga hannunta sabida duniyar da ya kaita,se Dan nishi take saki gamida kukan shagwaba. Dagowa yayi ya kalleta yace"in fanshi junior yau?" Ido ta ware tana kallonshi, harshen yakai yana wasa dashi akan Boob's din,Wanda kadan ya rage Safna ta shiga zunduma ihu sabida sakon nashi na isa inda yadace. A hankali ta gyada masa kai alamun ta amince. To nima Surbajo na yarje muku Ku karanta Ku karasa sauran azukatanku. Muje zuwa Surbajo for life. 11/23/21, 8:02 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Inna Ibrahim kime,Allah ya tsareki acikin tsarewarsa,ya albarkaci zuriarki baki daya,Surbajo na sonki har abada insha Allahu* *Page 41* Duk wani salo dayasan zesa zafin jikin safna ya sauka shi Farhan ya mata,sede kamar yadda ya fadi mata ba abinda ze mata to hakance ta faru ba abinda yay matan. Janyo ta jikinshi yayi ya rungume ta sosai kamar wani ze kwace masa,haka bacci ya daukeshi sabanin Safna wacce ita tuni ta mance da batun wai bata da lafiya,mijinta take bukata. Har hawaye tayi Dan takaici,musamman in ta waiga taga shi bacci yake hankali kwance. Haka ta karaci karamin haukanta itama tai baccin. Kiran sallah ne ya farkar dashi,a hankali yazame jikinshi anata ya shiga toilet ya tsarkake jikinshi, Dan shi yanayin daya shiga Daren jiyan yafi na Safna kawai de tausayintane yasa be kwanta da itan ba,amma balls din shi Kwana yayi suna masa ciwo. Fitowa yayi daga toilet din,ya nufi dakin shi,ya shirya ya fita masallaci ,ana idarwa ya dawo. Yadda ya barta ya dawo ya sameta,se baccinta take hankali kwance. Gefen ta yaje ya yaye bargon daya rufeta dashi,surar jikinta yake bi da kallo,sosai shaawarta ke bijiro masa,musamman yanzu da take kwance a gabanshi ba kaya jikinta. Safna ji tayi yanayinta ya sauya,hakanne yasa ta farka,a hankali ta bude idanunta,ta saukesu akan na Farhan dake tsaye akan ta yana mata murmushi. Murmushi tayi itama,tasa hannu ta rufe idonta, alamun taji kunya, tsugunawa yayi yasa hannu ya bude fuskarta, yace cikin sassanyar murya "barka da asuba baby na,ya jikin naki hope kin samu sauki,?" Shuru tayi taki yimasa magana,sema turo Dan bakinta gaba da tayi alamun tayi fushi. "Tashi kiyi wankan tsarki kiyi sallah lokaci na kurewa"Farhan yafadi yana kokarin daga ta. Kwace hannunta tayi tace ashagwabe"to ni me nayi dazanyi wankan tsarki,kawai alwala zanyi inyi sallah" "Nufinki,Daren jiya,ko kadan ba abinda kika ji?"Farhan ya tambayeta cike da mamaki. Turo baki gaba tayi tace "ni me zanji,ba abinda naji ni" Batai auneba se ji tayi hannunsa,a haq dinta,kokarin zullewa take,ya ciro hannun nasa dauke da ruwan badakalar da aka sha jiyan,ya nuna mata. Ture shi Safna tayi ta yunkura da gudu zata shige toilet. Surar ta yayi cak zuwa toilet din se shushshura kafa take ita ya sauketa amma fafur yaki, Seda ya danganata da toilet din sannan yasamu sukunin sauketa. Da kan shi yay mata wanka,sannan ya barta tai na tsarkin da kanta ya fito ya wuce dakin shi. Safna koda ta fito baya dakin amma koya ta tuno abinda yay mata yanzu ji take kamar kasa ta tsage ta shige ciki Dan kunya.da kyar tayi sallah, sannan ta gyara gadon ta bayan ta sauya zanin gadon. Kwalliya tayi me kyau da daukar hankali, sannan tayi barin turare ajikinta,ta nufi dakin mijin Nata, cikin takun daukar hankali. Tura kofar tayi a hankali, kwance yake kan gadon yana bacci cikin kwanciyar hankali,kan gadon ta nufa, ta kwanta a gefen shi,ta Dora kanta a kirjinshi, tana wasa da gashin kirjin nashi,a hankali ya bude idonsa, kamshinta kawai yaji yasan itace,hannu yasa ya rungumota,jikinshi, yace cikin muryar bacci "baby na,ya akayi iya rigima?"yana wasa da lallausan gashin kanta. "So nake ka nunamin komai na gidan nan kitchen, store,da kuma part dinka,sabida in dinga girka abinci da kaina"tayi maganar a shagwabe. Dago kanta yayi yana kallon fuskarta yace"masu miki girkin basu iya bane?" "Aa sun iya Nide nafiso inyi da kaina ne" "Look baby,duk abinda ze wahal da iyalina bana sonshi duba daya zakiwa gidan nan kisan cewa inason iyalina su huta,pls banason in sake jin wannan zancan girkin," Bude baki tayi zatayi magana ya hade bakin nashi da nata,yashiga tura mata sako me zafi,da kyar ya saketa tayi lamo a jikinshi tana maida numfashi. Gyara mata kwanciyar yayi sannan yace"ace ayi mutum shi inde be nemi magana ba baya jin dadi to na ringa maganin bakin daga yanzu in naga ze dameni" A shagwabe tace"kai Abban junior nifa kawai nade fiso inmaka girki da kaina ne shine yasa" Bayanta yake shafawa,yace yana lumshe ido"muyi bacci yanzu,anjima in mun tashi naji uzurin naki" Shuru tayi ta kwantar da kanta a kirjinshi yaja musu bargo suka shiga baccinsu me dadi.. Muje zuwa Surbajo for life. 11/24/21, 8:19 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Asmau Shareef Abdullahi gambo yako,in tsaya fada miki ina sonki kema kinsan wannan hira ce,Dan uwa be taba kin Dan uwansa,ğŸ˜Allah yabar mu cikin son Annabi Muhammad SAW Da iyalan gidansa da sahabbansa baki daya* *Page42* Ba su farka ba se sha biyu saura, kusan atare suka farka,agogo Farhan ya kalla sannan ya kalleta, yace"baby kinsa na makara zuwa office yau" Turo Dan bakinta gaba tayi sannan tace a shagwabe "gaskiya ba inda zakaje,ay amarci mukeyi,kuma ay ana ba ango Hutu." Fuskarta ya tallabo,yace"to ni wanne amarcin nakesha,?" "Irin Wanda kowa ke sha mana"ta bashi amsa. "Karyane baby,ni ba amarcin da na sha,bayan amaryar tawa marowaciyace,kuma inaji ana fadin matan Nigeria basu da rowa, sunfi namu na nan,amma ni gaskiya ban yarda da hakanba, ni tawa Yar Nigeria ba abinda ta iya,se tsiwa" Duka takai masa a kirjinshi,tafara magana cikin muryar kamar zatai kuka "wallahi na iya abubuwa da yawa,kuma wallahi munfi wainnan zabiyoyin matan naku" Matsarta yayi sosai sannan yace"me kuka fisu dashi?" "Komai"inji safna. "Komai kamar me"ya tambaya yana lumshe mata idanu. Shuru tayi taki bashi amsa, seda ya matsa mata sannan tace tana Yar kara"dadi mana" Dariya ya kwashe da ita,sosai batun ya bashi dariya,Dan shide a duniya bayajin akwai matar data kai shehnaz dinsa dadi,hasalima dadin nata ne ke sawa yake hakurin zama da ita Dan yana ganin in ya rabu da ita baze samu kamarta ba. Kallon shi safna ta tsaya yi,Dan ita seyau taga dariyarsa kamar hakan. Juyowa yayi ya kalleta yace"tashi muyi wanka muyi breakfast, se ki nunamin abinda kuke dashi din Wanda na nan basu da"ya kashe mata ido. Zatai magana ya dakatar da ita,ta hanyar fara cire mata kayan jikinta,bata hanashi ba,dan tasha alwashin seta nuna masa banbancin dake tsakaninta da shehnaz din. Yana gama cire rigar ta Dan gantsare,boobs dinta suka kara fitowa,tace "wash Abban junior zafi fa sukeyi" A hankali ya Dora hannunsa akai yafara shafawa ta yadda bazataji zafi ba yace "am sorry baby" Haka tabi ta dagamai hankali sannan suka shiga wankan,batare da kunyar komai ba Safna tai masa wankan da kanta,cikin salon dabe taba tunani ba take wanke masa sandar girman nasa, lumshe ido yake yana budewa,kasa daure salon na Safna yayi,ya shiga fadin"ahhh," Kamota yayi,ya hadeta da kirjinshi,yashiga kissing dinta,ko ze samu sassauci,martani ta shiga maidar masa,wayyo Farhan, gudun kar ay abun a toilet yasa ya dauketa cak suka fito daga toilet din,kan gado ya zarce da ita. Safna ba baka se kunne, Farhan ko ina Dora bakinshi yake a jikinta,yana tsotsa,daga shi har itan Dan kukan dadin suke, Dan itama tayi iya yinta wajen ganin ta birkita lissafinsa, Adduar saduwa da iyali ya karanto da kyar sannan ya kutsa cikinta. Tun daga bakin kofar yafara Neman taimako,ta hanyar kukan da ya fara,batare dayasan yana fadin,"Allah kataimakeni"ba.🤣 Safna gyara tasha bana wasa ba,kuka Farhan yake tun karfinsa,itama yin take,amma ina ko kadan bata kamo shi ba,Dan shi mutum dauka zeyi dukansa ake inya jiyoshi, Shehnaz tashinta a bacci kenan,ta fara jiyo amo kamar muryar Farhan, to me ze kawo farhan gida Dede wannan lokacin ay tasan yana office,dauke hankalin ta tayi agurin,sede ihun da takeji da gurnani na mijintane, Mikewa tayi da sauri,jikinta na bari,ta bi inda kukan ke fitowa,se gata a part din,Safna. Sabida tsananin kishi batasan lokacin data tura kofar falon ta shiga ba,fess kunnenta ya jiyo mata komai kuma ta fahimci komai. Wasu hawayene kebin idonta,wai yau mijinta ne ke kwanciya da wata mata,yake wannan karajin da tunda yake kwanciya da ita be taba makamancinsa ba,fashewa tayi da kuka sanda tajiyo Farhan na fadin"wai ba kowane a taimakeni"🤣🤣🤣🤣🤣 Da gudu ta juya ta fice daga bangaren, tana rusa kukan. Farhan be samu taimako daga kowa ba,har seda ya kawo so biyar,sannan yaji ta lafa,ya zame ya kwanta agefen Safna wacce tai matukar shan wahala a hannunsa,musamman matsewar da tayi kamar budurwa. Muje zuwa Surbajo for life 11/24/21, 8:53 AM - MY MTN 2: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *mummyn yara,ina miÆ™o godiyata agareki,Allah yasaka miki da gidan aljanna,ya raya miki yaranki rayuwa me amfani duniya da lahira amin,ina sonki lodi lodiğŸ˜* *Page 43* A hankali Farhan yakai dubansa inda Safna ke kwance,da kyar ya miÆ™a hannu ya janyota jikinshi,ya rungume. Bayanta yake shafawa,yayinda cikin kunnuwanta yake jaddada matsayinta agareshi, "baby ta kin shayar dani zumar da ban taÉ“a mafarkin samu ba,kinsa ina jina kamar wanda be taÉ“a aureba,nagode da wannan niima da kika shayar dani Allah ya barmu tare" A sanyaye ta amsa masa da "Ameen" MiÆ™ewa yayi ya suri abarsa suka faÉ—a wanka,sun jima a toilet É—in yana gasata kamar sabuwar budurwa,sannan sukayo wankan tsarki suka fito. Sallah suka fara yi,sannan suka fito falo manne da juna,sosai sukai mamakin ganin Æ™ofar falon abuÉ—e,basu kawo komaiba,farhan yaje ya kulle sannan suka nufi dinning domin cin abinci,wanda suka tarar har na rana ma ankawo musu bayan na safen da basu ci ba. Dakyar Safna tasamu ta iya cin abincin dan gaba É—aya agajiye take,duk jikinta ciwo yake mata.shiko Farhan se lallaÉ“ata yake kamar kwai. Tsawon watanni biyu kenan da tarewar safna,ko sannu bata taÉ“a haÉ—ata da Shehnaz ba,hakan be damu Safna ba,sabida mijinta nayi da ita,shi isa duk abinda yakeso shi take masa, Iyayen farhan na matuÆ™ar Æ™aunar safna,kullum cikin yi mata alkhairi suke,haka itama tana musu ladabi da biyayya wanda shike sawa suke sonta. *WAYE FARHAN* ÆŠane ga prime minister na Æ™asar su,É—an kimanin shekaru, 38 da haihuwa. Farhan su biyune agun iyayenshi shida Sarah,iyayensu na matuÆ™ar Æ™aunarsu. Farhan ya haÉ—u da doctor Amina a makaranta tasamu scholership,tun haÉ—uwarsu yake tausayinta,taimako sosai yake mata ta kowanne fanni. Wanda a Æ™arshe aka koreta a makarantar sakamakon zargin satar jarabawa,Farhan ne ya tsaya mata komai yayi normal,tun daga wannan lokaci alaÆ™a da shaÆ™uwa me Æ™arfi ta Æ™ullu a tsakaninsu. Shehnaz É—iyace ga Aminin mahaifinsa,wanda suka yanke shawarar haÉ—asu Aure,sosai farhan yayi naam da zaÉ“in iyayen nasa,haka itama. Sede matsaloli sun kunno kai gidan auran nasu tun bayan shekara biyu da auransu,wanda yasamo asali daga neman haihuwa da sukeyi,shehnaz tafishi tada hankalinta akan haihuwar,yayin da shi kuma yakasance mutum me miÆ™a lamuransa ga Allah. Iyayensa kullum suma neman magani suke dan ganin yasamu haihuwar,Æ™arshe doctor Amina ta buÆ™aci yazo nigeria ta gwada tata basirar. Wannan kenan. Muje zuwa. Surbajo for life. 11/24/21, 10:25 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *page 44* Farhan be bi takan Safna ba seda dare yayi ya nufi sashin nata,bayan yasha artabu da Shehnaz. A falo ya sameta tayi zugum tana zaune,duk da tayi wanka tayi kwalliya hakan be boye damuwar da take tattare da ita ba. Takawa yayi a hankali ya isa gareta,zamanshi gefenta ne yadawo da ita daga tunanin data shiga. Da sauri ta sauka kasan kujerar ta durkusa sannan tace masa a sanyaye "barka da dare,ya ayki?" Be amsa ba shuru yayi yana nazarin ta,na Dan lokaci sannan yace"tashi ki zauna"ya fadi cikin kulawa. Mikewa tayi,a hankali, ta nufi cinyarshi ta zauna,ta kwantar da kanta a kirjinshi, daga ita har shi seda suka saki ajiyar zuciya. Hannu yasa ya zagayeta,sannan ya fara magana,cikin sanyin murya, "me yafaru ne naga kinyi sanyi gaba daya?" A hankali tace"wallahi Abban junior ni fa ba gajiya nayi da shayar dashi ba,don Allah kayi hakuri, ko so nawa kakeso in bashi nonon zan bashi"ta karasa maganar hawaye nabin idonta. Dago fuskarta yayi yana kallonta sannan yace yana murmushi "ni ban raina kulawarki ga junior ba,kawai de naga de ya dace ne ya bani gurin nima in mori abinda na auro "ya kai maganar yana daga mata gira. A shagwabe tace"ay da ka barshi Dan junior ba abinda ze tare ma, shifa nono yake sha," Gira ya daga mata sannan yace "to ni kuma in zan sha fa,shima yazo sha,wazaki ba kenan?" Kunya ce ta rufe Safna, ta cusa kanta a kirjinshi, taki dagowa. Wayarshi ce tai kara,hannu yasa ya daga,a hankali yace"doctor kira da dare,ko kin mance ni ango ne" Dariya doctor tayi sannan tace"afuwan,dazu nadawo daga miracle garden akacemin kunzo,shine na kira in ji kunje gida lfy" Murmushi yayi,yace "wallahi fa,haka ammi tace kun fita" "Yallabai se kuma akayi wa junior yaye," "Eh,sabida uwarshi tafi sonshi akaina,shi yasa nakaishi can ko nima ta dubeni Da idon rahama"yakai maganar yana latsa. Cikin Safna ta Dan zabura kadan. Waya sukayi ta tsawon mintuna biyar suka gaisa da Safna sannan ya kashe ya maida hankalin shi kanta. "Oya fadamin yawan son da kikemin inji" Shagwabe fuska tayi,alamun zatai kuka,sannan tace,"ni de ka kyaleni gaskiya"ta karasa maganar tana Dan bugun kirjinshi. "Sabida me bazaki fadamin ba?" Cikin shagwaba tace"ba Kaine ka dauke junior ba gashi duk kasa boobs dina suna min ciwo,duk sun cika Nide kadawomin da shi" Shuru yayi yana kallonta bece komai ba, jijjigashi ta shiga yi,akan ya kula ta amma yaki. Mikewa tayi daga cinyar tashi tayi wucewarta daki,sanye take da wani arnen mini skirt, sosai shigar tata ta daga hankalin shi. Mikewa yayi yanufi nasa dakin yayi wanka,yasa kayan bacci sannan ya nufi dakinta. Tun fitowarta wanka taji zazzabi yana Neman kamata,sakamakon nonon ta daya cicciko,doguwar rigar bacci kawai tasa, tashafa mai tasa humrarta shuuma,ta haye gado ta lullube da bargo.tana rawar sanyin. A haka yashigo ya sameta,da sauri ya karasa kan gadon.yana kokarin bude bargon,rikewa tayi bakinta na rawa tace"sanyi nakeji Abban junior pls karka bude ni." Tausayinta ne yakamashi,ko bata fadiba yasan nononta ne yajanyo jin sanyin. Rigar jikinshi ya cire faffadan kirjinshi ya bayyana gashi kwance lub lub akai,bargon ya bude ya shiga,ya janyota jikinshi, duk da rawar sanyin da takeyi,amma seda tsigar jikinta ya tashi,runfa yay mata da kirjin nashi,sannan yasa hannu a hankali ya zame hannayen rigar jikinta, ya zame rigar yakai Dede cikinta ta rike murya a dusashe tace"kayi hakuri banida lafiya" Asanyaye yace"body contact nakeso muyi zaki samu sauki,ba abinda zan miki Yar baby ta,"yakarasa maganar yana murmushi. .sakin rigar tayi ya karasa cirewa.lumshe ido tayi sabida azababbiyar kunyar data dirar mata. "Ina ne yake ciwon babyna?"ya tambaya sanda ya rungumota gaba daya jikinshi, a hankali tace"boobs dina ne ke damuna da nauyi" A hankali ya Dora hannunsa akan boobs din nata,ya na Dan shafasu ta yadda bazataji zafiba. Dan runtse ido take tana Dan cije lebe ,alamun suna mata ciwo sannu yake mata yana Dan hura mata iska a kunne. Sannu a hankali yake bin komai, Dan kar taji zafi,bakinshi ya Dora akan nata,yashiga sarrafata,seda Safna ta kasa daga hannunta sabida duniyar da ya kaita,se Dan nishi take saki gamida kukan shagwaba. Dagowa yayi ya kalleta yace"in fanshi junior yau?" Ido ta ware tana kallonshi, harshen yakai yana wasa dashi akan Boob's din,Wanda kadan ya rage Safna ta shiga zunduma ihu sabida sakon nashi na isa inda yadace. A hankali ta gyada masa kai alamun ta amince. To nima Surbajo na yarje muku Ku karanta Ku karasa sauran azukatanku. Muje zuwa Surbajo for life. 11/24/21, 10:25 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Asmau Shareef Abdullahi gambo yako,in tsaya fada miki ina sonki kema kinsan wannan hira ce,Dan uwa be taba kin Dan uwansa,ğŸ˜Allah yabar mu cikin son Annabi Muhammad SAW Da iyalan gidansa da sahabbansa baki daya* *Page46* Ba su farka ba se sha biyu saura, kusan atare suka farka,agogo Farhan ya kalla sannan ya kalleta, yace"baby kinsa na makara zuwa office yau" Turo Dan bakinta gaba tayi sannan tace a shagwabe "gaskiya ba inda zakaje,ay amarci mukeyi,kuma ay ana ba ango Hutu." Fuskarta ya tallabo,yace"to ni wanne amarcin nakesha,?" "Irin Wanda kowa ke sha mana"ta bashi amsa. "Karyane baby,ni ba amarcin da na sha,bayan amaryar tawa marowaciyace,kuma inaji ana fadin matan Nigeria basu da rowa, sunfi namu na nan,amma ni gaskiya ban yarda da hakanba, ni tawa Yar Nigeria ba abinda ta iya,se tsiwa" Duka takai masa a kirjinshi,tafara magana cikin muryar kamar zatai kuka "wallahi na iya abubuwa da yawa,kuma wallahi munfi wainnan zabiyoyin matan naku" Matsarta yayi sosai sannan yace"me kuka fisu dashi?" "Komai"inji safna. "Komai kamar me"ya tambaya yana lumshe mata idanu. Shuru tayi taki bashi amsa, seda ya matsa mata sannan tace tana Yar kara"dadi mana" Dariya ya kwashe da ita,sosai batun ya bashi dariya,Dan shide a duniya bayajin akwai matar data kai shehnaz dinsa dadi,hasalima dadin nata ne ke sawa yake hakurin zama da ita Dan yana ganin in ya rabu da ita baze samu kamarta ba. Kallon shi safna ta tsaya yi,Dan ita seyau taga dariyarsa kamar hakan. Juyowa yayi ya kalleta yace"tashi muyi wanka muyi breakfast, se ki nunamin abinda kuke dashi din Wanda na nan basu da"ya kashe mata ido. Zatai magana ya dakatar da ita,ta hanyar fara cire mata kayan jikinta,bata hanashi ba,dan tasha alwashin seta nuna masa banbancin dake tsakaninta da shehnaz din. Yana gama cire rigar ta Dan gantsare,boobs dinta suka kara fitowa,tace "wash Abban junior zafi fa sukeyi" A hankali ya Dora hannunsa akai yafara shafawa ta yadda bazataji zafi ba yace "am sorry baby" Haka tabi ta dagamai hankali sannan suka shiga wankan,batare da kunyar komai ba Safna tai masa wankan da kanta,cikin salon dabe taba tunani ba take wanke masa sandar girman nasa, lumshe ido yake yana budewa,kasa daure salon na Safna yayi,ya shiga fadin"ahhh," Kamota yayi,ya hadeta da kirjinshi,yashiga kissing dinta,ko ze samu sassauci,martani ta shiga maidar masa,wayyo Farhan, gudun kar ay abun a toilet yasa ya dauketa cak suka fito daga toilet din,kan gado ya zarce da ita. Safna ba baka se kunne, Farhan ko ina Dora bakinshi yake a jikinta,yana tsotsa,daga shi har itan Dan kukan dadin suke, Dan itama tayi iya yinta wajen ganin ta birkita lissafinsa, Adduar saduwa da iyali ya karanto da kyar sannan ya kutsa cikinta. Tun daga bakin kofar yafara Neman taimako,ta hanyar kukan da ya fara,batare dayasan yana fadin,"Allah kataimakeni"ba.🤣 Safna gyara tasha bana wasa ba,kuka Farhan yake tun karfinsa,itama yin take,amma ina ko kadan bata kamo shi ba,Dan shi mutum dauka zeyi dukansa ake inya jiyoshi, Shehnaz tashinta a bacci kenan,ta fara jiyo amo kamar muryar Farhan, to me ze kawo farhan gida Dede wannan lokacin ay tasan yana office,dauke hankalin ta tayi agurin,sede ihun da takeji da gurnani na mijintane, Mikewa tayi da sauri,jikinta na bari,ta bi inda kukan ke fitowa,se gata a part din,Safna. Sabida tsananin kishi batasan lokacin data tura kofar falon ta shiga ba,fess kunnenta ya jiyo mata komai kuma ta fahimci komai. Wasu hawayene kebin idonta,wai yau mijinta ne ke kwanciya da wata mata,yake wannan karajin da tunda yake kwanciya da ita be taba makamancinsa ba,fashewa tayi da kuka sanda tajiyo Farhan na fadin"wai ba kowane a taimakeni"🤣🤣🤣🤣🤣 Da gudu ta juya ta fice daga bangaren, tana rusa kukan. Farhan be samu taimako daga kowa ba,har seda ya kawo so biyar,sannan yaji ta lafa,ya zame ya kwanta agefen Safna wacce tai matukar shan wahala a hannunsa,musamman matsewar da tayi kamar budurwa. Muje zuwa Surbajo for life 11/24/21, 10:25 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Inna Ibrahim kime,Allah ya tsareki acikin tsarewarsa,ya albarkaci zuriarki baki daya,Surbajo na sonki har abada insha Allahu* *Page 45* Duk wani salo dayasan zesa zafin jikin safna ya sauka shi Farhan ya mata,sede kamar yadda ya fadi mata ba abinda ze mata to hakance ta faru ba abinda yay matan. Janyo ta jikinshi yayi ya rungume ta sosai kamar wani ze kwace masa,haka bacci ya daukeshi sabanin Safna wacce ita tuni ta mance da batun wai bata da lafiya,mijinta take bukata. Har hawaye tayi Dan takaici,musamman in ta waiga taga shi bacci yake hankali kwance. Haka ta karaci karamin haukanta itama tai baccin. Kiran sallah ne ya farkar dashi,a hankali yazame jikinshi anata ya shiga toilet ya tsarkake jikinshi, Dan shi yanayin daya shiga Daren jiyan yafi na Safna kawai de tausayintane yasa be kwanta da itan ba,amma balls din shi Kwana yayi suna masa ciwo. Fitowa yayi daga toilet din,ya nufi dakin shi,ya shirya ya fita masallaci ,ana idarwa ya dawo. Yadda ya barta ya dawo ya sameta,se baccinta take hankali kwance. Gefen ta yaje ya yaye bargon daya rufeta dashi,surar jikinta yake bi da kallo,sosai shaawarta ke bijiro masa,musamman yanzu da take kwance a gabanshi ba kaya jikinta. Safna ji tayi yanayinta ya sauya,hakanne yasa ta farka,a hankali ta bude idanunta,ta saukesu akan na Farhan dake tsaye akan ta yana mata murmushi. Murmushi tayi itama,tasa hannu ta rufe idonta, alamun taji kunya, tsugunawa yayi yasa hannu ya bude fuskarta, yace cikin sassanyar murya "barka da asuba baby na,ya jikin naki hope kin samu sauki,?" Shuru tayi taki yimasa magana,sema turo Dan bakinta gaba da tayi alamun tayi fushi. "Tashi kiyi wankan tsarki kiyi sallah lokaci na kurewa"Farhan yafadi yana kokarin daga ta. Kwace hannunta tayi tace ashagwabe"to ni me nayi dazanyi wankan tsarki,kawai alwala zanyi inyi sallah" "Nufinki,Daren jiya,ko kadan ba abinda kika ji?"Farhan ya tambayeta cike da mamaki. Turo baki gaba tayi tace "ni me zanji,ba abinda naji ni" Batai auneba se ji tayi hannunsa,a haq dinta,kokarin zullewa take,ya ciro hannun nasa dauke da ruwan badakalar da aka sha jiyan,ya nuna mata. Ture shi Safna tayi ta yunkura da gudu zata shige toilet. Surar ta yayi cak zuwa toilet din se shushshura kafa take ita ya sauketa amma fafur yaki, Seda ya danganata da toilet din sannan yasamu sukunin sauketa. Da kan shi yay mata wanka,sannan ya barta tai na tsarkin da kanta ya fito ya wuce dakin shi. Safna koda ta fito baya dakin amma koya ta tuno abinda yay mata yanzu ji take kamar kasa ta tsage ta shige ciki Dan kunya.da kyar tayi sallah, sannan ta gyara gadon ta bayan ta sauya zanin gadon. Kwalliya tayi me kyau da daukar hankali, sannan tayi barin turare ajikinta,ta nufi dakin mijin Nata, cikin takun daukar hankali. Tura kofar tayi a hankali, kwance yake kan gadon yana bacci cikin kwanciyar hankali,kan gadon ta nufa, ta kwanta a gefen shi,ta Dora kanta a kirjinshi, tana wasa da gashin kirjin nashi,a hankali ya bude idonsa, kamshinta kawai yaji yasan itace,hannu yasa ya rungumota,jikinshi, yace cikin muryar bacci "baby na,ya akayi iya rigima?"yana wasa da lallausan gashin kanta. "So nake ka nunamin komai na gidan nan kitchen, store,da kuma part dinka,sabida in dinga girka abinci da kaina"tayi maganar a shagwabe. Dago kanta yayi yana kallon fuskarta yace"masu miki girkin basu iya bane?" "Aa sun iya Nide nafiso inyi da kaina ne" "Look baby,duk abinda ze wahal da iyalina bana sonshi duba daya zakiwa gidan nan kisan cewa inason iyalina su huta,pls banason in sake jin wannan zancan girkin," Bude baki tayi zatayi magana ya hade bakin nashi da nata,yashiga tura mata sako me zafi,da kyar ya saketa tayi lamo a jikinshi tana maida numfashi. Gyara mata kwanciyar yayi sannan yace"ace ayi mutum shi inde be nemi magana ba baya jin dadi to na ringa maganin bakin daga yanzu in naga ze dameni" A shagwabe tace"kai Abban junior nifa kawai nade fiso inmaka girki da kaina ne shine yasa" Bayanta yake shafawa,yace yana lumshe ido"muyi bacci yanzu,anjima in mun tashi naji uzurin naki" Shuru tayi ta kwantar da kanta a kirjinshi yaja musu bargo suka shiga baccinsu me dadi.. Muje zuwa Surbajo for life. 11/24/21, 10:25 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *mummyn yara,ina miÆ™o godiyata agareki,Allah yasaka miki da gidan aljanna,ya raya miki yaranki rayuwa me amfani duniya da lahira amin,ina sonki lodi lodiğŸ˜* *Page 47* A hankali Farhan yakai dubansa inda Safna ke kwance,da kyar ya miÆ™a hannu ya janyota jikinshi,ya rungume. Bayanta yake shafawa,yayinda cikin kunnuwanta yake jaddada matsayinta agareshi, "baby ta kin shayar dani zumar da ban taÉ“a mafarkin samu ba,kinsa ina jina kamar wanda be taÉ“a aureba,nagode da wannan niima da kika shayar dani Allah ya barmu tare" A sanyaye ta amsa masa da "Ameen" MiÆ™ewa yayi ya suri abarsa suka faÉ—a wanka,sun jima a toilet É—in yana gasata kamar sabuwar budurwa,sannan sukayo wankan tsarki suka fito. Sallah suka fara yi,sannan suka fito falo manne da juna,sosai sukai mamakin ganin Æ™ofar falon abuÉ—e,basu kawo komaiba,farhan yaje ya kulle sannan suka nufi dinning domin cin abinci,wanda suka tarar har na rana ma ankawo musu bayan na safen da basu ci ba. Dakyar Safna tasamu ta iya cin abincin dan gaba É—aya agajiye take,duk jikinta ciwo yake mata.shiko Farhan se lallaÉ“ata yake kamar kwai. Tsawon watanni biyu kenan da tarewar safna,ko sannu bata taÉ“a haÉ—ata da Shehnaz ba,hakan be damu Safna ba,sabida mijinta nayi da ita,shi isa duk abinda yakeso shi take masa, Iyayen farhan na matuÆ™ar Æ™aunar safna,kullum cikin yi mata alkhairi suke,haka itama tana musu ladabi da biyayya wanda shike sawa suke sonta. *WAYE FARHAN* ÆŠane ga prime minister na Æ™asar su,É—an kimanin shekaru, 38 da haihuwa. Farhan su biyune agun iyayenshi shida Sarah,iyayensu na matuÆ™ar Æ™aunarsu. Farhan ya haÉ—u da doctor Amina a makaranta tasamu scholership,tun haÉ—uwarsu yake tausayinta,taimako sosai yake mata ta kowanne fanni. Wanda a Æ™arshe aka koreta a makarantar sakamakon zargin satar jarabawa,Farhan ne ya tsaya mata komai yayi normal,tun daga wannan lokaci alaÆ™a da shaÆ™uwa me Æ™arfi ta Æ™ullu a tsakaninsu. Shehnaz É—iyace ga Aminin mahaifinsa,wanda suka yanke shawarar haÉ—asu Aure,sosai farhan yayi naam da zaÉ“in iyayen nasa,haka itama. Sede matsaloli sun kunno kai gidan auran nasu tun bayan shekara biyu da auransu,wanda yasamo asali daga neman haihuwa da sukeyi,shehnaz tafishi tada hankalinta akan haihuwar,yayin da shi kuma yakasance mutum me miÆ™a lamuransa ga Allah. Iyayensa kullum suma neman magani suke dan ganin yasamu haihuwar,Æ™arshe doctor Amina ta buÆ™aci yazo nigeria ta gwada tata basirar. Wannan kenan. Muje zuwa. Surbajo for life. 11/27/21, 3:35 PM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Aliya Sharuuu Gambo Yako,alherin Allah ya kai miki a duk inda kike,Allah yasa albarka a rayuwarki data zuriarki baki É—aya* *Page 48* Yau safna ce da girki dan haka da wuri ta tashi tafara gyara É—akunanta,ta sauya zannuwan gado. Sanye take da wando bonshort me beza a Æ™asan,wanda ya tsaya mata dede cinya,se halfbes,ta É—aura É—ankwali akanta,ta nufi kitchen É—in dake É“angarenta,dan tuni tasa Farhan ya sallami masu mata girki. Abinci lafiyayye ta shiga haÉ—awa,wanda tasan Farhan na buÆ™ata,tsawon awanni biyu ta kwashe a kitchen É—in tana girkin, Tana cikin jera abincin a dinning table ya murÉ—o Æ™ofar ya shigo,bakinsa É—auke da sallama. Ajiyewa tayi ta rugo da É—an gudunta,tun kan ta Æ™araso ya buÉ—e hannayensa yana "ga baby na ga baby na"tana zuwa ya ta É—afeshi,ya É—agata sama yace "that's my girl"ya sumbaci goshimta. Kan kujera ya nufa É—auke da ita ya zauna sannan ya É—orata a cinyarshi. Zamewa tayi Æ™asa,ta fara cire masa takalmi,sannan ta cire masa safa,ta É—ora Æ™afafun nasa akan cinyarta ta shiga matsa masa Æ™afafun,cikin tattausar murya ta gaisheshi gami da masa ya ayki. Hannu yasa ya É—agota zuwa jikinshi,yace yana lumshe ido"ko kaÉ—an baby yau a office kin hanani yin ayki,wainnan mulmulanlun boobs É—in masu laushi sune keta kirana pls abani"Ya faÉ—i yana shafo su. Zame rigar tayi suka fito farare bulbul dasu suna kallonshi kamar bata taÉ“a shayarwa ba,bakinshi ta nufa dasu tana faÉ—in cikin murya da salon É—aukar hankali"ayya habibi kace shiyasa naji sun cicciko sina neman fasa min riga,ashe babyna ke missing É—insu"ta Æ™arasa maganar sanda suka isa bakin na farhan. Cafkewa yayi kamar yaron dake jin yunwa yafara sucking É—insu. Network É—in safna ne yafara kaucewa,dan haka gantsarewa ta shiga yi tana Æ™ara miÆ™a masa su, Sosai ya birkita mata lissafi sannan ya saketa da kyar,miÆ™ewa yayi É—auke da ita lamo a jikinshi zuwa É—akinshi, Kan kujera ya É—orata sannan ya dubeta ya É—aga mata gira yace"baby me yasa baki da kwari ne?koya na taÉ“o ki shikenan kin lanjare?"ya Æ™arasa maganar yana murmushi,itama shi tayi sannan tace a kasalance"ay shi isa naga kai har taimakon mutane kake nema sabida tsabar kwarinka" Dariya gaba É—ayansu suka kwashe da ita kowa na nuna É—an uwansa da yatsa. Dukan wasa Farhan yakai mata a mazaunanta masu laushi kamar buredi sabon gashi,yace"kinci bashi baby bari inyo wanka in fito zaki sani" MiÆ™ewa tayi tabi bayanshi zuwa toilet É—in tana daÉ—in mu sani de,juyowa yayi ya É—auketa suka Æ™arasa toilet É—in. Sosai suka sha soyayyarsu a toilet kamin suyo wankan,alwalar sallar magrib suka É—auro sannan suka fito, Jallabiyyarshi tasa tayi rolling da rawaninsa,yajasu jam'in sallar. Suna idarwa,ta nufi É—akinta ta cancaÉ—o kwalliya,ta É—aukar hankali,ta shafa humra sannan ta dawo gurinshi. Yana É—akin sa ta shigo,da sauri yaje ya tarbeta,yana juyata yana Æ™are mata kallo,"baby yau de bakyaso nayi baccine ko" Murmushi tayi sannan ta faÉ—a jikinshi ya rungumeta, a haka suka nufi dinning. Sosai yake yabawa da girkin nata,haka suka cika cukkunansu suka dawo falo. Ko a falon be barta ta huta ba,kallo suke amma shi sam hankalinshi baya gurin,shine taÉ“a can matsa can harde daga Æ™arshe ya kashe kayan kallon ya É—auketa zuwa É—aki. Se zillon ya sauketa takeyi amma yaki. Kan gado ya É—orata sannan yabi bayanta,se juye juye take kamar tarwaÉ—a,bakinshi ya manne da nata ya zira harshenshi cikin bakinta yana É—an jujjuyawa,hannu ya miÆ™a Æ™asan bayanta,ya É“alle bresia da tasaka,ya zameta a hankali,sannan ya maida bakinshi kan nipples É—inta guda É—aya,yayin da hannunshi É—aya ke kan É—ayan yana murzawa a hankali kamar tafiyar tsutsa.Ƙara gantsarosu take shi kuma yana yadda yaso dasu. Gangarowa yayi kan cibiyarta,shima ya zira harshenshi a ramin yana simbatar gurin,sosai safna ke samun gamsuwa agun mijin nata,dayasan takan mace. Tafi tafi ya gangaro Æ™asan mararta,a hankali,yasa hannu ya wara Æ™afafunta,yaÉ—an É—agasu kaÉ—an,Æ™amshin da gurin keyi ne,yasa shi saurin manna bakinsa agun. Wayyo Allah na,FaÉ—owar da nayi ne yasa na ankare,ashe agefen gado nake Muje zuwa Surbajo for life. 11/27/21, 5:18 PM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Maman Minister ina matuÆ™ar godiya agareki bisa kulawar da kike nunamin aduk lokacin da kika jini shuru,sekin kira kinji ko lafiya,Allah yasaka miki da alkhairi,nagode sosai,Allah yabar zumunci* *page 49* Sosai suka mori,juna,a wannan dare,dan ko bayan sunyi sallar ishai sake komawa ruwa sukayi,ko kaÉ—an farhan be gajiya da Safna,tausayinta kawai yakeji ya É—aga mata Æ™afa. *RAYHAN* Tun bayan kaishi Æ™asar india yafara samun sauÆ™i,wanda hakan sosai ya kwantar da hankalin iyayensa ganin ana samun cigaba a lafiyarsa. Watanni shida suka kwashe aÆ™asar neman lafiyarsa, wanda zuwa lokacin ya warke gaba É—aya ba abinda ke damunsa,se rashin safna,wacce tun yana jinyar ya koyawa zuciyarshi haÆ™uri da rashin nata. Sun dawo nigeria,lafiya,tuni ya koma bakin aykinsa,sede komai nashi yasauya,yanzu ya koma shuru shuru beson yawan magana. A haka Allah ya haÉ—a jininsa da sakatariyarsa jameela,sabida yadda take nuna damuwarta akan duk lamarinshi,tun yana baya baya da ita yadawo yasaki jikinshi da ita. Jameela sosai take Æ™aunar rayhan,tana kulawa da lamuransa fiye da kanta,hakanne yasa shima yafara sonta,kasancewar yasan safna ta kubce masa har abada,dan ba namijin daze samu safna yayi gigin sakinta,shima azal ce ta faÉ—a masa. Anyi auran Rayhan da jameela,kuma suna zaune lafiya,cikin so da Æ™aunar juna,sede daga ranar da aka É—aura Auran Allah ya jarabci Rayhan da son ganin jameela tasamu ciki,dan ba abinda yakeso irin yaga Æ´aÆ´a sun cika masa gida. Itama beyi Æ™asa aguiwa ba wajen kaita asibitoci aduba lafiyarta da tashi,dan in akwai matsala a maganceta tun da wuri. Duk inda sukaje amsa É—aya ce dukansu basa da kwan haihuwa,sede suyi haÆ™uri,bazasu taÉ“a haihuwa ba. Tashin hankalin da Rayhan yake ciki yafi na lokacin auran Safna,rungume jameela yayi suna ta kuka gwanin ban tausayi,cikin kuka Rayhan ke faÉ—in"Ya Allah na karÉ“i laifina,ka bani a baya nayi butulci,ya Allah ka yafemin,nasan wannan hukunci ne daga gareka,Allah na tuba"yasake rushewa da kuka. Kowa a family É—insu seda ya tausaya musu jin sakamakon nasu,ga Rayhan ya koma kamar wani taÉ“aɓɓe akan yara,na kowa so ike,yaran Æ™annensa da kanshi yake binsu har gida yayi wasa dasu yakai musu tsaraba me tarin yawa. Sosai yakeson ganin safna domin ya nemi yafiyarta.data É—anta ,dan yasan hakkinsu ke bin sa. *Bayan shekaru huÉ—u* Safna ce ke tattakawa a lambun gidansu,yayin da Farhan ke tallafe da ita,sakamakom tsohon cikin da take É—auke dashi haihuwa ko yau ko gobe. Cikin yasamu ne asanda Farhan yagama fidda tsammanin ze sake haihuwa,kwatsam Allah ya nuna Æ™arfin ikonsa akan hakan. Ba farhan ba ita kanta Safna murna take da samun cikin,kulawa ta gidan duniya de wannan ciki yana ganinsa,dan har likitoci masu kulawa da cikin mahaifin Farhan ya turo gidan wanda ko yaushe suna gidan kulawa da me ciki. In safna ta tuno lokacin cikin junior har kuka take,danshi sam besamu gata ba,amma wannan gatan har yayi yawa. tun cikin na Æ™arami ba abinda baa siya ba na haihuwa,É—akuna biyu shaÆ™e suke da kayan yara na sawa dana wasa,kai abun se wanda yagani. Muje zuwa Surbajo for life. 11/27/21, 5:18 PM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *khadeeja Abdul tamasu soba,(labour GGASS T/WADAN DANKADAI 2011 CANDY) takatulu na gaisheki,ashafamin kan babana Muhammad,Allah bar mana zumunci amin amin* *page 50* Yau tun safe safna ke naÆ™uda,hankalin kowa yatashi na gidan,burinsu Allah ya sauketa,lafiya farhan ji yake kamar ya amshi ciwon.sabida firgicin daya ke ciki ko magana baya iyawa. Bata haihu ba,se azahar bayan angama shawarar yimata cs,Allah yasa ta haihu da kanta.inda tasamu Æ´an uku biyu maza se mace É—aya,wayyo Allah zo kuga farinciki gun Farhan da iyayensa,ji suke safna tayi musu komai, Rungumeta Farhan yayi ajikinshi hawaye na bin idonshi,cikin kuka yake faÉ—in"tunda na aureki safna komai nawa yasauya,ba abinda zansa hannuna akai bezamemin alkhairi ba,kin kawomin sauyi da dama arayuwata,safna ina miki son da ni kaina bansan adadinsa ba,aduk lokacin dana rasaki safna wallahi nima rayuwata tazo Æ™arshe" Da sauri ta Æ™anÆ™ameshi ajikinta,tana wasa da gashin kanshi,tace ahankali"Kadena faÉ—in haka mijina,nice kazamewa alkhairi,makarantu nawa ka gina? asibitoci nawa ka gina?,gidan marayu nawa ka gina? duka a Æ™asata da Æ™auyena,duk dan sabida ni,kafini komai amma kazaÉ“eni in zama matarka,Kasoni kaso komai nawa,ni me zancewa Allah in ban godeba,samunka a matsayin uban Æ´aÆ´ana alfarmace daga rabbana,ina tsananin Æ™aunarka mijina" HaÉ—e bakinsu yayi guri guda,kasancewar su kaÉ—aine a É—akin,yaÉ—an samu natsuwa,sannan ya saketa. Bayan mejego tayi wanka ta kimtsa,tuni aka yiwa yaran wanka,sannan aka miÆ™osu ga mahaifiyarsu domin susha nono. Na biyun ta fara ba yasha ya Æ™oshi sannan ta É—auki Æ™aramar itama ta bata tasha ta Æ™oshi. Rufe nonon tayi ta miÆ™e,da sauri Farhan shima ya miÆ™e riÆ™e da yaron na farkon yana kallonta yace"shi wannan me yayi da bazaki shayar dashi ba,?shi kika fara haifa amma kika ba sauran shi baki bashi ba?" Murmushi tayi,ta shafe gefen fuskarsa tace cikin kirsa"taya zan shayar da É—an da banawa ba?kaima kasan baze yiwuba" Cikin rashin fahimta yace"Anya safna baki samu matsala ba kuwa, taya zaki haifosu su uku,kice É—aya ba naki bane,to na waye in ba naki bane?" MiÆ™a hannu tayi ta amshi yaron,sannan tace"zo muje kaga mahaifiyarsa"tana kaiwa nan ta juya ta fice daga É“angaren nata rungume da yaron Farhan na bin ta abaya kamar bindi, Sosai yayi mamakin ganin ta murÉ—a Æ™ofar falon shehnaz,ta shiga. Koda suka shiga,sautin kukanta suka jiyo acan ciki É—akinta,tana kuka tana faÉ—in"ya Allah ka azurtani da samun miji na nunawa Æ™awa,amma kuma baka bani haihuwa ba,tsawon shekaru goma sha biyu da nayi da aure,ya Allah abokiyar zamana ita kabata haihuwa har kai mata Æ™ari,banyi fushi ba ya Allah ka sassautamin zafin kishina inje jikinta mu zauna lafiya ko renon yaran ne ta dunga bani,Allah kasanyayamin zuciyata"tasake rushewa da kuka, Tsaye suke abakin Æ™ofar suna kallonta,idanuwan safna na zubar da kwalla sosai shehnaz tabata tausayi ganinta zaune kan abun sallah ta É—aga hannu sama tana roÆ™on Allah. A hankali safna ta taka ta isa gareta ta tsuguna agabanta sannan tasaka mata yaron akan hannunta,da sauri shehnaz ta buÉ—e idonta ta saukeshi akan safna,cikin rashim fahimta ta dubi hannunta,jinjiri,se faman tsotson hannunsa yake,kamar farhan yayi kakinsa sabida tsabar kamar da sukeyi. Rungume yaron tayi da sauri ajikinta sannan ta dubi safna tana kuka tace"wallahi bazan cutar miki da yaranki ba don Allah ki barni ko renonsu ne in tayaki,wallahi ina matuÆ™ar Æ™aunarsu"ta sake rushewa da kuka. Safna itama kukam take da kyar tace mata"Æ´aÆ´anki ne kema,kinma fini iko dasu,wannan dana kawo miki,ba baki shi ne duniya da lahira,banaso ko bayan raina yasan cewa ni na haifeshi,shiyasa ko shayar dashi bantaÉ“a yiba,na baki ki shayar dashi,kuma ki zaÉ“a masa sunan da kike ganin yadace dashi"tana kaiwa nan ta miÆ™e ta fice daga É—akin ,azabure shehnaz ta miÆ™e rungume da yaron,tayi kudu tayi arewa tayi gabas da yamma tama rasa inda zata. Idonta ne yasauka kan farhan dake tsaye bakin Æ™ofa yana hawaye gami da murmushi akan fuskarsa. Sabida tunda yake be taÉ“a ganin farinciki a tare da shehnaz irin na yau tunda ya aureta. Allah yasani har gobe yana sonta,kuma beson abinda ze dameta sede itace taÆ™i kwantar da hankalinta,shiyasa shima yafita sabgarta. Da gudu ta Æ™arasa jikinshi ta rungumeshi shima rungumeta yayi,cikin kuka take faÉ—in"kai taka hurul inin tun aduniya aka fara baka ita,safna Æ´ar aljannace Farhan,wallahi ina sonta nima,ina sonta,ya Allah duk ranar da zuciyata ta ayyanamin in cuceta ko in cuci wani nata Allah kai gaggawar É—aukar rayuwata kamin in aykata hakan" Sosai take kuka tana kallon yaron da shima zuwa yanzu ita yake kallo dan kukan nata yafarkar dashi. "nagodewa safna data samin NOOR É—ina cikin farin ciki"cewar farhan ya sumbaceta a goshi. Yaronne ya fara kuka,agigice shehnaz ta zabura da gudu,ta sake dawowa da gudu gun Farhan wanda duk tausayinta ya gama kamashi,kamata yayi ya zaunar da ita gefen gado. Æ™in zama tayi tana faÉ—in"ina zan zauna yarona na kuka,ka faÉ—amin mezan mishi yayi shuru" "nono yake so,kinga in baki zauna ba taya zaki bashi yasha?"cewar farhan cikin tausayawa. A sanyaye ta zauna,ta riÆ™e yaron tana bin farhan da ido,sabida tunaninta taya zata bashi nono ita daba ruwan nonon gareta ba. A hankali farhan ya É“alle botir É—in gaban rigarta,sannan yaciro nonon daga bra É—inta,sannan ya gyara mata ruÆ™on yaron,sannan yadubeta yana murmushi yace "to maman baby abashi yasha" ÆŠan ran Æ™wafawa tayi,nonon yazo dede setin bakin yaron ayko carab ya amsa yafara tsotsa. Da sauri ta runtse ido hawaye na bin idonta na farinciki,tana faÉ—in "Ya Allah" Duk da ba ruwa a nonon haka yay ta tsotsa.Safna ce ta dawo É—akin É—auke da magungunan dake sa ruwan nono zuwa koda baka taÉ“a haihuwa ba ta miÆ™awa farhan tana murmushi tace"yau fa ayki yasamu masu yinshi,to ga maganin ruwan nono nan,aba mejego," Gaba É—aya suka tuntsure da dariya,ta juya ta fice daga É—akin. Magungunan yaba shehnaz tasha,sannan ya bar É—akin,baayi awa biyu cikakke ba nonon yafara kawo ruwa sabida kyau da nagartar maganin. Shehnaz ji take kamar tana aljanna,sanda taba yaron nonon taga yana zuwa. Muje zuwa Surbajo for life. 11/28/21, 9:19 AM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *51* ÆŠakin safna ya nufa,yasamu ta fito daga toilet kenan,rungumeta yayi ajikinshi kamar wani ze Æ™wace masa,yace"bazan iya miki godiya ba sede in miki addu'a Allah ya saka miki da mafificin alkha'iri,nagode sosai da wannan namijin Æ™oÆ™ari" Rungumeshi itama tayi tana murmushi. HuÉ—uba yayiwa yaran da sunan Mahaifansa macen da namijin,sannan yaje yayiwa na Shehnaz huÉ—ubar shima da sunan Mahaifin Safna,suna kiransa musaddiq. Kayan yaro yaÉ—an É—iba aka kai part É—in shehnaz kamin gari ya waye ya siyo masa nashi shima asa a É“angaren shehnaz É—in. Gun safna ya koma yasata dole seta masa abinda ze É—an samu sa'idar rashimta kusa dashi,ga jego ga soyayya abun se gurin su farhan. Ya jima a É“angaren safna kamin dare yayi ya koma sashin Shehnaz. A can yaga bidiri gurin farim shigar uwa,dan fafur taÆ™i yarda Farhan ya hau mata kan gado,se tureshi take tana faÉ—in"Gadon yamana kaÉ—an,gaskiya kar aje gun bacci ka dannemin yaro,ni ka kima É“angarenka kawai jego fa nakeyi"ta faÉ—i hankalinta kwance. Dariya farhan yayi sannan yace"aymin afuwa bazan danneshi ba maman baby,abarni in kwanta duk na gaji."Ya langaÉ“e mata kai. Da kyar ta amince ya hau gadon bayan ta kafa masa sharruÉ—a na kwana a gadon nata. Sosai farhan abun ke bashi dariya,koda dare yayi ya buÆ™aci kwanciya da ita,tsalle tayi ta dire ita jego take yi,É—anta beyi kwari ba,duk yadda farhan yaso fahimtar da ita Æ™in fahimta tayi.dole ya Æ™yaleta ya kwanta. Har bacci ya É—aukeshi ta É—aka masa duka abaya,ya farka afirgice,a zaune take damfanfam riÆ™e da jinjirin,fidar yaron ta nuna masa akan madubi tace ya É—an miÆ™o mata zata bashi ruwa😄 Haka badan yasoba ya miÆ™e yaje ya É—auko mata ya kawo mata,yakoma yaci gaba da baccinsa me daÉ—i. Cikin bacci yaji ta kuma É—aka masa dukan,a firgice ya farka,wannan karon wiper akasa shi miÆ™owa akan madubin again😄 Kwanciya yakumayi yaci gaba da baccin,can cikin baccinsa yakuma jin ta É—aka masa wani dukan,yana buÉ—e ido yace "mezan miÆ™o muku?"ya faÉ—i cikin takaici. Murmushi tayi sannan tace"dama zan nuna maka murmushin da yake ne yana bacci,wallahi harda É—an sauti murmushin"ta faÉ—in cike da nishaÉ—i. Gwajab ya koma ya kwanta,ya lumshe ido,bece mata komai,ba haushi taji dan haka wani dukan ta sake kwaÉ—a masa tace"kai kaji haushi,kar ka kalla É—in"😄 Ranar farhan seda yayi danasani tafi dubu na kwana a É—akin na Shehnaz,dan in motsi yaron yayi seta tasheshi ta nuna masa,kan gari ya waye kuwa an sauya wa yaron kaya so uku,wai datti suke shiyasa take sauyawa. Asubar fari Farhan ya fice a É—akin idonsa cike da baccin da be samu damar yi ba Muje zuwa Surbajo for life 11/29/21, 1:15 PM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *52* Shehnaz ko ko baccin ma bata ji,ita data kwana azaune. Farhan be fito ba se misalin Æ™arfe goma na safe,yayi wanka ya kimtsa,idanunsa har yanzu akwai ragowar kumburi na sauran bacci. ÆŠakin shehnaz É—in yafara shiga,a tsaye take saÉ“e da É—anta a kafaÉ—a tana É—an masa waÆ™oÆ™i cikin harshen larabci,tana ganinshi tace"yauwa habibi jeka gun Safna kace ta baka soson wankan baby zan masa wanka," Dama yasan zaa rina ko gaisawa bata bari sunyi ba ta fara aykenshi. Haka ya juya zuwa part É—in safna yana mita. Safna na ganinshi ta taso ta rungumeshi,fuskarta É—auke da faraa. Duban tsanaki tai masa sannan tace"Me kuma yafaru naganka da ido luhu luhu kamar fanke?" Tsaki yayi sannan yace"nifa kin haÉ—ani da jidali wallahi,ita bata huta ba nima bata barni na huta ba"daga haka ya kwashe bidirin da akayi jiya,amma banda Æ™in yarda ya kusanceta sabida wannan sirrinsune,ya sanar da safna. Safna dan dariya har Æ™warewa takeyi,farhan ne ya katseta da cewa"yanzuma aykoni tayi,tace kibada sabulu" Dariyarce ta sake kubcewa safna wannan karon harda tari take dan dariya. Haka ta É—auko ta miÆ™a masa tace"to Abu musaddiq,agaida ummu musaddiq" "zan kamaki ne"ya faÉ—i sanda ya fice daga É—akin. Inda ya barta nan ya sameta ya miÆ™a mata sabulun ya nufi kujera da niyar zama da sauri ta dakatar dashi da cewa. "Habibi ina towel É—in babyn fa?" "sabulu kawai kikace"yabata amsa. "to kai yaro ne da zakace sena lissafo komai,ay kasan akai wanka zaa tsane jiki,ni dan Allah kai sauri ka amso min" Wayyo Farhan yaga takanshi,juyawa yayi yakoma gun safnar,yana buÉ—e Æ™ofar ya tsaya bece komai ba. Dariya tayi sannan tace"Abu musaddiq me ummu musaddiq É—in tace abaka?" "towel"ya bata amsa agajarce. Zuwa tayi ta É—auko ta bashi tana gimtse dariya dan taga acike yake taf. Yana zuwa yasamu ta cire masa pampers tun kan ya zauna ta miÆ™o masa yakai dustbin🤣 Bece komai ba ya amsa ya fice,basuyi aune ba sejin Æ™arar motarshi sukayi ya fice daga gidan😄dan abun ya isheshi. Banida caji ne se anjima zaku jini Muje zuwa Surbajo for life 11/29/21, 1:18 PM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Page 53* A karo na farko da shehnaz da safna suka zauna guri guda suna hira har da dariya. Zaune suke a babban falon gidan suna hira,bayan sallar la'asar. Yaran kuma suna É—aki suna bacci,shehnaz da Æ™yar ta iya baro nata É—an aÉ—akin,hankalinta gaba É—aya yana gunshi. Sallama Farhan yayi ya shigo falon,amsawa sukayi gamida masa sannu da zuwa, Fuska a haÉ—e yaje ya nemi guri ya zauna,ya É—ora Æ™afa É—aya kan É—aya yana mazurai.itade safna tun shigowarshi takeson yin dariya take dannewa sarai farhan ya lura da ita amma se yayi kamar beganiba. Shehnaz ce tace"yauwa habibi,É—azu daka fita musaddiq..."ay be jira ta Æ™arasa ba ya miÆ™e da sauri yabar falon,zuwa part É—inshi,wato ita bata ma fahimci fushi yakeba,wani laifin ma take shirin É—orawa. Ganin ya bar gurin ne safna ma ta miÆ™e zuwa sashinta,shehnaz tafi kowa murna da watsewar dan ita kamar akan Æ™aya take tafison zama kusa da É—anta. Farhan be sauraresu ba se tara na dare,É—akin safna ya fara shiga.akan gado take yayin da Ayman da Aymana,ke baccinsu acikin gadajensu. Dariya ta shiga É“oyewa dan tana ganinshi dariyar ta taso mata. Ayko kanta yayi ya wawurota,tsilli tsilli tayi da ido, Hadeta yayi da jikinshi sannan yace"mahaukaci na koma ko,?shiyasa kikemin dariya,kinga baby wallahi ki fita idona in rufe" Kwantar da kanta tayi a Æ™irjinshi,sannan ta sa masa kukan kirsa. KiÉ—imewa yayi yashiga rarrashinta,a ruÉ—e yace"kune kuka cajamin kaina yau,ita ta aykoni ke kisani agaba kina dariya,da wanne zanji " Ƙara shiga jikinshi tayi tana kukan,taÆ™i magana.rasa yadda zeyi da ita yayi dan haka janta yayi suka kwanta agadon,yashiga ayka mata sakonni masu wiyar fassarawa.lib tayi ajikinshi,kuka ya Æ™are,seda ya tabbatar ta ware sannan ya Æ™yaleta,ya gyara kwanciyarshi akan gadon ya janyota jikinshi. Ganin sha É—aya na dare ta wuce ne yasa safna cewa"dare fa yayi Abban musaddiq,kaje tana jiranka" "ay shehnaz in zan shekara ban jeba bazata damuba matuÆ™ar musaddiq na tare da ita,kuma in naje wallahi bazata barni in runtsa ba,kawai ki barni in kwana anan,dan mu dama bamusan wani wai baa kwana É—akin mejego ba se tayi arba'in" Duk yadda safna taso yatafi Æ™in yarda yayi dole ta Æ™yaleshi. A nan ya kwana baccinshi harda munshari,ita ko shehnaz rashin zuwan nashi sosai yay mata daÉ—i,dan ita yanzu a matsayin takura take kallon zuwanshi gunta,tafiso taganta ita kaÉ—ai da babinta. Haka rayuwarsu taci gaba da garawa cikin so da Æ™aunar juna, Yaran nada shekara guda,Farhan ya shirya musu tafiya zuwa nigeria,harda shehnaz da junior da Ayman da Aymana,da safna,da musaddiq É—an gidan mummy kamar yadda suke masa kirari sabida son da shehnaz take nuna masa. Tuni doctor Amina tayi booking na maaikata guda biyar ta turasu sabon gidan da farhan ya gina dominshi da iyalinsa a garin na Abuja,domin su fara gyaran gidan. Safna tafi kowa murna da tafiyar kodan taje gun baffanta da dangin mahaifiyarta. Da misalin Æ™arfe bakwai na safuyar yau jirginsu ya É—aga zuwa nigeria, Muje zuwa Surbajo for life. 11/29/21, 1:18 PM - Ummi Tandama😇: ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *AURE DA HAIHUWA* ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ğŸ�€ *Zahra Surbajo* *Billy shantally tawa ni kaÉ—ai,alharin Allah ya kai miki keda ahalinki baki É—aya,ina Æ™aunarki nima sosai,Allah ya barmu tare cikin aminci* *Page 54* Koda suka iso,doctor Amina suka samu tazo É—aukarsu a danÆ™areriyar mota jeep babba,se motocin jamian tsaro daga gomnati,kasancewar Farhan yarima me jiran gadon mulki. Doctor Amina rungume safna tayi tana kukan farincikin sauyin data gani tattare da safnar,dan yanzu gaba É—aya ma hausarta ta koma kamar tame koyon hausar,dan tun zuwanta dubai inde ba waya zatayi dasu baffa ba to zata iya Æ™irga hausa ko sau nawa tayita,sabida babu mejin yaren se ita kaÉ—ai Gidan su aka kaisu wanda ya gaji da haÉ—uwa,Bayan kowa yayi wanka ya kimtsa,sukaci abinci sannan doctor tai musu sallama kan gobe zata dawo,ay ga mamakin doctor tana fitowa wajen gidan motar Rayhan tagani a fake yayinda shi kuma yake tsaye yana jiran fitowarta. Da kamar ta wuce shi amma seta tsaya Æ™arasowa yayi da gudunshi. BuÉ—e Æ™ofar tayi ta fito fuskarta ba yabo ba fallasa. "barka da safiya likita"cewar rayhan yana murmushi. "barka de Rayhan,ya gari,me kakeyi anan ne?"doctor ta buÆ™ata. "Likita ke na biyo sabida naga tahowarku dasu Safna tundaga airport,naje raka iyalina zata umara,zan juyo naganku,shine na biyoku,don Allah doctor ki taimaka ki haÉ—ani da safna da mijinta in nemi yafiyarsu badan ni ba doctor"ya Æ™arasa maganar hawaye na bin kumatunsa. Sosai tausayinshi yakama doctor,dan haka cewa tayi ya jirata,ita kuma ta juya cikin gidan. Su safna sunyi mamakin ganin ta sabida ta musu sallama ta tafi. Farhan ne ya dubeta yana murmushi,yayinda musaddiq ke kan Æ™afarsa yana wasa yace"sarkin mantuwa me aka manta kuma?" ÆŠan yaÆ™e tayi sannan tace "kana da baÆ™o a Æ™ofar gida" Sosai Farhan yayi mamakin maganar amma be kawo komai ba ya miÆ™e bayan ya sauke musaddiq É—in yabi bayanta suka fita. Besan Rayhan ba,dan haka be gane ko waye ba seda suka iso gabanshi,doctor tace"am very sorry ranka ya daÉ—e,wannan shine tsohon mijin safna wato rayhan"bata Æ™arasa ba Annurin dake fuskar Farhan ya kauce,da sauri Rayhan ya zube agabanshi ya riÆ™e Æ™afafunsa yana kuka yace"don Allah ku barni haka base kun hukuntaniba,Allah yagama muku sakayya tun tuni,gafararku nazo nema kaida matarka,bana nufinku da kowanne irin sharri"kukan dayaci Æ™arfinsane yasa yakasa ci gaba da maganar. Tausayinshine ya mamaye zuciyar farhan,hannu yasa ya kamoshi ya rungumeshi ajikinshi yana dukan bayansa alamun rarrashi. Ganin kowa yazo shigewa kallonsu ake ne yasa yaja hannun Rayhan É—in zuwa cikin gida,doctor na binsu abaya. Kai tsaye falon gidan ya nufa dashi,bakunansu É—auke da sallama,Azabure safna ta miÆ™e jikinta É“ari yake kamar É—an mazari,tsorone Æ™arara a fuskarta dan haka cikin kuka take faÉ—in"me kazo yi gurin mijina,me nayi maka,don Allah karka rusa min farincikin daban taÉ“a mafarkin samu ba,kabar rayuwata nima na jima da barin taka kamar yadda É—a ke baro cikin mahaifiyarsa,ina Æ™aunar mijina,wallahi ka zamo sanadin rabani dashi bazan yafe maka ba"Farhan ne ya Æ™arasa inda take ya janyota jikinshi,ta kwantar da kanta a Æ™irjinshi tana faÉ—in"baby banida alaÆ™a dashi,wallahi ban gayyatoshi nan ba" Bayanta yake shafawa a hankali dan ya lura duk a firgice take,"calm down baby,ba wani abu ya kawoshi ba haÆ™uri yazo baki ki natsu pls" Se a lokacin safna tasamu natsuwa,dan ita da tunaninta É—an auran nata yazo ya girgiÉ—e mata. Rayhan wanda kishin ganin safna ajikin wani ba shiba ya gama nuÆ™urÆ™usar zuciyarsa duÆ™awa yayi agabanta yace hawaye na bin idonshi. "safna ki gafarceni,na cutar dake gashi cikin ruwan sanyi Allah na miki sakayya,nayi aure amna likitoci sun tabbatar mana da cewa daga ni har matata bazamu haihuba,sabida bamuda kwayoyin haihuwa,tun muna magani har mun haÆ™ura,don Allah ku gafarceni ko zan samu sassauci azuciyata" Farhan wani tausayin Rayhan dinne ya mamaye ko ina na jikinshi,tabbas rashin haihuwa,masiface dake hana bawa runtsawa,sabida shima yashiga wannan halin abaya shi kaÉ—ai yasan ya yaji a lokacin. "Nayafemaka duniya da lahira,Allah ya yafe mana baki É—aya,haihuwa kuma ina muku adduar Allah ya baku"cewar safna. Farhan kamo hannun ayman da aymana da junior yayi ya tsayar dasu gaban Rayhan,yace"wainnan Æ´aÆ´anane da Safna ta haifa min,harda wancan( ya nuna musaddiq wanda shehnaz ta É—auke abunta ta riÆ™e tunda taga ya fara kami yaran)a cikinsu ka É—auki guda É—aya na baka duniya da lahira" A kiÉ—ime Rayhan yake kallon Farhan,yanaso ya tabbatar da abinda kunnuwansa suka jiyo masa.gyaÉ—a masa kai yayi gamida sake tura yaran gabanshi . Rayhan bin kyawawan yaran yayi da kallo,hawaye na bin idonshi,a hankali ya É—ora hannunsa akan junior gami da jansa jikinshi ya rungume,shima junior É—in rungumeshi yayi,yana faÉ—in "Abba kadena kuka,babba baya kuka inji ummina"cikin harshen turanci. Ƙara rungumeshi yayi ajikinshi yana wani sabon kukan akaron farko ankirashi da sunan mahaifi saÉ“anin uncle daya saba ji abakin Æ´aÆ´an kannensa dana abokansa. "dama nakane,dan haka kaje da kayanka mun bar maka duniya da lahira,kaddarace ta gifta wacce kuma ta wuce"cewar farhan yana murmushi. Rayhan kama Æ™afar Farhan yayi yana kuka yakasa magana,ganin hakanne yasa Farhan É—aukar junior ya miÆ™a masa yace"Tashi kuje Allah tayaka ruÆ™o"asanyaye ya miÆ™e ya É—auki junior,wanda se farinciki yake ko alamun damuwa babu aranshi.bare ayi zaton zeyi kuka. Koda ya É—ago ya dubi safna wacce ke kuka,bece komai ba illa haÉ—a hannayensa dayayi guri guda alamun godiya. Haka ya fice É—auke da junior ajikinshi,doctor Amina na binsa a baya. faÉ—awa kan kujera safna tayi ta rushe da kuka me tsuma zuciya,Allah ne kaÉ—ai yasan son da takewa junior,gashi yanzi anrabasu. Shikanshi Farhan É—in dauriya yayi dan kaf Æ´aÆ´ansa yafison junior,amma dama haka Allah tace in zakayi kyauta kayi da abunda kafi so. ÆŠaukarta yayi cak suka wuce É—aki,tana rusa masa kuka,shehnaz kanta tausayin safnar taji,dan haka jan ayman da aymana da musaddiq tayi suka wuce nata É—akin. É—akinshi ya nufa da ita,se cigaba take da kuka tana kiran junior É—inta. Akan gado ya ajiyeta sannan shima yahau gadon ya janyota jikinshi yayi mata rungumar da zatayi shuru dan kanta,ayko baa jima ba tayi shuru ta koma se lumshe ido take,a hankali ya dubeta yace"Allah ya miki baywa ta koina,mw isa akan Æ™aramin abu zaki tashi hankalinki,nasan Rayhan baze taÉ“a cutar miki da É—a ba to meye abun kukan,ni kinma bani kunya,ke da nakewa kallon jaruma ta"ya Æ™arasa maganar yana lakace mata hanci. "to ni baby ay kyautar ce kayi bakayi shawara dani ba"tayi maganar a ashagwaÉ“ance. "sanda kika kyautar da musaddiq shawara kikayi dani?"ya tambaya yana Æ™oÆ™arin zuge zif É—in rigarta. Murmushi tayi bata bashi amsa ba ta koma ta kwanta akan gadon ta sakar masa linzamin. Cire rigar yayi,ya janyota jikinshi ya shiga shafa boobs É—inta ta gefe,yayinda ya manna bakinshi akansu,yashiga surcking É—insu,ba tun yau ba ta hanashi ganin shayarwa take amma fafur yaÆ™i denawa. Hannu yakai can Æ™asan marar ta ya shiga ayka mata sako me wiyar fassara,safna kukan daÉ—i tasa mishi a haka tashiga rage masa kayan jikinshi,itama sakon tafara tura masa ta hanyar kamo joy stick É—insa tana É—an mulmulawa,gamida pressing,gaba É—aya ta birkita masa lissafi,kamar yadda shima ya birkita nata,shi kuka ita kuka ahaka ya cilla kwallonsa araga. Basu samu natsuwa ba seda suka kwashe awa guda da rabi suna abu É—aya,dan Farhan akwai dogon zango,tun safna na raki har ya koyar da ita ta saba. Kwanansu biyu da zuwa suka nufi Æ™auyen sara. Babu wanda beyi murna da zuwanta ba,har matan babanta,kowa nan nan yake dasu, Baffa har kuka yayi da ganin safnar wacce tazamo silar arziÆ™insa. Babu inda basu zaga ba adangin na safna,kyaututtuka suka rabawa kowa,ga maÆ™udan kuÉ—aÉ—e da suka rabawa jamaar gari,kowa se son barka. Satinsu guda suka koma Abuja cike da kewar juna,dan maimuna da kuka suka rabu da safnar. Rayhan kusan kullum seya kawo junior,amma abun mamaki shi junior É—in beson zuwa,yafison yakaishi gurin iyayen shi Rayhan É—in. Iyayen Rayhan da Æ´an uwansa har gida sukazo sukayiwa Safna godiya da Farhan. Zumuncine ya Æ™ullu atsakaninsu,ranar da jameela ta dawo daga umara tasamu labarin sunyi É—a har suma seda tayi dan farinciki. Har gida yakaita tayi musu godiya. Rayhan da jamila ko Æ™uda basa so ya taÉ“a junior,in kana Æ™aunar É“acin ransu to kataÉ“ashi,ko office Rayhan yaje be iya zama har yatashi be dawo gida yaga junior ba sannan ya koma. Watan su safna biyu a nigeria suka koma dubai,safna É—auke da É—an Æ™aramin cikinta,wanda farhan ya É—auki son duniya ya É—ora masa kamar baa taÉ“a masa haihuwa ba. Ayman da Aymana kuwa gidan iyayen Farhan É—in aka kaisu,dama sosai suka ji É—acin kyautar musu da junior da yayi. To muma Anan muna fatan Allah yasauki safna lafiya da sauran mata masu ciki amin summa ammin. *ALHAMDULILLAHI* A nan wannan littafi na AURE DA HAIHUWA ya kawo Æ™arshe, Darasin dake ciki Allah bamu ikon ayki dashi. Kuskuren dake ciki Allah yabamu ikon gujewa aykatashi. mu kasance tare cikin sabon littafina me suna TAYI MIN ƘAƘANTA dan ganin wainar da ake toyawa. Taku har kullum Zahra Surbajo.